0% found this document useful (0 votes)
2K views175 pages

INA TARE DA ITA Complete

This document promotes a website for downloading Hausa novels for free and invites authors to submit their works for upload. It emphasizes that the service is free and warns against anyone charging fees in their name. The document also provides contact information for authors and details about the formats available for the novels.

Uploaded by

aishaumarkashere
Copyright
© © All Rights Reserved
We take content rights seriously. If you suspect this is your content, claim it here.
Available Formats
Download as TXT, PDF, TXT or read online on Scribd
0% found this document useful (0 votes)
2K views175 pages

INA TARE DA ITA Complete

This document promotes a website for downloading Hausa novels for free and invites authors to submit their works for upload. It emphasizes that the service is free and warns against anyone charging fees in their name. The document also provides contact information for authors and details about the formats available for the novels.

Uploaded by

aishaumarkashere
Copyright
© © All Rights Reserved
We take content rights seriously. If you suspect this is your content, claim it here.
Available Formats
Download as TXT, PDF, TXT or read online on Scribd
You are on page 1/ 175

An dauko wannan littafi daga shafin www.dlhausanovels.com.

ng ku ziyarci shafin na
www.dlhausanovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na
yake yake dana soyayya

Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu
kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,

Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama
sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana
magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490

A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci,
duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,

Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna
neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu

Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman
munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai
fi kyau ku riga dauko PDF da DOC

Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai
wayarku

This hausa novel was uploaded and downloaded from www.dlhausanovels.com.ng


You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to
download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography
including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490
its free we do not charge for our services

Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted
biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not
blame us

Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we
are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day,
any time you can visits our site and download it

Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF
or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT
__

AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA !


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story &written by mmn fareesa

GARGAD'I..
banyarda wani ko wataba yacanxa mun novel ta kowacce siga in kunne yaji jiki ....

Godiya
Alhmdllh ALLAH nagode maka daka bani damar kammala novel d'ina gashi d cikin ikon
ka zan fara wani tsira da aminci su tabbata ga shugabanmu annabi Muhammad (S A W)da
alayansa d sahabbansa ..ameen.

GODIYA2
ina mika d'unbun godiya ta ga masoyana abun alfaharina aduk inda kuke sakunanku na
riskata da masu kirana duk ina tare da Ku duk runtsi nagode sosae ina muku fatan
alkhairi🤝🤝

ABIN LURA..
Kudunga d'aukar abubuwan da suke da amfani aciki ,kuna kuma yin watsi da marasa
amfani...

Dedicate to my lovely dala 😍

BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM

Not edited

🅿1&2

Kyakkyawan saurayine d'an kimanin 2o years janye da trolley dinsa ,yamurd'a k'ofar
parlourn yashige...sallama yyi ,bayan yashiga "Ummi dke zaune tana kan kujera tana
lazimin marece "
Cikin fara'a ta amsa sallamar tana murmushi had'e da cewa babana Kaine kadawo
da marece haka?"bbu ko waya ?"hmmmm da iftihal tasani nasan bazataje islamiyyaba!
Murmushiyyi Wanda yakara fito masa da kyansa dan dariya da murmushi suna masa wuya
had'e da zama kan one seeter, cikin sweet voice insa yace Ummi nafiso namuku
surprise ne shiyasa dan inga my angel d'ina zata yi murna sosai inta ganni!"
Ummi tace hmmm ai kasan dolene tayi murna dan kwana 2nan dabakanan tadamemu d
rigimarta da y'an koke kokenta ita sai andawomata da yah ile d'inta!"
Lumshe idonsa yyi yana sauraren Ummi jin tace ai jiya yaseer yasakata kneeling
&hans up ...azabure yabud'e idonsa,cikin husky voice yace whatttttttttttttt?"oh
dama zalinta sukeci inbana gidan?yafad'a cikin huci..Ummi kuwa tayi danasanin
fad'ar wannan yar maganar ,amma saitayi kicin kicin d fuska tace ah ah kasan bana
son fitina ko?"daga dowarka gaka d zuciyar tsiya ai abun ya wuce ko sokake kayi
masa wani abun uwarsa daba mutunci ne da itaba abun yadawo kaina .....kafin yah
Suleiman yyi mgn iftihal tashigo parlourn d gudu .

Tana cewa yah eleeeee!kana ina?"

Wani lallausan murmushi Wanda yafito masa da kamalsa yasakarma iftihar yarinya yar
kimanin 5years.

"Ahankali yace my angel gani nan " fadawa tayi ajikinsa tana dariya d murnar
ganinsa ,kafafunta ta aza masu kura data tako waje ajikin fararen suit d'insa tana
kokarin hawa kan cinyarsa ...Ummi dke ta kallonsu ta lura d sauri tace oh iftihal
kafafunki d datti kada kib'ata masa kaya....tun kafin ta ida k'arasa maganar gogan
yyi kicin kicin da fuska had'e da cewa to minene Ummi inta batamun ai sai nacanza
waso ko my angel d'ina yafad'a had'e da kallon iftihal data ke kokarin tura masa
big bomb d'inta dke jage jage da yawu atsabtataccen bakinsa...

"Bubu nuna k'ya ma yabud'e bakinsa tasakamasa ya tsotsa had'e da lumshe ido "
cikin yarinta iftihal tace yah kasan ina islamiyya natunoka ,cine
na ,yagemaka ,kacan ina jidakai ko ?"ta fad'a cin gwarancinta irinna yara Wanda ko
mommy da ta haifeta wani lokacin bata gane gwarancinta,sabanin yah Suleiman dako
uhumm tace yasan metace ..

Murmushi yyi had'e da mik'e wa tsaye yadaga iftihal yana juyi d ita yace my angel
muje kirakani part din mommy nagaida ita sai muje part d'ina mu kwance jaka saiki
karbi tsarabarki ko?"cikin jin dadi tace eh yah ile muje amma kada kabawa su yah
yaseer d yah zubaida dukana suke yi .....

Ummi data zama yar kallo tun cewarta kada ta bata masa kaya ,bata sake mgn ba kuma
bataji haushin kalamansa ba sbd Inda sabo sun saba da ganin yadda ya shagwaba ta
yake kulawa d ita sosai akan sauran kannansa "ahankali Ummi tace kai iftihal
banason sharrifa yaushe ne suka dakekin?"

Fuska bbu walwala yace no Ummi barni dasu ,bara muje in Yusuf yashigo yanxun
yashigarmun d trolley na ciki....yana fadin hakan yafice dg parlourn yanufi part
din su mommy wato mahaifiyar iftihal..

Itadai Ummi baki budetabisu d kallo har suka fice ,afili tace hmmm yaro yaro kenan
ai gara dakake karatun soja dan wannan zuciyar taka tayi yawa ,banaso kajamun abun
mgn dan zulai zata iya komai akan y'ayanta sbd dama ita ta b'atasu ..

Tun ahanya yah Suleiman yake tambayar iftihal dabaya gida dawa dawa yaci zalinta
mgnar dai dayace yah yaseer d yah zubaida sai kuka mama zulai (wato mahaifoyarsu
yaseer din)tana hararanta ko ta koreta intaje bangarensu.tsaki yyi "ahankali yace
ki barni dasu aibasu son nadawoba ....bai rufe bakiba yaga zubaida ta taho d guda
zatabi corridor dayyi hanyar sashensu...cikin faraa tace yah Suleiman ina wuni ?"
Adakile yace lfy had'e da bankomata harara sum sum ta wuce kuma yyi alkawarin
bazaije part dinsu dan dama shima mama zulai na nuns masa k'iyayya azahiri ,a
masjeed yanxun inyaje sun hadu d abban yagaidashi (wato mahaifin su zabaida kenan)

Ya na sabe d ita sukayi sallama acikin parlourn mommy, wacce take a dining area
tana shiryawa Daddy diner ,taji muryar na hannun damar NATA dan duk cikin family
bbu Wanda takeso kamar yah Suleiman ta shagwabashi ko abinci agunta yakeci hakan
kuwa ba karamin haushi yake ba mama zulaiba..

Cikin fara'a tace Oyo yo my son daukar yaushe ?"cikin fara'a da jin dad'in yadda
take kulawa dashi yace yanxun nan mommy, tace oh shine kokamun waya ko?"zama yyi d
iftihal ajikinsa yace nafiso nayi surprise dinkune.

Mommy ta ce hakane y hanya ?"sannu kaji !to ke kuma chiween gum daga dawowarsa zaki
fara matsa masa ,d'agasa kibarsa yahuta dama kodana cewa Usman kina ina?yace kina
part din Ummi ,Ashe da kina can kin matsa masa d rigimarki !had'e rai yah Suleiman
yyi yace gsky ni zan dena shigowa part din mommy ,tunda kema kina matsawa my angel.

Murmushi mommy ta yi tace hmmm ai nidakai bata baci atare dai iftihal ta gammu ,has
an ai bakason laifinta amma kayi hkuri ,kaje kayi sallar magarib dan yanxun anyi
kira sai kazo kayi diner ko my son? "

Tashi yyi yazaunar d iftihal had'e da yima ta rad'a sukayi dariya itadashi sannan
ya fita.

Mommy itama dai murmushi n tayi,tacewa iftihal my daughter kije kiyi sallah..
Share...

✍🏻 ✍🏻 fareesa ce✍🏻✍🏻
mmn
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA !


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story & written by mmn fareesa

Not edited

🅿3&4

Bbu musu iftihal ta ta shi ta nufi bed room d'in mommy ,ita kuwa mommy tana ida
hada kayan abincin ta wuce ciki abinta danyin sallar tata..

Amasjeed kuwa yah Suleiman bai fitoba saida akayi isha'i ,bayan yafito iyayansa
wato daddy, Abba d abbu(mahaifinsa)
Cikin mamakin ganinsa daddyn iftihal yyi hugging nasa dan sun shak'u kuma yana
jidashi sosai ,yadda sukayi sabo dashi ko abbu mahaifinsa basuyi sabo haka dashiba.
"Bayan sun gaisa suka nufo gd ,yyinda daddy da yah Suleiman suka jera suna tafe
suna fira tamkar abokai har suka iso bakin tangamemen get d'in gidan kowa yyi gun
da zashi...
" daddy d yah Suleiman suka nufi part d'in mommy tun kan su isa waiting parlour
yafarajin kukan iftihal d sauri yyi ciki har yana tuntub'e...iftihal na ganinsa
tasake barkewa d kuka had'e da fadawa jikinsa ,sab'arta yyi duk yawani rud'e yana
cewa lfy my angel? "Waye yasakaki kukane?" cikin shagwaba tace yah Usman ne !
adedenan daddy yashigo yyi sallama had'e da zama yakallesu cike da
birgewa ,azuciyarsa yanajin son d'an d'an uwansa nasake shigarsa d k'aunarsa dan
yah Suleiman yana nuna kulawarsa sosai akan familynsa...murmushi yyi ganin yadda
yah Suleiman keta faman rarrashinta yana cewa zai ma Osman hukunci..afili yace oh
iftihal yanxun indai yayanki na gd mantawa kike damu sai inbaya gd kikasan damu
ko?"adede nan mommy ta karaso had'e da trey d'in abinci ta ajiyewa daddy ,ta karbe
maganar da cewa hmmmm hkne alh gashi nan dg dawowarsa ma taki barinsa ya
huta ....shidai gogan beyi mgn ba dan dama yawan maganarsa saida iftihal
yakeyi...mommy takallesu tace kuje kuyi diner"ahankali yah Suleiman yace ina Osman
mommy? "Ajiyar zuciya tayi tace ikon ALLAH to nasan wannan sarkin rigimarce ta
had'a ka dashi ,text book nasa da ta yaga fa ....yah Suleiman bece komai ba yaja
hannun iftihal suka wuce dining area yaja hujera yazauna hade da azata kan cinyarsa
,yyi serving nasu a plate daya be fara Ciba saida yafara feeding dinta tukum..
Yayinda daddy da mommy ke kan tsakkiyar carpet suna fira daddy yanacin abinci..
Iftihal ahankali tace yah ile naji dadi da kadawo amma kada katafi kabarni
kaji?" Shiru yyi beyi mgn ba, turo baki tayi cikin yarinta tace ni nama bata dakai
tunda kamun shiru....kafeta yyi daidanunsa ,murya qasa qasa yace no my angel kada
kiyi fushi dani kinsan bana mgn in ina cin abinci ko?"murguda baki tayi tace toba
na mantaba....da haka suka idar yasabota sukayo gunsu mommy "ahankali yakalli mommy
yace pls mommy kihada ma my angel ruwan dumi amata wanka yanxun zan maidota naji
garin da sanyi...cikin sakin fuska mommy ta ce to shikenan my son nan yah Suleiman
yafito sukayi part dinsa ahanya suka hadu da mama zulai wani mugun kallo ta watsa
musu hade da Jan doguwar tsuka, afili tace wahalalle...tsab yah Suleiman yajita,
amma saiya shareta suka wuce abinsu....
Asalin labarin

****** ****** ******

Mlm mamman cikakken dan adamawane bafulatani ne gaba d baya, yana zaune d matarsa
d'aya da y'aya 3 musa abdullahi,Ibrahim bashida wata Sana'a sai kiwon shanu ,bayan
Musa yatasa yasakashi makaranta lokacin d yagama primary skul yatafi secondary skul
asannan asaka saka sauren k'an nansa suma askul d'in.. Cikin ikon ALLAH Musa yagama
yaciba d karatu shida yan uwansa har yagama yasamu aiki agarin Kaduna ,yakoma can
da zama sai week end yake zuwa daga baya yahadu da binta (Ummi)suka fara soyayya
har zuwa aure ,suna zaune cikin so d kauna harta haifi danta Suleiman Wanda Ibrahim
yad'auki son duniya ya azamasa komai yace my son ko Hutu suka samu yazo Kd yace gun
yaronsa yazo yaganshi ....ana cikin hakan mlm mamman yarasu ,Wanda hankulansu yyi
matukar tashi sosai ,saidai me ?" Bayan rasuwar sa ,inna wato majaifiyarsu Musa
tatai ciwo itama saidai rasuwar tayi sunyi kukan rashin mahaifiyarsu dg baya ,suka
sanar da danginsu zasu koma Kd da zama dama alokacin su Ibrahim sun kammala
karatunsu ,nan suka koma Kd bbu jimawa Ibrahim yasami aikin banki, yayinda
abdullahi shiru sbd takardunsa basuyi kyau ba..
Hakan yasa Musa bude masa shago yana siyarda kayan provision "akuma
lokacin ,Ummi ta haifi Yusuf .cikin ikon ALLAH Ibrahim yanasamun cigaba sosai ana
cikin hakan yahadu d zainab(mommy) shikuma abdullahi zulai(mama zulai)nan suka
sanar d yayansu ,bbu bata lokaci yasayi fili babba yace anan kowa zai Gina part
nasa su zauna bayason rabuwa dasu ,sunkuma ji dad'in hakan sosai.

" haka kuwa akayi kowa yagina nasa saidai na abdullahi ne koma baya sbd bawani
haline dashiba sosai kamar su,hakan tasa suka ida masa ,bbu bats lokaci aka d'aura
aure aka kawo amare ,zainab wacce ta kasance yar masu Hali sosai dan Mayan dakinta
zaka gani ka gane hakan,wannan dalili yasaka zulai jin zafinta da hassadarta g
zainab harda ma binta sannan ta lura duka acikin mazajan ,mijintane koma
bayansu,yyinda Suleiman any time yana gun zainab dan ana kawota jininsu yahadu
sabanin zulai dabaya zuwa part dinta , dan bbu fuska alokacin da aka kawo su zainab
yah Suleiman yana dan 6years .

Basu jimaba d auren musu d Ibrahim suka tafi hajji sukabar abdullahi hakan kuwa
bakaramin bakin ciki zulai tajiba nan taita zuga mijin ai cutarsa sukeyi miye miye
tun baa yarda harta zugasa ya yarda koda suka dawo sai yarima bays bays dasu tun
suna tambayarsa har suka share ..

Zulai taso su hada kai d mommy su ware Ummi sai mommy ta k'i yarda d hakan,aiko
saita shiga mugun nuna musu kiyayya ,sukuwa suka zauna cikin girmama juna dan Ummi
ita tasakasu yah Suleiman su rika cewa zainab mommy zulai kuma mama ,dama ita Ummi
suke ce mata ,shikuma Ibrahim daddy sa abdullahi Abba ..

Shekarsu daya ,zulai tahaifi yaseer ,bayan shekara2sannan mommy ta haifi


Usman ,befi 5month ba aka haifi zubaida ,dg nan sai Mommy ta haifi Muhammad, itama
zulai tahaifi Habib ,alokacin kuwa ita Ummi yaranta 5dan bacin Yusuf ta hafi yara 3
Habiba sadeeq da Auta Fatima..dg nan sai zulai ta haifi mace wato Rukayya alokacin
kuma mommy Nada cikin iftihal...

Wanda da d'an gidanta akayi rain on cikin sbd yana bata wahala Wanda alokacin yah
Suleiman yana dan 15 yaers aka haifi iftihal kada kuso kuga murna gun yah Suleiman
abinda baitabayi ba aduk yaran da aka Haifa bayansa ,bbu kunya yyi Kane Kane dashi
acikin mata ana zaman barka dashi yana mugun jidake babyn ,da kansa yace shi
iftihal yakeso asakamata,bbu musu daddy ya yasaka mata ..

Tundaga nan yah Suleiman yashiga rainon iftihal indai kaga basa tare to yana skul.
tun bata shaidashi harta ganesa ,sunansane farkon iyawa abakinta wato yah ile ita
ce ke kiransa da hakan.
Bayan anyayeta gun yah Suleiman ta koma ,shine wankanta wankinta tsarkin kashinta
komaima hartayi 3yaers sannan ta koma gun mommy akuma lokacin yah Suleiman ya
kammala secondary skul din sa zai tafi karatun soja sbd hakane burunsa yataimaki
kasarsa .

Alokacin dazai tafi ansha daga sbd yadda iftihal ta nuna Sam ita ah ah duk ta
rikice d koke koke ,hakan yasa yace yafasa ,saida daddy yyi d gaske tukum sannan
yatafi ,sai yasamu Hutu yake dawowa gd ,Wanda daddy duk bayan2 weeks sai yatura
masa k50 ,kuma shima abbu natura masa dandai na daddy sunfi yawa sbd daddy yanxun
yafisu karfi..

Gefe guda kuma mama zulai najin zafin hakan kan fifikon da akeyi agidan
aganinta anfi ji d iftihal d yah Suleiman,sabanin su yaseer dan 15years da zubaida
yar 10 users yaran da basuda tarbiya ko kadan uwarsu ta batasu dan ma yah Suleiman
yasaka ido akansu sosai dan ko gabanta hukuntasu yake dan naga daukar raini ,Dan
iyakarsa d mama zulai gaisuwa dan yagama karantar halayenta..

Saidai fa kuma zulai tayi wani mummunan k'udiri aranta saura kiris hakanta yacimma
ruwa..

Yah Suleiman kyakkyawa ne ajin farko dan samunsa acikin maza sai antona dan guy din
yahadu b karya ,farine dogo ba canba ,yana siffan ingarmun mazaje dan yanda
faffadan kirki jikinsa amurde yake ga bakin gashinsa na Fulani usuli da sajensa da
yyi lub afuskarsa yakara masa kyau ,dariya namasa wuya indai yyita to tarene da
angel dinsa ,ga wushiryarsa dke tsakkiyar hakoransa inyyi murmushi ta fito abin
Burgewa ne ga katuwar sallayarsa dke atsakkiyar goshinsa baki kirin tasake haskasa
kai fadin haduwar yah Suleiman bata time ne gashi kwata kwata mata basa gabansa
dan da wuya yashiga gun dkeda mata wata batace tanasonsa ba yanada tauhidi sosai d
sosai ...hakan yasa inyasha gun dake da mata sai ya daure fuska dama gashi d
kwarjini kamar betaba dariyaba da hakan yake samun sauki abinda.miskiline na karshe
ko acikin friends dinsa, shiyasa suke masa lakabi d (big man)inkagansa yana fira d
fara'a to da iftihal ne ,wacce duk abinda takeso yana mata ko abun yyi yagani na
mata sai yasiya mata gata da shegen cin naman tsiya indai yana gd duk dare saiya
siya mata ,kannensa na mugun shakkarsa dn bbu wasa .

Iftihal kyakkyawar yarinya ja ce tanada pink lips da idanuwa Manya masu sheki ga
girarta sbd cika takusa hadewa ga
ga hanci har baka intana turo dan karamin bakinta tafi kyau ga gashi hargadon
baya ,mama zulai najin zafin wannan kyawu na iftihal...

Cigaban labarin...

Share ..

✍🏻 ✍🏻 fareesa ce✍🏻 ✍🏻
mmn
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA !


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story &written by mmn fareesa


🅿5&6

Cigaban labarin...
Suna isa bed room d'in sa ya ajiyeta kan bed hade da janyo k'atuwar trolley
d'insa ya aje gab da gadon yabud'e ,k'uri d ido iftihal tayi tana kallon abinda ke
sama koba a fad'aba tasan tsarabartace ,su sweet ne d chacoolat sai biscuit da
kayan Kitso ihun murna tayi hade d fad'awa jikinsa cikin jin dadi tace yeeeeeee!
yaya ni d'aya... Murmushi yyi yaja hancinta yace oh my angel duk murnance
haka ?"tace eh mana tana fara'a...hade d tashi tsaye "ahankali yace tafiya ma
zakiyi kibarni ko firar baza'amunba?" yafada yana wani daure fuska irin na
yara!"dariya tayi tace lah um um yaya zanje na boye abuna sai mommy ta mun wanka
sainazo muyi firako ?"tashi yyi yace eh to amma muje narakaki kayan sun miki yawa
ko bbu musu ta dauki ledar sweet 2yad'aukar mata sauran yabita har parlourn mommy,
suka sami su Osman d Muhammad na kallo nan sukayita masa sannu ya amsa ,saida
yarakata har bed room d'in mommy dan yasan mommyn bata ciki sbd alokacin tana
sashen daddy ,sannan yafito yabarta ciki..

Bed room d'in sa yakoma, sai a sannan yakarewa bed room d'in kallo yagansa fes k'al
koba'a fada ba yasan aikin mommy ne indai baya gd da And'an kwan 2 zata share masa
part din sa ta goge ta turareshi d freshness "toilet ya wuce yayo wanka ya fito
d'aure d towel ak'ugunsa wani awuyansa yana tsane ruwan jikin sa.. wayarsa yaji
tayi ringing koda yaduba yaga Ummi ce ,dagawa yyi yace ok gani nan zuwa yadatse
kiran..da sauri yashafa body cream alallausan fatar jikinsa yafesa body sprays hade
da saka jallabiyya fara yabar bed room d'in yanufi part din Ummi..

Ban garen iftihal kuwa ,yah ile d'inta na fita tacire kayanta ,hade d d'aura dan
towel d'in ta sannan ta bude ward rop dan boye tsarabarta...mommy da shigowarta
dakin kenan tace iftihal meye kike shirin sawa acikine?" Juyowa tayi tana dariya
tace yo mommy tsarabata mana ,bara na boye kimun wanka naje yah yyimun assignment
dina,murmushi mommy ta yi tace to y'ar gatan yayanta,amma ni bazaki baniba?"da
sauri tace ah ah gashi mommy na kinsan fa yah ile yahanani rowa d zagi d raina
mutane ,da zuwa gun wani nmj Wanda ba dan uwana ba....yace duk bbu kyau Wanda yyi
hakan to zai mutu ,hakane?"cikin jin dadi yadda Suleiman yake koyawa yarta tarbiyya
ta kwarai tace hakane mana ,muje namiki wankan amma d safe kibani araba abawa yan
uwanki kinjiko?"iftihal tace to ,nan sukaje mommy ta yi mata wanka tasaka mata
doguwar Riga ta bacci ,nan ta fice xuwa part din yah Suleiman tana xuwa taga baya
dakin g wayarsa iPhone 7ajiye kan bed d sauri ta dauka dan tasan key d'in ta tanaso
tayi game, fitowa tayi wayar na hannunta ,ta koma part din su..

Yah Suleiman kuwa koda yaje part din Ummi ,nasiha ta masa akan yarage zafin xuciyar
nan ta sa da saurin fushi ,kuma yarage shagwaba iftihal dan zaijawo mata bakin jini
cikin gidan.. Cikin ladabi ya amsa da to zai kiyaye saidai fa azuciyar yaji bazai
fasa jida angel d'in sa ba ,hira sukayi d Ummi har abbu yashigo akayi dashi dg
bisani yah Suleiman yyimusu sallama yabar part din dan bayaso angel insa tayi bacci
basuyi sallama ba ,yana shiga yasami dakin bata ciki ,duba wayarsa yyi yaga bata
gun ...dan murmushin gefen baki yyi dan yasan tana gunta tana game...

"Ficewa yyi yanufi part din su."

********
Iftihal kuwa koda ta je parlour da wayar ,mommy batayi mamakiba dan atunaninta yah
Suleiman ne yabata ,su Osman d muhamma dke zaune suna ta surutu ,Osman yace ke wlh
kimaidawa yaya wayarsa kosai kinfasa masa scream d'in ta?"cikin yarinta tace mommy
kinga yah osman yana Jana!mommy ta hararesa tace me ruwanka d ita?"
Hararan iftihal yyi yace haba yarinyar zan mamaki ,da anyimiki abu ,saiki gayawa
yaya ko?"ai jiya ina ganin yaya yaseer yaita cin zalinki damuna mota zamu tafi
skul,duk da bakimasa komai ba shine ita kuma wawiyar zubaida taruka cemiki mai
kwala kwalan idanuwa.... nasio nayi mgn amma inasan yah yaseer dukana zaiyi na
shareta amma wlh nima zankamata ne ...tsawa mommy ta yi masa hade da cewa ban
hanaku kamun magarnar wani ba?"Duke Wanda yaci zalinta shida ALLAH...

"Ahankali iftihal ta mike tsaye wai dan taje ta dakko sweet ta sha abed room din
mommy ta na tashi wayar ta fad'o kasa atake taci screen.

Zaro idonu duka yan cikinta parlourn sukayi ,hade d salati ,da sauri mommy ta dauki
wayar taga yadda tayi ,wani irin kunya,d nauyi taji na yah Suleiman duk d bega
wayarba ,wata zuciyar tace mata akwai matsala gsky Dan wannan wayar tanada tsada ..

Usman kuwa ,cikin rawar jiki yace hmmm wata yau zasu bats da yah ile dinta daga
dawowarsa ko kwana be yiba .....iftihal dake tsaye tana zare ido, tasaki kuka jin
ance zasu bata itada yah ile d'in ta .

Fisgota mommy ta yi hade da dauketa d mari tasaki kuka dan jin azabar zafin
Marin ,har daddy dke bed room d'in sa yaji yafito yana tambayar lfy?"

Mommy ta sanar dashi irin aika aikar da iftihal tayi, kafin daddy yyi mgn yah
Suleiman yyi sallama ......

✍🏻
✍🏻✍🏻
mmn✍🏻 fareesa ce✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA !


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story & written by mmn fareesa

Ina jin dad'in yadda kukeson wannan novel dg farasa ansamu 4grp duk na fans nasa
ngd sosae🤝🤝

🅿7&8

""Mommy ta sanar da shi irin aika aikar da iftihal tayi kafin daddy yyi mgn yah
Suleiman yyi sallama...
Tun kan ya ida karasowa yaji kukanta..Osman na ganinsa yyi saurin cewa yauwa yaya
wlh iftihal ta fasa maka waya mommy ta mareta....Wata harara yah Suleiman ya aiko
masa da ita alokacin yanufi gun iftihal ta fada jikinsa tana dafe da
kuncinta,kallonta yyi yanajin zafin kukanta har cikin ransa ,d'agowa yyi yaga mommy
d daddy sun dan sunku yadda d kai alamar sunajin nauyinsa..." Ahankali yace daddy
shine kabari agabanka aka mararmun ita sbd wata waya can wadda ni iftihal tafimun
ita mahimmanci dan takashe aiko bata fasataba ,dole yau tafashe sbd haka ALLAH
yarubuta...
Cikin mamakin maganganun sa Wanda tsakaninshi d ALLAH yake fad'a daddy yace wlh my
son bansan abinda yafaruba ina ciki naji ihunta nafito nasamu aika aikar da tayi
amma kayi hkuri .....sabar iftihal yyi ransa bace yabar parlourn baisake mgn ba...

Mommy datayi zaune sbd mamaki takasa mgn tasan ma bazai kulataba tunda ta tabo
yar lelansa,saidai tayi mamakin yadda yanuna bedamuba ko ajikinsa koma takan wayar
bebiba tasan k'ila gobe bazai shigo sashenba"ajiyar zuciya tayi tace daddyn yara
kaga ikon ALLAH ko?"murmushi yyi yace hmmm wlh nima dama raina yabani bazai cemata
komaiba ,gsky tsakanunmu d yaron nan sai addua ,mommy tace gsky Amma yanxun sai a
canxa mishi wata ko?"yace ah ah kinsan zai sake fushi yace biyansa mukayi kidai
Adana wannan yanxun nasan zuwa safe yahuce saiki basa ya zare sim card nasa ,mommy
tace to gsky hakan yyi,daddy yace dama nabude masa account ina saka masa kudi aciki
inason insiya masa mota ,banason inzai tafi makaranta sai ankaisa gun dawowa yahau
ta haya, toko kudin basu cikaba nacika nasiya masa,ALLAH yyi masa albarka..

Cikin murna mommy ta ce ameen gsky alh ka kyauta nasan zaiji dadi sosai!murmushi
daddy yyi hade da mik'e wa tsaye yace aiko dai amma ke yanxun kunyi fada da d'an
naki fushi yake dke ....yar dariya tayi tace zamu shirya ai,nan daddy yabar
parlourn yyinda mommy ta sallami yaran tabi bayansa dan tasan yah Suleiman bazaibar
iftihal ta kwana anan ba ,daya gama rarrashinta gun Ummi zai kaita...

*******

Yah Suleiman kuwa part dinsa ya wuce d iftihal suka zauna kan kujera tana saman
cinyarsa yanata aikin rarrashi ,cikin shagwaba tace yah ile wai yah Usman yace ai
zamu bata dakai tunda nayi maka banna?"shiyasa nake kuka"tafin hannunsa yasaka
yagoge mata hawayenta ya girgiza kai hade da cewa ah ah my angel bazamu bataba sbd
wata waya can ,ai zanma canxa wata sainaka agyara screen din waccan sai kirika game
da ita ko?"dariya tayi tace eh fa yaya hakane ,ainasan bazamu bataba ko?"yace eh
abu d'aya ne zaisa mu bata!tace to minene?" sai nadena banaso mub'ata!ahankali yace
indai kika bari wani nmj Wanda ba d'an gidan nan ba yadaukeki ko kika zauna
ajikinsa to aranar zamu bata dke....dan zaro ido tayi tace um um ai bazanyiba ma..

Yace to shikenan ,jiya kinje skul ?,tace eh naje ,yace to kinga yanxun 9:43pm muje
gun Ummi ki kwana sbd skul karkiyi latti."

Cikin shagwaba hade da kwantar da kanta ajikinsa tace um um ni gunka zan


kwana...lumshe ido yyi yace no kinga yanxun kin girma kuma hakan bbu kyau muje
kinji my little angel ?"tashi tayi batayi mgn ba ,sabarta yasakeyi suka nufi part
d'in ummi.

"Ahanya sai janta yakeyi d mgn amma taki kulasa ,yasan haushi taji ,to amma garadai
kada ta kwana gunsa dan abaya sadda take kwana gunsa, mama zulai ca tarikayi yana
tattab'e ta saiya lalatata ,abun yyi masa ciwo to dandai alokacin mommy ta take
mata burki,akan cewa ta yarda da yah Suleiman 100% inda yaseer ne baza bari ya
kwana d yartaba,hakan yasa dg ranar yaji bayaso su kwana gu d'aya..

" ahankali yace wai angel wannan fushin na men'e?"

"Ni bbu komai"

Adede nan sukayi knocking ak'ofar Ummi ,Ummi datake tare d abbu sukaji knock tashi
tayi tazo ta tambayi waye ,taji muryar Suleiman d iftihal...budewa tayi tace lfy?"

"Yace lfy lau"

Yafada hade da mika mata iftihal yace gata Ummi ta kwana anan d safe zankawo mata
yuni foam NATA ashirya mata ta tafi skul.
Ummi tace miyasa zata kwanaa nan?"

Nan yalabarta mata abinda yafaru."

Murmushi tayi tace gsky mommy bata kyautaba data mararmun ya',wato fushi kayi da
ita kenan?"iftihal ta karbe maganar da cewa eh Ummi bbu ruwanmu da ita mun bata ko
yaya?"

Yace eh"

Nan yyimusu sallama Yakoma side nasa.....

Washe gari tu tun gun karfe 6:30 yah Suleiman yafito yanufi part din mommy har bed
room d'in ta yashiga yabude ward rod d'in itfihal yakwaso mata yunifoam NATA da
skul bag d sandals d sock's yafito gab da zai fita mommy ta fito dg part din daddy
murmushi tayi afili tace oh ni zainab har yanxun fushi ake dani ,yyimda yah
Suleiman yama fits shibaima gantaba.

Bayan yaje sun gaisa d Ummi yabata yunifoam d'in yajawo iftihal suka gaisa yabaro
part din Yakoma nasa dan yakara bacci..

da misalin karfe 7:30 duk yaran gidan sun gama shirinsu na zuwa skul ,sun firfito
iftihal na rike d lunch box d'in ta ,zubaida dke bayanta taga sweet d biscuit
ahannunta d sauri tace keeeee!iftihal ta waigo ta tsaya ,fuska daure zubaida tace
bani sweet d'in... bata rai iftihal tayi tace ah ah ba mommy ta bakuba ,Wannan
nawane ........kafinzuzubaida tace wani abu yah Yusuf (Wanda ke bima yah Suleiman)
yace ke xonan "turo baki zubaida tayi azuciyarta tace gsky mutumin nan yafara shiga
rayuwata amma sai na ja masa sharri tukum ....gab dashi taje ,kafeta yyi d ido can
yace jiya Vance kigyaramun dakinaba?" marairaicewa tayi tace namanta yaya wlh amma
zan gyara maka ,tsaki yyi yace inbaki gyaraba yau sai jikinki yagaya miki ,stupit
kawai mitts yyi tsaki, kallon iftihal yyi yace ke kuma kije yah Suleiman
nakiranki....

Sum sum ta wuce ,ai sai zubaida tabita abaya ,akuma lokacin yaseer ya yanko kwana
dan su hadu bakin get driver yakaisu skul tare ,yana ganin iftihal yace ke
xonan..jikinta har rawa yake ta nufi guns a ,yyinda d zubaida ta kwace su sweets
din dke hannunta d biscuits.

Shikuwa yaseer kunnenta ya murde, tasaki k'ara alokacin kuma Osman dke tsaye yana
kallonsu ,yana kokarin xuwa dan sanarda yah Suleiman ,kawai yaga yaseer ya
wankamata mari ....tuni iftihal tasaki razanannan k'ara, adedenan sukayi muryar yah
Suleiman yana cewa ......

Share..

✍🏻
✍🏻✍🏻
mmn✍🏻 fareesa ce✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA !


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story &written by mmn fareesa

🅿9&10

Adede nan sukaji muryar yah Suleiman yana cewa kutsaya a inda kuke duk Wanda yagudu
shine babban kuskuren dazaiyi arayuwarsa... Yafad'a yana tunkarosu ,fuska bbu
annuri idanun nan nasa sunyi jajir sai huci yake alamar ran yan maza yabaci..wayyo
ALLAH ai tuni suka rud'e dan basuyi zaton zai gansuba ,zubaida kamar tasaki fitsari
a wando sbd tsabar firgita yyinda yaseer jikinsa keta rawa tsoro fal aransa yasan
koyayi ihu mama zulai bazata jisaba balle taka masa agaji dan be manta irin
suburbudar da yah Suleiman yyi masaba sadda yyiwa Ummi rashin kunya..... da gudu
iftihal ta fad'a jikinsa tana kukan shagwaba da Sauri ya yajanyeta ajikinsa
yamik'awa usman ita yyi gun zubaida da tayi kneeling ,shikuwa yaseer yyi tsaye sai
wani cin mgn yake amma fa aransa tsoro ne fal...

Cikin tsawa had'e da k'araji yah Suleiman yacewa zubaida meta miki haka kuka
tsaneta?"saikace ba jininki bace?"yafada had'e da kokarin zare belt din dke
k'ugunsa....gaba d'aya zubaida tagama firgita..wani gigitaccen mari lafiyayye yama
2wanda jinta na wucin gadi yadauke yasaka belt din iya k'arfinsa yacigaba da
dukanta sai ihu take tana cewa ta bari bazata sake cin zalin iftihal ba ,aigogan
bemaasan tanayiba dan ya zuciya said a duk yafashe matajiki yabarta tana ihu da
fad'uwa gurin..

Cikin tsawa yace inkundawo dg skul kisameni a dakina kinji ko bakijiba?"ya


Fada cikin k'araji ,awahalce tace to ...gun yaseer dke tsaye yyi had'e da saka
kafarsa yatad'esa ...tuni yafad'i k'asa yasaki ihu wata shak'a yah Suleiman yabisa
yyi masa had'e da saka gwuwarsa yadaki cikinsa....zubaida dke duke tana kukan azaba
da sauri ta ta shi ganin yah Suleiman na niyar raba yah yaseer d ransa dan tari
kawai yakeyi ,yayinda yah Suleiman keta huci yana fadar zaka sake tabamun iftihal
dina?"

Da gudu ta ta shi ta nufi part dinsu..shikuwa Usman dke tare da iftihal da sauri
yacikata dan yakira daddy domin yana gd betafi office ba,d gudu yyi hanyar
bangarensu .....

Zubaida kuwa cikin tashin hankali taje ta sanar da mama zulai ,alokacin Abba na
toilet yana wanka ,ai saita bugi kujera tace yau kuwa zaayi yaki agidan
nan ,tab'arya zansaka nadakesa agaba na nakastashi yadda inma yak'wallafa ransa ga
tsinannar iftihal din to wlh sai dai yakalleta...tayi wuf d gudu ta dakko tabarya
suka fito aguje ....adede lokacin yaseer numfashinsa na kokarin fita sbd shak'a d
galabaituwar da yyi agun yah Suleiman...

Su mama zulai na isowa d gudu tayi gun yah Suleiman zata bugama sa tabaryar
aka....iftihal tayi k'ara iya karfinta tace yah ileeeeeeeeeeee! ka gudu "da sauri
ya waigo .....cikin zafin nama nasu na sojojin yyi sauri ya kauce tabaryar ta daki
kan yaseer atake goshinsa yafashe....adedenan su daddy da Osman suka iso kuma daddy
yaga komai.

Salati yyi had'e da cewa meke shirin faruwane ?"ko me yafaru?"

Ai mama zulai na ganinsa saita saki ihu tana cewa ai Suleiman zai kashe
yaseer......salati daddy yyi yace hmmm nafa gani d idona dukansa kikasoyi ALLAH
yatsaresa kika daki yaseer... cikin borin kunya tace oh sharri zakamun wato ka kare
d'an gwal din naku ko?"ok ai nagane tunda sbd y'arku yyi dole kace haka....Usman
yace lah mama bahaka akayiba ,nan yasanar dasu komai ..

Kukan muna furci mm zulai tafara had'e da cewa ,duk kulline ba gsky bne ta nufi gun
yaseer dke magashiyan itada zubaida..
Shikuwa yah Suleiman beyi mgn ba dan har yanzun zuciyarsa zafi take masa ,yasan
mudin bebi ahankaliba to har mama zulai din zai iya shak'a sbd haka yakauda kansa
gefe yajingina d bango, iftihal maganin hakan tasaki lunch box nata ta nufi gunsa,
yana ganinta yaduka ,tsawonsu yazo daidai ,faskarsa tasa hannu tana shafawa d kansa
had'e da cewa yah ile mama bataji maka ciwoba ?"ta fada had'e da shafa
goshinsa ....ji yayi duk zuciyarsa tayi sanyi ta lafa ,murmushi yyi yace eh my
angel kinyi kokarin cewa na gudu ,muje nakaiki skul nasan kinyi latti sbd
waddannan shirmammun...

Juyowa yyi yaga bbu mama zulai d yaseer had'e da zubaida sai abbu da daddy suna mgn
atsaye ......muryar driver yaji yana cewa iftihal ke ake jira kun makara ma"yah
Suleiman yace to gata amma kasanar askul akwai uxurin da ya tsaidasu..nan yaradawa
iftihal wata mgn ,murmushi tayi tabi bayan driver.

Babu d daddy suka kira yah Suleiman ,bayan iso gab dasu yaduka yagaishesu ,nan suka
sake tambayarsa meya faru?yasanar dasu atakaice,nasiha abbu yyi masa akan yarage
zafin zuciyar nan tasa ,duk Wanda yyi laifi ak'annensa yyi masa hukunci daidai
laifinsa ,ya amsa d to yyi godiya ,nan daddy yace my son kashirya yanxun zaka
rakani wani gu...kafin yah Suleiman yyi mgn abban yaseer ya iso yana huci d alamar
mm zulai ta zugoshi.

Cikin bacin rai yace kai Suleiman me yaseer yyi maka kamasa irin wannan dukan?"

Daddy yace my son jeka abinka , bbu musu yah Suleiman yyi tafiyarsa dama yyi niyar
bazai yi mgn ba.. Daddy yakalli Abba yace abban yara damu zakayi mgn bada
yaroba ....tsaki yyi yace wlh Ibrahim ka kiyayeni ,aidama tuni zulai tasanar dani
ana cutata dan ni tallarkane sai yanxun Nagano hakan sbd y'arka yyiwa yaseer haka?"

Daddy yabude baki zaiyi mgn abu yagirgiza masa kai alamar yyi shiru ,shiru daddy
yyi .....abbu yace gsky kabani mamaki abdullahi wato har mace ta isa tashiga
tsakanunka da yan uwanka ko ?"

Abba yace ni kurabu dani har gdn zan bari gaba d'aya ma ,yana fadin hakan fuuuuuu
yabar gurin...abbu yagirgiza kai yace ALLAH ya kyauta....

********

Bayan yah Suleiman yyi wanka ta shirya cikin kananun kaya jeans dark blue d shirt
Orange sai kamshi yake, yyi masifar yin kyau,gun motar daddy yaje yatsaya befi 10
minit ba daddy yaxo ,suka shige had'e da Barin gdn..

Amota daddy yace my son gsky karage fushin nan naka,shine kaki zuwa ciki dan kana
fushi d mommy nka ko?"kajirani a parking space, itakuma tanacan ta shirya maka
break fast kaki zuwa kayi ko?"ajiyar zuciya yyi kamar yaro yace to daddy meyasa
tadakarmun angel?"yar dariya daddy yyi yace horo ta mata ,nan yace to na hakura
daddy yace yauwa my son kokaifa..adedenan suka iso gun sayarda mota ,bayan daddy yy
parking suka fito had'e da Shiga ciki ,shidai yah Suleiman yyi mamaki azuciyarsa
yace ko wa daddy zai siyawa mota?"shiru yyi dai nan suka matsa gun motocin daddy
yace my son zabi wacce tamaka"ware ido yah Suleiman yyi ,daddy yace yes
kazaba ,rungume daddy yyi yana murna had'e da godiya dan yaje dad'in motar nan dama
gobe ake bath day d'in hafeez friend dinsa sai kawai yafaka motarsa,cikin jindadi
yazaba daddy yabiya kud'in suka bar gurin da xumar zaa kamusu ita har gd .

Haka ko akayi bayan sun dawo aka kawota gd ,Ummi d abbu sunji dadi sai godiya suke
ma daddy dan duk tsaye suke suna kallon motar harda mommy d yah Suleiman din ,gogan
kuwa beyi mgn ba ,mommy tace my son wai baka huceba ne?"yar murmushi yyi yace nafa
huce ,mommy kimun sakwara da miyar kifi zanci d rana ,cikin jin dadi tace to
shikenan ,nan kowa yawatse aka basa d motarsa yana kiran my angel dinsa tadawo dg
skul ya nunamata yaga irin farin cikin dazatayi..

Mama zulai ce tsaye a parlourn sai huci take gefenta yaseer ne kwance kan3
seeter ga bandage agoshinsa ammasa dressing gun,cikin bacin rai tace dole nadauki
mataki wlh dg gobe xuwa jibi hakata zata cimma ruwa ai wlh dani suke mgn sana
tarwatsamusu farinciki ...

Ace kana kwance bbu lfy har asiyawa wannan dan iska mota kai ko mashin
bakadashi ,sannan ubanku motarsa ta ji jiki meyasa be canxa masaba ?"

Cikin jin jiki yaseer yace gsky kidau mataki ..

Hahahahahahahaha!mama zulai takece d dariya tace yo ai dole ne ,zan nuna musu na


hakura ayau shima wawan ubanku zance yaje yabasu Ibrahim hkri ,kaga ko abun yafaru
bazaa zargeniba..

Yasmeen yace gsky mama baki .....

Share..

✍🏻
✍🏻✍🏻
mmn✍🏻 fareesa ce✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA !


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story & written by mmn fareesa

🅿11&12

Yaseer yace gsky mama bakida imani in antaboki!"


Hmmmm ai yaseer duk Wanda yaci tuwo dani miya yasha wlh....burina shine zubaida ta
auri Suleiman kai ka auri iftihal sbd bansan me Suleiman zai zamaba nan gaba ba?"
Tunda soja yakeso yazama,kaga y'ata na aurensa dole zamu ci dukiya ...ita kuma
iftihal kasan duk agidan nan ubanta yafi kud'i to kaga inka aureta komai nata
yadawo hannunka ko?"

Yaseer yace wlh gsky ne mama kin kawo shawara,amma ni gani nike kamar yah Suleiman
son iftihal yake dukda yarinyace ko?"

Zama tayi tace eh Naganno hakan acikin kwayar idonsa ,amma dole cikin biyu ayi
d'aya dan burimmu yacika ...yaseer yace gsky mama,nan dai sukayi ta fadin mugayen
kalamai aka su yah Suleiman d iftihal...ana cikin hakan zubaida tashigo kamar
anjefota tadawo dg skul sbd zazzabi ne kedamunta sbd dukan datasha gun yah ele,
mama zulai tace ke lfy naganki kamar marar lfy?awahalce ta kwanta kan 2seeter tace
eh zazzabi mama gashi wancan mugun yace naje indawo dg skul ,kuma yah Yusuf yace
nagyara masa dakinsa....murmushi mama zulai tayi tace anjima kadan kije kice gaki
shikuma Yusuf kije kice masa baki lfy kinjini?"tace eh..

Mama zulai ta dubesu tace bara naje part din su nanuna na hakura har nayi musu
ALLAH yasa alkhairi, kafin suce wani abu ladidi mai aikin zulai ta yi
sallama...mama tace taje ta shiryawa yara abinci a dining area yanxun suketa
shigowa antashi dg skul ,nan tace to cikin ladabi dan tasanta batada mutunci...ita
kuma tafice...

Bangaren yah Suleiman kuwa kwance yake a bed room dinsa yana duba agogo dan
yakagara angel d'insa tadawo dg skul ,tashi yyi yatafi masjid ganin lokacin sallah
yyi..

"Bayan yadawo yakwanta kan 3seeter ko 10 minit beyiba yajiyo muryar angel insa tana
kwala masa kira" zumbur yamike adede nan tashigo tafada jikinsa ....cikin murna
tace wai yah ile kasiyi mota?"murmushi yyi yace eh my angel daddy ne yasiyamun"amma
waye yafad'amiki?"
Tace mommy ce ina dawowa yanxun ,murmushi yyi yasabeta akafada had'e da cewa
muje kiganta ,insha ALLAH kece farkon shigarta!ihun murna tayi had'e da
mak'alkalesa ...suna zuwa parking space ya ajiyeta agaban motar,kuri tayi da ido
tana kallon motar...by surprise yaji tace masha ALLAH yaya ALLAH yatsare ameen,
cikin jin dad'in addu ar ta yace ameen tawan mujeko muyi lunch ko?"hamma tayi tace
eh yaya dama yunwa nikeji ,hancinta yaja murya qasa qasa yace oh my angel
ragguwa!,kukan shagwaba ta saka masa wai ita ba ragguwa bace!kallonta yyi yace to
naji inke ba ragguwa bace ai zangane yanxun kibiyoni inkika kamani toke ba ragguwa
bace kin yarda?"y'ar dariya tayi tace eh.... Murmushin gefen baki yyi kamar yaro
yyi mata gwalo had'e da yin Dan gudu...ita kuwa iya karfinta take binsa d gudu ,sai
dariya take tana binsa yaki bari ta kamasa har suka kusa isowa part din mommy...
Adedenan mama zulai ta karyo, kwana kallo d'aya tayi musu ta juya kai afili tace
hmmmm gara kuyi na ban kwana ta fada had'e da shigewa cikin parlourn mommy....

Shikuwa yah Suleiman yaganta ,hakan yasa yatsaya har iftihal ta fada jikinsa tana
maida numfashi tana cewa yeeeeee!yaya Kaine raggo baniba ,murmushi yyi yace hmm
ainataimaka mikine nabari kika kamani ,amma muje ciki ,anjima masake yi wani..

Nan yajata suka nufi cikin parlourn mommy sukayi sallama ,mommy dasuke fira d mama
zulai ta amsa sallamar ,cikin mamakin makircin mama zulai yah Suleiman yakalleta
yajuya kai dan yasan badan ALLAH tazoba ,hannun iftihal Yakama da niyar su wuce
dining area.....muryarta yaji tana cewa Ashe Suleiman kayi abun hawa?"to ALLAH
yatsare yataimaka"
Atakaice yace ameen ko kallonta beyiba..bayan sun zauna yabude Warmer's din
abincin ,wani k'amshi yadaki hancinsa ya lumshe ido ,nan yyi serving nasu sukayi
bismillah sannan suka faraci shida yar lelen tasa."""

Mama zulai dke satar kallonsu ta ta shi sukayi sallama d mommy ta fita.

Bayan ta fita mommy matsa gunsu ,ta kai musu sob'o mai sanyi acikin
jug ,murmushi yah Suleiman yyi yace oh mommy kinaji damu....kafin tayi mgn daddy
yyi sallama nan sukayi masa sannu d zuwa ,sannan aka ajiye masa nasa akan carpet .
"sukuwa suna idarwa iftihal tasaka rigima zatabi yah ile dinta ,cikin rarrashi yace
kibari amiki wanka ko ?" Turo baki tayi tace um um ni kai zakamun...mommy ce ta
karbe e maganar d cewa eh gsky kibari amiki wankan zaifi"ahankali yace yauwa mommy
ki tsefe mata Malabar kanta amata gyaran gashi gobe insha ALLAH zata rakani
anguwa...mommy tace to my son,sannan yafice dg part din yayinda mommy ta ja iftihal
dan yimata wanka...

*******

Yah Yusuf ne yashigo gidan yanxun dawowarsa dg skul kenan (yana100lavel) yanufi
part din su ,Aida sauri zubaida dke kallonsa ta window ta fito ta biyosa
abaya ,"ahankali tace yah Yusuf!juyowa yyi yabankomata harara hade da cewa
menene ?"
dama bni lfy ban gyara dakin ba ,afusace ya juyo ...saikuma yaga shatin duka
ajikinta,fuska d'aure yace ke waye yadakeki ?"ahankali tace yah Suleiman ne!tsaki
yyi yace jeki aishine maganinku sum sum ta wuce abinta..

Da misalin karfe 5:0pm yah Suleiman ne zaune a parlourn mommy yana kallo iftihal
nasaman cinyarsa kasancewar yau bbu islamiya sai surutu take masa shikuwa
hankalinsa nacgun kallon ...gajiya tayi sai tayi fushi tana kokarin barin
jikinsa...tana turo baki gaba...murmushi yyi dan intana hakan tafi masa
kyau..ahankali yace wai my angel meye haka?"zamu bats dke gsky kibarni nayi
kallonsa yafada hade da riketa sosai....kuka tasaka ita yacika ta murmushi yi
yakai fuskarsa saitin tata yyi mata rada murmushi tayi tace to yaya bara naje
atsefemun kai na,saketa yyi ta fice d gudu..

Tana fitowa taga zubaida ,zaune gun flowers nagidan ,saitaga yayi mata murmushi
tace zo kiji kanwata ,bbu musu iftihal taje nan takama hannunta tasaka mata loli
pop d bis cuit tace kije kici kinji yanxun mundena fada ko?"murmushi iftihal ta yi
tace eh ngd ,nan ta nufi part dinsu..

***** ***** ******

Washe gari Yakama Friday.. Yah Suleiman ne tsaye gaban mirror yana fesa turakuka
masu kamshi ajikinsa ,yana sanye da suit bakake y'ar ciki dark blue kansa yasha
gyara sai wani salki yake sajen nan yyi luf yafito masa da tsantsar kyawunsa ga
wani kamshin dke fits ajikinsa ,agogan dke daure atsintsiyar hannunsa yakalla yaga
4:40pm ,afili yace oh my angel zata saka muyi lattifa!be rufe bakiba yaji kwas
kwassssss d'inta ...kafeta yyi d sexy eyes nasa ganin irin masifar kyawun
datayi ,axuciyarsa yace lallai mommy ta gyaramun my angel dina ,doguwar rigace
jikinta yar kanti dark blue da ratsin bak'i sai kwaba shoes d'inta baki
shima ,kanta anraba matashi biyu ansaka mata bant yyi kyau gashinta kamar anmata
saloon...

Matsawa tayi dab tashi had'e da rike masa hannu tace yaya ile mutafi naga kayi
shiru kuma bakace nayi kyauba,kuma su mommy da yah Osman sunce nayi kyau amma kai
bakace bako?"ta fada cikin shagwaba.

"Ahankali yace sorry my angel ai kinsan kinyi kyau ko"

Cikin shagwaba tace nibawani nan.

Murmushi yyi yace muje kinji kona nad'aukeki?"

"Murmushi tayi tace eh"

Bbu musu yasabeta suka fito ,straight parking space suka wuce yabude motar bayan
yyi addua yasakata gidan gaba shima tashige abinda..

Ko ahanya sai fira yake mata tayi masa banza dan wai baice tayi kyauba,shi abunma
dariya yake bashi saikace wata babba..

Bayan sun iso gun da ayi bath day d'in yyi parking suka fito yasabota
akafadarsa ,tundaga nesa abokanansa suka fara tafi d ihu ga big man nan...

Gaba d'aya yan mata gurin yah Suleiman yatafi d imaninsu dan guy din yahadu ga uban
kwarjinin tsiya ..
Hafeez kuwa ta shi yyi suka jero tare da yah Suleiman dan yaji dad'in zuwansa ga
wannan fine babyn dayaxo d ita ai bath day din zaiyi ma'ana...Tafawa sukayi bayan
sun zauna iftihal na makale dashi ,gurin sai wakar musik ketashi ,nan suka tashi
anata pics suka rike ma Hafiz hannu ya yanka cake ,yayinda yah Suleiman guskarnan
tasa murtuk dan yalura y'an matan bbu tarbiya dg ganinsu,iftihal dai tayi shiru sai
yan kalle kallenta take ,abokansa sai yaba kwawunta d gashinta suke ,ai tuni gogan
yacanxa musu fuska yana Jan tsaki ,har cikin su wani auwal yace gsky my friend ina
kamun wannan baby ...banza yah Suleiman yyi dashi ,tabosa yyi yace wlh bada wasaba
big man ,tsaki yah Suleiman yyi had'e da banka masa harara yace kai bansan iskanci
kadainamun wannan maganar banxa agaban yarinyar ,mittss...

Murmushi yyi had'e da mikowa iftihal hannu yace xo muyi pic kinji baby nah?"

Wani xugi d zafi yah Suleiman yaji azuciyarsa sbd kalaman auwal Wanda besan dalilin
hakanba kawaidai bayaso yana kula iftihal ,sai yaji dama baizo d itaba....be auneba
yaga yasabi iftihal yana kokarin yimusu selfie cikin bacin rai d tswa yace
auwallllllll!kada kayi pics ko daya da ita wlh kaji na rantsee...

da sauri hafeex ya mike dan yasan abokinsa d bakar zuciya yace wa auwal wai meye
haka sauketa ,kasanfa su yara da abinda aka koya musu suke amfani yana ganin hakan
bedaceba ne ... Sauketa auwal yyi yace to big man gata nan ,yah Suleiman kota Kansu
baibi ba yakalli iftihal yabanko mata wata uwar harara Wanda tunda yake betaba
yimataba.

"Ita kanta ta tsorata, fincikar hannunta yyi yajata ko kallonsu hafeex beyiba balls
suyi sallama suka nufi gun mota,yabude yaturata ciki yashige..

Da gudu ya fisgi motar yabar....

share..

✍🏻
✍🏻✍🏻
mmn✍🏻 fareesa ce✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA !


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story &written by mmn fareesa

Wannan page nakune masoyan ina tare da ita naga comments bbu adadi agrps daban
daban d PC kuyi hkuri darashin reply sbd matsalar network ngd ana tare🤝🤝

🅿13&14

NOT EDITED

"Da gudu ya fisgi motar yabar gurin had'e da tada k'ura.


Itadai iftihal rakube take tana tuna laifin me tayi?" har yah ilen ta yaharareta"
Kallonsa tayi ,taga fuskar nan murtuk shiru tayi had'e da dukar da kai ....shikuwa
zuciyarsa zafi kawai take sai huci yake azuciyarsa yaji haushin dabe gwada gwanji d
auwal ba yadda gobe ko iftihal yagani bazai kalletaba balla yyi mata mgn."

Ikon ALLAH kawai yakawosu gd ,bayan yyi parking ,iftihal tak'i fita... atsawace
yace zaki fice ko kuwa?"kallonsa tayi atsorace sai hawaye sharrrrrr
afuskarta ,Wanda hakan yasa yasakejin zuciyarsa bbu dadi dan yatsani ganin
kukanta....muryarta yaji tace dan ALLAH yaya innamaka laifi kayi hkuri kada kabata
dani kajiiiiiii?"banza yyi da ita yafito itama ta fito ,koda yarufe motar hanyar
part dinsu na mazan gdn yyi dan yayo arwallal magrib sbd lokaci yy. ""

Iftihal ta biyosa harda dan gudu ganin yana sauri tana kiransa ,banza yyi mata
yashige parlourn had'e da rufe k'ofar yasaka key....ta tura taji yaki buduwa ai
kuka tasaka d gudu ta nufi part d'in Ummi tana zuwa tasameta a bed room zata
kabbara sallah.

Fadawa jikinta tayi tace pls Ummi kibawa yah ile hakuri yabata dani ,nayi masa mgn
yyimun banza,tafada had'e da cigaba da kukanta",mommy tace oh yah ilahi Suleiman
ALLAH yarabaka d wannan zuciya ,yanxun keda kike yar lelen tasa kuka bata?"to amma
ai dazun mommyn Ku tashigo nan tacemun kuna anguwa ,to laifin me kika
masa?"kundawone dg anguwa r?"

Bbu tambayar da iftihal ta iya amsawa sbd sunmata girma itama batasan meta
masaba..Ummi data gane tabbas ita batasan laifintaba ,sai ta kallesa tace Shiva
toilet kiyi alwalla kixo muyi salla ,San nan shima yadawo dg masjeed sai kije
kibasa hkri zai hkura kinji y'ata?" bbu musu tacire takalminta tasaka wad'andake
gaban toilet din ta shige...

Bayan sun idar da sallar iftihal ,ta tashi ta fita dan xuwa bawa yah ile
dinta hkuri...tana fita Ummi ta girgiza kai had'e da cewa hmmm nidai anya Suleiman
bason yarinyar nan yakeba?"amma ina gujemasa kada yazurfafa ,wata rana takisa dan
banaso amata dole...wata zuciyar tace hmmm d wuya iftihal ta Kisa kobata Sosa dan
yadda yake bats kulawa ba ,tasosa sbd kyawunsa da mata kecewa suna sonsa ...afili
Ummi tace ALLAH yazab'a abinda yafi alkhairi...

Bangaren yah Suleiman kuwa ,lokacin daya rufe k'ofar jiyayyi kamar yaje ya
rarrasheta yace ya hakura ,amma sai yaga gara yyi mata hakan gobe bazata
sakeba ,gun window yabude yaga tanufi part din Ummi ,ajiyar zuciya yyi dan dama
bayaso yatafi part din mommy ta na kuka..

"Ta shi yyi ya wuce toilet, bayan yafito yatafi masjeed".

Bayan yadawo har zai tafi part din Ummi sai yafasa yatafi nasu ,kan bed yabaje dg
shi sai farar jallabiya ajikinsa...kuri yyiwa silin d'in dakin d ido yana tunanin
angel d'in sa ....be auneba yajita akirjinsa tana kukan shagwaba ..

Lumshe ido yyi" ahankali yace ya isa kiyi shiru na hakura !

Ihun murna tayi had'e da cewa yeeeeeee!to amma yah meyasa kake fushi dani?"

Dagota yyi yatashi zaune had'e da Jan hancinta yace bakece kikaje gun auwal friend
dina har yadaukeki,bacin nahanaki zuwa gun nmj....

Cikin yarinta tace lah eh fa yaya ai namanta ,amma nadena kaji?"shiru yyi yaki mgn
"cikin shagwaba ta ce ni sai kamun dariya ALLAH kuwa ko nima nabata dkai.

" murmushi yyi yace to ai nayiko?"tashi tayi dg jikin sa tace eh amma murmushi ne
kayi,muje muci abinci yunwa nikeji ,bbu musu yatshi yaja hannunta suka fice yana
zolayarta da cewa yacika cin abinci..
Yah sulaiman basu rabu d iftihalba said a yaga tafa gyan gyad'i tukum ,yakaita gun
mommy sukayi sallama yadawo ya kwanta...

********
Washe gari Yakama sat day ,mama zulaice a kitchen itada ladidi suna hada break
fast, kallon ladidi tayi tace yauwa dama inason mgn dke!kina jina?" Tace eh
hjy ,mm zulai tace to umarnin can baki ba shawaraba kuma muddin bakiyiba to wlh
zan jamiki sharrin dahar ki mutu baki mantawa dni..atsorace ladidi ta ce minene
hjy?" dan ALLAH kada kimun komai!azuciyar mm zulai tace yauwa tunda kin
tsorata ,amma afili tace aikine zakimun cikin minti goma zan baki dubu 50kyauta
ladarkice kinjini ,amma akwai sharadi....ladidi tace bakomai zan yi kada kimun
komai ,dariya mm zulai ta yi tace to in kunne yaji jiki magayi....fridge ta bude ta
fito d cup da kunun tsamiya ta mikawa ladidi tace maza kije yanxun gab da lambun
gidan nan kidan yi kamar wani abu kke nema ,adede wannan lokacin iftihal ke zuwa
part din samarin gidan nan gun Suleiman ,kiyi mata dubara ta biyoki bed room dina
kitabbata tasha kunun nan toko minti5 batayi zatayi bacci saiki goyata kifita get
din gidan nan zakiga bakar mota kinufi gun motar ,matar cikin motar zatace ki shigo
saita karbeta kidawo gd shine aikinki kuma kici dubu50k dinki ,saidai inhar kika
bari wani yaji to ina tabbatar miki kotu zasukaiki akasheki....atsorace tace to wlh
bbu maiji,mm zulai tace to jeki bara naje na budemiki bed room din ,nan ladidi ta
fice.....

Ko Minti 5 ladidi batayiba saiga ,iftihal d sauri ta kirata ta na mata


dariya ,bayan tazo tad'an saiga taga bbu kowa tace yauwa yar gidan mommy zo muje
ciki inbaki kunu ko"iftihal dayake akwai son kunu sai tace to amma bada yawa
zanshaba sbd zamuyi break tareda yah ile..

To ladidi ta ce taja hannunta suka tafi ,bayan sun isa tazaunar da ita tafara
bata ,dg nan saitafara gyan gyadi,zuwa can saita fadi tana bacci dama mm zulai na
labe a toilet saita fito ,da sauri tana waya had'e da cewa eh gatanan xuwa kiyi
yadda nacemaki,ta kashe wayar tacewa ladidi goyata.

Nan jikinta na kirma ta goyata ,tasaka hijab,mm zulai tace kifita suna mota bbu
musu ladidi ta fito ta nufi get ta fice..

Aiko tana fita taga bakar motar ,ta nufeta ,tana zuwa gun motar aka bude mata ta
Shiga hade da kwanto iftihal taba wata mace dke daure d nik'ab afuskarta ,sannan ta
fito jiki asan yaye ,dan ta San tabbas ba'abu mai kyau zai faruba bbu yadda zatayi
batasan me zulai zata mataba.

Jiki bbu kwari ta nufi cikin gdn sukuma sukabar gun tareda da iftihal...

Share..

✍🏻
✍🏻✍🏻
mmn✍🏻 fareesa ce ✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA!


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

story &written by mmn fareesa


🅿15&16

Jiki bbu kwari ya nufi cikin gdn,sukuma sukabar gun tareda Iftihal d'in..
Yana zuwa tasami mm zulai na waya ta jira ,ta idar rafar yan nera500 yabata guda
had'e da sake mata last warning kan kada Wanda yaji tace to had'e da karban kudin
tawuce taciga ba da aikinta..yyinda mm zulai murna fal aranta ....

Yah Suleiman ne kwance a bed din sa yanata bacci,can yafarka da adduar tashi dg
bacci abakinsa ..agogon dakin yaduba yaga karfe8:35am cikin mamakin rashin zuwan
angel d'in sa yatashi ya wuce toilet yayo brush had'e da saka jallabiyya yanufi
part din mommy yanason sanin me yahanata zuwa ta tadosa suyi break fast...

Yana shiga parlourn mommy yasamu yara na break da yuni foam n islamiya
ajikinsu be ganta ba ,zama yyi had'e da amsa gaisuwar su Usman yace kai ina my
angel dina take?"mommy datake nufo parlourn tace yo ai na zata tana gunka dan tafi
minti40 d fita tacemun gunka zata....da sauri had'e da mamaki yah Suleiman yace
gsky mommy batajeba!mommy tace ikon ALLAH toko tana gun Ummi ,kai Usman jeka ka
kirat....katseta yah Suleiman yyi d cewa ah ah bara naje nakirata ,nan
yafice ...saidai me?acanma batanan ,mamaki d al'ajabi yah Suleiman yyi shin ina
angel insa ta buya, Ummi sai tambayarsa take amma be sauraretaba burinsa yasan
gunda take...

Fita yyi yaje gun me gadi yatambayeasa ko yaganta ,ah ah yace duk yau be
gantaba..... Cikin rudani d tashin hankali yah Suleiman yyi part din su mm zulai
wadda ta na kallonsa t window sai dariyar mugunta take azuciyarta tana cewa kaida
ita har abada....yana isowa zai shiga parlourn su zubaida na fitowa dan tafiya
islamiya ,ko amsa gaisuwarsu beyiba yatambayesu iftihal na ciki ?"sukace ah ah
kota Kansu bebiba yafita get din gidan ,wayam yaga anguwar sai yara dke tafiya
islamiya jefi jefi ,kuma duk Wanda yatambaya sai ace baa gantaba...

"Islamiyyar tasu yaje Dan bbu nisa saidai canma, ance masa batazoba". Cikin
k'ololuwar tashin hankali yakoma gd..

Mommy kuwa koda taji yah Suleiman shiru tayi tunanin iftihal din na gun Ummi sai
tacigaba da hidimarta yyinda su Usman suka ida break fast insu suka fito dan tafiya
islamiya..

Alokacin daddy yafito dan yin break ko farawa beyiba yah Suleiman yashigo
arikice ,ko sallama bbu ,yana cewa mommy bbu inda ban duba ba agd d wajen
anguwarnan har islamiyyarsu bata can ,meke shirin faruwane?" Kotace miki akwai
gunda zata?"cikin mamaki d al'ajabi tace ah ah wlh to ina iftihal tashige agidan
nan?"daddy dke kallonsu ganin yadda yah Suleiman yyi wani wuri wuri dashi kamar
ance iftihal din mutuwa tayi yace subhanallahi fita tayine ?"yah sulaimai yace eh
amma bamu gantaba, daddy yace ikon ALLAH..

Cikin wani yanayi yah Suleiman yace pls kufitomin d ita na rokeku...wani tausayinsa
sukaji ,mommy tace ka nutsu my son bbu inda zata bata wuce gdn nan muduba....muryar
Ummi d abbu sukaji yah Suleiman kamar yaro yafad'a jikin Ummi yana sirutai d
sabbatu had'e da had'ata d ALLAH su fito masa d angel dinsa...nan abbu yace to wai
dama tace zata wani gun?"mommy tace ah ah gun yayanta nidai tacemun zata...

Ummi tace baradai mudai musake dubawa cikin gdn gsky insha ALLAH tana gidan
nan,yyinda ta janye yah Suleiman dg jikin ta ta fice Abbu d yah Suleiman din suka
rufa mata baya...

Bayin ALLAH bbu inda basu dubaba bbu iftihal bbu alamarta yah Suleiman iya ruduwa
ya rud'e d gificewa kallo daya zaka masa kasan baya hayyacinsa surutai kawai yake
yyi wuri wuri dashi ,idanun nan nasa farare sunyi jajir..... Kafin kace me gidan
gaba d'aya ansan iftihal ta bata d cikin anguwa r ,daddy d yah Suleiman had'e da
abbu suka wuce police station dan kai report...

Mm zulai kuwa azuciyarta murna,afili kuwa harda hawayen muna furci tana cewa ALLAH
yakaremusu iftihal dinsu anata jajanta abun da ita...duk yadda Ummi d mommy suka
d'aure said a sukayi hawaye dan iftihal yarinyace mai shiga rai mm zulai sai basu
baki take ...suna nan part din mommy su daddy suka dawo had'e da kwantar musu d
hankali cewa zaa ganta,dukda suma daurewa sukayi......

Yah Suleiman kuwa tamkar tababbe duk dariya d jarimtarsa kuka yasaka musu tamkar
yaro karami sai surutai yakemusu afito masa d angel dinsa...

Gaba d'aya sun tausaya masa ,yyinda abbu yakira wani mlm abokinsa yasanar dashi
atayasu addua akan duk Inda take ALLAH yabaiyanata...

gaba d'aya ayinin gidan mutanen gidan cikin tashin hankali suka yini illah familyn
mama zulai .....yah Suleiman ko abinci yakasa ci soyake abarsa yafita da kansa
yanemota ,amma ganin baya hayya cinsa yasaka suka hanasa zuwa ko ina kai dg karshe
ma sai aka rufesa adaki akamasa allurar bacci sbd kada yazauce......mommy kuwa taci
kuka addua kawai take ma yarta gefen xuciyarta tana tausayin yah Suleiman .....

Bangaren su larai wato wacce mm zulai tasaka sutafi d ifthal.......


AWESOME WRITER'S ASSO🏮

(palace of excitation and pleasant writer's )

INA TARE DA ITA !


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story & written by mmn fareesa

🅿17&18

NOT EDITED

Bangaren su larai wato wacce mm zulai tasaka sutafi d iftihal"tunda sukabar Kaduna
gurin 8:am suke sharara gudu itada driver yyinda iftihal keta sharara bacci,saida
sukayi tafiyar awa5 tukum suka iso wani kauye washi kalgo,alokacin har anfara
sallaar azahar "adede bakin kwanar shiga garin suka tsaya basu fitoba sadai sukaga
bbu mutane sai jefi jefi sannan ,larai tacewa yunusa ,kagane?" bara na fito da ita
mutafi can gun saika d'an dubamun inbbu Mai ganinmu saimu yasar d ita
kokuwa?"yunusa yace eh kinkawo shawa komakoma gd d wuri ..
Nan larai tasabo iftihal dketa baccin dole akafad'arta ,yyinda yunusa ke biye dsu
can wani d'an kard'ad'en lungu mai ciyayyi suka duba ganin bbu kowa d sauri larai
ta kwantar da ita agefen ciyayin yanda masu wucewa bazasu gantaba....suna gamawa
suka fito d sauri ,suka koma gun mota bbu bata lokaci sukabar kauyen atsiyace
batare da sunsan wani wali iftihal zata shigaba...

Bayan sallar la'asar mlm Haruna ne d matarsa kuluwa suke tafe zasushiga cikin
k'auyen dg ganinsu kasan dg tafiya suke mai Nisan gske sbd kayan dasuke tafiya dsu
ahannunsu...mlm Haruna yakalli matarsa yace oh kinga garin nan namu duk yacanxa mun
anyi gyara sosai harda titi...kuluwa tace hmmm mlm kenan ai shekara 6ba wasa bace !
kaduba fa shekararmu 6 rabonmu da garin nan sai yau Muka dawo mudan zauna mukoma
dan gsky binni d dadi zamansa...kafin mlm Haruna yyi mgn iftihal dke yashe cikin
ciyayi ta kwallah kara!had'e d cewa yah ileeeeeeeeeeee!dan ALLAH kazo,inane nan
gurin?"da sauri mlm Haruna yakarasa gun, ciyayin yana adduar Neman tsari sbd shi
malamine kuma masani kuluwa dke biye dashi yace um um mlm kabi fa a hankali wannan
rayuwa,yace bbu komai d izinin ALLAH had'e da cewa tadakata nan ,shikuma yamatsa
gurin...kyakkyawar yarinya yagani tana waige waige da alamar tsoro atare d ita kuma
yanayin jikinta yanuna masa dg birni take kuma gdn wadata..

"Ahankali yace yarinya dg ina kike?"

Atsorace iftihal ta juyo ,jikinta na rawa ganin ta wani guri b gidansu...sake


tambayarta yyi saita saka kuka tace ina yah ile yake ka kaini gurinsa dan ALLAH
tafada had'e da cigaba da kukanta....

Atake mlm Haruna yagane akwai wata akasa duk yadda akayi wannan yarinya tanada
makiyya,cikin dubarunsu na masana ,yace eh yana gdna muje can inkaiki gunsa amma
kiyi shiru kinji ko?"

Ta shi tsaye iftihal ta yi tace to d gske kake?"

Yace eh xo muje ,bbu musu ta nufi gunsa, yyi bismillah had'e da sabarta akafadarsa
suka fito hanya gunda kuluwa ke tsaye...

Baki bude kuluwa tace oh mlm wannan yarunyarfa ?"yace eh banason tambaya nima yadda
kika ganta haka naganta ,muje gd nasamu tayi shiru kada kisake sakawa tayi
kuka...kuluwa tace oh masha ALLAH kyakkyawa d ita ,inama ace yarmu ce muma ALLAH
yabamu..

"Mlm yace ameen."

Mikawa kuluwa ita yyi yace goyata ,kinsan ansan bamutaba haihuwa d anganta
zaatamana tambaya",karbanta tayi had'e da bude wani akwati ta Ciro zani ta
goyata,yyinda iftihal tayi shiru sai binsu d ido take itadai burinta suje gdn taga
yah ile dinta kawai...

Bayan ta goyata ,mlm Haruna yadauki sauran kayan su suka ida shigowa garin ,gab
dazasu'isa gidan dasuke suka hadu da baffa habu(yayan mlm Haruna ne) yatsina fuska
baffa habu yyi yace oh aina zata bazaku dawo gd asalinkaba sai dai ka mutu gun
yawon tsangaya,shekara d shekaru kuntafi in ita kuluwa ba yar garin nan bace ai kai
dan nan ne ko?"kodayake tunda baku tab'a haihuwa ba ai dole kuki garin
nan ....cikin kosawa d gazawa d maganar baffa habu mlm Haruna yace hmm yaya kenan
kullum sai kamun gorin haihuwa to yau ga yata nan sbd ita nadawo garin nan kuka
jini nah ...yafada had'e da daga hijab din kuluwa ,atake kyakkyawar fuskar iftihal
ta bayyana ,cikin mamaki baffa yace dgske wannan y'ar kace?"mlm yace eh ,kasan
cewar kulawa jajir take kuma kyakkyawa ko ancemaka yartace dole kayarda d hakan,su
baffa sai akayi shiru yawuce had'e da yimusu sallama...

Kuluwa na kokarin mgn mlm yadaga mata hannu ,nan suka ida isa bakin k'ofar gdn mlm
yabude suka shigo d addua hade d sallama..

gd ne matsakaici ,Wanda duk kauyen in akacire gdn mai gari to bbu kamar gdn,ginin
simintine ko ina harda bayi ,daki 3ukku ne daya azaure inda yaran mlm ke kwana masu
karatu gunsa, mlm Haruna dakinsa 1sai kuluwa 1 d'ayan na bakine sannan basa yin
kiwo irin na mutanen kauyen kuma kuluwa nada tsabta sosai..

Suna shiga ta sauke iftihal ,wacce ko zama batayiba taketa tambayarsu ina yah ile
yake? "Mlm yace ta nutsu sai anjima zai xo yaje yadawo ,nan tasaka kukan
shagwaba ,mlm dkeda son yara yasabeta yana rarrashinta yafice d ita waje..

Nan kuluwa ta tashare gidan da dakuna, nan gidan ta wanke bayi da yyi kura sbd
sunada rijiya agidan tuni gidan yadakko haske ,tana goge ledar kasa mlm yashigo
sabe d iftihal ,a hannunta d daurin nama gashashshe da yoghurt, sai wani a hannun
mlm ,zama yyi ya ajiyeta yakwance mata naman yata sa mata gaba yamikawa kuluwa nata
tayi godiya had'e da cewa bara nayi sallah sai anmata wanka ko?"

Mlm cikin jin dad'i yace to ,dan tunda yaga iftihal yakejinta tamkar y'ar sa ta
cikinsa sai nan nan yake d ita, to Itama kuluwa haka ta ji son iftihal..

Iftihal kuwa kasancewar ta da son nama gashikuma tanajin yunwa aisaita cin abunta
tanashan yoghurt harta cinye Ta's ,mlm yyi murmushi yace to yata yasunanki ?"

Kallonsa tayi tace angel !maimaita Kalmar yyi yasan basu suna ne na ,Kalmar
turancice ,amma saiyakalli kuluwa yace gsky yarinyarnan akwai abubuwan Dana
fahimta tare da ita ,amma insha ALLAH zanyi istihara d dare akanta duk Wanda yace
miki meye sunanta ,kice nah nah tace to amma ai basu bne yace kice suna
gyatumarkine d ita ,inmun gano iyayanta mu basu ita inbamu ganeba to muriketa amana
ALLAH yabamu...

Kuluwa tace gsky ne mlm ,amma yanxun kaje kayi sallar ,sai kafita kasuwar gwanjo
kasiyo mata masu kyau na yara mu aje kayan jikinta mu Adana dan gaba kuma muyimata
photo....mlm yace gskyarki kuluwa ngd sosae da yadda kikebin umarnina ,cikin son
mijinta tace bbu komai mai gidana na kaina ,murmushi yyi yatashi ,zai fita iftihal
dke ta kallonsu tasaka ihu ita tana zuwa yakaita gun yah ile d'in ta.

rarrashinta kuluwa tahauyi ta goyeta ,sannan tayi shiru ,bayan mlm yafita kuluwa ta
lallabata ,taje tayi salla sannan itama taci naman ,taje tacirewa iftihal kaya ta
links ta adanasu ,Tamara wanka Ta's tabarta dg ita sai pant..

Sannan tazo ta share kicin ta aza sanwar tuwon masara ,tadawo ta shimfida musu
tabarma ,suka zauna sai Jan iftihal take d fira ,ita kuma tayi shiru tana turo
baki...ana cikin hakan mlm Haruna yashigo d gudu iftihal ta fada jikinsa tana kukan
yakaita gun yah ile ...dagota yyi had'e da fito d wasu sweet d Loli pop yasakamata
a hannu ,tuni tayi shiru yace oh yar baba haka kike d rigima?"

Kallon kuluwa yyi yana amsa sannun da zuwanta yamika mata ledar yace ga kayan
kiwanke mata sai aruka saka mata kafin daivmusan iyayenta ,amsa tayi tace to yanxun
kazo kayi wanka ,kaje ka huta na gyara maka d'akin ka...murmushi yyi yace to
ngd...nan taje taja ruwa takaimasa bayi .

Wanene mlm?

Mlm Haruna haifaffen dan garin galgone ,su ukku ne agun iyayensu dasuka jima d
rasuwa,baffa habu sa mlm sannan kanwarsu ,atine.

Mlm Haruna Mlm ne masani sosai dan duk k'auyen bbu mlm kamarsa ,yahadu d kuluwa
agarin kano sunje wani waazi ,nan suka fara soyayya dashi ,kuma ita asannan duk
jsce tayi shikuma beyi beko ba haka ta yadda ta auresa dukda yana dan
k'auyen ,saidaifa kyakkyawa ne ,bayan anyi mgn aka musu aure aka kaita kauyensu.

Haka sukaita zama bbu haihuwa ,tuni suka maida lamarinsu gun ubangiji ,yyinda baffa
habu keda mata da yara6 Wanda said surutu yakewa mlm yakara aure shikuma
Yakiya,hakan yasa yyita masa gori..

Mlm Haruna yana yawon karatu gari gari kuma kafarsa ,kafar kuluwa,bashida wata
sana'a ,malintakarnan ita yakeyi ,kuma yanasamu sosai bbu abinda baya siyawa
matarsa naci ko sha ko sutura ,hakan yasa baffa habu kejin zafinsa...kuma mlm
yasan d hakan to saima suka bar garin suka tafi zariya gun karatu shine suka dad'e
haka har suka waiwayo gd tukum..

*******
bayan ,sallar isha'i mlm ne zaune kan tabarma ,iftihal na gabansa suna cin tuwo
tare sai rarrashinta yake dan har yanzun catake anemomata yah ile dinta ,shikuwa
mlm yafahimci tashak'u d ile d'in, kuma komai yatambaye bata bashi amsa sai tayi
shiru..

Bayan sun gama aka mata wanka tayi bacci ,sannan mlm yadukufa da karatu had'e da
nafilfili ,dan soyake d tsakkiyar dare yyi istihara akan iftihal..

Bangaren su mommy kuwa ..

Share..

✍🏻
✍🏻✍🏻
mmn✍🏻 fareesa ce ✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA!


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story &written by mmn fareesa

NOT EDITED

🅿19&20

Bangaren su mommy kuwa hankulansu ba'a kwance yakeba ,suna zulumin ina lftihal ta
shiga ?"shin tana hannu na gari?"ALLAH masani ...yyinda gefen Ummi aziciyar ta tana
wani zargi tadaiyyi shiru kawai ne...

"Ayanxun haka zaune suke parlourn mommy anata shigowa jajan abun ,yayinda
mommy ta Lula duniyar tunanin halin da yah Suleiman yke ciki dan tasan rabonsa d
cin abinci tun jiya d dare gashi wani daren na niyar yi..
" larai ce (kawar mm zulai) tayi sallama had'e da zama suka gaisa kamar gaske
larai tayimusu jaja bbu jimawa ta ta shi Dan tafiya mm zulai tace muje na rakaki
ko?"ficewa sukayi ,yyinda Ummi tabisu d kallo kawai."
Suna fita mm zulai ta jata gefe had'e da cewa mutuniyar yaya take ne?"anyi komai
yadda yaka mata ko?"larai tayi murmushi tace eh aikinsan nibata wasa bace...
Mama zulai tace hkne yanxun kije zan aiko yaseer.....larai tace kutumar uba ai wlh
ina Barin gdn nan to
da kudina jikina ingayamiki ,duk bakar wuyar damuka sha zakice wani aike wlh kinsan
k'aramin aikinane natona...rufe mata baki mm zulai ta yi tace haba mana muje part
d'ina so kike ajimune?"tace eh kiban hakki na! Mm zulai tace hmmm larai kenan
kinmanceni ko?"yo inkintona aibani kadai nayiba hardake d yunusa...
Larai ta ce naji muje nidai gsky".
Nan tabita tabata rafar yan 1000guda biyu Wanda na Abba ne ta
dakko...sannan sukayi sallama.
Ta koma can part din ta zauna saidai kuma duk ta tsar gu d irin kallon d Ummi
kemata."
Muryar me gadi sukaji yana cewa hjy Ku fito dan ALLAH wlh g Suleiman can yanxun
yafita waje da alama ba hayyacinsa yakeba hannuwansa duk jini ,nayi kokarin
nahanasa ,hannu d'aya yasa yatureni kuma naji jiki...be idaba mommy ta mike zumbur
cikin damuwa had'e da hawaye tace oh ni nashi ga ukku dan ALLAH ka da kubari in
rasa Suleiman kamar yadda na rasa iftihal nasan nemanta zashi kuma k'ofar ce
yaballe yafito...
Ummi ce ta rufe mata baki d cewa ita maimata innalillahi wa inna ilaihir raju un "
Daddy ne da abbu da wani abokinsa suka shigo rike da yah Suleiman sai ihu yake
kamar k'aramin yaro shi abarshi yaje yanemo angel d'in sa da kansa ....Ummi tacewa
abbu alhj ina kuka gansa?"abbu yace nan cikin layin anguwa r nan saura kiris mu
kadesa d mota ga hannuwansa duk jini nasan sa dazafin zuciya k'ila k'ofar yaballe
ko?"Ummi tace eh haka muke tunani yanxun mai gadi yazo yake gayamana."
Abbu yace to abun sai hkri kuyita addua ga abokina nan yazo muku Jane..nan
suka gaisa nan fa d abbu d daddy had'e da abokinsu ,sukayi ta ma yah Suleiman
nasiha mai ratsa jiki akan yyi hkri ya yarda da kaddara yadage da addua ,daga
hankali sa bazaisa tadawoba!
"Nan dai yyi shiru sai hawaye ke zuba dg idonsa ,yana tuna iftihal d kukanta da
shagwabarta intana masa ...wani iri yaji azuciyarsa,kiran magrib akayi nan duk
Mazan suka wuce masjeed ,basudawoba sa bayan isha'i amma bbu wani labari akan batan
iftihal"
Yah Suleiman bawan ALLAH kallo daya zaka masa kasan yana cikin tashin hankali da
damuwa,yyi zuru zuru dashi ko mgn sai dole yake idanunsa sunyi ja sunkumbura ....

"Ayanxun haka kwance yake kan bed rike da photo na iftihal yana kallo yana
hawaye....sai surutai yake afili yana cewa pls my angel kidawo guna bazan iya
rayuwa bbu ke ba my IFTEE nah."

Mommy dke tsaye tana kallonsa dan besan tana gunba,ta share hawayen ta, ta matsa
had'e da shafa kansa yadago ...yaga itace cup d'in tea be mai zafi d kauri ta mik'a
masa cikin rarrashi tace maza kashanye banason musu....karba yyi had'e da rufe ido
yashanye kamar meshan mgni..yabata cup din ta fice ...yadda yah Suleiman yaga rana
haka yaga dare dan baiyi bacciba,yanata nafulfili da addu oi akan ALLAHyatsare masa
iftihal aduk inda take...

Washe gari da misalin karfe 8:30am yah Suleiman ne kwance kan 3seeter dke parlourn
Ummi idonsa a lumshe yarame yyi fiyau dashi ...autar Ummi ce wacce duk sa'annin
junane d iftihal tazo gefensa ta d'an kama hannun sa had'e da cewa yaya kaje abbu
nakiranka k...da sauri yabude idonsa sbd jiyayi kamar iftihal dince, tayi mgn"
Koda yaga Auta ce tsaki yyi yatureta dg gefensa har tasaki y'ar k'ara."tashi yyi
yanufi part d'in abbu ,sallama yyi yasamy su daddy,Abba,abbu ,sai wani dg ganinsa
malamine...
Bayan yagaidasu ,mala min yyi gyaran murya yace gsky Ku kwantar da
hankalinku ,jiya nayi istahara gsky yariyarnan insha ALLAH tana hannu na gari kai
ni yadda nagani kamarma can gun yafi mata nan dan akwai wani haske da zata samu
arayuwarta,kuma insha ALLAH wata rana zata dawo gunku ko ba jima...to gsky kunji
abinda nagani jiya abaccina."
Dan haka bance kubar bincikeba ah ah kucigaba kawai nidai nasanar dku abinda
nagani ALLAH yasa adace,sukace ameen..yyinda yah Suleiman yadanji sanyi aransa
sosai ,ammadai zasu cigaba da addua d bincike.

Itama mommy koda taji wannan bayanin hankalinta ya kwanta...

********

Mama zulai ce zaune a tsakkiyar y'ayanta kaf tasanar dasu komai yadda sukayi d
iftihal,yaseer akasan zuciyarsa beso ba ,yaso ace yah Suleiman ne aka ma hakan ba
iftihal ba sbd yatsanesa.
Ihu zubaida tayi tace gsky kin kyauta mama ,ALLAH dai yasa yah Suleiman fin
yasonima!mm zulai tayi murmushi tace hmm dolensa ma yasoki yacire wannan me kwala
kwalan idanun axuciyarsa ,ammafa sai nakoyamiki yadda zaki janyo hankalinsa gareki
har yamanta d ita..

Yaseer yace hmmm wlh naso ace shi aka batar wlh.....abbane yashigo duk sai sukayi
shiru ,ki zama beyiba fuska bbu walwala yakalli mm zulai yace ina kudina dubu Dari
2?"kinsan na namutane ko?"afusace tace oho kasan dai hankula ba bakwanceba ban wani
dubaba dan haka kila wani yazo
Yadauka bama gdn,tsaki yyi yace to wlh ki kiyaye sbd nima banawa bne n
mutanene ,cikin tsawa tace na kiyayi me?"ko kanaso kace nice na daukar maka
kudin?"tsaki yyi yabar part din,itama mm zulai tsakin tayi suka cigaba da
maganganinsu...

KALGO...

Share ..

✍🏻
✍🏻✍🏻
mmn✍🏻 fareesa ce✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA!


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story &written by mmn fareesa

NOT EDITED

🅿19&20

Bangaren su mommy kuwa hankulansu ba'a kwance yakeba ,suna zulumin ina lftihal ta
shiga ?"shin tana hannu na gari?"ALLAH masani ...yyinda gefen Ummi aziciyar ta tana
wani zargi tadaiyyi shiru kawai ne...

"Ayanxun haka zaune suke parlourn mommy anata shigowa jajan abun ,yayinda
mommy ta Lula duniyar tunanin halin da yah Suleiman yke ciki dan tasan rabonsa d
cin abinci tun jiya d dare gashi wani daren na niyar yi..
" larai ce (kawar mm zulai) tayi sallama had'e da zama suka gaisa kamar gaske
larai tayimusu jaja bbu jimawa ta ta shi Dan tafiya mm zulai tace muje na rakaki
ko?"ficewa sukayi ,yyinda Ummi tabisu d kallo kawai."
Suna fita mm zulai ta jata gefe had'e da cewa mutuniyar yaya take ne?"anyi komai
yadda yaka mata ko?"larai tayi murmushi tace eh aikinsan nibata wasa bace...
Mama zulai tace hkne yanxun kije zan aiko yaseer.....larai tace kutumar uba ai wlh
ina Barin gdn nan to
da kudina jikina ingayamiki ,duk bakar wuyar damuka sha zakice wani aike wlh kinsan
k'aramin aikinane natona...rufe mata baki mm zulai ta yi tace haba mana muje part
d'ina so kike ajimune?"tace eh kiban hakki na! Mm zulai tace hmmm larai kenan
kinmanceni ko?"yo inkintona aibani kadai nayiba hardake d yunusa...
Larai ta ce naji muje nidai gsky".
Nan tabita tabata rafar yan 1000guda biyu Wanda na Abba ne ta
dakko...sannan sukayi sallama.
Ta koma can part din ta zauna saidai kuma duk ta tsar gu d irin kallon d Ummi
kemata."
Muryar me gadi sukaji yana cewa hjy Ku fito dan ALLAH wlh g Suleiman can yanxun
yafita waje da alama ba hayyacinsa yakeba hannuwansa duk jini ,nayi kokarin
nahanasa ,hannu d'aya yasa yatureni kuma naji jiki...be idaba mommy ta mike zumbur
cikin damuwa had'e da hawaye tace oh ni nashi ga ukku dan ALLAH ka da kubari in
rasa Suleiman kamar yadda na rasa iftihal nasan nemanta zashi kuma k'ofar ce
yaballe yafito...
Ummi ce ta rufe mata baki d cewa ita maimata innalillahi wa inna ilaihir raju un "
Daddy ne da abbu da wani abokinsa suka shigo rike da yah Suleiman sai ihu yake
kamar k'aramin yaro shi abarshi yaje yanemo angel d'in sa da kansa ....Ummi tacewa
abbu alhj ina kuka gansa?"abbu yace nan cikin layin anguwa r nan saura kiris mu
kadesa d mota ga hannuwansa duk jini nasan sa dazafin zuciya k'ila k'ofar yaballe
ko?"Ummi tace eh haka muke tunani yanxun mai gadi yazo yake gayamana."
Abbu yace to abun sai hkri kuyita addua ga abokina nan yazo muku Jane..nan
suka gaisa nan fa d abbu d daddy had'e da abokinsu ,sukayi ta ma yah Suleiman
nasiha mai ratsa jiki akan yyi hkri ya yarda da kaddara yadage da addua ,daga
hankali sa bazaisa tadawoba!
"Nan dai yyi shiru sai hawaye ke zuba dg idonsa ,yana tuna iftihal d kukanta da
shagwabarta intana masa ...wani iri yaji azuciyarsa,kiran magrib akayi nan duk
Mazan suka wuce masjeed ,basudawoba sa bayan isha'i amma bbu wani labari akan batan
iftihal"
Yah Suleiman bawan ALLAH kallo daya zaka masa kasan yana cikin tashin hankali da
damuwa,yyi zuru zuru dashi ko mgn sai dole yake idanunsa sunyi ja sunkumbura ....

"Ayanxun haka kwance yake kan bed rike da photo na iftihal yana kallo yana
hawaye....sai surutai yake afili yana cewa pls my angel kidawo guna bazan iya
rayuwa bbu ke ba my IFTEE nah."

Mommy dke tsaye tana kallonsa dan besan tana gunba,ta share hawayen ta, ta matsa
had'e da shafa kansa yadago ...yaga itace cup d'in tea be mai zafi d kauri ta mik'a
masa cikin rarrashi tace maza kashanye banason musu....karba yyi had'e da rufe ido
yashanye kamar meshan mgni..yabata cup din ta fice ...yadda yah Suleiman yaga rana
haka yaga dare dan baiyi bacciba,yanata nafulfili da addu oi akan ALLAHyatsare masa
iftihal aduk inda take...

Washe gari da misalin karfe 8:30am yah Suleiman ne kwance kan 3seeter dke parlourn
Ummi idonsa a lumshe yarame yyi fiyau dashi ...autar Ummi ce wacce duk sa'annin
junane d iftihal tazo gefensa ta d'an kama hannun sa had'e da cewa yaya kaje abbu
nakiranka k...da sauri yabude idonsa sbd jiyayi kamar iftihal dince, tayi mgn"
Koda yaga Auta ce tsaki yyi yatureta dg gefensa har tasaki y'ar k'ara."tashi yyi
yanufi part d'in abbu ,sallama yyi yasamy su daddy,Abba,abbu ,sai wani dg ganinsa
malamine...
Bayan yagaidasu ,mala min yyi gyaran murya yace gsky Ku kwantar da
hankalinku ,jiya nayi istahara gsky yariyarnan insha ALLAH tana hannu na gari kai
ni yadda nagani kamarma can gun yafi mata nan dan akwai wani haske da zata samu
arayuwarta,kuma insha ALLAH wata rana zata dawo gunku ko ba jima...to gsky kunji
abinda nagani jiya abaccina."
Dan haka bance kubar bincikeba ah ah kucigaba kawai nidai nasanar dku abinda
nagani ALLAH yasa adace,sukace ameen..yyinda yah Suleiman yadanji sanyi aransa
sosai ,ammadai zasu cigaba da addua d bincike.

Itama mommy koda taji wannan bayanin hankalinta ya kwanta...

********

Mama zulai ce zaune a tsakkiyar y'ayanta kaf tasanar dasu komai yadda sukayi d
iftihal,yaseer akasan zuciyarsa beso ba ,yaso ace yah Suleiman ne aka ma hakan ba
iftihal ba sbd yatsanesa.

Ihu zubaida tayi tace gsky kin kyauta mama ,ALLAH dai yasa yah Suleiman fin
yasonima!mm zulai tayi murmushi tace hmm dolensa ma yasoki yacire wannan me kwala
kwalan idanun axuciyarsa ,ammafa sai nakoyamiki yadda zaki janyo hankalinsa gareki
har yamanta d ita..

Yaseer yace hmmm wlh naso ace shi aka batar wlh.....abbane yashigo duk sai sukayi
shiru ,ki zama beyiba fuska bbu walwala yakalli mm zulai yace ina kudina dubu Dari
2?"kinsan na namutane ko?"afusace tace oho kasan dai hankula ba bakwanceba ban wani
dubaba dan haka kila wani yazo
Yadauka bama gdn,tsaki yyi yace to wlh ki kiyaye sbd nima banawa bne n
mutanene ,cikin tsawa tace na kiyayi me?"ko kanaso kace nice na daukar maka
kudin?"tsaki yyi yabar part din,itama mm zulai tsakin tayi suka cigaba da
maganganinsu...

KALGO...

Share ..

✍🏻
✍🏻✍🏻
mmn✍🏻 fareesa ce✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA !


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story & written by mmn fareesa

🅿21&22

NOT EDITED

Kalgo....washe gari d misalin karfe 8:30am mlm yafito dg d'akinsa yanufi dakin
kuluwa dan jin dalilin kukan nah nah, yanayin sallama iftihal ta gansa da gudu ta
fada jikinsa tana kuka ita yakaita gun yah ile d'in ta da da daddynta....kuma ita
batashan koko"
Cikin rarrashi yace ki nutsu zankaiki ,amma me kikeso kici?"cikin shagwaba ta
ce ni tea da kwai zanci"
mlm yace to zauna gun innarki naje gun Idi mai shayi na karbo miki....kuluwa tazo
ta karbeta sai rarrashinta take yyinda mlm yafita..bbu jima yadawo da tea hade a
farar Leda ,sai kwai soyayye d bread, nan kulawa ta juye mata a cup aka tasa mata
gaba tafara cii..
Mlm yakalli kuluwa yace ALLAH Sarki daga gani y'ar gatace ita agidansu ,dan jiya
nayi istahara akanta dan ina tsoron zama da Wanda bakason asalinsaba
to Alhmdllh gsky yadda nagani tana da masu kinta ,kuma komai dadewa zata koma gunsu
gashi ko muntambayeta bata bamu amsa balle mu mayar d ita gun iyayenta."
Kuluwa tace eh hkne gsky mucigaba da riketa tsakani d ALLAH har iyayenta su
bayyanah ko?"
Mlm yace eh nima kuma zan dunga mata rubutu tadaina maganar wannan ile yake kowa?"
Sbd hankalinta yakwanta ta inaso nasata ta ruka haddar alkur'ani mai girma d wasu
littatafai na addini insha ALLAH dan inada burin yata tayi ilimi dan taimakon
kanta,d y'ayanta d al'umma baki d'aya..
Kuluwa tace gsky Mlm samun irinka sai antona.. murmushi yyi yace inaso ne
duk ranar da iyayen yarinyar nan suka bayyana suka ganta suyi farinciki ,Susan
zamanta ak'auye alkhairi ne gareta ,yyinda makiyanta suji haushi..."kafin kuluwa
tayi mgn baffa babu yashigo tare d kanwarsu atine, bayan sunyi sallama suka gaisa
atine ta rungume iftihal tana kukan farin ciki tace oh yaya ALLAH yabaka lallai
mahakurci mawadaci ....inama,ace Nina haifeta(kasancewar ita bata tab'a haihuwa ba)
Mlm yace kada kidamu zaki samu kema....mutsu mutsu iftihal ta fara d sauri kuluwa
ta karbeta had'e da cewa muje namiki wanka ...baffa babu dke tsaye yyi tsaki yace
hmmm wlh kubidai ahankali kada kuga dan Baku tab'a haihuwa ba kusangartata taje
kuma ta Lalace..

"Mlm yakatsesa dcewa ALLAH yakiyaye" atine tace ameen ,nan baffa habu yafice
yanata surutai yyinda atine keta fira d mlm ta yaushe gamo...har aka gamama iftihal
wanka aka shiryata cikin Riga d wando na gwanjo...atine sai yaba kyawunta take ,nan
mlm yadauki iftihal suka koma soro gun karatu...duk mutanan mlm sai sakamata
albarka akeyi ana tayasa murnar samun nah nah...

********
Hakafa rayuwa tayita tafiya gunsu mommy tun suna zaton zaaga iftihal har suka hkru
suka barwa ALLAH,duk gidan yyi bbu dadi ga masu son iftihal
Yyinda yah Suleiman yyi rama yyi baki ko abinci sai dole yakeci kullum yana like da
photon iftihal yana kallo wani lokacin yyita kuka ,yakoma wani silent dashi mgn sai
dole yakeyi baya fara'a ,baya dariya ko murmushi rabonshi dsu tun kafin iftihal ya
bace kai kozaman gd bayayi dg dakinsa sa masjeed yake zuwa mafarki kuwa kullum sai
yyi na iftihal dinsa."
Yyinda yak'agara hutunsa yak'are yakoma skul kuma yyi alk'awari bazai sake dawowaba
sai yaza cikakken soja inbadai ca'akamasaba iftihal ta dawoba tukum dan baiga
amfanin xuwanshi gdn bbu itaba..
Mommy da daddy ma daurewa kawai sukeyi amma sundamu sosai g tausayin yah Suleiman
dasukeyi ganin yanxun yadawo wani kala ba yadda suka sanshiba...""

Mm zulai ce zaune a parlour yyinda zubaida ke tsaye cikin shirin ta ,wai zataje
part din su yah Suleiman ta gyara masa dakinsa..mm zulai tace kina Jina?"

"Tace eh"

Mm zulai tace ki nutsu sosai banda mgn da d'aga murya ahankali ki marairaice masa
ki gyara masa dakin kullum kada kinuna kinajin tsoronsa jidake kin gane?"

Zubaida tace eh dukda gabanta na fad'uwa ,mm zulai ta ce to kije saikindawo nan ta
fice ta nufi part d'in su...

Dakinsa taje ta murd'a taji abud'e,tura kanta tayi taje tacigaba d


gyarawa...ak'arkashin bed taga photon iftihal d sauri ta d'auka ta yagashi gd
hudu....bata ida k'arasawa ba taji anyimata wata damka'tana juyowa taga yah
Suleiman idanun nan nasa sunyi jajir beyi wata wataba yadauketa d mari mai rai d
lfy tuni ta kurma ihu iya k'arfin ta...tuni yaseer yajiyo ihunta dan yana dakinsa d
gudu yaje yasanar d mm zulai bbu bata lokaci ta zo afusace tana kumfar baki ,yyinda
yah Suleiman ko ajikinsa sbd zuciyarsa yafasa kawai takeyi sbd kawai an yaga masa
pic na angel d'in sa...

Mm zulai ta wamkamasa mari har sau 2amma bedena dukan zubaidaba ...tasake d'aga
hannun taji muryar daddy afusace yana cewa wlh kika maresa sai nasaka yyimiki
shegen duka tunda banida mutunci ,adedenan yah Suleiman yahankad'a zubaida yashige
toilet yarufe d k'arfi..

Mm zulai ta ja zubaida tana tijara ,daddy kuwa kota Kansu bebiba dan mm zulai ta
fara kaisa bango,pic d'in da ke yage yakallah yaga iftihal ce ,sai yaji hawaye tuni
yagane zubaida ce ta yaga pic din shine yah Suleiman yyi mata duka
Yau Yakama Sunday kuma yaune yah Suleiman Yakima skul cikin kunci d damuwa dukda
iyayensa sun masa nasiha mai Shiga rai hakadai Yakima da alwashin bazai dawoba sai
yazama soja...

Gaba d'aya Rayuwar gdn sai tayi bbu dadi gun su mommy da daddy, dan haka satin yah
Suleiman2 da tafiya daddy ya yankarmusu biza shida 2 mommyd d Muhammad dan yyi
karatunsa acan suka tafi Wanda said a suka tafi sannan su Ummi d abbu suka sanidan
sunsan in sun fad'a kafin su tafi zasu hana...Ummi har kuka tayi yyinda suka bar
Usman gun Ummi ...

***** ****** ******


Bangarensu iftihal kuwa mlm yaci gaba da mata rubutu tuni ta manta da wani yah ile,
gata kula,tsabta duka iftihal nasumi sosai gunsu,komai yimata suke na gata iya
karfin su ,yyinda mlm yacigaba d karantar d ita alk'ani tanayin hadda
agunsa ,sannan suka sakata primary din kauyen,kasan Cewar iftihal tun gd tana
nursery 2 tuni tafi kowa ne yaro kokari dan dama tanada hazak'a gakuma kuluwa na
koya mata wani abun dan itama tayi boko ..

Gefe guda kuwa baffa habu najin haushin shagwabawar d mlm kewa nah nah wani lokacin
yyi mgn wani lokacin yyi shiru ana haka ALLAH yabawa kuluwa ciki ,kada kuso kuga
murna gun mlm.nan tahaifi y'ar ta mace aka saka mata hauwa'u sunan kuluwar sai
suka rika kiranta d Jidda ,nah nah wato iftihal tayi murna sosai d samun k'anwa
datayi,nan kuluwa taci gaba d kula dasu tsakani d ALLAH bbu bambanci ,kuma har
yanxun basu taba fad'awa kowaba cewa nah nah ba yarsu bace...

duk Wanda yaga iftihal bazaice wai akauye take rayuwaba sbd irin kuladatake samu
gun iyayen ruk'onta..

gashi har yanxun shagwabarta na nan intana yima mlm yyita aikin rarrashinta ,koshi
ko inna kuluwa,yyinda iftihal keji d k'anwarta Jidda sosai kuma sun shaky d juna...

BAYAN SHEKARA 8

Share ....

✍🏻
✍🏻✍🏻
mmn✍🏻 fareesace✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA !


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story & written by mmn fareesa

🅿23&24

NOT EDITED
BAYAN SHEKARA 8
Abubuwa da yawa sun faru inda har yah Suleiman yakammala karatunsa yazama soja
yanxun yakoma captain Suleiman befi 2month da dawowaba gd amma fa tunanin angel
insa na makale azuciyarsa dashi yake kwana dashi yake tashi."
Yyinda tsantsar kyawunsa,kwarjininsa suka sake bayyana ajikinsa saidai fa
fuskar nan tasa any time atamke take babu yawan mgn ko dariya d murmushi ,tunda
yadawo gdn zubaida ta rud'e ganin yadda yakara haduwa duk d ada tana ganin yah
Yusuf yahad'e karshe alokacin d yah Suleiman baya gd amma koda yadawo tagansa
saitaga duk gdn bbu kamarsa tuni ta Lula aduniyar sonsa."
Tunda yadawo gdn yaji bbu dadi sbd mommy basa gidn hakadai yadaure jin ance ai
sunkusa dawowa dan yaga abbu yasaka anrushe part din du ana gyara ga kuma wasu part
2agidan sabbi da akayi Wanda ada bbu su.
Duk yadda zubaida keson yah Suleiman yakulata abun yaci tura dan dg inta
gaidasa yace lfy atakaice to bazai sake mata mgn ba ko wannan takuratan dayakeyi da
to yanxun yadai na kuma yalura yanxun yah Yusuf na hukuntasu."
Ita kuwa zubaida yanxun tafima tsoron yah Yusuf akan yah Suleiman dan mugun saka
ido yake akanta ko anguwa zata said a izininsa inkuwa mm zulai ta ce dole
taje ,inhar taje yyi binkice yagano hakan hmmm ranar sai yamata dukan datayi
zazzabi".
Shiyasa take bala'in tsoronsa.dan yanxun taxa ma cikakkiyar budurwa shekararta 18da
wani abu yyinda yah Yusuf yake dan26 yaseer24 yah usman20 sai yah Habib 22 Habiba
16 Fatima d Rukayya 14 da wani abu shikuwa yah Suleiman yanxun 29-30yake..

Duk gdn suntashi cikin tarbiyya d bin yayunsu ,illah yaseer ne da zubaida ke
idanunsu atsaye amma su Rukayya saikace ba mm zulai ta haifesuba sbd suntsani
abunda takeyi na halinta.. dan yaseer bayaji ga son mata ga shiga cikin abokai
yyita k'arya ga wani kalolin aski dayake irin na marasa tarbiyya duk yah Suleiman
na lura dashi amma yasamasa ido kawai...

*******
Yau Yakama sat day week end kowa na gd a babban parlourn gdn suke kowa da kowa sbd
abbune yatarasu zaayi family meeting ,yyinda abbu ke zaune kusada Abba abdullah sai
mm zulai da Ummi suma suna Jere yaran gdn tun dg yah Suleiman zuwa Fatima suna
zaune kan carpet..
"bayan anbude taro da addua " abbu yyi gyaran murya yace to masha ALLAH naso ace
Ibrahim na nan zaayi taron nan amma bbu damuwa tunda sunkusa dawowa Nigeria, kuma
zansa nardashi komai game da taron."
Amatsayina na uba ga kaf din yaran gidan nan ,na yanke hukuncin Yusuf nabashi
auren zubaida ,yaseer nabashi Habiba ,Usman nabashi Fatima ,Habib nabashi
Rukayya ,sadeeq d Muhammad da basa kasar duk da yarane to suma zan zab'a musu
acikin yaran dangi,sannan Usman d Habib sai nan da shekara k'ila ma da wani abu
sannan ayi auren lokacin sun ida karatunsu nadai fadane ko bayan raina acikamin
Burina....mm zulai bata bari ya idaba cikin gadara tace gsky wannan hukuncin be
munba to shi Suleiman wa zaya aura kenan?"

To gsky shiyaka mata ya auri zubaida inkuwa b hakaba to gsky yaranmu bazasuyi
biyyayaba....Abba abdullahi yace kwarai kuwa gskiyarki....duk mutanen parlourn
sunyi mamakin mm zulai ciki harda yaranta akan zak'ewarta yyinda yah Suleiman yaji
kamar yatashi yyita jibgarta ....shikuwa yah Osman murna fal aransa dan dama wlh
fatimace azuciyarsa kawaidai bai fad'a kuma bai nunaba...shikuwa yah Yusuf kuwa
fuskar nan tasa amurtuke dan yyi alkawarin muddin itace matarsa sai ya saita ta
yakoya mata hankali...muryar abbu sukaji yana cewa gsky kunyi daidai kaida ita
matar taka to bari kuji Suleiman Ibrahim yabashi iftihal tun washe garin sunanta
yarubuta takarda kobayan ransa iftihal bata mini sai Suleiman saidai ko in cikinsu
wani ya mutu dan haka ni yanxun bazanmasa aureba abarsa yaji d damuwar rashinta dan
yimasa aure yanxun wani kara masa damuwane dan insha ALLAH inaji ajikinsa duk
runtsi iftihal sai tadawo ,koda nan gaba in yabukaci aure sai amasa intadawo sai ya
aureta....afusace mm zulai ta ce hmmmm ta tsuniya kenan kukunada tabbacin zata dawo
ne da zaace haka kawaidai dan anga ubanta nada kudi shiyasa zaa ce shizai
aureta ......yaseer yyi zunbur yace nidai gsky Fatima nikeso...wata tsawa yah
Suleiman yyi masa idanunsa duk sun rine yanakokarin nufar yaseer Ummi ta rikesa
tadawo dashi kusa da ita...

"Afusace abbu yace abdullahi! abdullahi!! abdullahi!!!"

Wlhy! Wlhy!! Wlhy!!!

Kai na rantse maka ko?"muddin dg kai har yayanka bakubi abinda naceba to zakubar
gdn nan zan karbe duk wani abu nawa Dana mallakamaka..

Kabani mamaki Ashe kai soko ne mijin tace ,har mace ta isa tasaka kamun rashin
kunya itama tamun agabanka d yaranmu lallai har kabi bayanta hmmm ita bata isa nayi
musayar kalamai da Ita ba sai dai inaso kusani dg kai har ita duk Wanda yace gonar
wani bazatayi kyauba to wlh tasace bazatayi kyauba....

Kuficemun dg nan kuduka na sallameku INA sauraron abinda ka zab'a ko kabar gdn
kokamun biyayya, yana fadin hakan fuuuuu yafice afusace yinda Ummi itama tabiyosu
tana rike d hannun yah Suleiman dan gudun kada yyi ta'asa tasansa d zafin zuciya. "

Abba kuwa shiru yyi dan maganganun Abbu sun shigesa ,yyinda mm zulai sai cika take
tana batsewa tana surutai had'e da kokarin yiwa Abba mgn tsaki yyi had'e da ficewa
nan duka yaran suka fara fita .

Yah Yusuf ne dke kokarin fita yakalli zubaida yabanko mata harara had'e d kallon
tsana yace keeeeee!"

Atsorace tace ma'am "yace kisameni apart dinmu"

Bejira amsartaba ya fice yyinda afili tace oh ni zubaida ta wa tasameni ,gsky zanyi
wa mama mgn kada ta bari ayi auren nan wlh k'ila kasheni zaiyi sbd tsana..

Nan kowa d kowa aka watse dg taron."

***** ***** *****


Wata kyakkyawar yarinyace yar kimanin shekara 14ce rike d tulu ahannunta wani
saurayi dan kimanin 20years na gefenta suna tafiya ,kyakkyawa ne bafulatani abbas
ke nan Wanda yake karatu a birni duk week end yake zuwa k'auye ,Wanda inba
bakasaniba bazakace dan kauye neba..

Kurama yarinyar ido nayi ganin irin kyawunta ,Ashe wai iftihal ce(nah nah)duguwa d
ita amma bacanba dukda gsky tafi d kyau Wanda yasanta ada to bazai ganeta sbd
kyawun data kara uwa uba kuma ilimin addini dn boko dan yanxun ss2 take kuma yah
Abbas nakoya mata lasson dan haka take kiransa kuma suna soyayya dashi dUkda
tanajin kunyarsa,dan mutanen kauyen casuke ai saidai ta auri Abbas sbd suna ganin
shi Dan bokone batason marar ilimi kuma suna ganin tanada girman kai dan bata kula
kowane namiji dasuke tururuwar cewa suna sonta..

Tafiyarsu suke suna fira akan karatu saidai Abbas yalura bbu walwala afuskarta .

"Ahankali yace my sweet heart meke damunki pls ?"

Cikin damuwa tace wlh inna ce bbu lfy tun farkon satin nan har xuwa yanxun gashi
tayi kumburi duk jikinta komai sai antaimaka mata takeyi dan ma baba atine yanxun
tana gdn tunda mijinta yarasu..

Cikin al'ajabi yace oh subhanallahi "

ALLAH yabata lfy ,kiyi hkri kita mata addua kinji?"nima zan tayaki adede nan suka
iso k'ofar gidan mlm..

Sai kokari yake sunada ido d ita amma taki,ahankali yace hmmm zanciremiki wannan
kunyar taki ....kafin tayi mgn mlm yafito ,cikin jin kunya yah Abbas yaduka
yagaidashi ,ya amsa cike d kulawa fuska asake...

Mlm yakalli nah nah yace ...

Share..

✍🏻
✍🏻✍🏻
mmn✍🏻 fareesa ce✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA !


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story &written by mmn fareesa

🅿25&26

NOT EDITED

Mlm yakalli nah nah yace y'ar albarka kindawo?"


Tace eh Abba nadawo"murmushi yyi yace to sannunku kunji...cikin jin kunya Abbas
yace yauwa mlm yakoma cikin gdn."
Sallama sukayi ta shige ciki da tulunta dkeda ruwa,bayan tayi sallama tasamu
inna d baba atine zaune kan tabarma sai mlm kan kujera y'ar tsugunne ,Jidda
nagefensa yarinya y'ar 10 Years.
bayan ta juye ruwan tadawo tanama innarta sannu da jiki..inna ta amsa had'e da saka
mata albarka."
Mlm yace gsky zuwa jibi zamu tafi birni akwai wani mutum Dana karantar dashi to Dr
ne munyi waya dazun agunyin waya yace mun muje abuja ayimata aiki...bb atine tace
ikon ALLAH hakanma yyi gsky ALLAH yasa adace!
Mlm yace ameen"
Nah nah tace oh Abba yanxun jibin zaku tafi kenan?"
Yace eh wlh kinga ki kwantar da hankalinki kinji?" bamu wuce sati3 ko wata 1
mudawo "kuzauna dkeda k'anwarki d atine kinji y'ar albarka?
Nan tace to tana jin tausayin mahaifiyar tata"..

*******
Yah Suleiman ne kwance kan bed din sa rigingine pic d'in angel insa na a hannunsa".

" ahankali yace pls my angel kidawo gareni mu rayu dke wlh namiki alkawarin kulada
ke tamkar raina...yafad'a hawaye masu zafi na zuba afuskarsa.

Dan tunda aka gama meeting yashigo bed room din zuciyarsa acinkushe ,wani gefen
kuma so,had'e d kaunar daddy Ibrahim yaji wato Ashe tun tana jinjirarta yabashi
ita.

Share hawayen sa yyi yashiga lissafin shekarun iftihal yaga harta haura 14years
tuni yashiga yin gumi sbd yadda gabansa yafadi fatansa ALLAH yasa ifteenshi bata
mantashiba.

"ga wani mugun kishinta daya taso masa " dan yasan yanxun ta isa wani yace yana
sonta oh ALLAH dai yatsare masa ita...

Addua yyita yi dg nan bacci yyi gaba dashi.""""

Zubaida kuwa tunda yah Yusuf yace taje jikinta keta kirma ,tasan muddin inbata jeba
kashinta yabushe.

,,,atsorace ta nufi part d'in su ,dakinsa ta nufa ta murd'a k'ofar had'e da yin
sallama har sau3 ana3 ne ya amsa...jiki na rawa ta shige ,zaune tasamesa kan bed g
lop top agabansa yana latsa....doguwar tsuka yyi had'e da cewa ke wawiyar
inace ?"zakimun tsaye bisa kai"hmmm koda yake k'ila dan kinji abbu yace yabanike
sadaka shiyasa ko?"to wlh yarinya zaki gane bakida wayo indai nine ."

Oya kije inner wear's dina da jallabiyoyina na jike atoilet ki wankemunsu Ta's,zaki
wuce ko kuwa?"

Yafada cikin tsawa ,jikinta na bari sum sum ta wuce ,tafara aikinta ,azuciyarta
tana zaginsa da ganin muguntarshi ,amma dole ta janyewa auren yah Yusuf inba hakaba
kuwa tana tare da wahala..

Yana nan kan bed ta fito "ahankali tace yaya!tsaki yyi yace inajinki ,nagama ne
dama ,yace ok kije kiwanke toilet din. dan murguda baki tayi ganin baya kallonta
tace to pls zanje gun kamun friend dita..wani mugun kallo yamata had'e da cewa ke
xonan!

Hakuri tafara bashi,tsakiyyi yaisa gunta yad'auketa d mari gigitacce ...tasaki


k'ara had'e da dafe kuncinta...cikin jin haushin ta yace kamun gidankui!bazakiba
sakara kawai duk ranar da naganki gdn nan bbu hijab hmmm wlh kinsan saura ,maza
kixo kimun kamun kunne .

Kuka tasaka tana bashi hkuri, kallonta kawai yyi beyi mgn ba jikinta na rawa tazo
ta yi ,bece tabariba said a yaga takusa suma tukum yace tatafi.

Aranar d ciwon kai zubaida ta kwana mm zulai kuwa ta tsinewa yah Yusuf yafi
akirga ,kuma tasha alwashin bazata bari ayi aurenba kota halin k'aka..

Bayan kwana,2
***** ***** *****
Ayaune mlm d inna kuluwa suka bar kauye sbd zuwa asibiti anemata lafiyarta.

Nah nah ce da Jidda zaune suna cin abinci, bb atine na gefensu " ahankali tace dan
ALLAH nah nah inkun k'are cin abincin kije kidebomana ruwa asola"nah nah tace to
baba ai mungama bari na wanke hannu.

Nan ta tashi taje ta wanke hannunta ta d'au tulunta ta nufi gun solar.

Tana a hanya taga Dije k'awarta itama can zasu,maganar jamaa d tafiya sukaji
abayansu ,Dije ta waiga yatsine fuska tayi tace hmmm wlh mai garine d jama'arsa mu
basu hanya su wuce kafin su ida isowa d alama ta nan gun zasubi dan nasan gd
zashi...itadai nahnah batace komai ba ,suka tsaya gefen wata bishiya yyinda mai
gari mamuda d jamarsa suka tafo dan wucewa...saidai me kamar ance nah nah tad'ago
kawai sukayi ido 4d mai gari yyata kuri d ido yanata kallo kamar zai cinyeta..

Tuni Dije ta lura ,suna wucewa Dije tace oh kinga wannan tsohon najadun yana ta
kallonki to ALLAH dai yasa kada yace sonki yake dan xai iya wlh tunda haka yake bbu
abinda ya iya sai auren yara jikokinsa bbu jimawa inyaga wata yasaki wata ya aura..

Zaro ido nah nah tayi tace oh to nidai wlh kwalelensa ALLAH yakiyaye tsoho dashi
ina yarinya na auresa...adedenan suka iso gun dibar ruwan,nan kowace ta diba ta
nufi gd...

Mai gari kuwa suna wucewa yasaka sallau babban yaronsa ya binciko masa wacece
wannan yarinyar..

Haka kuwa akayi yazo yasanar dashi ai y'ar mlm.Haruna ce kuma baya gari ,amma ai
habu yayansa na nan,mai gari yace akira masa baffa babu.

Aiko sallau yaje har gdn baffa habu yace yazo Mai gari na kiransa,cikin fad'uwar
gaba yace ALLAH yasa banyi laifiba?"

Sallau yace ah ah alkhairi ne muje dai.

Bayan sunje mai gari sai nan nan yake d baffa habu ,nan suka gaisa.

kai duke mai gari yace dama dalilin kiranka.....

Share..

✍🏻
✍🏻✍🏻
mmn✍🏻 fareesa ce✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA !


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story & written by mmn fareesa

Banida bakin godiya ga masoya wannan novel naga comments bbu adadi agrps daban
daban d PC kuyi hkuri darashin reply mutane sunmin yawa ngd sosae mmn fareesa
natare daku duk wuya..🤝

wannan page din nakine kawata ta kaina my safeenah kiyi yadda kikeso dashi kinfi
kowa son INA TARE DA ITA!😍😍

🅿27&28

NOT EDITED

Kai duk'e mai gari yace dama dalilin ki


ranka shine naga y'ar k'aninka tamun to ance baya gari kuma ba yanxun dawowarsaba."
Ajiyar zuciya baffa habu yyi yace hakane ranka shi Dade....mai gari yace nikuma
gsky inason na aureta asatin nan yaya za ai?"baffa yace eh to ko kabari ubanta
yadawo tukum"
Mai gari yace gsky nafiso ayi yanxun kuma duk abinda kakeso nabiya yanxun zanbiyya
shi .....d sauri baffa yace to to to aibbu komai kabada komai aina isa da ita ko
ubantama balle ita "
fuska awashe mai gari yace to madallah,nan yafito da damin kudi yabashi yace nasada
kine da Neman aure..
Sannan yafito da wasu yace gashi wannan nakane bbu damuwa zanma kara maka
wasu burina ta amince d aurena.....cikin zakuwa had'e da had'ama baffa yace bbu
komai dolenta ma ta amince tunda batada wani uba ayanxun bacin ni ,yafada had'e da
saka kudin cikin aljihu yace rana eta yau zaa d'aura muku aure d ita,cikin jin
dad'i mai gari yace to shikenan jibi zanxo tadi gunta sai natambayeta me take
so?"sai inbata kud'i ko?"azuciyar baffa yace nikuma na karbe dan bazan bar banzaba
wlh dan wad'an nan kudin cima raina zanyi kuma nima nakara auren dasu..afili yace
to shikenan sai jibin amma gdna zaka sameta kuma kazo d marece "
Mai gari yace to bbu damuwa ,nan sukayi sallama yayinda baffa yakudurta gobe zaije
yasanar da atine kota yarda ko karta yarda,kuma yatafo d nah nah takoma gdnsa da
zama har ayi auren..""

********

Ummi ce zaune da su Fatima Auta da Habiba suna break a dining area, Fatima ta ce
nidai gsky Ummi in yah Usman baya sonafa? "Murmushi Ummi tayi tace hmmm yaro kenan
ai duk cikinku bbu Wanda naji dad'in hadnsu kamar keda Usman dkuma iftihal da
yayanku, ALLAH dai yabayyanata...
Ameen sukace baki d'aya, amma wlh banso hada Habiba d yaseer ba sbd halinsa ,amma
kuyita addua nima zantayaku dan had'a zuria d zulai bawani abun jindadi bne..amma
har gobe ina godiya ga daddynku d mommy sun nunawa zuria ta so d k'auna shiyasa
naji dadi da zaku auri jininsa...Habiba takatse mata mgn da cewa nidai gsky Ummi
banason yah yaseer acanjamun d...sallamar yah Suleiman ce ta katse mata
mgn ,shigowa yyi fuska bbu walwala da kakinsa ajikinsa na sojoji yyi masifar yin
kyau,dukawa yyi yagaishe d mahaifiyarsa yayinda kannensa suke gaidashi ya amsa
atakaice".
Ummi yakalla yace dama yanxun zantafi can wani k'auye gaba da kauyen KALGO
anturamune dg office sbd bbu tsaro agurin, yan fashi natare fatake...zanyi kwana2
insha ALLAH ,bayan gurin yyi yadda akeso zan komo gd...murmushi Ummi tayi tace to
babana ALLAH yatsare yabada sa'ar abinda akaje yi,yace ameen fuska asake alamar
yaji dad'in addu ar ta..
Nan kannansa sukayi ta masa fatan isa lfy nan yafice dg parlourn yanufi
parking space yashige motarsa yabar gdn..

Bbu jimawa da fitarsa abbu yashigo yasamu Ummi itada yara dan yau week end ,tashi
sukayi suka basu guri ..

"Abbu yazauna gefen Ummi " ahankali yace hmmm ai abdullahi yazo jiya d dare yabani
hkri kuma yace ya amince d umarnina!"Ummi tace to alhmdllh "abbu yace na hakura
saidai matarsa nagama yimata wata kyautatawa tunda batada mutunci d
tarbiyya ...Ummi tace ah ah alh kayi hkuri dan ALLAH" tsaki yyi yace hmm ALLAH
yahad'a abdullahi d shu'umar mace wlh yaran nan banhadasu d junansuba saida naga
sun dace kowa saida nayi tunani sannan nahadasa da wacce nike tunanin kobajuma zasu
fahimci juna...kinga kamar Yusuf na lura da zubaida natsoronsa gashi itama
bataji,uwarta ta batata...nasan dole yasaitata.Ummi tace hakane wlh alhj "yace to
kinga ma yaseer bayaji ,Habiba tanada hakuri duk yaran gidan nan batada fushi nasan
shima da yardar ALLAH zata saitashi...

Ummi tace to muyita cigaba da addua dai kawai" abbu yace insha ALLAH..

*******
Washe gari d marece baffa ne tafe gdn mlm Haruna ,bayan yyi sallama yasami atine na
tace kullin koko,cikin faraa suka gaisa yazauna,bbu boye boye yazaiyyane mata yadda
sukayi d mai gari d kuma zsitafi da ita gdnsa yau dan gobe mai gari zaixo tadi
agunta...yafad'a had'e da mikowa atine dubu2 wai natane...
Atine datacika d mamakin baffa dakin son gskyarsa tace hmmm yaya kenan ka rike
kudinka samaka amfani...saidai inaso kabani banyardaba ka aurawa mai gari nah nah
bacin ubanta bayanan,Wanda ko yana nan inada tabbacin wlh bazaibawa mai gari y'ar
saba ...kaiko ninan dakake gani ko?"

To wlh bazanso mai gari ya aureniba balle ita yarinya d'anya sharaf d ita inyaci
moriyar ganga ya yada kwafranta to wlh das......wani wawan mari baffa yayiwa atine
cikin zafin rai yace ungu nan yana mata dakkuwa yace to wlh ba ki isaba nabiki ta
lalama zakimun rashin kunya ko?"

Ayanxun kuma agabanki zantafi d ita kiyi abunda kika ga dama amma inkin'isa...

Atine dke rik'e da kunci tace bbu abinda zanyi dan bani da iko saidai inaso kasani
akwai ALLAH yanaji yana gani....baffa be saurareta ya yaye labulan dakin yakalli
nah nah dke ta kuka jin za'a rabata d yah Abbas d'inta, cikin tsawa yace zaki tashi
muje ko kuwa? "

Bbu musu ta ta shi tasaka hijab tabisa ,suka fito ,takalli atine dketa kukan
tausayinta ,tace baba atine sai wata rana !tafada tana hawaye yayinda baffa ko
ajikinsa..yyi gaba nah nah tabisa suka fice dg gdn yyi da atine keta kuka Jidda
natayata..

Haka kuwa akayi baffa yakaita gdn ta zauna atakure gaba d'aya taji duniyar ta
fitar mata arai "taci alwashin gobe saita ma mai gari abinda baya tunani..

Washe gari bayan sallar la'asar mai garine tsaye asoron gdn baffa habu ,yaci wata
uwar malun malun sai zufa yake bakinnan duk goro,yayinda yaransa ke k'ofar
gd..yanajiran xuwan nahnah dan yasaka akirata, azuciyarsa cayake ALLAH yasa
tasoniiii" sallamar ta yaji tuni ya watse hakoronsa yellow yana dariya Shiga
masoyinta ....shiru tayi batayi mgn ba kanta aduke yayinda yyi mata kuri d ido yana
kallon baiwar kyawunta yana hadiye yawu...afusace ta d'ago had'e da bankomasa
harara tace mlm zantafi inbakada abun cewa"

Murmushi yyi yace nazomiki daso da kauna...tsaki taja tace ALLAH yakiyaye dg yau
zakayi nadamar cewa kanason wata yarinya ak'auyen nan kafinyyi mgn tafasa ihu iya
karfinta tana cewa wayyo ALLAH jamaa kukamun dauki...tayiwuf ta matsakusa dashi
hade da kece hijab d'inta dg gaba....baki bude mai gari ke kallonta kafin yyi mgn
mutane sun cika zauren yayinda nah nah keta kuka harda hawaye...kasancewar ansanta
kamilace tuni jama'a suka yarda aka hau ihu da tir da halin mai gari,ita kuma ta
shige cikin gd yanajin dadi sumsumasunyi mamakin mai gari..

Shikuwa,mamakin ,kunya,nadama ,hade d danasani yyi yisu bbu addi yadauki alwashi
sai yacima baffa babu mutunci yanxun ba anjimaba tunda yasan yarinyar batada
mutunci ya yarda zaibashi ita..

Cikin jin kunyar mutane yanufi gd yasa aka kira masa baffa babu akasuwa..

Bayan yazo yyi masa zafin kare had'e da cewa yakamasa kudinsa dayabasa tunda
yarinyar batada mutunci harta iya masa sharri d girmansa d komai agari..

Afusace baffa yanufi gd yasamu delu na isa wutar sanwar tuwo g muciya a
hannunta,cikin bacin rai yace ina y'ar iskar yarinyar nan take?"

Delu ta tab'e baki tace hmm tana daki wai mai gari ne zai mata fyade sai kururuwa
take ta Tara masa jamaa,ni wlh ban yardaba..baffa yace Karya take wlh yakirani
yatozartani gaban jamaa harda cemun tsohon banza ,dan haka itama zataji ajikinta
nan yakwala mata kira!

Delu tace ai Maimuna tayarda(kishiyarta)sai wani sannu take mata ,tski yyi yace ina
maimunan?"tace ai batadade d tafiya kauyeba kasan can zatakwana gun sunan "yace
itama zata dawo ta karbi hukuncinta....adedenan nah nah ta fito ,afusace baffa
yafisgi muciyar hannun dela yabuga mata aka iya k'arfinsa yasake atake ta fadi
gurin bata numfashi kamar matacciya dan ba suma bace yyinda kanta yafashe yana
jini..

Zaginta yacigaba da yi ,saidai me?" Yarud'e ganin bata motsi,shida delu suka
duba ,baki bude delu tace oh mlm Kodai mutuwa tayi?"arikice yace ina tunanin
hakan....arude tace meye abinyi ?"

Waigawa yyi yace jeki rufe gdn tunda bbu kowa bbu musu taje ta rufe tadawo tasamesa
yakaita dakinsa yarufe da buhu sai zare ido yake yace delu kirufamun asiri dan
ALLAH tace lahhh bbu komai wlh bbu Wanda zaiji .

Gobe cikin dare kasata abaro ka kaita karshen gari can bakin titi ,maana kafitar d
ita dg garin nan ..

Da safe sai auren dole...muce ta gudu sbd zaamata auren dole,,,cikin murna yace
yauwa ngd sosae matata ALLAH yabarmu tare...tace ameen..

Haka kuwa akayi d asubar fari yaje yakaita ya yasar da ita ya nufo gd bebari aka
gansaba...

da safe gurin 10am yah Suleiman ne tafe zaya gd sai gudu yake sbd bayaso azahar
tayi masa ,saidai tundg nesa yaga kamar mace kwance gefen titi...har ya wuce kuma
yadawo dan yaga ba irin macutan nan neba da ake hada baki dasu acuci mutumda su..

Parking yyi yafito....

Share..

✍🏻
✍🏻✍🏻
mmn✍🏻 fareesa ce✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA !


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story &written by mmn fareesa

Dedicate to all my fans😍

🅿29&30

NOT EDITED

parking yyi yafito"ahankali yanufeta "saidai me?" Yana kallonta yaji wani mummunan
fad'uwar gaba Wanda baisan dalilinsa.
Matsawa yyi gab da inda take kwance fuskarta na kallon Gabas"yakalleta yaga bbu
alamar numfashi atare d ita kuma yasan ba mutuwa tayi ba dan da tafara warii"
Yatsina fuska yyi ganin bbu kowa mutane nata wucewa amota har yajuya ...wata
zuciyar tace hmmm kataimaki me bukatar taimako !afili yace bansantaba!tunawa yyi da
my angel dinsa ,shin in itace awannan halin ba'a taimaka mata aibazaiji dadiba..da
azama had'e da karfin gwuiwa yabude gdn baya yatattare hannun rigarsa yazo ya
sungumeta yasakata yakoma gdn gaba yaja motar."azuciyarsa yana tambayar kansa me
yafaru d yarinyar nan?"ya'akayi taji rauni haka?"dg gani yarinyace gsky...wata
zuciyar tace kakaita hospital kawai...
Hakafa yah Suleiman yyita sharar gudu cikin awa 2d Rabi suka iso Kd basu
tsaya ko inaba sai hospital, bayan yyi parking yafito yashiga ciki bbu jimawa suka
fito d nurse akayi emergency d iftihal yyinda yah Suleiman yawuce masjeed,bayan
yadawo yyi zaman awa2amma shiru bbu Dr d'in da yafito
Ji yyi yagaji da jira tashi yyi yaje yyi sallar la'asar yadawo shiru...can saiga
wata nurse zata wuce sai kallon kurullah takewa cpt Suleiman ,shikuwa yana ganin
hakan yatamke fuska....cikin iyayi tace sannu ko!banza yyi d ita "ahankali tace
kayi hkuri naga tunda aka shiga d patient d'in ka basu fi....wani mugun kallo yyi
mata ."
Atake taji yamata kwarjini ...adede lokacin kuma Dr jabeer yafito duk yyi gumi
d wasu doctors yakalli cpt Suleiman yace kasameni a office. "
Cpt Suleiman ya juya had'e da tashi cikin nutsuwa ya nufi office din Dr din yyinda
nurses dinketa jin inama ace wannan gwarzon nmjin nasune..lolx

Bayan ya zauna Dr yacire glass din dke fuskarsa yace gsky akwai matsala babba da
yarinyar nan!cpt yace wacce matsala kenan?"
Dr yace Kaine yayanta ko mijinta?"
Yatsina fuska yyi had'e da yin kicin kicin d rai yace meyasa kamun wannan tambayar
ne?"Dr yace hmmm sbd dole sai su zasu sani ne...shiru yyi can yace ok ni yayantane
yatsinci kansa da fadar hakan ...saidai kuma yaji haushin fadin hakan dayyi,Dr yace
to gsky yarinyar nan dukane aka mata ba nawasaba akai!
Wanda sanadin hakan tayi loosing memory d'in ta...inna lillahi wa inna ilaihir
raju un kawai cpt Suleiman ke maimaitawa ...cikin damuwa yace meye mafita Dr?"
Dr yace to agsky da wuya kuma bbu wuya"?yace kamarya?"Dr yace eh to indai yanxun ko
wani lokaci kadan nan gaba taga Wanda tasani ko tashak'u dashi to zata dawo normal
ta warke ...inkuma bbu Wanda tasani harta gansa to gsky sai tajima ta warke !amma
zamu azata kan magani ina fatan kafahimta?"
Cpt yace eh to yanxun ciwon dke kanta fa?Dr yace munyimata dinki kuma insha ALLAH
nanda 2days zai warke indai yasamu kula dukda naga fatarta mai kyauce zata yi
saurin warkewa indai ana kula d ita sbd ciwon yanason kula dan yanxun itafa tamkar
jinjira take sai abinda a ka nuna mata zatayi...cikin wani yanayi cpt yatashi tsaye
yace bara naje gun cashier nabiya kud'i na wuce gd kafin ta farka,Dr yace ok ,,,,

Bayan yagama biyan makudan kudin da aka rubuta masa yawuce gd.

A parlour yasami ummy tana shirya diner dan lokacin 5ta gota...zama yyi yana gaida
ita ,amsawa tayi had'e da cewa oh babana shiru sai yanxun tun karfe2:pm niketa
dubar hanyarka amma shiru sai yanxun lfy dai ko?"

"Yace lfy lau wlh watace na taimaka....nan yasanar da ita komai game da ita harda
loosing memory d'in datayi...cikin tausayi Ummi tace wayyo ALLAH amma natausaya
mata komaiye dalilin hakan?" ALLAH masani"

Cpt yace eh anjima zan koma kihada abinci saina kai mata ko?"Ummi tace to amma dan
ALLAH babana ka bits ahankali tunda ance kamar jinjira take nasanka d zafin zuciya
"ALLAH shixai baka ladar tunda danshi kayi ,amma saika daure d'a duk nakowane in
ALLAH yasa ta warke sai a sadata da iyayenta ko?"

Ta shi yyi yace to Ummi zankiyaye yafice dg parlour part d'in su yawuce yaje yyi
wanka had'e da yin arwallah .

Bayan yafito yashirya cikin suit farare sai kamshi yake zabgawa yyi masifar
kyau ,masjeed ya wuce bedawoba saida akayi isha'i
Gun Ummi yanufa yasamu ta had'a masa komai a basket,abbu na gefenta yana dinner,
nan yagaida abbu,anan yake jajanta masa dan Ummi ta fada masa kuma yamasa nasiha
akan yabi y'ar mutane ahankali banda hantara..

Fuska bbu walwala yadauki basket din yafice ....axuciyarsa yanajin haushin yarinyar
sai wani cewa ake yabita ahankali shifa gsky bbu dole ...wata zuciyar tace kada
kazobe ladarka !kayine dan ALLAH..

Ahaka ya iso asibitin straight office in Dr yanufa yasameshi zai fita, nan suka
gaisa Dr yace oh shiru shiru baka dawoba sai yanxun amma acikin wannan lokacin zata
farko insha ALLAH "cpt yace to ALLAH yasa.

Dr yace dama gd zani room8 ne room dinta na cire mata drip magunguna nanan bayan
taci abinci tasha ,amma katabbatar kamata brush ,kuma tea ne zata fara shaaaa.sbd
hanjin ya warware"

Cpt yadan yatsina fuska yace ok amma ni gsky bbu brush aguna Dr yace akwai a toilet
sabo ma "yace ok yana niyar tafiya... Dr yace amma kai zaka kwana d ita ko ?" Cikin
kosawa d maganarsa yace ah ah menene?"yace to ai gsky kasamu wacce zata kwana d ita
da matsala abar patient ta kwana ita d'aya..

Wani haushi cpt Suleiman yaji wai shizai kwana gunta kenan?"

Cikin jin haushi yabar office in saidaifa Dr yafara zargin anya wannan hadadden
sojan y'ar uwarsace..

Cpt na fita yanufi room 8saidai besan dalilin dayasa gabansa faduwaba kawaidai
yatura k'ofar yashiga.

Maida k'ofar yyi yarufe bayan yashiga...

Share...

✍🏻
✍🏻✍🏻
mmn✍🏻 fareesa ce✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA!


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story &written by mmn fareesa

🅿31&32

Maida k'ofar yyi yarufe bayan yashiga "ajiye basket d'in hannunsa yyi yazauna kan
wata farar kujera dke gab da gadon", d'agowa yyi hade da aza idanunsa kan baby face
d'in ta yana kallonta idanunta arufe....shiru yyi yana tunani Ashe dai akwai masu
kyau haka,shifa ada iftihal ce kawai yake tsayawa yakallah ta birgeshi bbu wata
macen daya tsaya yyiwa kallon minti5 in aka cire familynsa....tsaki yyi azuciyarsa
yace to me ruwana d kyawun ta?" Agogon dke daure atsintsiyar hannunsa yakallah yaga
7:40tsaki yyi yana d'agowa ...adedenan iftihal ta farka ,kallonta yacigaba da yi
yana wani hade rai "don yaga me zatayi ko tadawo normal ne?"
Ita kuwa koda suka had'a ido da shi kallonsa taci gaba dayi ,can kuma tayita
kallon room d'in " koda yaga haka yasan tabbas bata haiyacinta.
Tashi yyi yashiga toilet,yyinda taita kallon k'ofar toilet din har yafito da wata
silver da mah clean d brush a hannunsa gun basket d'in yanufa yadakko robar faro
yanu gun gadon.
dab da ita yatsaya cikin sweet voice insa yace ya jikinki?"shiru tayi tanata
kallonsa "tausayinta yaji d kansa yasan yanxun ko mgn sai ankoya mata kenan"
Lallausan tafin hannunsa yasaka yadako kanta yajingina pillow din jikin
bango ,sannan yad'an matsar d ita jikin pillow din ta jingina dashi."
marclean din yamatsa jikin brush d'in yabude ruwan yazuba abakinsa
yakuskure ,sannan yafara brush d'in, yyinda tamasa k'uri d ido tana kallon sa har
yagama yakuskure bakinsa ya zubar d ruwan a silver... wani brush d'in sabo yasake
sakawa mahclean d'in yamik'a mata kallonsa tayi bata karba ba....atsawace yace ungo
mana!zare ido taitayi bata karb'a ba afili yace yah salam!

"Kyawawan hannayenta yakalla yamika nasa hannun Yakama yasakamata brush d'in aciki
yyinda yamata alama yanuna mata tayi, aiko yaga tayi bbu musu yazuba mata ruwan ta
kuskure bakinta tana hawaye bbu magana dai....kayan yamayar bayan ta gama ,koda
yaga tana hawaye yasan k'ila ko kanta ne ke ciwo sbd buguwar datayi,yaji tausayinta
....gun basket d'in yanufa yahad'a mata tea mai kauri yasheka sbd zafi..""

Gefen bed din yazauna gab da ita yakurb'i tea din sau2 sannan yabata bbu musu ta
karb'a,ta yi yadda taga yyi,yo ai tuni ta shanye shi Ta's tana tsotsan baki...kuri
yyi mata yana kallonta dan ta masa kama da angel dinsa in tanashan abu mai dadi
yadda take intana karama ....hannunta dayaji cikin nasane yadawo da shi
tunaninsa....wani yarrrrrrr!

Yaji hade da shock tuni yayi saurin janye hannunsa yatashi dg kusa da ita "

Shiru tayi dai yyinda cup dinke hannunta ta na kallo "alamomi sun nuna tea din be
ishetaba.

Koda yaga ne hakan gun basket d'in yasake nufa yazubo mata faten dankali d wake
yaji kifi d alaiyahu sai kamshi ketashi.

Kujerar dke kusa d gadon yazauna yafuskanceta ,yyi 2spoon sannan yafara feeding
NATA ,aiko tayita karba har suka idar, alokacin 9:pm tayi ,tashi yyi zai fice dg
room d'in kamar ance yajuyo kawai yaganta ta biyosa ko d'an kwali bbu...

Afili yace oh my God?"

Kallonta yyi sai yanxunma yalura da tulin gashinta dan bbu Dan kwali akanta ga
goshinta da cikinkan anmata d'inki,doguwar rigace jikinta robber..

"Fasa fitar yyi yadawo " ita tasake dawowa tayi zaune kasa gabansa....tunawa yyi da
magun gunanta,yanaso takoma kan bed gashi batajin meyake cewa balle yace ta zauna
kuma bayaso yatab'a gsky ...wayarsa yafito yakira a reception aturo masa wata
nurse.

"bayan yakira yakalleta yaga tana hawaye ta takure gu daya ,sai fiki fiki take d
ido"

Fuskarsa yadauke dg dubanta ,yanajin duk yaka gara yabar asibitin dai baisaba zama
gu daya ba gsky.

Nurse dince ta shigo da sallama,fuska atamke ya amsa ,cikin English yace tabata
magani yanxun ta maida ita kan bed"nan ta amsa dan taga bbu wasa afuskarsa.

Ita kuwa iftihal kallon su take tana sauraronsu"jin nurse d'in ta kama hannun ta
yasata kwacewa ta mike zata hau cinyar cpt atsawace yace keeeeeeee!har saida ta
tsorata ta dafe kanta sai hawaye take yyinda yacigaba da harararsu itada nurse
d'in. "

wani gefen na xuciyarsa yace kabita sannu sbd matsalar ta ,yanzun in iftihal
dinkace daba'a San inda takeba aka mata hakan aibazakaji dadiba...

Tashi yyi yasa hannunsa yamikar d ita tseye ,har gefen bed din yazaunar d ita,
yakalli nurse din yace dataketa kallonsu yace zaki iya tafiya."

"Ahankali tace y'allab'ai ai Dr jabeer yace ,kafin ta kwanta bacci nakaita


toilet....shiru yyi azuciyarsa yace yyi tunani gsky Dan nidai bazan iya kaita
toilet ba." Afili yace kije byn minti10 kidawo .

"Batayi mgn ba ta fice"

ruwa yadakko yaduba magungunan yaba vitamin C sai yasa bakinsa yakora da
ruwa ,sannan yabata tasha ...bayan ta gama yamaida pillow din kan bed din yakwantar
da ita.

Aji yar zuciya yyi azuciyarsa yana cewa d matsala gsky"....shigowar nurse dince
tadawo dashi tunaninsa ,gun iftihal ta nufa ta dagota hade da mikar da ita taja
hannun ta ,ita kuwa d'agowa tayi tana kallonsa tana hawaye... Jiyyi tabashi tausayi
,tashi yyi yace wa nurse d'in muje kibimun ita ahankali....be auneba yaga ta janye
hannunta dg na nurse din tafada jikinsa.....

Wani mugun shock yaji jin nashanunta sun daki kirjinsa....lumshe idonsa yyi hade da
janyeta dg jikin sa yanuna mata shushiga toilet din"

Itadai nurse sai aikin kallonsu take dan atunaninta matarsace....bayan sun shiga
toilet din d dubara nurse din tasata tayi fitsari ,sannan ta fito da ita ...shikuwa
yana zaune idanunsa alumshe.

Koda suka fito nurse din ta fice ,ita kuwa gunsa ta nufa tana kokarin hawa jikinsa
yabude idonsa...da sauri yabatarai yace oh wuce kije ki kwantar,yafada hade da nuna
mata bed.

Wucewa tayi tana waiwayensa taje ta zauna kan bed din dan bata fahimci meyake
nufiba .

Koda yaga haka sai ya tashi yaje yakwantar da ita ,yaduba agogonsa yaga har 10:pm
tayi toilet yawuce yyi arwalla yazo yyi sallar d nafilarsa dayakeyi kullum akan
ALLAH yabaiyana masa angel dinsa lfy.

Bayan ya idar yakira Ummi yace mata anan zai kwana tunda bbu Wanda yasani nata,tace
to shikenan sukayi sallama..

Lemo d ruwa yasha kawai yazauna kan kujera bacci yafada daukarsa,,yyinda tuni
iftihal ta yi bacci.

Haka kuwa akayi shi yana kan kujera ita tana kan bed ahaka sukayi bacci..

Washe gari...

Share..
📚📚mmn fareesa ce
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA !


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story & written by mmn fareesa

Masu min magana ta PC atura musu dg farko kuyi hkuri bnida lokaci gsky Ku bincika a
wasu grps din dan bana posting a PC..

🅿33&34

Washe gari tun karfe 5:30am cpt yatashi kasancewar yasaka alarm"bayan yyi arwallah
yanufi masjeed din dke cikin asibitin.
bayan yadawo yazo yaduba ta yaga bacci take"azkar yaci gaba dayi dg nan bacci yyi
awan gaba dashi."
Iftihal kuwa baccinta take tana juyi harta farka,ta tashi tsaye ta isa gun cpt
tasaka hannunta dan ta shafa fuskarsa ...yabude idonsa yana mamakin ta afili yace
oh daban tashiba fa sai ta tabani"mitts yaja tsaki....Dr jabeer ne yyi sallama" cpt
ya amsa tare da basa hannu yyinda iftihal ta ke tsaye gefen cpt sai zare ido take
kamar ace ,cas ta gudu...Dr ne yyi murmushi bayan sun gma gaisawa yace masha ALLAH
patient d'in taka bbu laifi taji sauki,bara na sake duba ta"
Cpt yace eh bbu laifi tafara samun lfy saidaifa bata mgn !Dr yace eh ai dama
bazatayiba sai nan gaba "ahankali tukum.
Cpt yace to amma gsky kasallameta yau " Dr yace ah ah gsky kayi hkuri zuwa gobe
tukum muga yanayin jikin nata kokuwa?"
Yace to shikenan nizanje gd na shirya nakamata break na wuce office ..Dr yace to
amma dai kafara bata ko tea ne d maganinta sai amata allurar bacci
sannan katafi,kasan ita kamar baby take ,ko yanxun kaga gata agefenka ....katsesa
yyi da cewa eh wlh inaga ma zan sami mai kula da ita jiyafa da binama zatayi"Dr yyi
murmushi yace hmmm shiyasa nace kamar baby take yanxun, sbd sadda ta far ka dakai
taci karo da kai tasaba dan haka da wuya tasaba da wani bayanka ,sbd tamkar
jaririne daya saba da uwarsa ,to haka kaima zata ruka daukarka tamkar uba agareta
dan kai tasaba gani aida sauk'i tundama jininka ce ba bareba ....katsesa yyi da
cewa pls kaduba ta ,Dan yafara k'osawa da maganarsa..kallonsa yamaida gunta yaga
tana hawaye ,nuni yamata kan ta koma bisa bed juyowa yyi yakalli Dr dke
kallonsu...yace to kaga hawayen datakeyi?"cpt yace eh Dr yace duk sadda kaga hakan
to wani abu takeso,ayanxun na fahimta yunwa takeji"cpt yace to bara nahada mata tea
d'in .....nan yanufi gun basket din yyinda Dr yamata dubaru na likitoci yaduba ta.

Cpt kuwa byn yahad'a mata tea d'in toilet ya wuce yafito da brush d silver
ahannunsa,adedenan Dr yace inta gama kakirani nazo namata allurar !cpt yace to..

Gefen bed din yazauna yamik'a mata brush d'in bbu musu ta karba tayi tagama kamar
jiya,nan yamayar ,yadawo yabata tea d'in tasha,sannan yaje yakira Dr ,suka dawo ta
re ,sunsha fama da ita tukum ta tsaya aka mata allurar.

"Sannan cpt ya nufo gd byn yaga tayi bacci."


********

Mama zulai ce tsaye a parlourn ta itada zubaida tana cemata ,kiyi sauri ki karbomun
dinkin anjima shizan saka"yyinda Rukayya ke zaune kan 2seeter tana kallon
su..zubaida tace oh mama kinds San yanxun inna fita bai saniba wlh mugun duka
zaimun ko yabani mugun punershment da gara dukan dashi ma.....atsawace tace kutuwar
ubansa shi Yusuf din ,akace shina haifawa ke ne kokuwa?"ke kuma sakara kina nuna
masa tsoro ko?"sai kace keba rainona bace ,har wannan k'aramin kwaron zai takaki to
bazaki tambayesa ba ,dole kije sbd inada iko dke ehe....Rukayya ce ta katseta da
cewa haba mama miyasa kike hakane?

Ai yah Yusuf kobashi zai aureta ya isa da ita tunda yayantane ,kuma hakan na nuna
yadamu da tarbiyyarta ken...

Wata ashar mm zulai ta bankoma Rukayya ,hade d cewa in ina mgn kika sake samun baki
wlh saikin ji jiki ,ni wlh inbacin gd nahaifeki da sai ince musayamun ke akayi sbd
kwata kwata bakya kishina kuma bakijin mgn ta...

Cikin jin haushin halin mahaifiyarta tace kiyi hkru ,tafada had'e da ficewa a
parlourn.

Kallon zubaida tayi mm zulai ta ce oya maza kitafi ina jiranki bbu musu ta
fice,Amma tana tsoron yagane ta fita be saniba..

sad'af sad'af take tafiya harta fito ta nufi get....yah Yusuf da ke shirin fita
yana dakinsa yahangeta ta window, akuma lokacin cpt yashigo da motarsa ,zubaida
NATA gaidashi yyi mata banxa.

Yah Yusuf kuwa ,kwafa yyi afili yace zankamaki wlh.

Cpt kuwa part din su yanufa ,yaje yashirya cikin kakinsa ,sannan yanufi sashen Ummi
yasamesu tare da abbu zai fita ,bayan sun gaisa suka masa yah mai jiki yace da
sauki,nan Ummi tace to ga break fast d'in Ku nan kaida ita !

"Ahankali yace mungode"

Ummi tace ALLAH yabaka ladar,kaje kafara yin break din sai muje ka kaini gunta
nadubata ko?"cpt yace to dama ni gun aiki zantafi....abbu yace ai bbu damuwa kije
ki kula da ita anjima nima naje nadubata.

Amma yaushe zaa sallameta?"

Cpt yace gobe ne"abbu yace to shikenan, nan ya wuce dining area yyi break fast
yagama,alokacin abbu yafita...

Fitowa sukayi shida Ummi ,Fatima Auta nabiye dasu d basket a hannunta ,sai turo
baki take ita atafi da ita.

Bayan Ummi ta shiga, cpt ya karbi basket din dg gun auta,yasaka gidan
bays ,yazagayo dan yashiga...jin muryar Ummi yyi tana rarrashinta auta....kallonta
yyi had'e da mata wani kallo d gudu tabar gun bbu ko waiwaye..

Sukuwa sukabar gdn.

Gudu take taji taci karo da mutum,tana d'agowa taga yah Usman ne yakafeta da
ido....sunkuyadda kanta tayi cikin inda inda tace dama dama k..ka kayi hkuri pls
ban ganiba....

Meyasa kike gudu?"yafad'a kamar bayason mgn"

"Ahankali tace toba Ummi bace ta tafi tabarniba,shine yah Suleiman yyi ta hararata
ko" tafad'a cikin sugar shagwaba"lumshe ido yyi yace aikin girma da ake dke anguwa!
kuka kada nakoma ganin kina gudu kinjiko?"

Ahankali tace to "

Murya qasa qasa yace ki kalleni mana!yabukaceta dan turo baki tayi tace um um bazan
iyaba......kafin yyi mgn yah yaseer dke nufosu agadarance yace kai Usman meye
hadinka da ita?"bacin kasan ita nake so ....afusace Usman yadaga masa hannu da cewa
kullllllll!kada kasake cewa matata wai ita kakeso yafad'a cike da kishi....

Dariyar rainin hankali yaseer yyi ,hade da cewa kasake cemata matarka sauna maka
illah"yafad'a had'e da nufar fatima yana mata murmushi.... Da sauri yah Usman
yabank'adesa hade da tsayawa gaban Fatima ita kuma tana bayansa.....baki bude yah
yaseer yke kallon yah Usman da mamaki yace hmmm zankuwa had'a maka jini d majina
yanxun kuwa....Fatima dke bayan yah Usman tace pls yaya kada kabiye masa
kaji?"tafada tana kuka ganin zasuyi fada sbd ita..

Afusace yah yaseer yakaiwa yah Usman wani punch ...tuni ya Usman yaduke yahankado
sa hade da kaimasa nausa ta ko ina ....kukan murna Fatima keyi tana cewa yauwa yah
Usman dina kaima sa laga laga.... Adede nan yah Yusuf yamusu tsawa dan duk yaga
komai dama yabari yaga insun fara game din waye loosed?

shikuwa yah Usman jibgarsa kawai yake yakumbura masa fuska dan shima akwai
zuciya....afusace yah Yusuf yakaraso yashiga tsakanunsu ,nan kowa yyi gefe ,yyinda
Fatima tayi tsaye tana zare ido..

Yah Yusuf yakalli yaseer yace mitts kaji kunya wlh ace kaninka yamaka duka gaban
mace meyafi haka kunya?"

Yah Usman sai huci yake yafinciki hannun Fatima sukabar gun ,shikuwa yaseer bbu
kunya yajuya yatafi d mugun guduri aransa...

Yyinda yah Yusuf yanufi get dan daukar mota adedenan zubaida ta shigo get
din,rungume hannuwansa yyi akirji yakafeta da ido....kamar anceta waiga idonta tsab
cikin nasa..

Sbd tsoro kamar ta saki fitsari a wando,Aida gudu tayi part dinsu jin yana cewa
taxo,koda yaga hakan sai ya rufa mata baya..

Bangaren su yah Suleiman kuwa ahanya yake sanar da Ummi akan yarinyar bata mgn kuma
bata saba da kowa ba sai shi.

Nasiha da rarrashinsa tayi akan yyi hkuri ya kula da ita da duk na ko wane ,da haka
kuka iso room d'in.

Tun kafin su Shiga Ummi kejin fad'uwar gaba,har suka Shiga da sallama cpt na
gaba ,ai iftihal na ganinsa da sauri ta ta shi sai hawaye take ta nufesa da nufin
fadawa jikinsa.

atsawace yace ......

Share
✍🏻
✍🏻✍🏻
mmn✍🏻 fareesa ce✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER' ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA!


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story &written by mmn fareesa

NOT EDITED

🅿35&36

Atsawace yace keeeeeeeee!had'e da saurin janyewa dan kada ta fad'a masa ajiki".
Ummi dake bayansa tayiwa iftihal kuri da ido tana tuna kamar tasan mai irin
fuskarta ko wadda suke kama da ita. "
"Ahankali tace haba babana?" meye haka? "Kasan fa bata hayyacinta ko?" batare
da ya kalletaba yace kiyi hkri Ummi!
Batayi mgn ba taja hannun iftihal dake tsaye gefen yah Suleiman tana
hawaye....tirjewa tashiga yi ,Sam bazata bitaba....nurse d'in da suke zaune a room
din ta taso da dubara ta zaunar da ita kan bed ,sannan Ummi ta zauna cike da
tausayinta.
Shikuwa gogan fuskar nan murtuk ,dasun hada ido da iftihal sai ya aiko mata da
harara ,abinda bai saniba ,Ummi na lura da shi...
Basket din dasukazo dashine Ummi ta nufa ,tahadawa iftihal komai a plate had'e da
tea mai kauri tabawa nurse din ta ce tayi feeding d'in patient d'in. "Yyinda yah
Suleiman kebinsu da ido....
Nurse d'in tafara kokarin feeding nata, amma me?"
Tak'i yarda .....kallonta kawai yah Suleiman yyi ta nutsu tarika Karba...hararansa
Ummi ta yi tace hmmm dani kake magana ,wato bazaka dena hantararmusu y'a ba ko"?
shin in y'ar uwarkace take cikin wannan halin zakaso amata hakan?"ahankali yace ah
ah pls Ummi ki yi shiru duk ga yara kinamun fad'a ....girgiza kai tayi batace komai
ba...hakadai aka lallabata tayi break aka bata magani ,bbu jimawa bacci yyi gaba da
ita ..itadai Ummi sai kallon ta take ,tanajin kaunarta hade da tausayinta."
Bayan nurse d'in ta fita ,Ummi ta yiwa yah Suleiman Ta's dg karshe kuma tamasa
nasiha ,wacce tashigesa sosai ,yyi kuma alk'awarin cewa zai kula da patient d'in sa
iya bakin iyawarsa...
Ummi taji dadi tayita saka masa albarka...har yanufi k'ofar fita dan tafiya office
sai kuma ya juyo ,"ahankali yace Ummi idan ta ta shi dg baccin kimata dubara tayi
wanka ,amma kada kibari wannan kilbabbar nurse din ta mata plsssssss!

"Da mamaki Ummi ta kallesa ,amma saitace to shikenan adawo lfy"

"Yace ameen"

********
Da gudu xubaida tashige parlourn mm zulai ta na nishi hade da waiwaye taga ko
biyota yyi"
Tsaki mm zulai ta yi tace keeeeeee!lfy?kika shigomun atsorace ko Wannan d'an
iskanne yabiyoki?"
Yaseer dke kwance kan 2seeter sbd dukan d Usman yyi masa yace ke dallah shine ko
nashi bane ?"
Atsorace tace kirana yyi wlh wai nazo!nidai gsky mama kinjamun "yanxun bansan
abinda zaimunba wlh....afusace mm zulai ta ce yakasheki yyi gunduwa gudunduwa da
namanki ,karshe kenan ko?" Ai wlh dani suke mgn duk Wanda yace sai sani a rana toni
a wuta zansashi...shims Usman yanxun yyiwa yaseer haka shida Yusuf suka taran masa
to wlh ni kabarni da Usman din dan har nagama tunanin sharrin dazanmasa har fatimar
tace bata k'aunarsa wlh....dariya yaseer ya kece da ita had'e da cewa da kyau my
sweet mama ,shiyasa nake sonki...murmushi tayi tace hmmm aini bata wasa
bace...zubaida dake raba ido tace ni bara naje na shirya inada lakcures da karfe
12:30yanxun kuma 12:00,naga su Fatima d Rukayya basuje skul ba yau lfy dai
ko?"tsaki mm zulai ta yi tace matsalarsu ce k'ila sunada dalili.
Abinda zan gaya miki ki dena nuns tsoron dan banxan yaron nan ,shima zansaki kimasa
sharri dg nan ai afasa auren naku!da sauri zubaida tace pls mama gsky kiyi hkri
bazan iyaba yaje yagane nabani gunsa, yanxunma bansan me zemunba...tsaki yaseer yyi
yace ke wani lokacin wawoyace wlh !mm xulai datakasa mgn dan zubaida ta kuleta ,sai
kallonsu take...turo baki zubaida tayi tace gsky kadena cemun wawiya ....ni natafi
nashirya zuwa skul...

Yah yusuf dake lab'e yana saurarensu ,yyi ajiyar zuciya yajuya dan komawa bakin get
yajirata tazo wucewa"sai yakamata.amma yaso yashiga cikin parlourn to amma jin
mugayen kalaman mm zulai da yaseer yasa yak'i shiga."

Azuciyar sa tunani yake akan rashin tsoron ALLAH irin na mm zulai dakuma muguwar
tarbiya datake ba y'ayanta tana bata musu rayuwarsu da mugayen halayenta,afili yace
oh to zancigaba da bibiyar yaseer naga wanne sharrine zata sakashi yyi ma usman?

Motarsa yabude yazauna yarufe ,yana tunanin dole yakula da tarbiyyar zubaida tunda
ALLAH yasa tana tsoronta,kuma yalura wani abun duk mama zulai kesata yi ,kobada son
rantaba..yananan yana zancen xuci yaganta ta cire gyale tasaka hijab sannan
tasakashi a hand bag d'in ta... Koba afad'aba yasan mm zulai ta tursata tasaka
gyale ,amma dan ta yi masa biyayya tasaka hijab....da sauri yafito dg motar fuska
atamke gab da zata fita yace keeeeee!arazane ta juyo,cikin isa yace zo
nan,"matairai cewa tayi tace pls yah yah kayi hkuri wlh na dena bazan koma "zantafi
skul nakusayin latti...tsakin da yyine yasakata yin shiru.... Cikin tsawa yace
inkin dawo dg skul kisameni a part d'inmu inkika bari nasake nemanki hmmmmn sorry
for your self wlh.... Bejira ansartaba yashige motarsa ,itakuma ta fita dg gidan...

A hospital kuwa ,tun bayan tafiyar cpt Suleiman Ummi ke tsare da iftihal har Dr
jabeer yashigo suka gaisa yadubata yaga bbu laifi tafara samun lfy, kallon Ummi
yyi yace mama takusa tashi yanxun bbu jimawa ,amma ina gani amata wanka sbd takara
samun lfy ....Ummi tace ok bbu damuwa, nan yafice Ummi ta wuce toilet tayi arwalla
bayan tagama sallah takira Habiba akan su shirya lunch a basket yanxun zata kira
abbu inzai tafo yatafo dashi...bayan bata gama wayar ta waigo taga iftihal ta ta
shi ta bude ido tanata kallonta..

Murmushi Ummi tayi ,ahankali ta mata gefen bed d'in ta kama hannun ta ,ta mikar da
ita ,tsaye bbu musu ta mike suka nufi toilet ,kasancewa da komai aciki da dubara
Ummi taimaka mata ta cire mata Riga dg ita sai inner wear's ,ta nuna mata tayi
wankan amma bata fahimtaba...harzata fita ta tuna da abinda yah Suleiman yace ,sai
tadawo ta wanke mata fuska da hannuwa had'e da kafafunta ,sannan tamayar mata da
rigarta suka fito ta .

Babu jimawa abbu yayi sallama yashigo ,iftihal harta ta shi ,koda taga ba yah
Suleiman bane saita koma ta zauna...

Abbu dketa kallonta da tausayinta ,yace wa Ummi yamai jikin?"

"Tace da sauki"
Yace k'ila abasu sallama yau ko?

Ummi tace eh gsky da alamar hakan.

Kallonta abbu yyi ganin tana hawaye,yace kukan me takeyi?"

Ummi tace Aida kashigo catake babana ne,shine dataga bashineba take kuka ayadda na
fahimta......nan tasanar dashi sabon da patient d'in yah Suleiman tayi
dashi...kafin sbbu yyi mgn yah Suleiman yyi sallama yashigo ,Ummi ta amsa iftihal
naganinsa ta sakko dg kan gadon...yyinda yaketa addua a zuciyarsa ALLAH yasa kada
tafad'o masa ajiki agaban abbu....kafin yagama tunani yajita jikinsa ......hannunsa
yasaka yajanyeta suka nufi gefen bed din , yazaunar da ita yagaidasu abbu d
Ummi ,bayan sun gaisa yyi shiru ganin hawayen datakeyi.....tunowa yyi da ahanya
yasiya mata biscuit da big bomb da chacoolat,da sauri yafito dasu dg aljihun
rigarsa yasakamata ahannu sai.. kallo take tayi kuri da ido kamar mai nazari,yyinda
yyi Mata kuri da ido yana kallon tsantsar kyau nata...muryar ummi yaji tana cewa ga
lunch kayi serving naku kuci...
Abbu yakatseta da cewa ,kafin nan yafasa sweet dasu biscuit d'in nan yabata naga
tana kallon su.

Karba yyi yafasa yaci sannan yasaka mata abaki...yana tashi dan kamsta
abinci ...tasaki su sweet d'in ta ta shi tsaye dan biyosa....azuciyarsa yace oh ni
naga ta kaina...Ummi ce ta ce jeka zauna bara nakamuku ,nan tayi serving nasu a
plate daya ta mika masa ,tana gabansa zaune cikin jin nauyin ganin abbu d Ummi na
nan yafara bata ...taki karba,abakinsa yakai sannan itama yabata ta karba.....koda
abbu yalurada da yah Suleiman na jin nauyinsa sai yafice ,yacewa Ummi zaije gun Dr
jabeer suyi mgn yakarbomata sallama.

Ummi tace to"

Nan yafice dg room din.

Iftihal kuwa duk sadda yabata bata karba sai yaci tukum take karba ahaka sukaci
tare harsuka gama ,Wanda yyi mamakin kansa daya iya cin abinci da
wata ,bacinyasaba da angel d'in sa kawai yake iya cin abincin...

Abbu ne yashigo yace to ansallameta kuma kullum Dr zaizo yadubata ,kuhada komai
muje muyi sallar la'asar sai muwuce gd ,Ummi tace to ,nan abbu da yah Suleiman suka
fita..

Bayan sun dawo dg masjeed suka fito had'e da Shiga mota ,wacce iftihal duk ta
tsorata harda hawaye ,kuma agdn baya suka zauna ga k'ugunta ga na yah
Suleiman ,koda yaga hakan Hand chief nasa yafito da shi mai k'amshi yasa hannu
yagoge mata hawayenta,sai son hawa jikinsa take shikuwa yana jajjan yewa ,yyinda su
abbu d Ummi na lura dasu .

Bayan sun iso gd suka nufi part d'in su ,zama yah Suleiman yyi a 2seeter iftihal
tazo ya haye saman cinyarsa.....gaba daya su Fatima da Habiba dke zaune a parlourn
suka Shiga mamaki dakuma wacece wannan yarinyar ....tsawar dadukaji yah Suleiman
yyi mata had'e ja mata kunne yatureta dg jikin sa har kanta yanigi kujeta...d'agowa
yah Suleiman yyi suka had'a ido da abbu dke tsaye yana kallonsu da alama ran abbun
yabaci ..

Beyi mgn ba yakalli Fatima yace kije dakin Yusuf kice masa nace yasanar da kowa
yanxun za'a yi family meeting yana fadin hakan yafice dg parlourn..

Duk sai yaji jikinsa yyi sanyi dan bayaso yabatawa iyayensa rai.
Kallon iftihal yyi dke...

Share

✍🏻
✍🏻✍🏻
mmn✍🏻 fareesa ce✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA!


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story &written by mmn fareesa

Naga korafe korafenku akan cewa wai Ummi bata gane iftihal tana y'atta,wayace ita
ta haifeta?mommy ce mahaifiyarta kuma har yanzun basu ga junaba,wasu na cewa
baidace yaki ganetaba sbd shakuwarsu ,kunmanta sunan novel din? dan haka duk wacce
taji zata iya bina tacigaba da bina wadda ta ji bazata iyaba to bbu dole dan babu
wacce ma jawo nace dole ta karanta..

NOT EDITED

🅿37&38

Kallon iftihal yyi dketa hawaye dafe da kanta!"


Wani tausayinta yaji azuciyarsa."

Da sauri yasa hannu ya mik'ar da ita tsaye ,had'e da lailaya Mata gun data bugu".

Habiba kuwa sunsha mamakin wannan lamari.....bata auneba sukaga Yakama hannunta
yana mata mgn batadai jin abinda yake cewa...

Yah Suleiman dke rike da hannun iftihal yakalli habiba ganin yadda taketa kallon
su yace malama Ki fita nace!

Bbu musu ta fice dg parlourn.

Tana fita yakalleta "ahankali yace sorry kinji?"

Itadai kallonsa take batayi mgn ba "hannunta Yakama sukaje gefen frige yabata swan
water tasha ,aitana gamawa tafada jikinsa tayi luf akan faffad'an kirjinsa...

Yah salam kawai yace afili...da dubara yadagota ,yajata suka nufi babban parlourn
gdn inda ake meeting d'in.

Hannunsa cikin nata suka shiga sai rarraraba ido take ,ai tun kafin su zauna take
kokarin hawa jikinsa....yyinda jamaar gun sun cika d mamakin,wacece wannan
yarinyar?
Mm zulai kuwa baki bude take kallon su da mamaki da kuma tambayoyi fal aranta"

Amma burinta taji ,dalilin meeting d'in.

Zubaida kuwa wani haushin iftihal da kishinta taji ganin sun zauna ,ga k'ugunsa ga
na ta,yarik'e hannunta ,kanta akafad'arsa yana mata rad'a akunne.wani bakin ciki
taji ,tuni tafara kokarin su had'a ido da iftihal ta harareta...sallamar su yah
Yusuf ce da abbu tasata saurin nutsuwa...

Shikuwa yah Suleiman sarai da gayya yabar iftihal ta aza kanta akafad'arsa sbd
yanaso mm zulai ta ji haushi...kuma taji haushin sai harara take aiko masa da
ita..yyinda sauran mazan sai kallon su suke bbu Wanda yatambayi ba'asi..

Gyaran murya abbu yyi yace ina yaseer?"

Mm zulai ta ce baya nan yana gun bath day d'in abokinsa....kafin abbu yyi mgn
yaseer yashigo parlourn yasha kananun kaya da wani d'an iskan aski can ciki yyi
sallama suna had'a ido da Habiba yawurga mata harara,sannan yyi sallama yanemi guri
yazauna ...byn yazauna yana waigowa idanunsa suka hasko masa iftihal.

Sake ware idonsa yyi azuciyarsa yace oh lallai akwai kyau nan gurin,gsky
tamun ,wannan zuk'ekiyar babyn dg gani zatayi sugar "afili yace wow wace ce
wannan?" She is very beautiful... Wata uwar harara yah Suleiman ya bankomasa ,tuni
yyi tsit had'e da cigaba da yin salatin da abbu yace ayi dan bude taro da addua.

Bayan ansha addua,abbu yace to alhmdllh masha ALLAH ,dalilin wannan taro shine sbd
Suleiman nayisa da wannan yarinyar dake kusada shi....afusace mm zulai ta ce gsky
ayimana gwari gwari yadda zamu fahimta ba ayita dogon bayaniba....cikin tsawa Abba
abdullahi yace kada nasake jin bakinki ina ruwanki ne?"

"Murmushin takaici abbu yyi ,had'e da zayyane musu yadda yah Suleiman yatsintsi
patient d'in sa da matsalarta".. tuni suka dauki salati dajin hakan sannan sukayi
fatan samun lfy gareta..

Ita kuwa mm zulai ko gezau batace komai ba ,dan haka kawai taji tsanar yarinyar da
kinta azuciyarta..

Abbu yace sannan masu irin wannan matsalar tamkar yara suke ,ko yanxun kunganta ga
jikinsa ga nata sbd bata hayyacinta,dan haka na yanke shawarar gobe bayan antaso dg
masjeed za'a d'aura auren su da ita sbd gsky yawan shigemasa datake dukda lalurace
akwai matsala ,gara ace da aure tsakanunsu,dg bays insha ALLAH taji sauki saimu
sadata da iyayanta" in sunyarda yacigaba da aurenta inbasu yardaba to saisu
rabu..ita kuma iftihal in ALLAH yasa tadawo sai amusu aurensu ko kuwa ?"

Duk yan cikinta parlourn sunyi tsit ,yyinda yah Suleiman keta gumi sbd tashin
hankali jiyake dama besantaba ,yanxun in iftinshi tadawo tasami yamata irin wannan
cin amanar mezaice mata?" yakare kansa...da sauri yace abbu pls katsay....cikin
tsawa abbu yace nagama mgn banason musu inkuma ban isa da kaiba to ?"

Mm zulai ta ta shi tsaye had'e da yatsina fuska tana gatsine tace hmmmm duniya
kenan"yagama dadironshi da ita za'a cemana wai bata lfy ,bacin sun gama shek'e
ayarsu,shine sbd ba'son ya auri y'ar uwarsa za'ace ya auri karuwa....tas Ta's
kakeji..

Abba Abdullahi ya wankama mm zulai mari ,had'e da nunata da yatsa yace ke har kin
isa ki kira Suleiman da manemin mata... Afusace Ummi ta mik'e kamar zata shak'i mm
zulai ta ce ni ban hafi fasikiba!kuma bazan haifesaba har abada.

Tana fadin hakan tafice,yyinda abbu yagirgiza kai yabita ,shikuwa Abba tsaki yyi
yace kisameni adakina!bejira amsartaba yafita shima.

Yah Suleiman kuwa inbacin dukan Tara Tara bbu abinda kirjinsa keyi ,wani haushin
patient d'in tasa yaji..amma sai yadaure dayake shi nmjin duniya ne,tashi yyi ransa
adagule Yakama hannunta suka fice.

Yyinda yaseer yaha hadiyi yawu ,azuciyar sa yace anxo gurin tunda batada hankali
yadda nikeda son farar mace ai dole nalashi xumarta gsky...gani yyi anata fita
shima yafito.

Yah Yusuf kuwa gab da zasu fita yabankowa zubaida harara had'e da cewa keeeeee!oya
muje ki karbi hukuncin laifinki...marairaice masa tafara,amma yyi gaba had'e da
yima ta banxa adoletabisa...

Tana tafe tana kallon su yah Usman da Fatima sai Habib da Rukayya suna mgn da
alamadai suna son junansu,tsaki tayi tace afili oh dg ni sai yaseer kebamu dace
wadanda zamu auraba.

"Wata zuciyar tace ai Habiba tafiku hkri da kawaici ga shiru shiru,sannan


matsalarta wankan tarwad'ace ba faraba ,shikuma yah yaseer yafison mace fara da
wannan tunanin ta yi sallama abed room din yah Yusuf..

WAIWAYE.

baffa habu kuwa yana ajiye ....

share

✍🏻
✍🏻✍🏻
mmn✍🏻 fareesa ce✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA !


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story & written by mmn fareesa

NOT EDITED

🅿39&40

Baffa habu kuwa yana ajiye nah nah yakoma gd yafadawa inna delu yadda yyi tace suyi
shiru abunsu...

Kwana2 da faruwar hakan ,baba atine taji shiru bbu labarin auren nah nah dame
gari ,kuma tasami labarin abinda yafaru".

Dan haka ta nufi gdn baffa habu da niyar taje ta dawo da ita gd.
"Bayan tayi sallama tasami inna delu na surfe suka gaisa", yyinda baffa dke cikin
daki gabansa ke mugun fad'uwa"

Muryar baba atine yaji tana cewa ,yayan na ciki?"ina nah nah ne?"

Wuf yafito had'e da karb'e zancen da cewa yo wacce nahnah ?"bacin tun jiya tacemun
zata gd ,kina nufin batajeba?"

Cikin mamaki da rashin fahimta baba atine tace hmmmm dan ALLAH kufahimtar dani wlh
bangane ba kada kucemun bakusan inda takeba....delu ta karbe da cewa dallah kada
kiraina mana hankali "yaya y'ar nagunki kice bata nan!

Kuka baba atine tafashe dashi tace wato bacin auren dolen dakake shirin yi
mata ,shine kuka batar da ita ko me?"

"Wai yaya kai wanne irin mutum ne?"

Kaci amanar zumunci kuma insha ALLAH zakaga sakamako"

Ace y'ar kaninka Ku sanwaltar masa da ita bacin bagunka yabartaba"aguna yabarta sbd
son zuciya ka kwaceta dg guna to bara kaji...

Afusace baffa habu yakatseta da cewa keeeeeee ! Atineki kiyayeni wlh"

Bansan inda ta tafi ba ,can kutashafa kokuma nace ketasha fa,inaso yanxun kibarmun
gd tunda bakida mutunci.... Cikin kuka atine tace bbu damuwa zantafi ,saidai inaso
kasani d'an hakkin da ka raina shike tsone maka ido...

Inaji ajikina sai nah nah tadawo insha ALLAH tazama abar kwatance kuma ina zargin
dasaka hannunka ta bata..

"Yanxun in mlm yadawo kace masa me?"

"Afusace yace nace masa uwarki?"

Murmushin takaici tayi kafin tayi mgn Maimuna (kishiyar delu tayi sallama dan sadda
abun yafaru tana k'auye gun suna)

Delu kuwa yatsina fuska tayi dan tana kishin Maimuna"acikin su atinece kawai ta
amsa sallamar..

Maimuna tace lfy atine kike kuka?"

Tsaki baffa d delu sukayi atare..yyinda atine cikin kuka take sanar da ita abinda
yafaru...

Salati kawai take yi tana mamakin halin mijin nata...afusace delu ta kalli baffa
tace dan ALLAH mlm ni kakoresu ko sumin shiru...bata rufe bakiba atine tace hmmmm
basai yakoremuba nizan fita ita kuma gdn mijintane...

Amma inaso kisani namiji duk yadda kike da shi baida tabbas kibi sannu wannan hura
hancin banaki bne,kaikuma kaje kaida ALLAH inajiye maka tsoron haduwarka da Mlm
wlh...bata jira amsarsuba dg shi har delun ta fice dg gidan tana hawaye...

Maimuna bata sake cemusu uffanba tabude dakinta ta shige tanajiyosu suna zaginta
itada atine,amma bata kulasuba.,,,,

Haka atine ta koma cikin k'unci da damuwa agd tana adduar ALLAH yasa nahnah
bagurbatacciyar hanya ta biba..

Burinta mlm da kuluwa sudawo gd"

********

Tanayin sallama tasami yah Yusuf kishingid'e kan 3seeter yana waya sai murmushi
yake Wanda yafito masa da kyawunsa .

Sarai yaji sallamar ta sai yyi mata banxa"

Ita kuma tana tsaye bakin k'ofar tak'i karasowa ,tunda bai amsaba.

Sauraronsa take dan tagane da mace yake wayar...sai wani kwantar da murya yake qasa
qasa yana mgn.

Wani haushi taji Wanda batasan daliliba ,kwalla taji a idonta tana tausayin
kanta ,wani gefen na xuciyarta nasanar da ita ko ya aureki keda banxa duk daya kuke
agunsa tunda da wacce yake so ..

Tunawa tayi da mukhtar saurayinta dake mugun sonta"lumshe ido tayi tana mugun jin
haushin yah Yusuf kuma tasha alwashin tambayar mama wanne sharrune zatamai ?

Kodan kada ta auresa ta yarda zatayi hakan....muryarsa taji yana cewa baby bye
zankiraki latter..

Yatsina fuska tayi ta bankomasa harara,cikin rashin SAA suka hada ido da ita. "

"Wayyo jitayi hangar cikinta ta kad'a"

Ta shi yyi tsaye yace ZUBAIDAAAAAAA!

Nikike harara?"

Atsorace tace ah ah dan ALLAH kayi hkuri kada kai nakeba...doguwar tsuka yaja yace
hmmm wlh inna kamaki zakiji jiki ,oya ni dallah kibiyoni kina fama da wasu
shanyayyun idanuwa naki mitts...yyi tsaki.

Bed room suka nufa yabude ward rope yafito da tulin kayan wankinsa sunfi kala
12harda su suit da jeans yace ta wanke nanda awa daya intagama ta wanke toilet d'in
da tayis d'in bango..

Kamar tasaki ihu sbd bakin ciki da bacin rai ayau ta tabbatar yah Yusuf mugune na
karshe kuma baya k'aunarta ko kad'an.

Jiki bbu kwari ta kwashi kayan ta nufi toilet.

Shikuwa yayi kwanciyarsa kan bed ya lumshe ido..

A cikin toilet kuwa tana wanki tana tsinemasa yafi dubu bbu adadi tana mugun jin
tsanarsa da haushinsa,said hawayen bakin ciki take ga wahalar wanki .

Da k'yar ta idar da abinda yasata dan takai2 hours aciki sadda ta fito anata kiran
magrib..

Fuska bbu walwala ta iso gefensa yana shirin tashi yayo alwallah tace yaya nagama!

Harara yagalla mata yace ainasani basai kin fadaba ,kije kiyi sallah kidawo kisake
karban hukunci sbd nakamaki kina hararata..

Ihu da kuka tasaka Wanda bata tab'ayi agabansaba da shure shure....lumshe ido yyi
yana kallonta ganin yadda take abu tamkar wata yarinyar karama"

Ahankali yace ko kimun shiru ko na dakeki da belt kina jina?"

Cikin kuka tace dan ALLAH yaya kayi hkuri nagaji ne wlh bazan sakeba...juyawa yyi
yace kisake mana ,kibaccemun da gani...da gudu ta fice ta na nishi.

Shikuwa girgiza kai yyi yawuce toilet abinsa..

***** ****** *****

Yah Suleiman kuwa suna fita dg parlourn yacika ta yanajin haushinta yanufi parlourn
Ummi yyinda iftihal kebiye dashi...

Zama yyi ransa adagule agefensa yajita kawai ta aza kanta akafad'arsa had'e da rike
mata hannu guda tana wasa dashi Lamar yarinya....

Wani yarrrrrrrr!yaji da kasala ajikinsa amma bbu yadda zaiyi tunda baa hayyacinta
takeba .

Murya qasa qasa yace oh baby kiyi mgn pls kinji ko anfasa wannan auren kinji?"

Itadai kallonsa take amma batayi mgn ba ,hannunsa dake cikin nata yakwace had'e da
Janata hanci yace hmmm insha ALLAH kinkusa warkewa kona huta da aurnki da akeson
azamun..

Amamakinsa sai yaga tasa hannunta taja masa hanci harda sajen fuskarsa ,besan sadda
yyi murmushi ba dan Sak yadda angel d'in sa kemasa in suna wasa tayi masa..

By surprise yaga tayi murmushin itama yadda taga yyi ..wani fad'uwar gaba yaji
ganin hakoranta da wushiryarta irin na iftinsa ne.

Wata zuciyar tace hmmm kabi ahankali ,gixone kawai dan itace aranka ,amma basa wani
kama....hannunsa data rike had'e da azasa saman goshinta yadawo da shi hayyacinsa.

Kalonta yyi ,"ahankali yace sannu kin kusa warkewa ai Dr zaizo yamiki dressing
gun,dan yafahimci gurin raunin kemata zafi...

Murdo k'ofar akayi ,Ummi ce tashigo had'e da samun guri ta zauna .

Shikuwa yah Suleiman saikok'arin zameta yake daga jikinsa amma taki yarda saima
kokarin hawaye takeyi...

"Ahankali Ummi ta ce kayi hkuri banana kaji?kayiwa abbunka biyayya bazaka taba
tab'ewaba duniya da lahira insha ALLAH.

Auren nan kadaukesa amatsayin kaddara dakuma jahadi ,ko yanxun kaga yadda take
makale dakai bacin kuba maharraman juna bane auren shine maslaha agareku har ALLAH
yasa tasamu lfy.

Sannan inaso kabawa makiyanka kunya gun yima abbunka biyayya tunda anamaka wani
zato mummuna akanta kuma raina yabaci matuk'a..

Yah Suleiman yyi yakatseta da cewa insha ALLAH Ummi zanyi biyayya ga abbu sannan
zankarbi rayuwa aduk yadda tazomun.
Sannan wannan matar kibarta Ummi kada kibiyemata dan batada hankali,amma duk ranar
data kaini bango wlh zatayi nadamar dabata tabayiba arayuwarta.

Ummi tace bbu komai ALLAH yyimaka albarka yakaremun kai aduk inda kake ,kuma insha
ALLAH iftihal zata bayyana mudai cigaba da addua.

" cikin jin dad'in addu ar ta yace to Ummi bara natafi masjeed "

Mike wa yyi tsaye ...tuni y'ar tawa itama ta mik'e... Lolx,ahankali yace dan ALLAH
Ummi ki riketa natafi masjid, gsky kada narasa jam'i!

"Tasowa Ummi ta yi Yakama hannunta,tuni tafara turjewa tana hawaye,shikuwa gogan


sai aikomata da harara take yi,hanyar fita yyi yana cewa dan ALLAH Ummi kuyi mata
wanka awanke mata gashinta sbd tsami take wlh..

Girgiza kai Ummi ta yi tace hmmm banana kenan itada akama dinki aka aiba ,a
wankesaba ,adai mata wankan da dubara.

Bece komai ba yafita.

Ita kuwa sai da Ummi takira Fatima da Habiba suka tayata rarrashinta ,sannan tadena
botsarewa.

Yah sulaiman be shigo gdn ba sai da akayi isha'i....

Part din sa yanufa ...

Share..

✍🏻
✍🏻✍🏻
mmn✍🏻 fareesa ce✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA !


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story &written by mmn fareesa

🅿41&42

Part dinsa yanufa yaje yawatso ruwa bayan yagama shirinsa yasha coffee ya kunna TV
yana kallon news.

Befi minti 5 ba da fara kallon ...aka murdo k'ofar had'e da yin sallama. "

d'agowa yyi yaga fatimace had'e da iftihal ta rik'e mata hannu....kicin kicin d
fuska yyi had'e da tashi tsaye yasan tana iya hawa jikinsa.

Harara yabankowa Fatima atsawace yace meyasa kika kamun ita adaki?"
Cikin inda inda tace dan ALLAH yaya kayi hkuri wlh tun dazu ta keta hawaye sai
waige waige take kota ganka,shine byn anmata dubara tayi wanka Ummi ta ce
nakata ,saika maido ta ta kwanta....

Tsaki yyi ya harari iftihal d'in had'e da cewa kumuje can!

Ita dai sai rarraba ido take tana son zuwa gunsa gashi yatsare gd,ganin yanufi
k'ofar fita yasaka Fatima Jan hannunta suka bi bayansa...

Part din ummi suka nufa,samu yyi ba kowa a parlourn.

Bayan yazauna ,yyinda suke tsaye ,yace taci abinci da maganinta?"

Fatima ta ce eh taci"

Yace ok mikomin ledar maganin!bbu musu ta je ta dakko saman frige d'in da ke


parlour, yyinda iftihal tayi zaune kan carpet tana hawaye...

Bayan tabasa yafito da maganin bacci yazuba alemo yazo gab da ita yasaka mata
abaki....turewa tayi tana kallon sa ido cikin ido ....hararar ta yyi had'e da tura
mata robar lemon abaki ..

"badan tasoba tasha ,Ta's sannan yatashi had'e da cewa Fatima dke zaune kikaita
dakinku ta kwanta gobe Dr jabeer da wuri zaizo yaduba ta.

Bbu musu ta ce to had'e da Jan hannunta amma sai ta turje ....wata tsawa yyimata
yana harararta har Fatima sai da ta tsorata da tsawar."

"Ita kuwa bewarv ALLAH hawaye kawai take yi tabi fatimar" suka nufi can part din su
na mata.

Suna fita yyi ajiyar zuciya afili yace gsky anhadani da aiki dan wannan kwailar
yarinyar tacika takura wlh...mitts yaja tsaki had'e da ficewa dg parlourn ...

********
Abbane zaune a bed room d'in sa yana tunanin rashin kyautawar zulai ga abbu dan
koshi bazai iya yimasa rashin kunyaba...

Bbu zato kawai yaganta kamar anjehota sai huci take kamar kububuwa."

Afusa yace ke lfy?" zaki shigomun daki bbu ko sallama "

Tana huci tace kaikasanta"

Kabani mamaki wlh Kiri kiri ka mareni agaban yara da waccan muguwar matar taje ta
ji dad'in yimun dariya da yadamun habaici ko?"

Tsaki abba yyi yace eh namareki zulai kiyi abinda kika gadama ,Yayana nefa! Aiko
dan ni kin raga masa ga jifar d'ansu da kikayita yo mugun kalami,inda kece aka ma
hakan zakiji dadi?"

Cikin jin haushin begoyi bayantaba tace oho nidai dg yau kada ka koma yimun haka
gaban yara wlh!

da mamaki yace inna koma fa?"

Tace rayuka su baci dan bazan d'aukaba.


Besake mata mgn ba saima yashige toilet abinsa,yabarta tana ta kumfar baki.

Ita fita tayi ,aranta tace dole nacanza shiri sbd naga kaima kanason muzantani
kadaina goyon bayana da Wannan tunanin ta iso parlourn ta tasamu zubaida kwance kan
2seeter.

Zama tayi tace ke lfy ?"

Zubaida tace lfy lau kaina kemun ciwo(taboyene gudun kada ta ce yanxun zata Sata
tayiwa yah Yusuf d'in wani sharrin)

Zama tayi tace dg gobe Usman zaigane bashida wayo dan har nagama shirya irin
makirkincin dazan masa yadda ko iyayan nasu dke zaman kasar waje zasuji tsanarsa...

Dan insuna takamar kud'i garesu dan y'ar su ta bata subar gari suga masu kudi ko?"

To insun dawo zasu samu shima Usman d'in yalalace...Rukayya dke shigowa taji
kalaman mm zulai salati tayi kuma afili..

Tsaki mm zulai ta yi tace wlh ko ki fita kona tsinemiki yanxun !kaf a y'ayana kece
zakka mitts...

Cikin mamaki had'e da nemama mata shiriya tabar parlourn.

Itadai zubaida tsabar gajiya yasa ko maganar basosai takeyiba .

Suna nan saiga yaseer yashigo aka cigaba da magana da shi...said a zai fita mm
zulai ta ce gab da asuba zankamaka yarinyar saika kaita dakinsa kadai gane yadda
komai zai tafi ko?"

Yaseer yace eh amma to ita abidar ba gd take tafiya ba?"

Mm zulai ta ce eh ,amma yau nace ta kwana sbd wannan plane d'in kuma nace mata ko
antambayeta tace eh shine yace tazo nan girin su kwana...

Yaseer yace amma ta amince bbu musu ko?"

Mm zulai ta ce yotaki yarda ai dg ranar zan sallameta dg aiki na nemi wata,tunda


ladidima korarta nayi ,gudun kada wata rana ta tonamun asiri tafadi cewa dasaka
hannuna iftihal ta bata.....

Yaseer yace eh gsky ne"

Tace hakene"

Agogo yakalla yace to ni saida safenku ,nan sukayi sallama ya wuce dakinsa..

Saidai me kwata kwata yakasa bacci ,kyakkyawar fuskarta kawai yake gani inyarufe
idonsa..

Sai juyi yake afili yace dole insan yadda zaayi na huta da wannan babyn duk da
bantaba aikata zina ba ,amma gsky xuciyata ta kwadaitu da ita..

Da wannan tunanin had'e d juye juyen yyi bacci.

Washe gari tun karfe ,5:12am yaseer yatashi yanata zagaye yaga duka samarin sun
fita masjeed sai yaje yataho da yarinyar yadda dasun dawo zasu ganta ace Usman ne
yabata ta, dg nan k'ila abbu yace dole ya aureta tunda yabatata ...
Dan tunda yarasa Fatima to shima yarasa.

Yana nan ta window ysna ganin fitarsu hardasu abbu da Abba da sauri ya fito...yana
fitowa yaga mm zulai da yarinyar sun nufo part d'in.

Tsayawa yyi suka karaso ,cikin rad'a mm zulai ta ce to kuje ciki gata nan ,nasanar
da ita komai!

Yaseer yace ok muje ko"bbu musu ta bisa mm zulai ta juya ta tafi...

Acikin corridor d'in ssshen suka Shiva kasan cewar daka Shiga zakaga kofofin
dakunansu Jere ,dan haka suk a nufi dakin yaseer da ita...

Zama yyi yace mata yanxun zankaiki dakinsa ki kwanta kan gadonsa kicire dan kwali
kijiri mu duk abinda aka tambayeki kifadi yadda mama ta zayyanemiki..

Yah Yusuf daya yanxun yadawo daukar touch light sbd kafin akabbara sallah zaiyi
karatun kur ani,yaji mgn sama sama da kus kus har zai wuce yadawo jin ak'ofar dakin
yaseer ne .

Ahankali ya matsa jikin k'ofar yakashe kunnansa...

Share.

✍🏻
✍🏻✍🏻
mmn✍🏻 fareesa ce✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA!


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story & written by mmn fareesa

Wannan page din nakine HASIK kiyi yadda kikeso dashi ina mugun jidake😍😍

🅿43&44

"Ahankali ya matsa jikin k'ofar yakashe kunnansa yana sauraran sautin maganarsu".

Cikin mamakin yaseer had'e da jin tsanar sa yyi yunkurin bude k'ofar dan azatonsa
yaseer d'in ne yakawo wata mace adakinsa...

Amma jin yaseer na cewa kinutsu bbu komai yanxun bbu jimawa zasu dawo dg masjeed.

Muje inkaiki dakin Usman d'in.... Zaro ido yah Yusuf yyi atake yatuna kalaman mm
zulai akan Usman d'in ,sadda yalabe yajisu"

Azuciyarsa yace nasan maganinku,,,,sai kawai yyi saurin matsawa dg jikin k'ofar jin
sunnufo k'ofar... Hannunsa yarumgume a kirji yana passing k'ofar ."
Murdowa sukayi yaseer ne agaba"saidai yana d'ago kansa yyi 4eyes da yah Yusuf yana
masa kallon tuhuma...

Wayyo tashin hankali "da za'a auna jinin yaseer alokacin da yyi mugun hawa sbd
tsoro da fargabar asirinsu yatonu..

" abida kuwa kasa motsi tayi "bbu abinda take sai danasani,,,,wadda akace
k'eyace....

Cikin tsabar yaudara da bugun cikin mutum Yusuf yyi gyaran murya yace oh
subhanallahi!

dama abinda kake aikatawa kenan?kai fasikine?" aiko zansanar da kowa agdan
nan ,kodan kada a aura maka Habiba wlh tir da mugun halink....da sauri yaseer
yakatsesa da cewa wlh !wlh!wlh !

Ban aikata abinda kake zargimmu dashiba ko abida?"

"cikin tsoro tace eh"

Tsaki yyi yace to tunda bakinku daya da ita bbu damuwa zanje yanxun insanardasu dan
nasan angama sallah....muryar abida yaji tana cewa nidai Dan ALLAH zan fadi gaskiya
kada kafad'a....yatsinafuska yyi had'e da watso mata mugun kallo yace aikin banxa
ke har wata gsky ce dake.,,,

Yaseer jikinsa sai rawa yake dan beson abata masa suna kuma baidamu asirin mm zulai
yatonuba ,dan haka yace pls yaya kasauraremu zamu fadi gaskiya....

Yusuf azuciyar sa yace anxo gurin."

Kallonsu yyi yace kubiyoni..bbu musu suka bisa .

A part din Ummi suka nufa ,byn Yusuf yashiga suka bi bayansa, Ummi na zaune kan
carpet tana lazimi..yyinda abbu ke kan 2seeter yana karatun alkur'ani mai
girma.,,,,

Da tambayoyi fal afuskar abbu ya amsa sallamar su bayan yakai aya..

Yusuf ne yafara cewa abbu ina kwana?"

Abbu yace lfy lau lfy dai ko?"naganku haka tun gari be ida haskeba?"

Yusuf yakalli abida had'e da cewa ke kimana bayani... Yyinda Ummi tayi musu kuri
tana sauraron ta ji mesuke tafe dashi.dan tunda tagansu gabanta ke fad'uwa..

Bbu boye boye abida ta zayyane musu komai akan abinda mm zulai ta sakata tayi dan
tasan kobata fad'aba korarta z'a ayi ga suna mata kallon y'ar iska.

Salati kawai abbu keyi yana mamakin mugun Hali irin na zulai ,sainan yana jin
tausayin Usman dabecimata komai ba tabisa da sharri haka .

Cikin bacin rai abbu yace wa yusuk jeka kiramun abdullahi da matarsa...nan yah
Yusuf yafita dan kiransu...

Abbu yajiyo yakalli abida yace lallai dan Adam kenan dg yau zakibar gdn nan kin
gama zamansa.,,

Ummi kuwa tazo mak'ura dan jitake yau bbu abinda zai hana tadaki mm zulai ko ita,
ko ita..

Yah Yusuf kuwa yana sanardasu sak'on yafito.

"Mm zulai kuwa ta tsorata da jin kiransu ake da jijjifin nan" jiki bbu kwari tabi
Abba dan jin kiran me ake musu..

Suna shiga taga yaseer da abida kai duke dg nan cikinta yafara juyawa had'e da jin
gabanta na dukan Tara Tara.. Lolx

Ko gaisawa basuyiba abbu yakalli abida yace ke mamaita abinda kika fada"bbu inda
inda ta sanar da su komai....tun kafin ta ida mm zulai ta fara borin kunya wai
sharri ne zaa mata..

Sbd bacin rai da bak'in ciki Abba bece komai ba yafita...mm zulai na kokarin binsa
Ummi ta cafkota had'e da makata ga bango tahau nusarta...

Gaba daya abbu yasha mamakin Ummi ganin yadda take dukan mm zulai sai ihu take ,ya
yarda da akace mai hkri bai iya fushiba...

afusace yacewa su yaseer sufita itakuma abida ta tafi gd sun sallameta...

Abbu naganin sun fita yazauna kan kujera yana kallon su be rababa dukda dai anfi
jibgar mm zulai duk da itama tanad'an kai duka...

Saidai Ummi ta jigata mm zulai sannan tabarta ,yyinda abbu yadauke kansa dg kallon
su har mm zulai ta fita..

Zama Ummi ta yi tana nishi ,abbu yagirgiza kai yace banso kika daketaba ,amma
bazancemata komai ba saidai duk radda ta sake makamancin hkn zanbasu mamaki wlh..

Ummi tace gsky alh mubar musu gdn ,nagaji da mugun halin matar nan da
ya'yanta ,sannan gsky kajanye auren Habiba da yaseer gsky,yanxun in su mommy sun
dawo suna sami irin Sharrin da aka soma usman zasuji dadi?dame zasuji ?"batan y'ar
su ko kazafin da akama Usman?

Murmushiin takaici abbu yyi yace ah ah gsky bazan janyeba kisaka ido munata
addua ,sannan maganar brain gd bata tasoba dan bata isa ba sbd ita muraba zumunci
wlh dan insha ALLAH Ibrahim yakusa dawowa befi 5weeks ba sbd karatun su Muhammad
Aida sunkai 1month da dawowa ma,sannan kuma bazan bari suji maganarba dan bbu
dadi..

Kuma wlh koda sunci galabar yimasa sharrin nibazan yardaba sbd Usman yaron
kirkine...Ummi ta katsesa da cewa hkne wlh ALLAH yashiryeta inxata shiryu ,sukuma
ALLAH yamaidosu lfy ,,

"Yace ameen"

"Ahankali abbu yace dama inada niyar yimiki mgn inna gama karatu ,sai wadandan suka
shigo"

Ummi tace to inajinka ALLAH yasa alkhairi ne,,,

Murmushi yyi yace shine insha ALLAH "

Dama maganar auren Dana ce zanyi wa Suleiman ne da wannan yarinyar"shine yau


amasjeed nike ma liman maganar had'e da Neman shawararsa ...shine yamun tuni akan
gsky akwai kuskure idan na aurarda yarinyar bbu San in iyayanta ,dadai da sanunsune
to bbu damuwa, shine na tambayi Suleiman yanxun dazamu shigo gd a ina yatsinceta?"

Shine yacemun dg garin da yatsinceta zuwa nan awa4,gashi bata hayya cinta bara muje
aduba iyayanta.

Amma nace masa yabari konan da zuwa sati 2ko 3sannan ta warware sosai koba da itaba
sai muje garin da hotanta abinciki iyayanta..

Ummi tace wannan gsky ne alh nima nayi tunanin hakan "to amma yanxun anfasa auren
ko?"

Abbu yace eh amma kuma tunda narigada nayi niyar ya aureta ,bayan anga iyayenta
indai sunbasa bbu damuwa zai aureta dan hakanan naji kaunar yarinyar tamkar y'a
ta...

Ummi tace wlh ko ni to ALLAH dai yabata lfy "yace ameen....kafin Ummi ta yi mgn yah
Suleiman yashigo parlourn yaduka har kasa yagaidasu..

Bayan sun amsa ,nan abbu kesanar dashi anfasa auren ......murmushi yyi har fararen
hakoransa suka fito.

" Wanda Rabon dayi irinsa tun kafin iftinsa ta bata"ahankali yace hkne abbu ai dama
tun sadda kayanke hukuncin nafara maka mgn kace kagama yanke hukunci wlh dama
abinda zantunatar dakai kenan saikaki saurarata..

Abbu yace hkne yanxun dai naga kana murmushi akan ance anfasa auren ko?"

To ba'a fasaba"insha ALLAH ,inharmun samu iyayanta zan nema maka auranta...

"Ahankali yace to abbu had'e da tashi dan Baron parlourn adaidai nan kuma, Fatima
ta fito rik'e da hannun iftihal."

Dukawa tayi tagaidasu abbu da yah Suleiman ,yyinda iftihal ke tsaye tana raba ido.

Yah Suleiman yasaci kallonta ...suka hada ido lumshe idonsa yyi dan saiyaga tamasa
bala'in kama da angel dinsa..

Gurinsa ta matsa .... da sauri yanufi k'ofar dan fita tuni tabi bayansa shikuwa
besan tabiyosaba..

Ummi kuwa girgiza kai kawai take yi ta kalli Fatima had'e da cewa muje kitchen
ahada break fast! Amma yarinyar nan tayi brush?"

Fatima ta ce eh wlh tayi da kanta bansan Wanda ya koyar da ita ba...abbu dke shirin
barin parlourn yace eh gsky yarinyar Nada saurin ruk'e abu..

************

Abba kuwa koda yafita sashensa ya wuce rai bbu dadi dan mm zulai ta kasa
Bango...yana nan zaune ta shigo kamar an jehota da bakinta afashe tana matsar ido..

Tsaki Abba yyi yace wlh naso tamiki Wanda kika kasa tashi ,bakida tausayi baikda
mutunci ,ace wai yan uwana su kikebi da sharri ....cikin jin haushin kalamansa tace
wato bazaka dauki matakiba ko?"akan dukan datamun"

Hararar ta yyi had'e da Jan doguwar tsuka yace wlh daba dan yaranmu ba wlh da tuni
zamana dke yakare amma wlh ko baran badad'e saina kara aure ..
Sbd zama dake ke daya matsalace...zaro ido tayi had'e da cewa mekace?"

"Yace abinda kunnanki yaji" bejira amsartaba yabar dakin da nufin yaje yabawa abbu
hkri.

Ita kuwa yabarta da baki fashe tanata masifarta ,had'e da jiran yaseer yashigo
tazagesa Ta's tunda yana gani abida ta tona mata asiri yakyale..

Haka kuwa akayi yaje yabawa abbu hkri da sanardashi zai kara aure indai yasamu
wacce tamasa,abbu kuwa yagoya masa baya sosai ,sannan suka kira yaseer suka masa
Ta's sannan aka kira Yusuf sukace yyi shiru kada yabari Usman d'in yaji maganar
yace to ....

Yah Suleiman kuwa tafiya yake besan tana bi.....

Share

✍🏻
✍🏻✍🏻
mmn✍🏻 fareesa ce ✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story & written by mmn fareesa

🅿45&46

NOT EDITED

Yah Suleiman kuwa tafiya yake besan tana biye dashiba har suka zo daf da d'akinsa
"kamar ance yajuyo yaganta bayansa tana raba ido..

Tausayinta yaji yasan dashi kadai ta saba" ahankali tace baby xo nan !

Yafad'a had'e da mik'o mata hannu yana nuna mata ta biyosa .....bbu musu tamkar
taji ta nufosa ,suka shiga atare .

Zama yyi kan kujera yanuna mata gefensa alamar ta zauna ....kin zama tayi tana
kokarin hawa jikinsa da sauri yace stop it...

Hannunsa yasa yazaunar da ita kan carpet had'e da murde mata kunne sosai....kamar
yana rad'a yace kidemun haka kina son had'a jikina da naki...mutsu mutsu ta fara
had'e da aza hannunta cikin nasa tanason yasake kunnan..wani irin yanayi yaji jin
hannunsa anata da sauri yacika mata kunne.,,,

Alama yyita Mata akan ta dena masa halam"yyinda tamasa kuri da ido tana kallon sa
tamkar tasonsa.
Hura mata iskar bakinsa yyi ..hakan yasa ta fara kyafta idanunta ta na turo
baki...besan sadda yasaki wani lallausan murmushi ba ganin yadda tayi masa irin
yadda iftinsa ke masa in yatsokaneta..

Itama murmushin tayi masa..adedenan wayarsa tayi ringing dubawa yyi yaga Dr jabeer
ne.

Byn sun gaisa Dr yace gani ak'ofar gidanku.. Cpt yace ok kashigo kacewa mai gadi
yakawoka part dina..

Suna gama wayar sai yatsintsi kansa da kinson Dr jabeer yaganta bbu hijab ko d'an
kwali,tashi yyi had'e da Jan hannunta yace oya muje kisaka hijab Dr yazo yaduba ki
ko?"

Itadai kallonsa take har suka fito suka nufi part d'in Ummi,nan yacewa Fatima ta
kamata hijab bbu musu ta kawo akasaka mata..

Wow masha ALLAH ifti tayi kyau sosai shikansa gogan kuri da ido yyimata har sai da
Ummi ta ce kuje mana inya dubata kudawo tayi break fast.

"Ahankali yace to Ummi " amma azuciyarsa da tambayoyi fal dan tambayar kansa yake
meyasa yake ganin yarinyar nan namasa kama da Angel dinsa?"

Jiki bbu kwari Yakama hannunta sukaje sukasami har Dr jabeer yashigo yazauna
jiransu...byn sun sake gaisawa Dr yace masha ALLAH cpt gsky naga tanasamun kulawa
sosai to acigaba dan ALLAH. "

Yah Suleiman yace bbu komai zaa cigaba.

Nan Dr yafara aikinsa yyinda iftihal sai botsare botsare takeyi saidai da yah
Suleiman yakalleta take nutsuwa..

Bayan yagama dubata"cikin xolaya Dr yace oh cpt naga patient d'in taka tana nutsuwa
daka tsawatar mata koda idone ,ma'ana inkakalleta..

Murmushin gefen baki yyi yace oh Dr har kasamana ido...dariya Dr yyi sukayi sallama
,shikuma yah Suleiman yajata dan suje suyi break fast..

**********
Mm zulai ce ta fito dg bed room d'in ta zuwa waiting parlour sbd taji muryar
yaseer.

Tun kan ta ida k'arasowa take jifarsa da matsiyacin kallo...yyinda duk yasha jinin
jikinsa .

Zama tayi kan 2seeter tana girgiza k'afa afusace tace yaseer kabani mmaki wlh
amatsayina na uwar da haifeka kana gani kiri kiri atonamun asiri agabanka baza ka
karyata "wato inma naji kunya Nita shafa ko?"

"Ahankali yace pls mm kiyi hkri yawuce ,kema kinsan karyarmu takare tunda yah Yusuf
yakamamu yazanyi ne dan ALLAH?"

Afusace tace yazakayi d'in uwarka ,muna fiki to wlh bara kaji dg kai har Yusuf d'in
zaku gane shayi ruwane WL....

Da sauri Rukayya ta katseta da cewa pls mama kidaina haka mana,yanxun keko abinda
yafaru dazun besama iznah agareki dan ALLAH kidaina nufar kowa da sharri in mgn ta
ta yi miki zafi kigafarceni..
Tashi mm zulai ta yi had'e da Jan doguwar tsuka tace dg yau in ina abu kika koma
samun baki ban yafemikiba...kallon yaseer tayi tace shasha dakai dani kake zancen
ta fada had'e da barin parlourn..

Rukayya dasuke break tayi murmushi mai ciwo hade da nema ma uwarta shiriya,yyinda
zubaida na gefe ko uffan bataceba.,,,

BYN KWANA 2

Sannu ahankali cpt yafara sabawa da iftihal wacce ayanxun yake kira da baby,Dan
dataji yace baby to tasan da ita yake da sauri zata je gunsa..

Cikin ikon ALLAH kuma duk ta warke ciwon dke bisa kanta da taimakon Dr jabeer..

Ayanxun haka har tasan dakin yah Suleiman koba a kaitaba tana zuwa da kanta taita
kallonsa ko yabata sweet d biscuit taci amma dai bata mgn.

Gefe daya kuwa yaseer na nan yasaka idonsa akanta jira yake yasamu dama hakarsa ta
cimma ruwa..

Zubaida kuwa yanxun bata Bari suna haduwa da yah Yusuf dataji muryarsa zata
gudu ,kuma duk yana ankare da ita soyake yaga iya gudunta..

Sannan itama tana Neman hanyar dazata ma wannan marar hankalin yarinyar illa(haka
su mm zulai ke kiran ifti) dan haka kawai take jin zafinta...

**** ***** *****


Abbas ne tafe yana hawayen bakin cikin b'atan masoyiyarsa nah nah dan dawowarsa
kenan yasamu Hutu shine yana shigowa garin aka tsegwanta masa lamarin..

Be tsaya ko inaba sai gdn mlm Haruna bbu Neman iso yabanka kai ,hankali tashe"

Yana shiga yasamu baba atine zaune ta yi tagumi, Jidda tayi matashi da
cinyarta ,duk tarame tayi baki,kallo daya zaka mata kasan tana cikin damuwa..

Koda taga yanayin Abbas tasan yasamu lbrin batan nah nah ne..

Zama yyi kamar karamin Yaro ,yana kuka had'e da cewa dan ALLAH ina nahnarsa ta
tafi?"bazai iya rayuwaba bbu ita..

Cikin kuka atine tace saidai muyita addua baffanta habu shine si
lar komai.

Amma kasan ai su mlm basa ganin ko?"

Abbas yace eh haka nayi yanxun ..........adedenan mlm da kuluwa suka yi sallama
acikin gdn.

Da kayansu Niki nik'i ahannunsu,da gudu Jidda ta tashi...

Share

✍🏻
✍🏻✍🏻
mmn✍🏻 fareesa ce✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮
(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA!


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story &written by mmn fareesa

Wannan page din nakine my lovely Fadeela dan Fulani nabaki shi hakak malak😍😍

NOT EDITED

🅿47&48

"Da gudu Jidda ta tashi ta fad'a jikinsa tana murnar dawowarsu gd lfy" yinda kuluwa
ke kallon atine d Abbas ganin kamar akwai damuwa atare dasu".
Mlm hruna ma yalura da hakan"atine sai gabanta ke dukan sittin sittin sbd batasan
shin mlm da kuluwa zasu fahimce taba...
Abbas cikin damuwa yagaisu mlm ya amsa da fara'a had'e da zama shida kuluwa kan
tabarmar dke tsakar gidan ashimfide.
Byn sun zauna ,atine itama tahaidasu had'e da tambayar jikin kuluwa mlm yace ta
warke sarai bbu damuwa mun godewa ALLAH daya bata lfy...
Fuskar mlm da mamaki yace atine!
Ina nah nah ?"
Tunda Muka shigo bangantaba "wlh tana raina yarinyar nan, amma aiyanxun nima nayi
waya sai indunga mgn da kowa wani abirni yacemun nasiya yakoyamun yadda ake amfani
da ita.....hawayen d atine keyi yasashi katse maganar"
da sauri yace subhanallahi atine meke fatuwa kke kuka?"
Kuluwa ta karbe da cewa gsky Mlm akwai wani abu daya faru marar kyau da bama
nan ,dan tunda Muka shigo naga yanayinsu nasan bbu lfy"
Mlm yace atine dan ALLAH kiyi mgn!
cikin kuka tace yaya nah nah ta bata bamusan inda take ba tund... Azabure mlm yace
atineeeeeeeee!kada kicemun y'ata tabata....Abbas yace eh wlh mlm da gskene...
Innalillahi wa inna ilaihir raju un kawai mlm ke maimaitawa"atsawace yace mekike
har nah nah dkeda hankali tabata....atine tahau basa hkri had'e da sanar dashi
komai daya faru dabasunan.....tun kan ta kai aya mlm ke kuka kamar Yaro.
Azuciyar sa kuwa tunawa yake da amanar da yadauka akan yarinyar nan lallai
dole yahukunta baffa habu...
Itama innakuluwa kukan take yyinda Abbas yadaure yana rarrashinsu.
Tashi mlm yyi yakalli kuluwa yace yau nadawo yau kuma zankoma domin na nemota aduk
inda take sbd amanar da na d'auka akanta...
Dg Abbas har atine mamakin kalaman mlm suke ,sundaiyi shirune dan suna ko baya
haiyacinsa."
Kuluwa na hawaye ta e eh mlm kaje kanemo mana ita ALLAH natare da mai gsky inama
fatan alkhairi had'e da adduar samun nassara akan abinda kake nema...

"" Abbas jiki bbu kwari yafita dg gidan had'e da yiwa mlm fatan dacewa,,,

Jidda kuwa kuka take ganin iyayenta nayi gashi mlm yaja jakar kayansa da,zai tafi
da ita..

Yakallesu baki daya yace kuyi hkuri kuma kicigaba damun addua nasamu nassara sannan
yanxun zanje gidan baffa naga masa mgn in har ba'a gantaba to wlh kotuce zata
rabamu dashi !zan nuna masa kuransa gurin na ajiye yan uwantaka gefe..
Atine tace eh gsky kayimasa Ta's da muguwar matarsa delu"

Mlm yyimusu bankwana yana hawaye dan har cikin zuciyarsa yana junta tamkar Jidda
y'ar sa.

Gidan baffa yaje bbu ko sallama ya kunno kansa aciki, delu dake tsaye tana shanyar
kaya tace oh Ashe kundawo garin?

Doguwar tsuka mlm yyi had'e da cewa bansaniba ina habu mijinki take ne....baffa
k'okarin fitowa dg toilet ya katse mlm da cewa yanxun Haruna ni kake kira da habu
ko?"

Mlm yace eh baccin habu ko kanada wani sunan ne ?"

Baffa yace kuyimun rashin kunya lokacinkune !amma meke tafe dakai? "Delu ta karbe
zancen da cewa ai gara ka tambayesa kaji yashigo mana gd bbu KO sallama sai masifa
yake da kumfar baki....

Wani mugun kallon tsana mlm yyimata had'e da cewa ai dole kice haka tunda kunci
amabata sbd son zuciya da kwadayi to bari kaji yanxun zanje na nemi y'ata aduk inda
take, saidai inhar nadawo kotuce zata rabamu ....kekuma muna mata barikiji
kurciyya zanmiki kibata batttttt agarin nan,yana fadin hakan yafice bejira amsar
suba ......

Delu kuwa ta tsorata dan azatonta da gske yake, sai raba ido take tana tambayar
baffa mlm zai iya mata kurciyya?

" baffa yace ah ah"

Shirudai tayi amma bata yardaba...

************
Yana fita motar zuwa binni yahau said a akayi tafiyar awa4 sannan mlm yasauka akd.

Gurin wani almajirinsa yasauka dkeda gd da matarsa 1suna zaune a unguwr kawo.

Cikin wani daki dke soro aka saukarda mlm bayan yakimtsa yahuta ,yasanar da ayuba
dalilin zuwansa..

Ayuba yyi mamaki sosai dg baya yama fatan samun nassara had'e da bashi shawarar
yaruk'a nuna pics nata yana tambaya gurare k'ila aganeta mlm kuwa yyi na'am da
shawarar ayuba..

Washe gari tun karfe 10am mlm yafa fits Neman iftihal yanata tambayawa saidai me?

Kowa cayake bai gantaba tunsafe yake yawo har dare saidai in lokacin sallah yyi
yaje yyi haka yadawo masaukin rai bbu Dadi amma yyi alkawari azuciyarsa in yyi sati
ko 2ne zai tafi Kano ko adace tunda rannan ya tambayi atine ko zanbincika duka
kauyen tace eh dan haka garuwa zaitabi ko k'ila adace.

Washe gari mlm d ayuba ne Suna gaisawa ,ayuba tace nikuwa mlm inada wata shawara da
zanbaka k'ila inkabita atace aga y'ar taka...

Mlm yace to ina jinka mecece shawarar?"

Ayuba yace ina ...


Bana bukatar tanx kosharhi kawai nake bukata in kunyi acigaba inbakuyiba kuji
shiru..

Share

✍🏻
✍🏻✍🏻
mmn✍🏻 fareesa ce✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA!


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story &written by mmn fareesa

NOT EDITED

🅿49&50

Ayuba yace ina ganin mukai photon ta agdn TV kawai k'ila adace "
Mlm yyi ajiyar zuciya had'e da cewa gsky naji dad'in shawarar nan
taka!muje ka kaini ko ?danni bansan gdn TV na garin nan
ba"ayuba yace bbu komai bara na fito da mashin sai muje inkaika ,kaima ka huta da
yawo kana nuna photon ta..
Mlm yace to ngd sosae "nan ayuba yafito da mashin mlm yahau suka nufi gdn TV dke
Kd..

**********

Yah Suleiman ne tsaye gaban mirror yana fesa body sprays yyi masifar kyau ammafa
fuskarsa bbu annuri dan yau beyimafarki
n angel d'in sa ba ,kasancewar yasaba da yin mafarkinta ko wacce rana amma yau
beyiba"
Yuni foam nasa nasojoji yasaka ,yana d'aura belt a k'ugunsa iftihal ta shigo da
gudu ta fad'a jikinsa tana hawaye...
d'agota yyi dg jikin sa"cikin damuwa yace dame zanji ne pls dake koda batan iftihal
d'ina? "
Kallon bakinsa take amma still tana hawaye "ahankali tasa hannunta ta na nuna masa
k'ofar shigo...
Da mamaki yace tabbas wani yaci zalinki har akasamun ke kuka ko ?" Hannunta Yakama
suka fito sai yan waige waige take alamar atsorace take....aibasu karya kwanaba
sukaga zubaida da Rukayya zubaida tana mata masifa cike da hayayyak'owa...iftihal
naganinsu da sauri ta fisge hannunta dg nasa ta zura aguje hanyar part din Ummi "
Atake yah Suleiman yafahimci zubaida ce ta mata mugunta dan yasan halin
Rukayya duk a yayan mm zulai ita
ce mai kirki da tarbiya tuni yaji haushin ta dukda sauri yake dan haka yyi gunsu
fuska murtuk dama yaya lafiyar giwa balle antabota...
gab dazai karaso yatsinci muryar zubaida tana cewa Rukayya wlh nadai nagayamiki
kikasamin haka saina miki dukan danajimiki ciwo wlh ,haka kawai sbd nasa waccan
banxar marar hankalin kneeling shine zaki hana ki turata....jin kamshin turaren
namiji yasatayin shiru had'e da sauri d'agowa duk atinaninta yah yusuf ne kawai
taga yah Suleiman..... Cikin inda inda ta ce yah...dama ...in ...ina wuni yah
yah,banza yyi da ita ,cikin husky voice yace me baby tamiki kikasata kneeling har
kike cewa zakima Rukayya dukan da kikaji mata ciwo ko??"
Cikin rawar murya tace umhmmm dan ALLAH yaya kayi hkuri "

Tsaki yyi had'e da cewa nibakimun komaiba kibani amsar tambaya ta.,,,

"Shiru tayi ,atsawace yace oya tashi kuyimun fada keda Rukayya muga wa za'a jiwa
cowo acikinku?"

Raba ido zubaida keyi ,yyinda Rukayya ko ajikinta dan ita gara ayima sbd kota huta
da masifar zubaida ...belt d'in dke daure a k'ugunsa yake kokarin cirewa Aida sauri
zubaida ta rarimi Rukayya suka fara dambe yyinda yah Suleiman ke aikin
kallonsu,gefen xuciyarsa na son yaje ya rarrashi baby dke kuka kilama bata yi shiru
ba....

Murmushi yyi ganin yadda Rukayya yadage suna dukan juna da zubaida duk da dama
yanada tabbacin da k'yar zubaida ta iya Zane Rukayya.

Ganin sun jigatu yace su tsaya ,yakalli Rukayya yace me baby ta mata?"

"Ahankali race wlh yaya nata mata komai ba ,itada ko mgn ma batayi ,kawai tasata
kneeling tana murde mata kunne ,shine naso nasameta ,na janye baby ,shine takemun
masifa.

tana kawowa aya yah Suleiman yace naji zaki iya tafiya" kallon zubaida yyi yace
zokimun jump frog.....marairai cewa tafarayi ....wani wawan mari yyi mata tuni
tasaki k'ara had'e da dafe kuncinta ta duka had'e da fara tsallen kwad'on..

Tafi monti16tana yi saida yaga takusa fad'uwa sannan yyi tsaki had'e da cewa wlh !
wlh!wlh!!

Kinji na rantse ko?

Duk ranar da na sake gani ko jin kimma baby wani abu zaki gane bakida wayo,Mitts
yaja tsaki had'e da Barin gurin yanufi side din Ummi..

Ita kuwa zubaida kuka take da rarrafe ta nufi sashensu dan bata ita tafiya har
cinyoyinta sin kumbura..

Yana zuwa yasami iftihal zaune kan carpet tayi shiru su Habiba da Fatima na shirin
fita zuwa islamiyya dke nan cikin layin kasan cewar yau week end...

Dukawa yyi Yakama hannunta yafito da hand Chief ya share mata hawayenta fuska a
tamke yakalli su Fatima yace yanxun inkuntafi kubarta gun wa?

Tunda ummi bata gd tana asibiti"ahankali Fatima ta ce ayya yaya takusa dawowa,kuma
Laure nanan(me aikinsu)

Bece komai ba yaja hannunta suka nufi dakin yara ....wata ward rope yabude yafito
da katuwar tedy yabata wacce asalinta shine yasiyawa iftinsa ita..

Karba tayi tana murmushi, biscuit da sweet yajawo loka yafito da suyaba ta yanata
kallonta...

Ahankali yace baby zantafi office ki kwanta kiyi bacci kinjiko? Kada kifito waje
zan siyomiki ice cream ko yafad'a had'e da Jan hancinta...turo baki tayi tana
kallonsa murmushi yyi yafice dg part din.

Sadda yafito yasamu duka yaran gdn bbu kowa har mazan ma ,sai mm zulai d zubaida
sukuma suna part dinsu,motarsa yashiga yanayin Horn aka bude masa get yaseer
yashigo yana kan mashin roba robs.

Hakanan yah Suleiman yaji fad'uwar gaba ganin yaseer yashigo,amma saiyashare yafita
kawai.

Shikuwa yaseer cikin gdn ya wuce had'e da nufar pard din mm zulai yasamu tanata
tsinewa yah Suleiman tana gasawa zubaida cinyarta....tambayar su yyi lfy?"suka
sanar dashi ...

Kallon mm zulai yyi yace Rukayya na ciki ta kamun ruwa? "

Mm zulai ta ce duna islamiyya ,ita inajiranta zataci ubanta tadawo da umminsu


Suleiman din ,dan saina mata mgn wlh dan said anyi karamin yak'i agidan nan sbd
zalincin yyi yawa shiyaci zalinta Yusuf ma ai basu nahaifamawa ba wlh.

Yaseer yace yo ummin bata nan?

Mm zulai ta ce eh tana asibiti ganin kanwarta nagansu ta window zasu FIta itada
shanyayyan mijinta ,shine ubanku marar zuciya yabisu sbd tura kai mitts tayi
tsaki...

Cikin jin dad'in ba bu mutane agdn yace ok had'e da ficewa yyi part din ummi.

Ak'ofar Shiva suka hade da Laure MSI aiki zata gd ,gaida ita yyi ya wuce ,itama ta
fita tana mamakin me yazo yine?"dan tasan baya shigowa part d'in..

Kutsawa yyi ciki yaga bed room d'in Ummi d abbu arufe yasan basunan ,dakin yara
yanufa ,cikin sa'a yasamu iftihal kwance tana bacci .

Murmushn mugunta yyi yace tsintsu dg sama gashashshe yahad'iyi yawu,had'e da rage
kayan jikinsa ..

Yadawo dg shi sai boxer D's vest fara yakai hannunsa yajanye pillow d'in da take
kwance..

Azabure ta far ka...

Share

✍🏻
✍🏻✍🏻
mmn✍🏻 fareesa ce✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story &written by mmn fareesa

Wannan page din nakune mmn shukra novels &INA TARE DA ITA fans naji dad'in commens
dinku na yau yafi na kowane grps ina jidaku over😍😍 grps d'in da banmusu reply ba
da na PC kuyi hkuri nakaranta kuma naji dad'i💃💃 ana mugun tare...

🅿51&52

NOT EDITED

"Axabure ta farka dg bacci tana raba ido"


Shikuwa tsaye yyi yana mata murmu
Shin mugunta,ware ido tayi tana kallon sa dan ita saiyauma tafara ganinsa ..
Sabanin su Fatima data saba dasu"
Hannunsa yasa yashafi fuskarta ya lumshe ido, ita kuwa koda taga ba yah Suleiman
bne saita ture hannunsa
Saurin bud'e idanun
sa yyi yaga ta matsa gefe zata sauka dg kan gadon ...hannu yasa ya fincikota had'e
da maidata kan bed d'in yasa hannunsa da niyar keta mata Riga...duk da bata
haiyacinta tasan hakan ba abune me kyauba sbd bbu Wanda yatab'a mata hakan agdn.
Da sauri ta sa hannunta ta rik'e rigar...shikuwa jiyayi tabasa haushi ...beyi
wata wataba yazabga mata mari.....

*******
Yah Suleiman kuwa direct Barack d'in su yanufa bayan ya iso yasamu sojoji yan
uwansa acan zaayi meeting ....

Bayan angama meeting d'in yanufi office duk week end ne amma suna zuwa Dan koda
yaushe za'a iya nemansu aturasu wani gurin musamman shi daya kasance jarimi.",,,

Bayan yazauna bbu abinda yafa ra ,kawai yaji baby ta fad'o masa arai atake yaji
gabansa yafad'i,amma kuma yakasa tashi yana nan zaune be auneba yafa
gyangyadi....sama sama yyi mummunan mafarki da baby tana hawaye tana nemon taimako
maciji zai sareta...

"farkawa yyi da addua abakinsa ,afili yace kai anya yarinyar nan tana qlau?"

Car key yadauka da mugun sauri yafito bebi takan abokan aikinsa ba dasuke masa mgn
yafigi motar da mahaukacin gudu yanufi gd".

Cikin minti15 ya iso gdn ko horn beyiba yabar motar awaje yashigo ciki da sauri
kamar zaitashi sama ,burinsa yaje dakin yara yaga lfyar yarinyar nan datake tamkar
amana agunsa ...
Saidai tun da yashiga waiting parlour d'in Ummi gabansa ke fad'uwa gab da zai isa
dakin yaji ankwallah k'ara da azama yyi cikin dakin....idanunsa suka haskomasa
yaseer daga shi sai vest d boxer yana kokarin hawa saman jikin baby... ita kuma
dafe da kuncinta alamar marinta yyi tayi kara abinda bata tabayiba!
Cikin karaji yace kaiiiiiiiiiiii!!!azabure yaseer yawaigo wazai gani?
Yah Suleiman ne ke nufosa azuciye ,kallo daya zaka masa kansa allurarsa ta sojawa
ta matsa..lolx"
Idanunsa sunyi jajir sai huci yake, iftihal da ta bud'e idanunta sbd sadda yamareta
arufe suke da gudu ta nufi gunshi tafad'a jikinsa tana nuna masa yaseer..
runtse idanunsa yyi yabude dan yatabbatar ba mafarki bne"
Tatsarsa yasa yashare mata hawayenta had'e da kokarin zare ta dg jikin sa..
Yaseer kuwa sbd tsabar tsoro saiga fitsariiiiiii!!na zuba lolx🤣🤣 sai jikinsa ke
rawa tamkar Akuya taga kura Neman hanyar guduwa kawai yake be auneba yaga yah
Suleiman na janye baby dg jikin sa alamar guns a zai iso...adedenan Ummi da abbu
suka shigo dawowarsu kenan dg asibiti..runtse ido Ummi tayi had'e da yin salati sbd
mummunan ganin datayi koba afadaba kaga yanayin yaseer kasan abinda yaso
aikatawa....yah Suleiman dkejin tamkar yahad'iyi zuciya ya mutu yamikawa Ummi
iftihal yanufi gun yaseer da yyi sharkaf da fitsari lolx....ihu ya kurma had'e da
cewa abbu ka ceceni kasheni zai yi ,abbu kuwa FIta yyi dan yakira Abba d mm zulai
sukaga abinda dansu yaso aikatawa...
Wata muguwar damk'a yah Suleiman yyi masa had'e da kaimasa punch a hanci tuni
yafashe yana jini .....jansa yyi kamar kayan wanki yafito dashi har compound d'in
gdn dan kowa yasan abinda yaso aikawata ,adedenan mm zulai, Abba,abbu,su Fatima da
dawowarsa kenan dg islamiyyasuka bayyana agun ."
Yah Suleiman kuwa k'afarsa yasa adede saitin gaban yaseer yataka iya
k'arfinsa ,yakoma had'e da harbinsa agurin...😂😂ihu yaseer yyi had'e da dafe gurin
yana cewa pls Abba mm kuceceni kada ya nakastani,...yah Suleiman kuwa suburbudarsa
yake kota ina duk yakumbura masa fuska da baki...

Duk jama'a gurin sun fahimci komai,mm zulai na ganin inbatayi da gskeba to zai
lahantashin,afusace ta kalli Abba tace wato baza ka ceceshiba sai yalahantashin?"

"Cikin bakin ciki Abba yace eh aiba Nina aikesaba".

Afusace abbu yyiwa yah Suleiman tsawa ganin yakira wasu sojoji 2 dake garding gidan
yasa summa yaseer jirgi zasu cire masa boxer dinsa yasan hukuncinsu na sojoji zai
masa amma ai bbu Dadi ga ubansa baiyi mgn ba dan indai SBD mm zulai to bazai
hanaba..

Koda abbu yaga yaki bari afusace yamatsa dab dashi yamaresa ,sannan yah Suleiman
yabar gun rai bace dan bahaka yaso yabarsaba dukda ko yanxun baya iya tashi...

Ummi kuwa afili tace hmmm ALLAH yahana d'a kunya ranar gsky!ana kiran wani da
yanada dadiro ,wani shi cikin gd ma yaso yabata y'ar wasu andaiyi asara wlh ni
banhaifi fasiki ba ,kamar yadda akace Suleiman fasikine yanxun gashi mai maganar
ta haifi fasikin aikin banxa kawai...

Mm zulai ta kulu iya kulu da jin bak'ak'en maganganun Ummi ,amma batasan amsar
dazata bataba...

Abbune yayiwa Ummi tsawa kan ta bari duk da yaji dad'in yadda ta maidawa mm zulai
murtani, had'e da cewa su Habiba daketa kuka su koma cikin gd ..

Mm zulai kuwa gun yaseer tayi ganin yafad'i su mamme ,zubaida takama matashi sukayi
part dinsu..

Dama mazan duk basa gdn.

Yah Suleiman kuwa komawa yyi cikin parlourn, zuciyarsa bbu Dadi yasamu baby tana
zaune tana kuka d hawaye" ahankali yace baby kiyi hkri kinji?"

Tashi tsaye tayi had'e da matsawa dab dashi,tasa hannunta ga kuncinta tana nuna
masa .

Tausayinta yaji yasan gun namata zafi wani mugun tsanar yaseer yaji d mm zulai dan
duk itace tabata masa tarbiyya.

Kafin yyi mgn Habiba ta shigo da kuka tana cewa yah Suleiman pls kada kabari a
auramun yaseer na tsanesa...

Fuska adaure yace


naji zaki iya tafiya"ai indai ina numfashi bbu ke bbu shi Dan iska
lalatacce ........

be idaba yaji baby tace yah ileeeeeeeeeeee!


Share

Kuyi hkuri da typing bbu yawa inada uxine wlh 🙏🏻

✍🏻
✍🏻✍🏻
mmn✍🏻 fareesa ce ✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA!


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story &written by mmn fareesa

Dedicate to all my fans ina alfahari daku kunyi ruwan comments dabaku ta bayiba a
page din jiya naji dadi amma kuyi hkuri darashin reply bnida lokaci ina busy
nagode🤝🤝

NOT EDITED

🅿53&54

Be idaba yaji baby tace yah eleeeeee!man....maganarsa ta sarke yyimata kuri da ido
jin muryarta tayi kama data angel dinsa ga kuma takirasa dasunan data ke kiransa da
shi"
Habiba kuwa itama tayi mamaki ,amma batayi mgn ba tawuce dakin yara".
Yah Suleiman kuwa bedena kallontaba hartasake cewa yah eleeeeee!man tanata
maimaitawa alamar tafara koyon mgn ......."ahankali yace ke baby kiyi shiru pls
kada Kisa xuciyata ta buga kidena kirana da wannan sunan ,yafada kamar zaiyi kuka
duk idanunsa sunji jajir dan ta yi bala'in tuna masa da angel d'in sa...... Ummi
dake tsaye tana kallonsu dan ta yi sallama baijiba "ahankali tace babana!da sauri
yad'ago yakalleta" cikin rarrashi tace kada kabiyewa shaidan da kuma zuciya ka kasa
yadda da k'addara ,yanxun ka godewa ALLAH akan kare yarinyar nan dayayi dg gun
yaseer dakuma maganar da tafara...ajiyar zuciya yyi yace hkne Ummi ngd ,kigasa mata
kuncinta gun da yamareta"bara naje daki naka mata mgni tasha...tsaki Ummi tayi
had'e da cewa ALLAH yashirya yaron nan hardasu mari kenan ko?"nan yah Suleiman
yalabarta mata mafarkin dayayi akan baby da saurin ziwan dayoyi yasamu yaseer zai
mata aika aika..
Ummi tace ikon ALLAH kenan ,dama duk Wanda beyi sharriba to insha ALLAH bazai
gansaba "
ALLAH yakara tsarewa"ya amsa da ameen had'e da kokarin barin dakin da sauri iftihal
dke tsaye tana kallon su tace yah eleeee!waigowa yyi domin sunan har cikin.ransa
yajisa"ahankali yace baby kijira kinji ?"na kamiki magani kisha yanxun !botsarewa
tayi tana son fara hawaye bece komai ba yaficewarsa dan tana tuna masa iftinsa ....

**********
Mm zulai kuwa suna shiga daki ta ajiye yaseer kan kujera itada zubaida ,sannan suka
sheka mass ruwan sanyi ,yafarka da ihu had'e da ajiyar zuciya ganinsa a parlourn mm
zulai "
Zama sukayi fuskarta bbu walwala tace wa zubaida takira mata Dr d'in dake
dubasu ,bbu musu takira yace gashinan xuwa..
cikin jin haushin yaseer tace dama kai Ashe ba mutumin kirki bne yaseer?"haka
kake ban saniba?"yanxun ai gashi kagani kajamun habaici da gori ga kuma kunya da
kai ,gsky ka zo ka canxa Hali...Abba dke tafe zuwa ciki yakarb'e zancen d cewa yo
halinwa yabiyo ne ?"
Waye yadorasa agurb'a tacciyar tarbiya?"inbakeba !to bari kiji xanbaki mamaki dg ke
har shi sisina bazan kasheba,keda kika azasa a tarbiyyar ki biya masa kudin
mgani,nayi nadamar aurenki ZULAI...
Afusace tace haba!ya isa,zakazo kana gayamun mgn ,aikaima kajita indai
kunyane ,kuma daka ke cewa nadama ,ainima nayita ta aurenka ba kada komai ,komai
saidai ka ta allaka gun y'an uwanka .....zubaida ce ta rufe mata baki had'e da
cewa Abba dan ALLAH kayi hkuri kafita banaso kuna sa insa da juna ....."ahankali
yace amma fita,ke kuma kisaurari yarki ta miki nasiha.....be idaba Fatima tayi
sallama had'e da cewa yaya zubaida kije inji yah Yusuf..
Afusace mm zulai ta ce baki xuwa!Abba atsawace yace wa zubaida ke maza kitafi kiran
yayanki kinji ko bakiji ba?"
Tashi tayi tabi Fatima suka fita ,akuma lokacin Dr yyi sallama ,atsatstsaye suka
gaisa da Abba yabar gdn dan tyi alk'awarin bazaikashe ko k'wandalaba..

"Mm zulai kuma bayan angama dubasa da rubuta masa ma gani ,taje cikin kudin dashen
mutane ta sallami Dr tabasa akasiyoma yaseer mgni."

dan bata da kudi dama abbune kebata kudi duk wata kuma yasallami me ajikinta da
4000k na albashinta ,to yanxun tunda akayi wannan case d'in yakori mai aikin Yakima
denaba mm zulai ko sisinai..,,,,

Yah Yusuf kuwa wanki ne mai tarin yawa yatulkowa zubaida ,tana kuka tanayi ga
bak'ak'en maganganun dayeta yabomata had'e da dokokinsa,in ta karya
dayaitadashine ..

Bayan tagama wankin tasamesa kan kujera tana latsa laptop "tace nagama !bara
natafi,kallonta yad'ago yanayi duk saiyaji tabasa tausayi dan idanunta har sun
kumbura sbd kuka. "

Ahankali yace jeki wanke fuskarki..bbu musu taje ta wanke ,gefensa yanuna mata yace
ta zauna ,bbu gardama ta zauna "cikin isa yace lbri zaki bani yanxun!turo baki tayi
tace um um ban iyaba!

Wayarsa ce tayi ringing yana dagawa...da gudu zubaida tabar dakin..

K'AUYE ......
Tun tafiyar mlm kuluwa ke cikin damuwa had'e da tashin hankali sbd batan nah nah
dan ma atine na rarrashi
inta..

Abbas kuwa cikin kwana biyune kullum sai yazo sau biyu arana jinko andace !sai ace
anadai sauraren mlm..

Bayan kwana2 da tafiyar mlm da dare wani barawo yake gdn mai gari yyi sata
akabiyosa ,yaga za'a kamasa ,Aida sauri yadura gdn baffa Habu.

" kasancewar gdn bakin hanyane gun wucewar jamaa"

Yana Shiga ya wuce dakin delu ya ajiye akuyar daya sato dke d'aure sa shaddar mai
gari ,kudin daya sato yasa aljihu ya labe yanajin ihun samarin k'auyen da yaran mai
gari zasu duro ta Katanga ..

Aida sauri yanufi soro yabude yafice dg gidan.


Baffa kuwa yana dakinsa yana bacci,deluma bacci take batasan an ajieyi komai
adakintaba.

Ihun yara da kuruwa yafarkar dasu ,bbu bata lokaci sukaga kaya adakin delu ,atake
aka kira mai gari ,yazo kodayaga gdn habu ne kuma akwai azazza atsakaninsu..

Sai yace eh dama ai habu barawon zaune ne ko yafito mass da saurin kudinsa daya
turo aka satomasa kokuwa su had'e gaban alkali..

Baffa habu da delu ,mamaki yahanasu mgn,sunajin suna gani za'a zo har gd ayimusu
sharri ,lailai duniya.

Afusace baffa yace shibai San maganarba,kuma wlh ko yanada kudi bazai bada ,nan fa
akayita rigima har safe..

Akayi kotu,kasan cewar bbu shaidu gashi abun yazo damai garine kuma anga barawon
gdn yashiga ga,dan haka akace sune.

Alkali yace ko baffa yabiya kudin 200 ko shida delu suyi zaman gdn yari na wata 3.

Baffa tuni yafara nadamar abinda yyi dakuma ganin ranar mlm da yana nan kuma beci
masa amanaba to shizai biya masa kudin.

Sunajin suna gani aka kaisu gdn yari awulakance ,Maimuna nagida zamanta (kishiyar
delo) dukda taji tausayinsa..

**********
Yah Suleiman ne dasu abbu da Ummi yaje gaidasu da safe ,suna gaisawa suna kallon
TV dke kunne ,kawai sukaga anhasko pic na baby da Mlm Haruna tana kua tana
cigiyarta..

Zumbur yah Suleiman yamik'ec tsaye hade da cewa...

Share

📚📚mmn fareesa ce
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA!


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story &written by mmn fareesa

🅿55&56

NOT EDITED

Zumbur yah Suleiman ya mike tsaye had'e da cewa me nake gani haka abbu ?"kuduba
anya mahaifinta ne?"

Abbu yace ah ah dakata ,aibazaiyi karya ba!kuma ai Dr yace indai taga Wanda tasani
ko shakuwa da shi zata iya komawa normal...
"Ahankali yace eh yafadi haka"

Amma gsky bazamu je da ita ko inaba ,mujedai mutaho da shi ta gansa k'ila tadawo
hayyacinta.

Abbu yace to bbu damuwa muje ma yanxun gdn TV dinko?"

Yah Suleiman yace ,amma gsky inhar karya yamana zan hukuntashi!

Harararsa abbu yyi yace banason raini fa dg gani mlm ne ,karyar me zaiyi? "

Kuma ko munje nizanyi mgn bakaiba.....Ummi ta karbe zance da cewa eh alh tunda dai
kayi alwarin ya aureta ,inya gaya masa mgn marar dadi zai iya fasa basa ita!

Yah Suleiman kuwa yacika yyi FAM"besake mgn ba ,abbu yace suje yanxun bbu musu yyi
gaba ,byn abbu yyi sallama da Ummi yabiyosa.

Koda ya fito parking space yanufa ,kafin ya isa.....baby data hangosa da gudu ta
biyosa bbu Dan kwali akanta tana cewa yah ileeeeeeeeeeee!

"Cak yaja ya tsaya dan yasan itace"

Kokarin fadawa jikinsa take da sauri yarik'e mata hannuwa had'e da


hararanta"ahankali yace ke ko?"bakyajin mgn nahanaki gudu da yawo bbu Dan
kwali ,amma bakya bari ko?"

Murmushi tayi tana kallon sa, hancinta yaja yace to kiyi mgn manah!"

Turo baki tayi had'e da mik'e hannunta dan ta ja hancinsa ,wato ta rama amma bata
kaiwa yafita tsawo,murmushi yyi dan sai yatuna da iftihal ,in yaja mata hanci tasa
rigimar sai ta rama dagata yake sama saita rama...

Shikuwa koda yaga takasa ,kwalo yyimata tana y'ar dariya...adedenan abbu ya
iso...dab Sosa kai yah Suleiman yyi had'e da bude mota zai shiga iftihal ta biyosa.

Abbu yace ikon ALLAH insha ALLAH tafiyarnan alkhairi ce gareni.....Fatima daya
hango yakwalawa Kira tana zuwa yace tatafi da ita ciki.

Bayan ta tafi da ita abbu yashiga motar yah Suleiman yaja motar suka bar gdn .

Bayan isarsu bbu bata lokaci abbu yagabatar dasu atake aka kira number ayuba (Wanda
sukazo tare da mlm)

Akace suxo yanxun angano yarinyar. "

Mlm da zumudi had'e da murna ,suka iso gdn TV din.

Bayan sun gama gaisawa da juna ,abbu yasanar dashi inda aka tsintseta da
lalurarta,data samu da fad'ar Dr duk yasanar da Mlm..

Salati kawai mlm keyi ,yana hawaye had'e da mmkin taya hakan yafaru?"

Abbu yace suje yanxun in ALLAH yasa yasamu lfy zaiji komai dg bakinta...

Yah Suleiman da tunda suka gaida baiyi mgn ba sai yanxun yace amma taya kayi sakaci
da ita har aka mata irin wannan dukan ?"tana mace....
Mlm yace ah ah d'an nan lbrin da tsawo ne ,mujedai naganta...

Nan suka fito bayan yah Suleiman da abbu sunyi signing a wani file .

Mlm da ayuba na gdn bays ,abbu da yah Suleiman na gaba da haka suka iso gdn ...

Suna fitowa dg motar ,byn yyi parking mlm yace oh allahu akhbar nah nah wai tana
gdn nan..

Azuciyar yah Suleiman ya maimaita sunan yace nah nah kuma?"

Tun kan su ida isowa parlourn Ummi ,abbu yakirata yace tafito d baby nan gasunan
zasu shigo...

Yah Suleiman ne gaba ,sai abbu yyinda mlm na bayansa sai ayuba karshe.

Iftihal najin kamshin turaren yah Suleiman zumbur ta mike tsaye had'e da
nufaso.....saidai me ?"

Kawai taga mlm yyi tsaye had'e da kureta da ido....kallonsa take kuri zuwa can
tadafe kanta dake juyawa ta kwallah wata razanan nar k'ara .

Tayi luuuuuuuzata fadi ,cikin zafin nama yah Suleiman yatarota ta fad'a
jikinsa.....

Kuyi hkuri da wannan.🙏🏻🙏🏻

Share..

✍🏻
✍🏻✍🏻
mmn✍🏻 fareesa ce✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER 'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA !


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story & written by mmn fareesa

🅿57&58

NOT EDITED

Tayi luuuuuuuuu zata fadi,cikin zafin nama yah Suleiman yatarota ta fad'a
jikinsa...

Gaba daya yan cikin parlourn kallonta sukeyi"ahankali yah Suleiman yaduba yaga ta
suma....wayarsa yafito yakira Dr jabeer ,yyinda yasanar da shi komai. "

Cewa yyi ayayyafa mata ruwa yanxun.


Bbu musu yah Suleiman yafada musu aka kawo ruwa acup mlm yyi addua had'e da
watsamata afuska.

Wata nauyayyar ajiyar zuciya tasaki had'e da dafe kanta ,ta ware manyan idanunta
farare Ta's a silin dakin.

Zuwa can tafara kallon dakin da mutanen dke cikin sa,mlm kuwa yyimata kuri da ido
yanata adduar ALLAH yasa tawarke."

Juyowa tayi jinta jikin mutum...caraf sukayi 4eyes da yah Suleiman ..... "Ahankali
komai yadawo mata nadukanta da baffa habu yyi da muciya .

Da azama tajanye jikinta dg jikin sa ,azuciyarta tana cewa ko wanene wannan?" Har
Abba yabarni jikinsa...muryar mlm taji yace nah nah ta kiyi mgn dan ALLAH..

Saurin matsawa tayi had'e da kallon su abbu "ahankali tace Abba!inane nan?" Kuma
suwanene waddannan?"ina baffa habu da inna delu?"

Yah Suleiman daya tsintsi kansa da jin fad'uwar gaba sakamakon jin muryarta
azuciyarsa yace tacika tambaya."

Mlm yyi ajiyar zuciya yace to masha ALLAH Alhmdllh muna godiya ga ALLAH dayabaki
lfy..

Abinda nike so kigane,kuma ki fahimta shine ki k'ara yadda da ikon ALLAH kikuma
kara imani!wasu yan satittika dasuka wuce antsintseki abakin fita dg kauyenmu kamar
matatta.

Jina jina ,wannan bawan ALLAH ne yyimiki komai yakaiki asibiti yamaidoki gdn
iyayansa ,byn suntabbatar da kinyi loosing na memory dinki.

Kinzama tamkar yarinyar goye, sai yadda akayi dke,yafada had'e da nuna mata yah
Suleiman dsu ummmi..

Hawaye kawai nah nah keyi ....yyinda Ummi keta kallonta tana son tagano dawa take
mata kama?"

"Ahankali nah nah talabarta musu tun dg farkon haduwarta da mai gari da zuwa dukan
da baffa yyi mata..

Mlm yyi ajiyar zuciya afili yace biri yyi kama da mutum ,dama shine silar jefaki a
wannan lalurar?

Zan koma gd kotuce zata rabamu ,wato shine azatonsa mutuwa kikayi yakaki ya yar.."

Duk su abbu sun tausaya mata ganin yar yarinya da ita tashiga halin kuncin
rayuwa.,,,,

Mlm yalabartamusu baya gd hakan ta faru,byn yadawo yasamu labarin ba'a gantaba
shine yajiyo xuwa dawowa nemanta.

Nah nah ta dago kai da niyar mgn caraf suka had'a ido da yah Suleiman azuciyarta
tace masha ALLAH amma afili saita bankomasa harara,had'e da murguda masa baki...

Cikin shagwaba tace to nidai Abba alokacin dabana lfiyar badai shine ke mun komai
ba?"kamarsu wanka ....mlm yyi murmushi yace eh mana shike miki harda tsarki
ma,yafada cikin sigar tsokana.
Turo baki tayi ,kamar zatayi kuka..Ummi ta karbe zancen da cewa ah ah y'ata wasa
abbanki yake miki nike kula dake...

Murmushi nah nah tayi tace to mama nagode sosae ALLAH yabamu ladar...suka AMSA
bakidaya.

Yah Suleiman kuwa ya cika yyi FAM tamkar yafashe ,azuciyarsa jin haushin nah nah
yake kan tace waibashine ke kula da itaba sadda bata lfy ,amma yasha alwashin zata
gane kiranta zai mata hankali ,harwanima harararsa take ,haba zai kamata.

Yatsina fuska yyi had'e da tashi tsaye ...abbu yace ah ah kajira mana agama mgn
agabanka"ahankali yace pls abbu zanje na watso ruwa ne ..

Abbu yace to jeka ....Dede gun datake yabi had'e da fakar idanunsu yataka mata
kafa....iya k'arfinsa yyi saurin ficewa dan yaga ma yadda shagwababbiya ce ita!

Abbu yace to masha ALLAH mlm ina Neman alfarma biyu agunka !

"Mlm yace haba alh aibabu ita atsakanunmu "

Abbu yace inason da farko kabawa Dana auren yarinyar nan inba'a mata mijiba"sannan
inaso kabarta anan bazai ta koma kauyeba ta ida warwarewa ..

Mlm yyi ajiyar zuciya yace kafin k'arfin komai alh aguna nabaki auren ta Amma inaso
kuje har kauye kuyi bincike akanmu sannan kuje can kunemi auren ta.

Nima gobe zan koma insanar dasu ko hankali nasu ya kwanta.

Barinta kuma shima na yarda ,dg baya nazo da mai dakina da yar uwarta suganta..

Abbu yace masha ALLAH gsky mungode sosai da halarcin dakamana wlh...mlm yace bbu
komai kuncancanci fiye da haka aguna..

Nah nah kuwa haushi taji na badata d mlm yyi bacin yasan Abbas ta keso tuni hawaye
suka cika idonta..

Ummi kuwa kiranta tayi tadawo kusada ita ,tafara bata labarin Fatima da Rukayya
alokacin da bata lfy sun shaky da juna..

Cikin farin ciki tace suna INA?"

Ummi tace suna dakin yara!

Murmushi tayi tace to nima zanje...abbune yakatse su da cewa ,


to bara mlm akaina sashen baki ka huta ko?"

Mlm yace ah ah abarshi wucewa zanyi masaukina....nah nah tace Abba nidai um um
natsaya anan d'in.... Kafin mlm yyi mgn yah Suleiman yyi sallama yashigo cikin
shirinsa da kakinsa ajikinsa yyi masifar yin kyawu ..suna had'a ido da nah nah
yabankomata harara saurin dauke kanta tayi dan takatan da yyi dazun taji jiki."

Azuciyarta tace oh Ashe sojane ,nikadama yaharbeni da bindiga ,amma yanada kyau
aradu...

Jin datayi mlm na cewa to bara naje can din ,had'e bin bayan yah Suleiman dke
kokarin fita ,da sauri tace Abba nah ina yah Abbas yake?"
Wani irin haushi yah Suleiman yaji da tambayar datayi ,to wanene Abbas yafada
azuciyarsa ?"

Wata zuciyar tace oho me ruwanka tunda basonta kakeba..waigowa yyi yanadon suhada
ido da ita amma taki yarda..gaba yyi ganin tana mgn da Mlm ..

Har masaukin baki yah Suleiman yakaishi sannan yashiga mota yabar gdn..

Ummi kuwa kiransu Fatima tayi ,suka hada break mai nice aka kaiwa mlm ..

Sai nan nan suke da nah nah wacce ita tunda tagansu take k'aunarsu ...

Tuni suka wuce dakin gara suka Shiva bata Latin yah Suleiman da irin kulawar daya
bata sadda bata lfy ,sun kuma gaya mata bayason raini ko kadan.

Itadai jinsu take dan said taji ita bata sani tsoronsa .

Break sukayi sunanta bata labarin gdn harda batan iftihal da tafiyarsu momi amma
basu sanar da ita yadda yah Suleiman keni da iftinsaba..

Bayan sun gama Fatima ta sa ta ta yi wanka had'e da wanke kanta ,suka mata meke
up ,tasaka doguwar Riga gown pink ,masha ALLAH tayi bala'in kyau.

Fitowa sukayi suka rakata gunda mlm yake,sannan suka koma cikin gd.

Azaune tasamesa ,nan suka sake gaisawa yashiga yima ta nasiha da tuni akan rayuwa
had'e da hakurin zama da mutane.

Ahankali tace wai Abba d gske nan zakabarni?"

"yace eh gsky" sbd banaso kisake komawa kauyen nan gsky kuma dan ALLAH kuyimun
biyayya dukda ke yarinyace dudu shekarunki 15 ne amma musulunci ya yarda namiki
aure..

Hawaye takayi ,mlm yace kiyi hkri kinji?"insha ALLAH auren nan alkhairi ne gareki..

Mutanan nan sun mana komai arayuwa basu nuns komai garemu ba ko San in suwanene mu
sukace inba dansu aurenki ,aiko sunyi ,kuma nafahimci sunada kirki da daraja dan
Adam tun dg kanki,shiyasa nabasuke ,duk da haka nima zanyi istihara nanemi zabin
ALLAH nakumasa ayuba dke d'an gari yyimun bincike dukda na yarda dasu ..

Ahankali tace to Abba !amma naso inkoma gd wlh yace bbu damuwa zanxo miki dasu su
ganki insha ALLAH..

Firar su suke ta yi gwanin shawa'a ,batabar dakinba saidai aka kira azhar tukum
sukayi sallama ta nufo sashen Ummi..

Samun Ummi tayi tana share parlour ,ga dining table nan anshirya abinci samansa..

Da sauri ta karbi sharar ,Ummi na cewa ki bari kinji ,amma ta Karba ta share Ta's
tayi mopping ,sai sannu Ummi ke mata azuciyarta tana yana tarbiyyarta.

Tambayarsu Fatima tayi Ummi tace suna dakinsu suna bacci..

Murmushi tayi tace bara natadasu muyi sallah,Ummi tace eh dakin kyauta dan lokaci
yyi,nan ta nufi dakin yaran yyinda Ummi ta wuce dan yin tata sallar.

Tana sjiga ta tarasu ,duk sukayi arwallah suka yi sallar ,suna gamawa ,nah nah
tafara karatun alkur'ani mai girma cikin sweet voice dinta mai zaki tana fidda
hartufa cikin hafshar Wanda ke waiting parlour yanaji..

Su Fatima sukayi mata kuri da ido ganin duk karatun nan datake dakane bbu
littafi ,azuciyarsu sun yaba da iliminta..

Yah Suleiman da shigowarsa kenan ,kunnensa yajiyomasa zazzak'ar muryarta tana rera
karatun alkur ani mai girma..

Ummi ya kalla had'e da cewa Ummi wake kara tun nan cikin yaran nan ?"

Ummi tace hmmm baby ce fan"

Yatsina fuska yyi .had'e da cewa ina daki akaimun abincina acan".

Ummi tace to ,nan yafice yana mamakin baby azuciyarsa ..

Baby nah nah bata ida karatunba saidai takai aya ganin yadda su Fatima ke santin
muryarta.",,,

Fitowa sukayi parlour ,Ummi ta mikowa baby basket had'e da cewa ungo kikaiwa
yayanku yana dakinsa...

Jikinta na rawa ta Karb'a dan batasan yin musu da Ummi ,"ahankali tace inane
dakin.?"

Fatima tace muje narakaki.

Jikinta sai rawa yake ga fad'uwar gaba yanaji ,suna fita tace amma dan ALLAH ki
kaimasa sai najiraki ko?"

Fatima tace um um bbu ruwana wollah ,kadai kijamun yatattakani ,tunda ke aka aika
kije wlh zaifi sauki .

Adede nan suka iso d'akunan samarin gidan ,ta nuna mata dakin farko tace nan ne
nasa..

Gabanta na dukan Tara Tara tanufi k'ofar had'e da murdawa.

Tashiga tayi sallama..

Share

✍🏻
✍🏻✍🏻
mmn✍🏻 fareesa ce ✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA!


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story &written by mmn fareesa


Wannan page din nakine beauty baby kiyi yadda kike so da shi inaji dake irin
totally dinnan😍😍

🅿59&60

NOT EDITED

Tashiga tayi sallama amma tanajin tsoro azuciyarta!

Karewa parlourn kallo tayi ta hango sa kan 3 seeter ya kishingid'a yana karanta
jarida,sanye yake da farar jallabiyya ,azuciyarta tace oh mutumin nan akwai jinkai
kodan yaga yanada kyau !oho..

Sake maimaita sallamar tayi..can ciki ciki ya amsa yana wani had'e rai.

Ajiye masa basket d'in tayi gabansa"ahankali tace gashi inji Ummi!
Beyi mgn ba ita kuma ta juya dan tafiya...keeeeeeeee!baby xonan"yafada tamkar bashi
yyi maganarba.

Tunani take azuciyarta wacece baby ?"ko watace me suna hakan adakin ,tafiyarta
tacigaba da yi hartakusa kaiwa k'ofar fita atsawace yace kikasake kika fita bada
izinina ba zaki gane kuranki...

Turo baki tayi cikin shagwaba tace Toni ai basunana baby ba ,nah nah nisunana .

Tsaki yyi yace da hakan kowa ke kiranki agidan nan ,dakuma hakan zaacigaba da
kiranki ,kuma kik'i amsawa kiga yadda zanyi dke yar kauye kawai da ita kazama me
kashin kwance....

Ai tuni baby ta fashe da kuka da dire dire ita wlh batasonson tunda yake cemata mai
kashin kwance.

Dariyar data taso masa yadanne yace eh ance me kashin kwance kije ki tambaya kiji
aikinayi kullum sai na wanke miki kashi da asubar fari shine dankin samu lfy kike
wani iyayi ko?"

Harararsa tayi had'e da murguda masa baki tace eh d'in aidai konayi ba ahaiyacina
ne ba ko?"kuma ni bansanka yah Abbas nikeso yafika s....tsawar dayyimata ne yasata
yin tsit.

Cikin kakkausar murya yace keeee!dakata inkika sake maganar wannan dan kauyen me
yellow d'in hakoran nan xanbaki mamaki sokuwa dke nima ai basonki nikeba dazaki
birgeni ,shine kicewa mlm bakyason auren dazanyi farin ciki da hakan,Dan inba my
angel d'ina ba bbu wata macen dazanso har abada koda zanso wata toko Rabin son
danikewa iftina bazata samu ba.

Batayi mgn ba amma tatsintsi kanta daji n haushinsa ,juyawa tayi dan tafiya ta
murda k'ofar... Wani Jan kwata kwaren kadangare yyi saurin shigowa kafin ta fita...

Kara tasaki had'e da juyowa da gudu ta fada jikin yah Suleiman tana cewa wayyo
zanmutu dan ALLAH yaya kada kabari yayimun wani abu....da sauri yace ke ki nutsu ki
dagani Nina fitar dashi sai sani ihu kike mana!

Cikin shagwaba ta ce to kaini ciki ko gurinsu Fatima dan ALLAH kaji?"

Lumshe ido yyi dan saita tuna masa da iftinsa itama tsoron kadangare take yi sosai.

Hannunsa data girgiza yadawo da shi tunaninsa ,cikin kuka tace kayi wani abu yanafa
cikin dakin nan!

Cikin mutuwar jiki yace ke baby ki cikani ko!cikashi tayi tana hawaye sai kuma yaji
tausayinta..

Cikin rarrashi yace bazaimiki komaiba !make kafada tayi tace um um nikafitar dashi
yanxun pls.

Nuna mata wata k'ofar yyi yace kishiga na koresa inba hakaba kekika sani..

Bb musu ta Shiga ciki,Ashe bed room d'in sa ne ,azuciyarta ta yaba da


tsabbartasa ,zama tayi ko ina sai kamshi yake ita kanta jikinta kamshin turaren sa
yake.

tafi minti 15zaune kan bed din sa...yashigo da sallama yace oya matsoraciyya
kifitomun adaki kin wani zaunamun a saman bed .

Bata ce komaiba ta fito gun basket d'in ta nufa tayi serving nashi..yanata mamakin
ta tana yar kauye harta iya serving d'in mutum inzaici abinci..

Zama yyi kan carpet ta ajiye masa gabansa had'e da zama kusa da shi sai sukayi
tamkar mata da miji...

"Ahankali yace ke kinci abincin?"

Bata kallesaba tace ah ah"

Yace to muci tare kinjiko?"

Ba musu ta jawo spoon suka fara cin abincin ,sai tsakura take ,yyinda yaketa cin
abincin sa hankali kwance .

Can tace yayaaaaaa!

Kallonta yyi ,"ahankali tace nakoshi!had'e rai yyi yace ah ah tare zamucinyesa dama
bakison cin abinci ko?

Cikin shagwaba tace dan ALLAH kayi hkuri wlh na koshi kuma zantafi gun su
Fatima ...

Beyi mgn ba yaci gaba da cin abincin sa.

Har yagama sai turo baki take ,tashi yyi yace ki gyara gurin yanxun kigyaramun
dakin...

"Ahankali tace to amma inna gama zantafi " had'e rai yyi yace oh baby kin
rainaniko?"

Cikin kukan shagwaba ta ce ah ah yaya kadafa anemeni,juyawa yyi yana tafiya yace
Toni na rikeki ne?"

Batayi mgn ba yyi ficewarsa ,tashi tayi ta gyara parlourn da bed room d'in, byn
tagama ta kwaso kayan abincin ta nufo part din Ummi ta zauna anata fira da ita...

Bayan an gama sallarla'asar ta fito gun mlm dketa tunanin koya fadawa su abbu
wacece nah nah ko yayi shiru.

Abinda yake gudu shine kada suce sun FASA auren sannan ita nah nah tashiga damuwa
intagano ko ita wacece...muryarta yaji ,yyi ajiyar zuciya suka k'ara gaisawa.
Bata jimaba ta fito ,tana fitowa tahangi yah Suleiman yashigo gidan cikin shigar
kananun kaya yyi masifar kyau da gudu ta nufesa.

Daure fusaka yyi had'e da cewa wai miyasa baby bakyajin mgn?"

Ahankali tace oh yaya menayi kuma?"

Harararta yyi yace ban hanaki guduna!


Cikin yarinta tace to aibansan kahananiba sai yanxun ,amma nadena.

Yace yanxun ina zaki?

Tace baby,dama kaina hango nazo inma oyoyo, murmushi yasubuce masa yace hmmm abinda
ke sannu d zuwan nan baki iyaba balle gaisuwa sai rashin kunya ni munbata dake..

Cikin shagwaba ta ce to ai zandunga gaidakai,kuma bakaine ke tsokanata ba ,amma


bazan koma yimaka rashin kunyaba!

Yatsina fuska yyi yace hmmm kima sake kiga yadda zanyi dke oya muje kinwani tsaya
haka!

Batace komai ba sukajera suna tafiya "murya qasa qasa tace yaya ina wayarka?"

Beyi mgn ba yafito da ita dg aljihu yace gata.

Murmushi tayi had'e da karba tace game zaka sa mun nayi!

Kallon ta yyi yace ina kika kiyi game ?"tace yo yah Abbas yanada waya yana samun
nayi tun....katseta yyi da Jan doguwar tsuka dan besan daliliba inta ambaci Abbas
yakejin haushi.

Fuska daure yace bani wayata"sannan kika koma fadar Abbas gabana wlh xanbaki
mamaki.....yafada yana huci.

Ita kuwa harta fara hawaye ,cikin kuka tace to ga wayarka kuma insha ALLAH bazan
koma cewa kabaniba ,tana fadin hakan da sauri ta tafi tabarsa tsaye gurin.

Gaba daya saiyaji tabasa tausayi wato fushi tayi da shi kenan.

Duk sai yaji bbu dadi danko ifti baya bari tayi fushi da shi,gashi harda kuka take
ALLH yasa kada ta fadawa su ummi
.

Part din sa yanufa ransa fal da damuwa sbd baby nafushi dashi .,

Bangaren mm zulai kuwa...

Share..

✍🏻mmn
✍🏻✍🏻
✍🏻 fareesa ce✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA!


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story & written by mmn fareesa

Wannan page din nakune mmn fareesa fans Page kuyi yadda kukeso dashi.kuna raina duk
rintsi nagode sosae da kulawarku gareni😍

NOT EDITED

🅿61&62

"" bangaren mm zulai kuwa haka ta kashe yan kudin mutane dke kanta gun jinyar
yaseer."
Kuma bbu laifi cikin kwana 2 yawarke sosai."
Gashi basu shiri da Abba balle tasamu gunsa ga rufe dakinsa yake balle ta d'auko be
saniba."
Ayanxun haka zaune mm zulai take tana tunani Dan Laure (wacce da ita aka
batar da iftihal) ta mata waya tace zata zo yau karban kudin dashen mutane."
Tasan halin Laure indai kan kudine bata da mutunci...sallamar zubaida ce ta katse
mata tunani ,zama tayi fuska bbu walwala tace Ashe mama yarinyar nan ta warke har
angano iyayenta !yanxun haka ubanta yana gidan nan sashen baki",,,kuma maganar
auren ta da Yah Suleiman tana nan."
Mm zulai ta yi tsaki had'e da cewa matsalarsu ce ni yanxun abinda ke damuna daban
ma wlh ,amma ke waye yagaya miki?"
Zubaida tace Rukayya mana kinsan tana lik'e dasu Fatima nima ai naganta daxun suna
mgn da yah Suleiman k'ila ma sonta yake!
Mm zulai ta ce ni wlh har banason ganin yarinyar nan sbd Dana ganta gabana ke
fad'uwa bansan daliliba....
Zubaida tace nima haka ,amma mama wai yanxun bari zakiyi a aura mun yah Yusuf yaje
yyita azubtar dani ,muna gd ma wacce aka cika ,balle ya aureni dg ni sai shi a
gd .ta fad'a kamar zatayi kuka....kafin mm zulai ta yi mgn Laure tayi sallama....
Ji mm zulai ta yi kamar ta yi layar zana ta b'ata ga tsoron rashin mutuncin Laure
tanayi....cikin fad'uwar gaba ta amsa sallamar had'e da cewa zubaida ke bamu guri
"bbu musu ta fice tabarsu.
Bayan sun gama gaisawa Laure tace hjy zulai bani kigani na wuce ko yamma nayi" mm
zulai tayi fuska kalar tausayi tace dan ALLAH Laure kiyi hkri wlh yaseer ne bbu lfy
na ari kudin nasiya masa ma... Bata bari ta idaba Laure tace kutumar uba !
Yau akeyinta kuwa ai wlh bazata sab'u ba ko kudi ko nakaiki police station dan ni
inkan kudine bbu sani babu sabo...
Mm zulai tace oh Laure Ashe ke y'ar akuyace ?"butulu!
Dariya Laure tasheke da ita tace hmmmmmm dad'ina da yau da gobe saurin zuwa ke in
har ana maganar masu bulci to kece kan gaba sbd tsabar rashin godiya da butulci
kika salwantar da yarinyar da bbu abinda iyayenta basa miki dake da y'ayanki,kinga
kuwa kece shugabar masu butulci .
Sannan in bakiyi wasaba to wlh zan FASA kwan komai zai faru yafaru sai me?"
Sassauta murya mm zulai tayi had'e da cewa jibi zata kama ta kudin...shiru Laure
tayi tana nazari..can tace in har namiki waya baki dagaba alamar bbu kudi kenan
zaki ganni da jami'an tsaro wlh...ko sallama basuyiba Laure ta fice rai bace...
Zama mm zulai ta yi duk abin duniya yadameta...

***** ***** ******

Baby nah nah tunda suka rabu da yah Suleiman take bbu walwala ,Ummi ta tambayeta
lfy ?"meke damunta? amsar guda ce bbu komai "sai ummun ta yi tunanin kodan mlm zai
tafi ne ,yabarta nan saita rabu da ita..
Har marece yayi bataga sake saka yah Suleiman ba jitake kamar taje
sashenshi ta duba amma tana gudun ya yarfata..
Shima anasa bangaren yad'an damu azuciyar sa amma ko a fuska be nunama asalima
Barin gidan yyi bayan sunvrabu da baby,suna wani k'auye bincike aka kece da ruwan
sama kasan Cesar cikin damuna ne ,duk ruwa yadakesu kafin sukai gun motar.
Bedawo gd babu sai bayan isha'i jikinsa ringis da zafi ,amma dayake jarumine
inba tabasa kayiba bazaka San yana zazzabiba saidai ko inkaji yanayin muryarsa
nagane..
part din sa yanufa yake yyi wanka da ruwan dumi yasha magani had'e da kiran Ummi
awaya yace bazaiyi diner ba ,yadawo agajiye!koda taji muryarsa taji kamar baya lfy
kafin tayi mgn yakashe kiran ...baby dke saurarensu ,kasan cewar ummin na a
parlourn suke wayar,jitake kamar ta karbe suyi mgn amma yanajin nauyi ,gashi dama
sabida tana tunanin k'ila yashigo yasa ta zauna a parlourn.
Tashi tayi taje tayiwa mlm sallama tazo suka kwanta itasu Fatima amma ranta da
tunanin ta ma gun yah Suleiman Wanda ita batasan dalilin yin tunaninba..

Washe gari tun karfe 8:00am mlm yashirya inyafita yake gun ayuba suyi sallama ya
wuce gd.

Da kanta baby taka mass break fast yyi sun Dade Suns mgn wacce nasihace da shawara
acikinta yaketa basa nah nah akan zama da mutane had'e da yima ta alk'awarin sati
mai zuwa zasudawo su duka su ganta..

Bayan mlm yagama kimtsawa abbu yazo yyi mass godiya had'e da sha Tara na arziki
akace driver yakaisa inda zashi da tasha ..

Nah nah kuwa sai waige waige take kota ga Yah Suleiman amma bbu alamarsa".

Abbu dasuke tsaye Wanda shima yanaso ace yah Suleiman d'in yazo yyiwa sirikinsa
sallama.

Yusuf yahango yakirasa had'e da cewa jeka dubamun yayanku kace yazo suyi sallama da
Mlm!yah Yusuf have to had'e da tafiya.

Baby dke tsaye kusada mlm tana jin ance akirasa saitaji dadi amma tayi alk'awarin
ko yazo zata nuna bata damu dashi ba !

Abbu nata zolayar nah nah yana cewa aike yatakin zama y'ar gd ko?"

Cikin. Jin kunya tace eh "

Yah Yusuf da gudu ya nufo su had'e da cewa ,abbu wlh yayan bashida lfy zazzabi yake
da amai ,yanxun haka aman yake yacemun wai kada na fadawa kowa bashida lfy...

Abbu yace ikon ALLAH har yanxundai baidaina wannan halin na boye abu ba ko?"

Mlm tace subhanallahi!

Aje akira likita ko alhj sai yadubasa ,kafin abbu yyi mgn sunga baby ta zura aguje
zuwa part din su yah Suleiman..

Da Mlm d abbu sukayi murmushi baki daya ,mlm yace agaidashi da jiki ,number ta
nagun nah nah saimu karba Marika gaisawa ...

Abbu tace baza ka jira tazoba ?"

Mlm yace ah ah akyalesu ,ALLAH yabashi lfy .


Abbu yace ameen sukayi sallama.

Shikuwa yah Yusuf waya yyiwa family doctor dinsu yazo yaduba yah Suleiman.

Yana ida wayar yahango zubaida ta fita da gyale ajikinta ...afili yace kutumar uba!

Da sauri yabi bayanta ,yana fita get yaganta tsaye itada wani saurayinta course
mate d'inta ne"

Yawanku da kananun kaya ga suma irin wacce samarin zamani ke bari yabari tasha
gyara..

Rungume hannuwansa yyi a kirjinsa yasamusu ido,Wanda bazaka iya gane shin cikin
damuwa yake ko bacin rai?"

Zubaida bbu laifi tana son guy d'in dan a skul yana wasata yana k'od'ata wai ita
kyakkyawa ce gashi yana mata Barin kudi..

Zubaida dasuke gaisawa da guy d'in tana mass fari da ido tana wani yatsina had'e da
kashe murya Lamar ance tad'ago kanta!

Wazata gani?"

Yah Yusuf tsaye yana kallon su idanunsa sunyi jajir.,,,,

Wai mugun fad'uwa gabanta yyi da wani tsoro yashigeta ,arazane tace oh ni zubaida
nashiga ukku !

D'agowa guy din yyi yace lfy?"numa masa yah Yusuf tayi,tana cewa yayane wlh yahani
tsayawa da kowa shikenan kajamun wlh...
Bata jira jin amsarsaba da gudu yabar gun ,yyinda yah Yusuf yyi kamar
bashiba ,atunaninta biyota zaiyi saitaga be biyotaba kuma yyi hanyar part dinsu na
maza..

Duk da ta tsorata, amma ranta yabata k'ila ma anjima zai hukuntata,jiki bbu kwari
tayi part dinsu ,dama anguwa r yazo gun abokinsa ,shine yakirata away a yace tazo
su gaisa ,ita kuma ganin da safe ne ta d'auka k'ila ma be tashiba tunda tasan bayan
sallar asuba yana komawa baccin safe..

Baby kuwa da Dan gudunta tana hawaye ,sbd akwaita da tausayinta,ta iso Dede k'ofar
dakinsa .

Ta murd'a k'ofar had'e da kuta kai ....

Share

✍🏻
✍🏻✍🏻
mmn✍🏻 fareesa ce✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA!


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story&written by mmn fareesa

🅿63&64

NOT EDITED

Ta murd'a k'ofar had'e da kutsa kai cikin parlourn, adedenan yah Suleiman ya murd'o
k'ofar bed room yafito dan yazauna a parlourn yajira Dr."kamar dg sama yaga baby na
nufosa,awahalce had'e da dauriya ya zauna kan 3 seeter sbd jirin dake dibarsa...
Kafeta yyi da ido ganin hawayen dake xuba a kumatunta....tambayar kansa yake meyasa
take kuka?"
Muryarta ta katsesa gun cewa yah eleeee!yajikin?"yanxun meke maka ciwo?"
Aransan yace oh my God! afili yace hmmmm baby ke da kike fushi dani "
Kuma kike tambayar yajikina ,ko kin manta mun bata?"
Batayi mgn ba ta sunkuyar da kanta "shikuwa so yake tasake kiransa da yah eleee
dan yaji dad'in sunan"
Ahankali yace oh dama ba jinyata kikazo yiba?"
Turo baki tayi tace ai jinyanka nazo yi kuma kanamun wannan abun ni bara
natafima ,ta fad'a cikin yarinta...
Dan tari yyi yana cewa ruwa !ruwa!da gudu ta je ta kama sa had'e da zuba masa a
cup ,ta mika masa sai hawaye take tana kallon sa da alamar tausayi afuskarta."
Bayan yasha ruwan yakalleta ganinta ta duk'a gab da kujerar dayake tana kuka tana
kallon sa.
Cikin muryar marasa lfy yace pls baby kidena kukan banaso kinji?"
Ahankali tace yah ileee! Yajikin?"
Cikin karfin hali yace da sauki ,yanxun Dana sha mgani zan wartsake kinji ,kigoge
hawayen nan !ai munshirya ko?"
daga kanta tayi alamar eh !
Murmushi yyi yace to zoki zauna kiji wata mgn .
Bbu musu ta zauna dab dashi....ahankali yace miyasa kike cemun yah elee?
Bacin asanina mutum daya ce ke kirana da hakan ,inkuma kinkirani dasunan kina
tunamun da ita! Dan shiru tayi...can tace oh nidai kawai hakanan naji na kiraka da
hakan,san
nan wacece ke kiranka da hakan?"
Lumshe ido yyi had'e da dafe saitin zuciyarsa ,yace IFTIHAL ce !
wani abu taji yadaki zuciyarta,amma saita daure tace ko wacce su Fatima sukacemun
ta bata ne?batare da yakalleta ba yace eh yana girgiza kai,jiyake kamar yanxun
akace masa ta b'ata"
Ahankali tace bacin yan uwantaka akwai soyayya ne atsakanunku?"
Atsawace yace eh kuma itace zabina bakeba !kuma ko an lik'amunke naganta zan aureta
kota auri wani ,shikuma nasa bindiga na harbesa....yafad'a yana huci had'e da dafe
kansa da ke Sarawa....har cikin ranta bataji dad'in kalamansa ,amma saita tuna da
giyyarso na dibarsa dakuma nasihar abbanta ,akan taso abinda mijinta keso koda
aranta bataso afili ta nuna masa tanaso..
Ahankali tace ikon ALLAH wlh har naji tausayinta had'e da kaunarta ALLAH
yabaiyanata !kayita addua ALLAH yana tare da mai gsky insha ALLAH tana hannu na
gari ,nima zantayaka addua insha ALLAH ,kaga inkaganta kobayan aurenmu saika rabu
dani tunda ita kakeso ,nima saina auri yah Abbas ..,,,,

Shiru yah Suleiman yyi yana sauraren kalamanta wadanda bbu rashin kunya aciki sai
ilimi da gsky had'e da ita shirya zance tamkar babba,azuciyarsa yace gsky yarinyar
nan dg gani tanada ilimi gsky... amma wani gefen na zuciyarsa yaga kamar be
kyautaba daya gayamata mgn haka ,yasandai ita bata da laifi kuma tanada Wanda take
so,amma tayi biyayya zata auresa gsky be kyautaba ,ga wani dad'i dayaji jin tace
tana kaunar angel insa kuma zata tayasa addua ALLAH yasa aganta"
Aiko in watace bazata damuba kodan sbd maganar da yaga yamata yanxun...muryarta ta
katsesa gun cewa yah elee natafi tunda bazaka kulani ba nasan zakace nafiya
shishshigi,ALLAH yabaka lfy ameen.....
Da sauri yabude idonsa dayyi jajir yace baby pls kada kitafi..

Ki zauna insanardake lbrin angel dina ko bakison ji ne?"

Ahankali tace inajinka ,amma azuciyar ta cata ke gsky yanama yarinyar nan kurman
SO"

gyaran murya yyi had'e da ba baby lbrin ifti tun dg shakuwarsu da batanta da
halayenta da shakwabarta da duk abinda take masa insuna wasa ta tsokanesa duk
yabata labari dg karshe yace yanxun inna ce banason ko wace mace zakiga laifina?"

"Cikin tausayinsu tace ah ah "

Yace to inhar mgn ta tamiki ciwo ki manta da ita dan ko mummy mahaifiyarta inta
batawa angel d'ina rai ina yin fushi da ita!

Baby tayi ajiyar zuciya afili tace ikon ALLAH naso inganta ita iftihal din..

Ahankali yace inkinaso ki ganta zan nuna miki pic nata Wanda tana karama ,amma ai
nasan yanxun tazama babba dan yanxun shekarunta 15 years ..

Kafin baby tayi mgn Dr yyi sallama yashigo ..da sauri baby ta fice.

Dubasa yyi had'e da yimasa allurai ya rubuta masa mgni,had'e da kiran Yusuf yabashi
takardar mgnin yace asiyo yasha in yaci abinci.

"Bayan Yusuf yatafi siyan mgnin sukayi sallama da Dr yatafi.

Yananan zaune yanata tunanin angel d'insa har Yusuf yadawo ,yahad'a masa tea mai
kauri yasha ,sannan yasha magani.

Bbu jimawa bacci Yy gaba dashi..

*******
Bangaren zubaida kuwa duk atsorace take tana dubar kiran yah Yusuf amma shiru har
azahar hakan yasa tayi tunanin k'ila sai marece tukum yamata hukuncin..

Baby ce zaune kusada Ummi ,Ummi na cewa oh natura tun dazun se acemun bacci yake
Kodai baby kije kiduba kiga ko yatashi....

Kafin baby tace wani abu yah Suleiman yashigo parlourn da sallama ,har yadan fad'a
saikuma yyi had'e da yin kyau..

Kafe juna da ido suke suna kallo," ahankali baby tace yah ileee nah sannu!(ta
kwaikwayi yadda ifti ke cemasa dayabata lbri)

Murmushi yyi had'e da jin dad'in hakan danshi jiyake tamkar itace sbd Sak muryarta
yaji,besan sadda yazauna kusada itaba..

Ummi dketa kallon su tana murmushi tace babana ya jikin?"

Dan Sosa kai yyi yace da sauki dan yama manta daa gabantane.

Ummi tace to Alhmdllh! baby kamasa abinci tunda su Fatima na islamiyya,bbu musu ta
tashi ta nufi dining area, ita kuma Ummi ta fice...

Komai da komai baby ta shirya masa kamar yadda ta lura yan gidan nayi haka itama
tayi.
Bayan tagama serving nasa tace to yah else oya kaci abinci kasha mgni!

Ahankali yace my angel rigima kixo.....shiru yyi sbd tunawar dayyi Ashe ba ifti
bace watace .

Cikin shagwaba ta ce nima fad'a ,sai kayi mgn kayi shiru...

Cikin damuwa yace kixo muci tare!

Mak'e kafada tayi had'e da cewa um um saika fadamun, tafada had'e da ihun kuka tana
dire dire Wanda duk shagwaba ce zalla...

Cikin kasalallar murya yace oh baby haka kike da rigima kuyimun shiru ALLAH kada
raina yabaci ,dan bazakiji da dadiba !

Batace komai ba sai hawaye take"

Afili yace oh yah salam ke kuka be miki wahala ne ?"

Hannunta ta sa ta share hawayen ta !ahankali yace inkina sakemun kuka zamu bata
dake ,amma gayamun meyasaki kuka?

Cikin murguda baki tace bakai bane ,ahankali yace banason surutu in bazakici saniba
shikenan.

Koda taga kamar beji dadiba saita zauna suka faraci har suka idar kowa da tunanin
dake ransa..

Tashi tsaye yyi bayan ta kwashe kayan "ahankali yace baby muje kirakani ko k'ofar
dakina nane sauki dawo ko?

Bbu musu ta bisa ,yyinda Ummi da ta sjigo taji yana cewa Tara kasa ,tayi murmushi
afili tace hmmm Yaro Yaro ne dg shi har ita na lura Suna son junansu,to ALLAH
yakara daidaitasu..

Bangaren mlm kuwa....

Share

✍🏻
✍🏻✍🏻
mmn✍🏻 fareesa ce✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA!


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story &written by mmn fareesa

🅿65&66
"Bangaren mlm kuwa be iso gd ba sai gurin karfe 2:30pm" tun a cikin farkon shiga
k'auyen yake sanar da jama'a anga nah nah"nanfa aka yita masa murna da jaje,da haka
yyi sallama agdnsa...
Kuluwa da atine na tsakar gd zaune "bayin ALLAH " kullum suna ta tinanin yaya
mlm yake da saa ko bbu??"
Cikin murna suka amsa sallamar had'e da mikewa tsaye sukace ya zauna !ko zaman
beyiba yace masha ALLAH anga nah nah.... Ihun murna sukayi tamkar wasu yara,yyinda
mlm yyi murmushi ya zauna yasha ruwa suka gaisa had'e da yiwa juna murnar ganin nah
nah... Nan mlm yace ina Jidda?"
Kuluwa tace natanan!taje rafi debo ruwa.amma meyasa bakazo da nah nah ba mlm?"
Mlm yyi gyaran murya had'e da zayyane musu komai da komai game da loosing memory
da ta yi da auren ta da yabada da alfarmar da suka nema abarta,gunsu dh karshe yace
zasuxo Neman auren ta nan sannan Ku kuma karshen satin nan zankaiku Ku ganta!
Kuluwa tace ALLAH Sarki ,ubangiji kenan me yadda yaso da bawansa amma mlm inaga
yakamata gsky insunxo Neman auren musanar dasu wacece nah nah? Kasan shaanin aure
bbu boye boye.... Atine ta katseta da cewa bangane su San wacece ba?"
Wani abu gareta ?"ko ciwo kunsani aduhu...mlm yyi ajiyar zuciya yace ranar wanka
ba'a boye cibi atine nah nah ba yarmu bace Jidda ce yarmu...nan yasanar da ita
yadda suka samu nah nah.
Atine dan tausayi har hawaye tayi "
Ahankali tace ikon ALLAH to shikenan ALLAH yasadata da iyayenta .
Amma ni gsky kamar karku sanar dasu ,kada su FASA fa! Mlm yace nayi tunanin
hakan.... sallamar Abbas ce ta sa suka tsaida maganar .
Yashigo baki washe cikin farin ciki ko gaisawa basuyiba yace alhmdllh ALLAH mungode
maka da kanaiyana mana nah nah. Mlm barka!murmushi mlm yyi yace ina kasamu lbri?"
Abbas yace wlh acikin kauyen nan ,nima shigowa ta kenan garin su tanimu suka sanar
da ni, shiyasa nazo naganta gsky naji dadi tana ina ?"
Mlm yace aitana Kaduna gdn dasuka tsintseta."
Kamar yyi kuka yace wanne anguwa ne a Kd din ?"
Mlm yace GRA ne gd me blue din kyaure...Abbas yyi murmushi yace aiko gobe sai naje!
Mlm yadan ware ido danshi azatonsa ba zuwa Abbas din zaiyiba yadai tambayane kawai!
Yace ah ah gsky kabari sati mai zuwa muje tare kaga basu sankaba akwai matsala gsky
(Mlm bayaso yaje sbd yaruga yabada nah nah ,besan in Abbas din yaje me zai faruba)
Koda Abbas d'in yalura mlm bayaso yaje sai a fili yace ok shikenan ALLAH yakaimu
lfy saina biku ko?"
Mlm yace yauwa.
Abbas yace hmmmm alhaki kwikwiyone saikaji abinda yafaru da baffa habu da inna
delu!
Ware ido mlm yyi yace meya faru dasu?"nan suka sanar da shi komai...murmushi yyi
yace hakane ai ALLAH ba azzalimin kowa bane sakaiyyace !ada nayi niyar masa hukunci
amma tunda haka ta faru bbu damuwa zan kyalesa,amma dukda haka saina gaya masa
mgn...
Atine tace koninan sbd yacimun mutunci hardasu mari duk yamun saigashi me garin da
yyi dan shi ,shine yyimasa haka.
Sunata jajanta maganar Jidda tadawo akayita murna da ita yyinda Abba yakudurta gobe
ko jibi zaije Kd duk rintsi yaga abar sonsa..

********
Suna fitowa shida baby sukaga yah yaseer zai nufi dakinsa...kuri yyiwa baby ,ita
kuwa haka nan taji be mataba ! Koda yah elee yalura da yaseer kallonsa kawai yyi
Aida sauri yyi gaba hardasu tuntube...lolx
Yayi saurin bacewa ganinsu..doguwar tsuka yah Suleiman yyi yace ke kikoma ciki zan
ida da kaina.
Marairaicewa tayi tace ni um um muje naraka ka ,besan sadda yakwantar da murya ba
yace pls kije zanzo anjima muyi dinner kinji baby nah? "
Ahankali tace to yah else nah amma ni ice cream zansha ta fad'a cikin shagwaba
(azahiri kuwa batama son komeye ice cream d'in ba ta fad'a ne sbd yabata lbarin
iftinsa namugun.son tasha sa)
Ahankali yace to naji yanxun wanka sanyi nayi exercise kafin magarib tayi ,saina je
nasiyomiki ko"

Ihun murna tayi had'e da tsalle ta falla aguje ,girgiza kansa yyi had'e da lumshe
sexy eyes d'in sa had'e da bude k'ofar dakinsa yashige.

Bayan sallar isha'i zubaida ta wuce dakinta ta rufe sbd gudun kada yah Yusuf
yashigo yajata yaje yyimata hukunci sbd tun safe take tsammanin kiransa ama shiru
har dare tana dar dar ta kwanta har bacci yyi gaba da ita...

Yah ele kuwa ankirasa agun aikinsa bedawo gd ba 10:30pm yadawo yasan kuma baby tayi
bacci.

Ice cream d'in yasa mata a frige d'in da ke parlour sa ya wuce yyi wanka ya kwanta
agajiye ,amma bacci yaki zuwa ,daya rufe idonta fuskar baby ce data iftinsa yake
gani...

Sai ransa tabasa bbu komai shakuwace kawai yyi da ita babu wani abuda haka yyi
bacci.

Baby itama anata bangaren da k'yar tayi bacci dan har kuka tayi dabata gansaba,amma
dasu Habiba da Fatima suka tambayeta meyasa take kuka? "

Sai tace gdn su ta tuna"

Washe gari....ko brush yah Suleiman beyiba yana gama azkhar yafito yanufi part d'in
Ummi.

Tun a waiting parlour yakejin sweet voice d'in ta tana karatun alkur'ani mai
girma .

Koda yaga bbu kowa a parlourn sai ya nufi dakin dasu baby suke ,amamakinsa
saiyaga ,daka take karatun sukuwa su Fatima sunata bacci ..

Kuri yyi mata da kyawawan idanunsa yana aikin kallo ,azuciyar sa yace masha
ALLAH ,saiya tuna yyi burin ifti tayi hadda yana gab dasakata skul din ta bata!

Baby kuwa ta na kai aya tayi shiru had'e da tashi zata raba ta gefensa ta wuce "dan
ita aganinta sbd baya sonta yaki dawowa jiya.

Sautin tafiyar ta tadawo da shi hayyacinsa" ahankali yace baby me kikewa fushi ?har
bazaki gaidaniba zaki fita dukda dama nima ba gunki nazoba!

Har cikin ranta taji bbu dadi ,amma bata nunaba ,afili tace hmmm hakane ina
kwana?"

Yace bazan amsaba sbd rokar gaisuwar nayi!

Ahankali tace am dan ALLAH yah Suleiman aromun wayarka.

Wani iri yaji shi yafiso tace yah ilee,amma jintace yah Suleiman saiyaji wani iri"

Kallonta yyi yanaso su hada ido taki yarda "murmushi yyi yace me zakiyi da wayar ne
?" Bacin kince mun bazaki sake tambayata waya ba.

"Ahankali tace na manta ne shiyasa ,amma kabarshi zan karbi ta Ummi .


Jiyayi kamar be kyautaba " sai tace muje yanxun kikarbi ice cream dinki tukum "

Bata kallesaba tace ah ah na koshi !bata jira amsarsaba ta fice idonta taf da
kwallah,saidai bata bari yaganiba...

Jiyake kamar yaje yajawota tadawo k'ila ma fushi tayi ,jiyayi besan zama dakin ,da
sauri yafito da ga dakin ,awaiting parlour yasami baby tana waya da Mlm sai dariya
take har wushiryarta ta fito.

Shagala yyi da kallonta koda taji muryar shi suna gaisawa da Ummi sai kawai cikin
shagwaba tace Abba ina yah Abbas d'ina yake ?"shine ko tambayata bayayi.....Dede
iya nan yah Suleiman yaji da sauri yabar parlourn Ummi na masa mgn amma yace bara
yadawo.

Yabar parlourn ne sbd yadda yakejin zuciyarsa na masa zafi ,gudunSa kada allurarsa
ta motsa yyi danyen aiki ..lolx yasa yabar parlourn.

Amma jiyake wlh da ayanxun yaga Abbas saiya harbesa sbd besan meyasa yake jin
xafinsaba?"

Yana fitowa da nufin Yakima part din sa kawai yaga wata mace da police 3 biyu mata
daya namiji..

Koda yaga sunyi part din mm zulai sai kawai ya wuce dakinsa da kudurin yiwa baby
hukunci akan kiran wannan gajan Abbas din datake yi ...

Mm zulai na zaune tanata zulimin yaya zatayi sbd yaune wa'adin da Laure ta
bata,harta yanke shawarar ta sitar da plasma d'inta ta ji sallamar ta.

Wani mugun fad'uwa.......

Share

✍🏻
✍🏻✍🏻
mmn✍🏻 fareesa ce ✍🏻✍🏻

[6/17, 4:55 PM] Mmn fareesa: AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA!


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

story & written by mmn fareesa

NOT EDITED

🅿71&72
Yah Suleiman kuwa ta na ihun da kokarin kwacewa dg hannunsa "ahakan yabude dakinsa
yyi wurgi da ita kan 3seeter yasawa dakin key zuciyar na k'una..baby na ganin haka
tsoro da furgici suka sake shigarta tana tunanin ko kasheta zaiyi!tuni jikinta
yafara rawa ta fara wasu hawayen .
Shikuwa belt din dke d'aure a k'ugunsa yake kokarin cire wa domin jikinta ya
gaya mata....tuni ta lura da shi ihu tasa had'e da cewa wlh na dena yaya kayi hkuri
dan ALLAH wlh shima yah Abbas din banasonsa kuma bazan sake maganarsa dan ALLAH
kada kamun komai indai kanason IFTIHAL da gske! cak yaja yatsaya jin ta ambaci
ruhinsa, bugun zuciyarsa!
Sakin belt din yyi jikin sa na kirma ya runtse idanunsa had'e da dafe saitin
zuciyarsa" k'uri tayi masa da ido hakanan taji tausayinsa kuma batasan meyasa
bataji haushin sa ba akan abinda yyiwa Abbas ba".cikin sanyin murya tace pls yaya
dan ALLAH kamun komai kuma insha ALLAH zaaga IFTIHAL da tadawo gareka nikuma zan
fita arayuwarku.....shiru tayi ganin yatsareta da sexy eyes dinsa masu
kwarjini,sunkuyadda da kanta tayi ,doguwar tsuka yaja had'e da wucewa bed room d'in
sa .
Yaje yasakarwa kansa shower yafi 15 minit sannan yafito yashirya cikin farar
jallabiyya "agogo yakalla yaga 3:00pm tayi tsaki yyi daya tuna ko break fast
beyiba yau balle lunch ,parlourn yakoma yasameta zaune atakure da hawaye busassu
afuskarta tayi tagumi bacci na janta saidai da alamar baccin beyi nisaba...wani
irin tausayi tabasa musammun daya tuna maganar ta ,ta d'azun akan angel insa ya
lura bata kishi da ita kuma tana tausayinta kuma yagane ita mutum ce dabatason
shiga hakkin wani shiyasa hartake tunanin in ALLAH yasa yaga ANGEL insa su rabu...

" motsawarta tasashi dawowa tunaninsa "gun dining d'in sa yyi yaje yahad'a
coffee tsintar kansa yyi da hada mata tea mai kauri yadawo kan kujerar dke
fuskantar tata yazauna sai dai me?"yana zama ta far ka da ihu tana cewa wlh bazan
koma ba na dena!
Lumshe idonsa yyi ganin yarinyar ta tsorata da shi" murya ahankali yace ke meye
haka? ki nutsu bbu abinda zanmiki !
Tsit tayi cup din tea d'in yamik'a mata had'e da tsareta da ido ,bbu musu ta
karba,batashaba tana kallon sa "shikuwa coffee d'in sa yafara kurb'a yana lumshe
ido" ahankali yadubeta ganin bata sha tayi shiru tana hawaye "
Azuciyar sa yace oh baby bata gajiya da kuka!afili yace baby kisha mana!

Make kafad'arta tayi tace um um ni naka nakeso"

Girgiza kai yyi yace wato kema rigimammiyya ce ko?

To ai coffee ne Wannan nasan k'ila ma baki taba shansaba ,kisha tea ko kuma yanxun
namiki abinda kikayi mafarki namiki yanxun.

Batace komai ba tafara shan tea d'in tana turo baki harta shanye ,shikuwa yatsareta
da idanunsa yana kallon dan sak da angel insa tamasa kama"kallonsa tayi tace ni
kadena kallonsa kuma kabudemun kofa na fita....fuska daure yace innakifa?"
Turo baki tayi tace hmmm wlh rowane dakai'kallon cup d'in hannunsa yyi yakai
bakinta bbu musu ta ida kurbe sauran coffee din da yarage had'e da mikewa tsayetana
dire dire ita yabude su fita.
Kallonta yyi yace wai baby yaushe nafara wasa dke?" kin cikamun kunne da ihu wlh
zakija ki kwana anan na cewa Ummi bangankiba!
Zaro ido tayi cikin shagwaba tace to yaya else muje pls kajiiiiiii!

Lumshe ido yyi afili yace shekararki nawa ?"

"Tace 15"
Gabansa yaji yafadi jin shekarunsu daya da iftihal.

Tashi tsaye yyi yace oya muje kirakani gun Ummi nayi lunch aidama nasan ke y'ar
jinjirace ba wata babba bace wai 15 years.

Murgud'a baki tayi tace eh d'in.... da sauri yace mekikace? Tace nifa badakai
nikeba murmushi yasubuce masa ganin ta iya rainin hankali.

Gun kofar ya nufa yabude,da sauri hartana turesa tasakai dan ficewa cikin zafin
nama yadamkota har tafad'o kan kirjinsa!

Daga ita har shi wanu mugun shock sukaji ,ita kuwa lumshe ido tayi tana shakar
turaren sa.dan tureta yyi dg jikin sa yace hmmm baby wai miyasa bakyaji ?"guduwa
zakiyi ko me?"

Murya a kasale tace ah ah dan ALLAH bazan koma ba .

Saketa yyi ta jirashi yarufe dakin suka tafi part din Ummi.

Sai fira take masa yyi mata banza !

Har suka iso parlourn ,Ummi ce dasu hbba da Fatima a parlourn suna kallo,murmushi
Ummi ta yi byn sun gama gaisawa da shi takalli baby tace har bakonkin yatafi?"

Satar kallon yah Suleiman tayi aiko taga yana aiko mata da harara....cikin inda
inda tace um ..eh yatafi....tsaki yyi yace ke malama oya jekiyi serving dina yafada
had'e da zama ,bbu musu baby ta nufi dinning area.

Ummi ta hararesa hade da cewa oh babana halinka na nan ko?"

Ahankali yace gsky Ummi nifa banason raini ,in ina sake mata fuska saita
rainani,yafada had'e da kallon su Fatima yace dallah Ku kuma kuntashi kubani
guri....mitts yaja tsaki.

Sum sum sukabar parlourn, Ummi ta girgiza kai kafin tyi mgn baby ta dawo da plate
din alkubus da miyar taushe taji kaji da man shanu dauke ahannunta.

Agabansa ta aje had'e da nufar frige ta dakko masa ruwa da lemo had'e da cup,tazo
ta kawo masa,Ummi dketa kallon su cike da sha'awa had'e da jin dad'in yadda baby ke
kula da shi ta mike tsaye had'e da cewa sannu kinji ALLAH yyumiki albarka!

Murmushi tayi kai duke ,shikuwa gogan har cikin ransa yaji dad'in addu ar Ummi kuma
ya amsa da ameen dan ya tabbata da alamar baby zatayi saykin kai kuma da biyayya
tun yanxun ma yaga tana masa biyayya... Ummi ta katsesa da cewa kayi kaci abincin
ankusa la'asar ,dazunma bakayi break ba da safe haka yarinyar nan duk tadamu... ta
fad'a had'e da ficewa a parlourn.

Bissimillah yyi yafara cin abincin yana mamakin wai tadamu akan beyi break ba cin
itace tabata masa rai .

Tashi tayi tana niyar Barin parlourn da sauri yace ke!"

Waigowa tayi fuska daure yace ban amince kije ko inaba kibarni ,nidaya zanci
abincinne ko mne?"yanxun inzansha ruwa wazai xubamin inkin tafi?"

Bbu musu ta dawo ganin fuskarsa bbu wasa.

Matsawa tayi ta zuba masa ruwa had'e da cewa yaya eleeenah kasha kada yashak'eka
kasan wannan abun dole saita ruwa ,tafada hade da mik'a masa,wani dadi yaji jin
yadda take kula da shi dakuma sunan data kirashi da shi.

Bayan ya idar yakalleta had'e da cewa MY ANGEL bara naje masallacin kuma nadawo
nasameki anan inkinyi taki sallar.

Murmushi tayi dan ta ji dad'in sunan dayakirata da shi ,sunan dayake kiran iftinsa
da shi .

Cikin shagwaba ta ce to yaya eleenah amma kamun alk'awarin zakabani wayarka nayi
game.

Kallonta yyi yace kema haka kike da son game to gama wayar matso na nunamiki
security d'in, bbu musu ta matsala dab da shi yanuna mata ,sannan yaja hancinta
had'e da cewa sainadawo ,turo baki tayi tace nima sauna rama ALLAH inkadawo ,fita
yyi bece komai ba,ita kuma tayi part d'in su Fatima da wayarsa a hannunta.

*****

Bayan 15mini baby ce zaune a parlourn ta nata game da wayar yah Suleiman tanata
murmushi azuciyar ta tana cewa hmmm mutumin Nada saurin hawa da saurin sauka dubemu
dazun ,amma har mun shirya...Fatima ce ta katseta da CE ahhhhhh lallai baby yah
Suleiman naji dake wlh dan duk gidan nan bbu Wanda yaraba daukar wayarsa amma ke
yabaki....kafin baby tyi mgn yah Suleiman yashigo parlourn da sauri baby ta tashi
tanufi gunsa tana cewa yaya koyamun wannan ban iyataba .

Girgiza kai yyi yazauna ,tuni ta matso dab da shi ga mugunta ga nashi ta matso da
manta gab da nashi yafara koya mata ,tuni Fatima ta kunna TV ta fara kallo.

Baby kuwa da yah Suleiman sun shagala da yin game har abbu da Abba suka shigo basu
saniba,

Shikuwa Abba yasha mamakin ganinsu hankalinsu kwance baccin dazun baby sai kuka
take shikuma yahau dokin zuciya.

Abbune yace SULEIMAN!

da sauri yadago kansa yagansu tuni yaduka yana gaidasu ,sai dai gabansa yafadi dan
yasan doie Abba yafadawa abbu abinda yafaru dazun, kuma dole atambayesa kuma me
zece ?

Murya baby yaji tana gaidasu ,had'e da kokarin tashi dan basu guri tuni yyi saurin
aza lallausar kafarsa me cike da gargasar gashi kan tata k'afar yatake,,,,,

Zama su abbu sukayi abbu yace ah ah baby naga alamar zaki tashi to kiyi zamanki
tambayarku zanyi,batare data dagoba tace to.

Dan wata irin kasala takeji sbd jin kafarsa kan tata k'ofar.

Cike da jin kunya taran matsala dg kusa da shi amma still kafarsa nakan tata
k'afar.

Muryar abbu taji yace meye tsakanunka da yaron dazun harka fitarmasa da jini?

D'agowa yyi had'e da jifar baby da kallon gargad'i sannan yace rashin kunya yamun
abbu dan na ga be dace su tsaya tareba tunda anmata mini dan namusu mgn ta koma
ciki shine yafara gayamun mgn da ,
rashin kunya nikuma na nuns masa kalata!

Cikin tsawa abbu yace gidanku nace sbd hakan kake yunkurin kashesa ?bazaka dena
wannan zuciyar takaba ko ?"wlh ka kiyayeni kuma duk ranar Dana sake kamaka da laifi
irin wannan gida Kaine shasha.

Rusunawa yyi yana bada hkri dan besan batawa iyayensa rai.

Baby kuwa mamakin wannan karyar da yashararo take....muryar abbu tabi yace ke baby
hakane?kifada mun gsky.....sake Mirza kafarsa yyi kan tata.

Da sauri ta ce eh hakane !

Tashi abbu yyi yace To ALLAH ya kyauta ,adedenan wayar yah Suleiman tayi ring in
baby Tamika masa gurin karbarma said a ya mintsineta a hannu ,kamar tayi ihu tadai
daure.sbd su abbu .

Tashi sukayi Abba da yah Suleiman suka fice dg parlourn,abbu yyi part d'in sa.

Baby jiki bbu kwaritabi Fatima dakinsu.

******

da misalin karfe 8:00pm Mm zulai ce zaune ta yi tagumi tana hawaye tabbas tasan
batayi da kyauba gashi tafara gani duk abinda kunya ya wuce ace kamarta sbd 20k
ankaita anrufe inda tanada halin kirki wlh ko million ne tasan mutane gidan zasu
bada dan kada atafi da ita.
Yanxun gashi tunda tazo ko kare baizo yace gunta yazoba.
Gashi har dare zata kwana kasa cikin kazanta ga ciwon jiki sbd dukan da y'ar
cikinta ta mata ,dan tasan ta isa haihuwar wannan karuwar .
Wata zuciyar tace kigodewa ALLAH shin ita iftihal da kika saka aka jefar da ita
dani ,kinsan hannun wa ta fada?".kika tadawa jamaa hankali sbd son zuciyarki dg
karshe iyayenta suka bar gari. Ke kuwa bansan inda kike ..
Nadama ce fal da Dana Sani aranta ga sauro da zafi haka ta kwanta tana kuyi
har baccin wahala yyi gaba da ita.

Washe gari tun karfe 7am zubaidace cikin damuwa har y'ar rama tayi ta nufi dakin
yah Yusuf gabanta na dukan Tara Tara.

Ta murd'a k'ofar....

Share..

✍mmn fareesa ce✍


[6/17, 4:55 PM] Mmn fareesa: AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA!


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story Written by mmn fareesa

Ina mika godiya ta ga dunbin masoya wannan novel dabazan iya lissafo su ba sbd yawa
ngd sosae da kaunarku ga INA TARE DA ITA, sannan nasami korafe korafenku akan cewa
wai dan ALLAH wasunku nason shiga grps d'ina amma banasasu,kusani yan xun grp2
gareni kuma gsky banason rashin comments dan kona bude rufewa zanyi ngd..

🅿73&74

Ta murd'a k'ofar had'e da tura kai cikin parlourn "waige waige ta fara taga bbu
kowa aciki ,bed room d'in ta nufa had'e da yin sallama....tuni tayo baya sbd
takunsa dataji,jikinta na bari,tarabe gefe"
Dg shi sai jallabiyya yafito..... Yasha mamakin ganinta amma be nunaba fuska had'e
cikin tsawa yace keeeeeeee!lfy?"
Cikin muryar tausayi tace yaya dan ALLAH kasaurareni na rokeka!mugun kallo
yyi mata had'e da Jan doguwar tsuka afusace yace mezakicemun zubaida?"tunda ni ban
isa da ke ba,dan haka na cire hannuna akanki"sbd kin rainani inganki da wani ,wai
saiki gudo cikin gd !azatonki biyoki zanyi?"
NEVER wlh nafi karfin hakan ,sannan kifita tun kafin jikinki yyi tsami nabaki
3minit.
Tuni tafashe da kuka cikin shashshekar kuka tace pls katai makeni wlh nacanza ba
zubaidar daka Sani da bace!Dan ALLAH yaya mama na hannun police tun jiya narokeka
kaje kabiyasu ka karbota dan.....wani mari biyu masu masu rai da lfy
yawankomata ..ihu tasaki had'e da dafe gurin tuni hannunsa yakwanta akuncinta
Batace komai ba ta fice adakin cikin kunar rai...
Shikuwa yah Yusuf ji yake kamar yaje yadawo da ita yarungumeta ya
rarrasheta ,yasan cewa shidai kawai yatsintsi kansa da tsananin sonta da
kaunarta ,inyace ga lokacin da yafara sonta yyi karya.
Lokacin da yaganta tare da saurayinta saiada yyi jinyar zuciyarsa.
Saidai abu 2 yatsaya masa arai na 1kukanta na2 datace wai mama na gun police yabiya
su yakarbota to meke faruwa ne?
Ajiyar zuciya yyi can kuma yyi tsani sbd mugun halin mm zulai daya tuna.

Ciki yakoma yashirya da kayan NYSC ajikinsa yanufi skul din dayake dauka ganin
7:45am yasan yyi latti ko gun Ummi bejeba ,sai da zubaida na makale aransa...

***********
Karfe 8:30am yah Suleiman ne yafito cikin kakinsa yanufi part din Ummi dan yin
break fast ya wuce office.
"Sallama yyi bbu kowa parlourn sai ihun baby dayakeji be ankaraba tafito da gudu dg
dakin yaran tana kwala masa kira.....tana ganinsa ta fad'a jikinsa had'e da sakin
kukan shagwaba...
Lumshe ido yyi ganin atsorace take ga ko d'an kwali bbu akanta" ahankali yace ke ni
cikani!menene haka yatsorataki?"
Turesa ta yi yyi baya kamar xai fadi sbd jikinsa asake yake....dariya ta tuntsure
da ita ganin yyi saurin dafe bango,fuska daure yace wakikewa dariya?"
Cikin shagwaba ta ce gsky yaya nidai gidanmu zankoma kaga Fatima kullum sai ta
tsorata ni da mage....bata ida maganar ba Fatima ta fito da magen ahannunta tana
dariya...

Tuni tasha jinin jikinta ganin kallonsa da yah Suleiman ke jifarta da shi.

Cikin tsawa yace bakida hankaline?da kike tsorata ta da mage ,kinsan nima bason
mage nukeba sbd ina k'yamarta,amma dg yau zatabar hannunki ,kuma kije kikaiwa mai
gadi ita yanxun taje tayarda ita dg nan kinshare compound din gidan nan duka ki
maimaita....tuni Fatima ta duka dan basa hkri tana nuna masa yunifoam dan harta
makara skul .
"Kallonta kawai yyi da gudu ta fice ,yaja tsaki had'e da nufar dining area baby ta
bisa."

Zama tayi tace yah ileeeeeeeeeeee nah ina kwana ?"hararar ta yyi yace bazan amsa
gaisuwar matsoraciyaba.dukar da kanta ta yi ,te a yahada bebi ta kantaba yyi
serving da kansa dan gudun makara..

Ahankali yace baby kinyi break din?"dakai ta amsa ,sannan tace pls yaya karabu da
Fatima kada ta yi latti a skul,kajiiii?

To kawai yace "

Break fast insa ya idar ya mike itama ta mike tana turo baki idanunta cike da
hawaye, ta biyosa ....tsayawa yyi cikin kulawa yace to kuma menene?zakimun fushi
koninamiki wani abu?"da sauri ta ce ah ah ,tsareta yyi da ido can yace baby me
kukeso?konatafi dkene?"da sauri tace eh"

Kallonta yyi yace waiba nahanaki yawo bbu Dan kwaliba jeki canxa kaya muje dg nan
nasa amiki saloon ko?"ihun murna ta yi ta fice d gudu.

Girgiza kai yyi had'e da nufar bedroom d'in ummi yasameta tana d'aura dan
kwali,dukawa yyi yagaisheta byn sun gama yace mata da baby zai fita ,murmushi ta yi
tace to dan ta lura dg babin hatshi sun fada tarkon kaunar junansu,anan yasanar da
ita laifin Fatima da hukuncin da yyi mata.

Ummi tace kayi daidai ko jiya namata mgn akan tadena ,dg nan ta sanar da shi halin
da mm zulai ta ke dan abbu yasanar da ita jiya,cikin ko in kula yace ita ta shafa
ai dama nagansu lokacin da zasu Shiga b'angarenta.

Nan kuma Ummi tamasa nasiha da fada akan abinda yyiwa Abbas ,hkri yabata yafice .

Baby kuwa cikin murna taje ta canxa Shiga zuwa jallabiyya baka ta yi rolling kanta
da mayafin ta feshe jikinta da turaren ,sak ta fito kamar balarabiyya ko shuwa
Arab,saidai kuma tanad'anjin tsoron saloon din dan Fatima ta kai ta sau 1 haka ta
fito, tasamesa parking space nan ta nufi guns a.

Kafeta yyi da ido yana ta kallonta ,azuciyar sa yace masha ALLAH kamar aljana
wannan kyau haka.

Saidai besan miyasa da yakalleta take tuna masa da angel d'in sa ba.

Kamshinta daya shak'a yasashi dawowa tunanin daya tafi.

Bude mata muffin yyi yace muje ko baby "murmushi ta yi tashiga had'e da yin
addua ,sai kallonta yake yaaji ta Burgess sosai dan yalura tanada ilimin addini
sosai.

Motar yatada yabata wuta ,had'e da cewa baby y'ar kauye me kashin kwance.....
Yafada cikin tsokana"""

Turo baki ta yi cikin shagwaba tace ALLAH nikadai na Jana !kuma ni bani wani
kashin kwance ,sannan nima saina rama mintsinina da kayi jiya...katseta yyi da cewa
hmmmmm yarinyar nan kina wasa daniko?da Rabon nasake miki mintsinin dayafi na
jiyan.yafada had'e da kallonta Zara zatan yatsunta ,ahankali yace anjima maje amiki
lalle ko? "

Murmushi ta yi tace to yaya amma dan ALLAH ko murmushi ne karuka mun na lura kaiko
dariya ma baka cika yiba sai shan k'amshi.
Murya kasa kasa yace kinason inruka miki ne?"

Da sauri tace eh

Adedenan sukayi parking, suka fito sai yan kalle kalle take yi ganin sodoji burjik
maza da mata,jitayi yaja hannun ta suka cigaba da tafiya.

Sai gaisawa da jamaa yakeyi fuskar nan atamke musammun in mata sun masa mgn ,itada
batace komai ba,

Da yawan matan dke nuns suna sonsa koda suka gaisa tare da wannan bala rabiyyar sun
raina Kansu lolx..

Office in sa yabude had'e da Jan ta suka shiga.

********

Bangaren Abbas kuwa be iso gd ba sa7:46pm straight gidan mlm ya wuce ,bayan yyi
sallama yasamu mlm zaune kan buxu yana lazimi alamar yagama sallah, d'agowa yyi dan
jin muryar Abbas ,daidai da sauri yace subhanallahi Abbas lfy?"naganka da baki
kunbure.

Zama yyi yazayyane ma mlm abinda yafaru duka dg karshe yace mlm dan ALLAH wanene
shi kuma meye matsayinsa agunta?

Salati kawai mlm keyi sannan take kayi kuskuren Abbas saida naga yamaka kada kaje
sbd gudun irin wannan matsalar!

Gashi kaje "to maganar gsky shine mijin dazata aura!

Azabure Abbas yace what's?"

Mlm yace sbd yacancantane dan yyi dawainiyya da ita shida iyayensa alokacin datake
a larura ,kume besan ita waceceba ?sai da ALLAH yasa ni mahaifinta na bayyana har
yasan ita wace dan haka kada kaga laifinmu.

Abbas yyi murmushi me ciwo yace bbu damuwa haka ALLAH yatsare matar mutum kabarinsa
.

Mlm yyimasa nasiha had'e da basa hkri sukayi sallama Abbas najin zafin rabuwarsa da
masoyiyarsa.

Byn tafiyarsa mlm yakira inna klw da bb atine yamusu bayani ,suma sunji bbu dadi dg
karshe sukace haka ALLAH yatsara.

Suna shiga office din....

Share

✍mmn fareesa ce✍


[6/18, 4:00 PM] Mmn fareesa: AWESOME WRITER'S ASSO..🏮
(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA!


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story & written


By
Mmn fareesa

🅿75&76

Suna shiga office d'in "yamata nuni da kujerar dayake zama had'e da cewa to kizauna
zuwa anjima sai muje amiki gyaran gashin ko?" Ahankali tace to sannan ta zauna kan
kujerar tana yan kalle kalle"zama yyi gaban table din kan kujerar da baki ke zama
yafito da wasu chacoolat 2da biscuit,yamik'a mata had'e da wayarsa batare da yyi
mgn ba.
Karba tayi tace lah yaya na gode sosai barama nayi game,dg nan tacigaba da yin
games had'e da yan ciyee ciyenta.
Shikuwa loptop yajawo yashiga danne danne abinsa, haka shiru yadan ratsa
tsakanunsu bbu mai mgn har zuwa minti30,batare daya kalletaba yace y'ar k'auyeeee!
Sarai taji sa saitai banza dashi dan ta lura mgn yake nema .
"Ahankali yadago kansa yyi mata kuri da ido " besan miyasa daya ganta yake ganin
tana kama da ANGEL dinsa?"wata zuciyar tace dan ka kwallafa ranka ne ga iftihal
din...
d'agowa tayi itama sukayi 4eyes harararsa tayi had'e da masa gwalo,murmushi
yasubuce masa afili yace oh lallai baby nikike harara ko?"
Nayarda kin waye tunda kinzo binni,shiyasa har kikemun haka amma yarinyar
zankamaki,dg nanma saidoki zanyi yafada fuskarsa daure....
Tabbas ta tsorata amma da ta yi wani tunani sai tayi murmushi tace eh minene danka
siyar dani?"
Kafin yyi mgn anyi knock, yabada izinin ashigo.
Wata macece soja tashigo da sallama sai faraa take ,atake cpt Suleiman yadaure
fuska ,had'e da cewa lfy sumayya?"

Murmushi tayi had'e da juya idanuwa tace nazo mugaisa ne tunda baka daga wayata"

Adedenan baby ta dago kanta had'e da watsowa Sumy mugun kallo atake taji wani
kishinta yataso mata...itama Sumy ta tsorata da kyawun yarinyar dan dama batasan
sun zo tareba ,zuwanta kenan taga office nasa abud'e tashigo.

Fuska daure ta nuna baby had'e da cewa cpt my dear wacece wannan? "

Wani mugun tsaki had'e da harara baby ta aiko mata dashi sannan tace NI MATAR sace!

Tana fadar hakan da sauri ta fice dg office d'in ....yah Suleiman nadakatar da ita
amma bata sauraresa ta fice.

Wani mugun kallon tsana yyiwa Sumy ,atake tasha jinin jikinta dan tasansa bbu kyau
in ransa yabaci afusace yamike dan binta ,cikin bacin rai yace bazan gaji da cewa
bana sonkiba ! Muddin kika sake shigomun office hmmmm yana kainan yafice da mugun
sauri dan kiran Baby.

Ita kuwa baby da gudu ta fice had'e da buya byn wasu bishiyoyi tana ganinsa yazo
yanata tambayar mutane ko sun ganta ? Sai ace ah ah.
gaba daya yarude motarsa yadauka ya fice ,dg barrack d'in yyi waje ,befi minti5da
tafiya ba ta fito had'e da ficewa cikin barrack din ta tsaida mai adaidaita yakaita
gun saloon, kasancewar tasan gari dakuma 2k ajakarta.

Byn angama salon d'in sannan ta hau adaidaita ta nufo gd gab da zasu shiga layin ta
hango abbu da Abba had'e da mai gadi zasu masjid kasancewar azahar tayi ,amma
fuskar abbu da damuwa.

Suna wucewa tacewa mai a daidai tar yasauketa ,byn ta sauka ta biyashi ta shige
gida ,straight can byn gidan inda baa cika zuwaba ta nufa ta yi zamanta,ranta na
zafi dan wani mugun haushinsa takeji ,gani take kamar yanason sumyn"sannan ita bata
San meyasa batajin haushin iftihal akan sondayake mataba?"amma wannan sojan wani
mugun zafinta takeji atake tafara kuka da hawaye.

********

Mm zulai ce zaune byn sun gama sallar azuba basu koma bacciba sunyi jigum jigum ga
ciwon kai da zazzabi basu dena damuntaba duk tayi rama acikin kwana1,wani kunu da
kosai ne aka kamusu,tana hawaye tana kurba bbu dad'in yau balle na gobe ,ko krba
ukku batayiba taga kafar kyankyaso aciki tuni tashiga kwara amai kamar ranta zai
fita bbu me ce mata sannu har ta idar ,bbu tausayi masu gyara gurin sukace ta
kwashe aman tana ganin jiri haka ta gyara gurin kuma baa sake bata wani abu dan
taciba,haka ta kwanta kasa kuda nabinta ga zafin ciwo hawaye sai zuba suke
afuskarta ta yi nadamar sanin Laure arayuwarta dan itace duk ta azata akan mugun
halayenta ,gashi bbu Wanda yazo da cewa gunta yazo...

_________________

Bangaren yah Suleiman kuwa tun a get yakema masu tsaron get din masifa wai basu
kula da aikinsugashi y'ar mutane ta gudu basu bantaba.

Koda yafito yyita kalle kalle gabansa na fad'uwa afili yace oh kadafa y'ar mutane
ta bata!

Wani mugun tsanar Sumy yaji afili yace zanmiki hukunci sumayya"dan ke kika
jawo,narasa iftihal ga baby dke amana aguna itama tana shirin salwanta,tuni yabawa
motar wuta yanufi gd dan yatuna tasan anguwarsu k'ila gd taje,ikon ALLAH yakasa lfy
tun awaje yyi parking yakutsa kai ciki.

Me gadi yatambaya ko tazo yace ah ah be ganta amma yatambaya ciki dan yashiga bayi
k'ila tashigo be ganiba.

Da mugun sauri yyi part din Ummi ,akicin yasameta ko sallama bbu yace Ummi ina
baby?

Ummi da mamaki tace banganeba?"yobatare kuka fitaba!

Cikin damuwa yace eh wlh na nemeta a office da cikin barrack din bangantaba!

Harararsa Ummi ta yi tace hmmmm nasan halinka fa da zuciya Kodak wani abu kamata
tayi fushi ne ta tafiyarta ,gashi ita bakuwa ba y'ar gariba kada taje ta bata
wlh...

Rasa me zaice yyi kawai yafito cikin tashin hankali kaf yaduba ko ina agdn
bata ,hankalinsa yakai kololuwa gun tashi ,yasake komawa barrack din akace anga
fitarta da jallabiyya baka yasake kuma fitowa yana ta aikin nemanta amma bbu ita .
Gd yasake komawa yasamu Ummi har ta sanar da abbu sunata jajan abun dan Ummi
hankalinta yatashi musammun data tuna dg haka fa aka rasa iftihal.

Fada sosai abbu yyi masa akan cewa shine yamata wani abu ta gudu ,cikin jin nauyi
yyi musu bayanin dalilin dayasa ta gudu.

Ajiyar zuciya Ummi ta yi tace oh ALLAH Sarki wlh kishine yasa ta gudu Dan haka kaga
yanzun axahar tayi saikaje kayi sallah kazo ka nemota aduk inda take inbahaka wlh
nida Kaine agidan nan, dan yarinyar nan amanace agunmu ,mekakeso mucewa iyayenta?"

Jiki asanyaye yawuce masjeed abbu yafito suka hadu da Abba yasanar dashi batan baby
,shima ya jajanta had'e da cewa suje masjeed .

Bayan sun taso dg masjeed yah Suleiman yawuce part din Ummi dan ne Neman shawara...

Zubaida ce tafe cikin damuwa dan tafison kadaicewa sbd damuwar datake ciki,ta ido
byn gidan kawai tahango baby zaune tana hawaye .

Tausayinta taji amma yanajin nauyinta sbd zalinta dataci sadda bata lfy.

Komawa tayi part din su tasami Rukayya na kuka zama tayi itama suka cigaba da
kukan.

******
Yah yusf ne tafe a motarsa yashigo gidan byn yyi parking yafito yanufi part din
Ummi ,yasamesu suna shawarar ko akai cigiyarta gdn TV da redio.

Yah Suleiman na gefe kallo 1 zaka masa kasan yana cikin damuwa Habiba d Fatima nata
hawaye ,byn sun gaisa yatambayesu meke faruwa aka sanar dashi. Komai cikin
tausayawa yace subhanallahi dama naji ance ksmar mm zulai na gun police tun jiya
ko?"

Ummi tace eh kudin mutane taci 20k shine sukazo aka tafi da ita.

Bece komaiba yafice dg part din dan yasan bawai kudin amsotane bbu ba,ah ah sun
barta ta horu kuma yasan yanxun abbu yadaina bata ko bicikarsa dg ita har yayanta!

Shiyasa daa zubaida tazo dan yataimaka mata yaki sauraronta,shiru yyi yanajin wani
mugun tausayinta,aikawai sai ya nufi part d'in mm zulai d'in dan yaga zubaidar ya
rarrasheta.

Yana zuwa yyi sallama awaiting parlour.....

Share...


mmn fareesa ce ✍
[6/24, 8:56 AM] Mmn fareesa: AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA!


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written
by
Mmn fareesa

NOT EDITED

🅿77&78

Yana zuwa yyi sallama a waiting parlour... Zubaida da kanta ke duke tana kuka,da
sauri ta dago kanta jin muryarsa...tsaye yyi had'e da hard'e hannayensa a kirji
yana mata kallon tausayi da gudu ta nufi gunsa tana shashshekar kuka,bbu musu
yabude mata hannayensa ta fad'a jikinsa tana kuka mai zuma zuciyar mutum..
"Ahankali yace ya isa pls kidena kukan kinji ?" gobe insha ALLAH da safe zanje na
karbota zan amso wasu kudine da yauma zan karbota..da sauri ta d'ago dg jikin sa
tana murmushi had'e da dariyar farinciki... Murmushin shima. Yyi had'e da saka
yatsansa yashare mata hawaye...muryar Rukayya sukaji abayansu tana zubawa yah Yusuf
godiya "kallonta yyi yace kada kidamu "
Juyawa yyi dan ficewa dg parlourn da sauri zubaida tace yayaaaaaaa!
Cak yatsaya had'e da tsareta da ido ,
"Ahankali tace to ai banso katafi ko"
Murya kasa k'asa yace sorry kinga baby ta b'ata zamuje nemanta nida yah
Suleiman.... katsesa tayi da cewa wacce babyn yaya?"
Yace wacce yah Suleiman zai aura...da sauri zubaida tace yo ai wlh yanxun naganta
can byn gidan nan tana kuka! zaro ido yyi had'e da cewa pls da gske kike?"
"Tace wlh"
Hannunta kawai yaja suka nufi part d'in Ummi da mugun sauri"
Suna shiga suka tsintsi muryar yah Suleiman yana cewa wlh sumayya gara ki fito da
ita inba hakaba saina k'arar da danginku baki d'ayansu....da sauri yah Yusuf yace
wlh yaya zubaida tasan inda take....da sauri jamaar dke parlourn suka juyo suna
kallon Yusuf dake rik'e da hannun zubaida.
Yah Suleiman kuwa sai dai sukagansa gabansu yana cewa dan ALLAH zubaida muje ki
kaini gunta plsssss!mamaki zubaida yabata dan betaba yimata mgn hakaba....Jan
hannunta Yusuf yyi suka fice yah Suleiman na biye dasu ,yyinda
Ummi ,Fatima ,Habiba,yah Habib da yah Usman sai abbu suka rufa musu baya..

Baby kuwa byn taci kukanta me isarta tayi shiru tana tunanin gd.

Tun dg nesa gogan yahangota tayi tagumi,aituni yyi ajiyar zuciya atake yan
miskilancin suka motsa dan haka sai yyi tsaki afili yace oh dama tana nan tun
dazu,shine ta keta wahalar da mutane ?"

Ummi afusace tace yimun shiru ,aikayi ta barka da ace baa gantaba kayita wahalar
nemanta kenan....girgiza kai abbu yyi ,adedenan baby ta hangosu tuni tsoro yaka
mata jitake kamar ta zura aguje..

Tashi tsaye tayi ganin zubaida dasu Fatima sun nufota hakan yasa da sauri ta zura
aguje had'e da fadawa jikin su tana kuka.

Hannunta suka ja ,kasancewar su ummi sun tsaya agefe suka kaita gun ummin.kama
hannunta Ummi ta yi tace muje kinji y'ata amma dan ALLAH kada kisake yunkurun
guduwa....da sauri yah Suleiman yace yo tama sake mana" d'agowa baby ta yi cikin
SAA suka hada ido da shi wata uwar harara ta gallamasa,mamaki sosai tabasa baki
sake yake kallonta har suka fara tafiya itada Ummi jamaa na binsu ,yyinda ko wanne
saurayi da partner d'in sa, yaseer ne kawai baya ciki ...
Kwafa yyi afili yace wlh zan kamakine yarinya....

Bayan sun dawo Ummi da abbu suka bata hakuri akan kada tasake irin hakan tace to
had'e da basu hkri itama.
Shikuwa gogan lunch yadiba yanufi part d'in sa, yyinda Yusuf zubaida ta manne masa
har Ummi na mamakinsu dan tasan basa shiru ,amma data tuna ikon ALLAH saitadaina
mamaki..

********
da misalin karfe 7:40 pm ummice tare da abbu zaune awaiting parlou byn yagama cin
abin dare .
Kallonta yyi had'e da cewa dazunfa munyi waya da mutanenki!tace kai dan ALLAH "yace
eh saura 7days sudawo Nigeria dan haka kinga da jibi abdullahi zasuie garinsu
yarinyar nan nemawa Suleiman auren ta ko?" Tace eh"
Yace to na fasa sai dadynsa yadawo suje da shi atare,shima kuma haka yace dan kansa
zai nemawa dan lelen nasa aure..
Murmushi Ummi ta yi tace oh ikon ALLAH to ALLAH yamaidosu lfy yasa kuma alkhairi "
Abbu yace ameen yah rabbi, kinga nima da angama maganar auren yaran nan nima zan
angwance😂
Harara Ummi ta masa had'e da cewa kai mijin mace dayane rak....da sauri yace maida
wukar Rabin ran ina ni ina wani aure haka natsufa...sallamar yah Suleiman ce ta sa
abbu yyi shiru ,gaidasu yyi had'e da cewa Ummi baby fah?"

Harara ta bankomasa tace kafini sanin inda take dg nan tabi abbu part din sa tabar
yah Suleiman zaune shi daya..

Motsinsu yaji adakin yara ,tashi yyi had'e da tamke fuska yanufi k'ofar
dakin...baby nagaban mirror tana cire yan kunne kanta bbu Dan kwali gyaran gashinta
yyi kyau gwanin sha'awa gashi bak'i kirin tayi parking dinsa..yyinda su Fatima da
Habiba sai santin gashin suke .....tsaya wa yyi dg bakin k'ofar yakafeta da
firgitattun idanunsa yana ta kallon gyaran kan da aka mata yana tunanin yaushe taje
aka mata shi...

"" kamshin turaren sa dataji ,yasa tagane ko zaishigo dakin ne ko kuma yana ciki,da
sauri ta juyo sukayi 4eyes da shi,ashagwabe tanufi gunsa ...

Yyinda su Fatima suka bar dakin byn sun gaidashi..

Ayadda yaso yyimata masifa ,amme me besan meyasaba sai yakasace mata komai yanadai
ta kallonta....cikin dire dire had'e da shagwaba ta ce ni yanxun ice cream zansha
da fura,kaji yayaaaaa?"

Ta fad'a had'e da kukan shagwaba, aigaba daya jinsa yake wani daban ga kasala da
mutuwar jiki sun tasanmasa be shiryaba.

Ahankali yace naji iya dama abinda kikema rigimar kenan?"

Da sauri ta ce to sai kuma irin biscuit d'ina nadazun Dana bari a office naka shima
kabiyani abuna....ta fad'a had'e da murguda baki.

Murmushi yyi yace ah ah bazan cigaba sai kin fadamun miyasa kika gudo dg office
dina nayita nemanki kika d'agamun hankali,yanxun baby kin kyauta nama lura kinfison
kirik'a batan rai ko?"

Cikin sanyin murya tace to yaya dan ALLAH ka yi hkri bazan komaba ,amma gsky bazan
koma zuwa office nakaba"

"Da sauri yace meyasa?"

"Tace sbd wannan me kirar samudawan tasaka kazamar k'afarta aciki"

Murmushi yyi wai Sumy ce me kirar samudawa,Ahankali yace ban yardaba to nida gobema
tare zamuje nakaiki amiki lalle ma dg nan .

Turo baki tayi tace um um Fatima zata kaini,had'e rai yyi yace to goben innace muje
kice baki zuwa manah..

Batayi mgn ba ta nufi k'ofar fita.... da sauri yarik'e hannunta had'e da cewa wai
miyasa kike son batamun rai ne?"bacin yanxun kikaban hkri amma gashi kin koma..

*cikin sanyin murya tace nadena muje kaci abinci tukum"ahankali yace to kokefa amma
bbu kodan murmushin nan,kallon sa tayi suka hada ido state sukayi murmushi ..
Zama yyi kan carpet tayi serving dinsa da ruwan semonvita miyar kubewa busassa.

Ta aje masa hade da zama kusa da shi yyi bissimilla yafara ci..

Ahankali yace baby bara nakira k'asim(yaronsa ne) yakarbomiki ice cream dinko?" Ko
nikeso nasiyo miki?"

Cikin sanyin murya tace bazanso Yayana yawahalaba katurasa yakarbomin.

Cikin jin dad'in maganarta yakira kasim yasanardashi abinda zai karbi,kafin ya idar
da cin abincin yakawo ,nan tasha komai awadace ,anan take ta basa labarin taje
saloon da kanta,Wanda yyi mamaki sosai, harda dungure mata kai yyi wai aita
wahalardashi gun nemanta.

Cikin wayo itama ta kai hannunta kan karan hancinsa taja da gudu tabar parlourn bbu
shiri tana masa gwalo....dan yyi kokarin kamata ta gudu..

Wayarsa yadauka yana murmushi had'e da cewa hmmm baby mejan fada zan kamaki gobe..

Washe gari tun karfe 7:00amm yah Yusuf ya had'a kudin hannunsa 30k yanufi station
din.

Byn yaje yasanar dasu gun wacce yazo ,anan Wanda case din ke hannunsa ,yabukaci
akawo dubu 20 din na ba shin sannan yyi signing bbu musu Yusuf yyi ,dg karshe akace
sai yabiya dubu goma na ciyarda ita da bata magani dasukayi,bbu musu yabiya dama 30
k ne yazo dasu..

Anan akaje aka cewa mm zulai ta fito ansallameta,wani farin ciki ta ji da murna
tasan yaseer ne yazo yyi beling nata.

Fitowa tayi jiki asanyaye duk tayi baki ta rame acikin kwana biyun.

Tana fitowa dg cel sukayi 4eyes da yah Yusuf....

Bana bukatar tanx ko stickers dawasu surutai comments kawai nake bukata inna ga
ruwan comments acigaba inkunji shiru to kadama kuyi jaje ..

✍ Mmn fareesa ce✍


.
[6/24, 2:16 PM] Mmn fareesa: AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA!


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

story & written by


Mmn fareesa

Inajin dad'in comments naku sosai da sosai kamarsu...

Salma l y ,Maryam

Musa ,mmn samha,

Miss fatisah,mmn
Ibrahim,
meenal mohd,

Fatimatou,khadeejart,
Aysha aliyu,ummu
Amra,

Maimuna,mmn mashkur,
Haima mmn Abdul,

Aishatou, hjy faty


Khady,mmn zannur.

Ummi dentiest,
Mom iman&h...
Zainab s Usman
Amina ay.....

Da duk wacce bataji sunanta ba ngd sosae😻😻

🅿79&80

NOT EDITED

Tana fitowa dg cel sukayi 4 eyes da yah Yusuf! "


Sake ware idonta tayi dan tagane shin shida wani yazone ko kuwa gizone idonta ke
mata?"
Amma me ?shidai din ne yana mata kallon tausayi..
Mamakine kwance afuskarta had'e da tambayoyi aranta!
Koda yalura da yanayinta matsawa yyi gunta yana cewa mama sannu!mutafi
ko"ahankali tace Yusuf wayazo beling nawa?"dukar da kai yyi yace NINE!
Da sauri ta d'ago kai had'e da cewa Kaine Yusuf?" Yace eh mama muje gd ki huta
ko"jiki bbu lakka tabisa yabude mata mota ta shiga, shima yashige had'e da Barin
gurin.
Tafiya suke bbu mai mgn ,can mm zulai dketa mamakin waye yasanar da Yusuf har
yatausaya mata yazo dubata yyi belling nata Wanda ko y'ayan cikinta basuzo dubata
ba!ahankali tace dan ALLAH Yusuf waye yasanar dakai halin danike ciki?
Kallon gefenta yyi yace ZUBAIDA ce!
Yaciga da cewa wlh mama suntayar da hankalinsu sosai itada Rukayya ,Nina bansaniba
sai jiya da marece tasanar dani...mamaki ne aran mm zulai, shin sun manta abinda ta
musu?wata zuciyar tace hmmm danma basu San cewa kece silar batan iftihal ba.
Jitayi gabanta ya fad'i.... Amma har cikin zuciyar ta ta ji dad'in yadda su zubaida
suka damu da ita, saidai tayi mamakin rashin zuwan yaseer yyi belling nata,kuma
bataji yace yaseer din yadamuba.
"Ahankali tace YUSUF !

Be kalletaba yace na'am tace nagode sosae ALLAH yyimaka albarka yasa kagama da
duniya lfy ..
Cikin jin dad'in addu ar ta yace ameen yah Allah.

Cikin kuka tace dan ALLAH kuyafemin kuskeren danayi abaya sbd son zuciya da zugar
muguwar k'awa nayi nadama dan ALLAH Yusuf kaso zubaida ka kulamun da ita ,duk da
nasan kana kokari gurin tarbiyyarta.

Ajiyar zuciya yyi yace bbu komai mama indai dan nine kuma insha ALLAH zancigaba da
kulawa da ita..

Ahaka yyi parking kasancewar sun shigo gd.

Tana fitowa dg mota saiga zubaida da gudu itada Rukayya suna kuka suka
rungumeta,itama kukan take ,yyinda Yusuf ke tsaye yana kallon su cike da kula wa
hade da tausayi.

Sakinsu tayi had'e da cewa su koma ciki ita gurin Ummi zataje.

Zubaida gun yah Yusuf ta nufa, Rukayya tayi part din su,yyinda mm zulai ta wuce
part din Ummi..

Zazzaune suke kan dinning suna break Ummi da abbu na k'asa bisa carpet suna break
fast.

Sallama ta yi jikinta asanyaye koda tagansu ,itama sai ta tuna dafa haka suke zama
itada abba! Ummi ta amsa sallamar fuska asake sbd tabata tausayi ganin yadda ta
koma akwana2.

" sannan taga alamar nadama afuskarta"

Dukawa tayi tagaishe da abbu sannan suka gaisa da Ummi,nan suka mata jaje, su
Fatima ma sun gaida ita sukabar parlourn.

Suna fita tafashe da kuka had'e da rike hannun Ummi ta na Neman yafiyarsu had'e da
abbu,nan suka ce sun yafemata,atake tanemi alfarmar yakira Abba yazo sutayata bashi
hkuri.

Haka kuwa akayi ,byn yazo yana ganinta yadaure fuska ya jiya dan komawa ,abbu
yadakatar dashi yazo yazauna.

Nan cikin kuka mm zulai ta nemi gafararsa had'e da yimasa alk'awarin gyara halinta
kuma tarabu da Laure..

Bbu yabo bbu fallasa yace ya yafe mata ,yafice dg sashen.

Ummi ta hada mata tea mai kauri had'e da sinasir da niyar taushe tace taci,bbu musu
ta hau ci sbd tsohowar yunwar datakeji.

Byn ta idar tayi godiya had'e da komawa sashensu.

Wanka ta yi had'e da brush ta shirya tasake yin wani break din nan take tambayar
wai ina yaseer.?

Nan su zubaida suka sanar da ita yadda sukayi dashi aranar da aka kaita ceel.
Salati tayi had'e da cewa lallai yaseer abinda zai zakamun dashi kenan.

Hmmmm aidama abin ALLAH haka yake wadanda nak'i su suka fito dani....ALLAH ya isa
tsakanina da Laure! Itace tasami hanyar banza amma kibarni da yaseer wlh zai Sani
zaigane uwa tanada mahimmanci ga d'an ta..

Zubaida tace wlh mama yah Yusuf yagama mun komai arayuwa da ALLAH yasa yafito da ke
dan gsky bazan iya rayuwaba inbbu shi ina mugun k'aunarsa..

Mm zulai ta ce wlh har abada bazan mance hallaccin yaron nanba wlh ,tunda yamun
abinda d'an cikina yakasa yimun.

Hakafa sukayi ta jajen abun had'e dayima Kansu alk'awarin zama da kowa lfy agdn,sai
dai mm zulai data tuna itace tabayar da iftihal hankankalinta na mugun tashi..

Yah sulaiman ne acikin mota shida baby...

Kuyi hkuri da Wannan bnida caji...


mmn fareesa ce✍
[6/24, 7:05 PM] Mmn fareesa: AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA!


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story & written by


Mmn fareesa

wannan shafin nakine maman feenat kiyi yadda kikeso dashi sbd ke akayisa ina mugun
jidake over😻😻

🅿 81&82

Yah Suleiman ne acikin mota shida baby "ahankali yace baby yau zanyi tfiya zuwa
Lagos.....katsesa tayi da cewa amma tare da ni zakaje ko?"murmushi yyi ganin
kuruciya ce atare da ita, yace ah ah nima yau da safe akasanar da ni sbd tafiyar
gaggawace ,kuma kinga koda akwai aure atsakanunmu bazanje dakeba duk da kwana5zanyi
acan, to balle bbu sbd had'arin gurin kiyi hkri kinji baby nah" batace komai ba ta
sharesa"
Shiru sukayi har yagaji yyimata mgn wai baby meye haka? "Yakikeso nayi da raina ne
wai?" kanta tad'ago saiga hawaye sharr afuskarta a time din kuma yyi parking.
Kallon ta yyi "ahankali yace pls kidena kukan kinji?"
kishare hawayenki nida nikeso kik'aramin karfin gwiwa saiki kuma Sani acikin
tunani"yafada had'e da Ciro hand chief mai kamshi yafara share mata hawayen.
Saiso yake su hada ido amma taki yarda"ahankali yace baby bazakimun mgn ba kenan?"
Ahankali tace ah ah yaya ALLAH yatsare yabada SAA kuma insha ALLAH ko byn katafi
zan dunga maka addua ai,murmushi yyi had'e da Jan hancinta yace yauwa wana kama?
"kingama yimun gwalon " marairaicewa tayi had'e da shagwabewa wai yyi hkri kadaa
yyi latti anajiransa,girgiza kai yyi yace hmmmm aizandawo zankamaki ai ,yanxun bara
mufita asamu Yaro yamun mgn da meyin lallen sai insanar da ita tamiki bazan jimaba
zan dawo"
Fitowa sukayi dg cikin motar adedenan wasu yara zasu wuce nan yaturasu sukira meyin
lallen dan dama acan ne akema angel insa lalle kafin ta bata!
Kallon ta yyi byn yatura yaran yace mekikeso na siyamki?"murmushi tayi tace bakomai
yaya nagode sosae da yadda kake kulawa dani....katseta yyi da cewa nikuwa da waya
zansiyamiki domin inkiraki inji yaya yan gd da abinda gidan yake ciki kinsan su
mommy wato mahaifiyar my angel d'ina sun kusa dawowa wlh amma sai sundawo da kwana1
zandawo insha ALLAH..
Wani fad'uwar gaba taji hakan jin yace sunkusa dawowa,amma afili sai tayi y'ar
dariya tace to masha ALLAH gsky ina tayaka murna ALLAH yadawo dasu lfy"cikin jin
dadi yace ameen "sannan yace to amma tunda kince bbu komai nafasa siyan wayar....be
ida karasawaba tasaki ihu..har saida yatoshe kunnensa ,tana dire dire... Anan kuma
me lalle tayi musu sallama dan ita azatonta anga ifti sbd kamarsu datagani d baby"
Byn sun gaisa tace oh ranka yadade' rabonka da gidan nan tun kafin abin nan
yafaru ,amma natayaka murna Ashe anganta?"sai asannan yah Suleiman yafahimci Rana
zaton angantane ,girgiza kai yyi atakaice yace ah ah ba ita bace...
Sannan yace pls kimata lalle yyi kyau nanda awa1da Rabi zandawo,amma ki kula da ita
kada ta fito ko ina,matar tace to ai kasan itama waccen ina kulawa da ita alokacin,
bece komai ba yafito da kudi yabata had'e da duban baby dke turo baki gaba yace oya
kuje amiki yanxun kinaso Kisa nayi latti zaki tsiro da wata rigima taki..
Itadai mai lalle gaba tayi dan azatonta matarsace,"ahankali baby tace pls yaya
wayar....katseta yyi da kinasone?"tace eh" to shikenan naji oya shige kuje...
Bai bar gurinba said a ta shiga gidan..

Kai tsaye barrack dinsu ya wuce yaje suka gudanar da meeting akan tafiyar
tasu ,sannan yawuce office din cpt salim (babban amininsa)

Samunsa yyi yana harhada papers yazauna sukayi musabiha ,yah Suleiman yace to mayen
sumayya harda kai zaa naga bakaje meeting bako?"
Murmushi salim yyi yace hmmm naji koma meye zakace kasan kuwa sbd ita nak'i zuwa
meeting sbd kawai naga wucewarta..tsaki yah Suleiman yyi yace wlh kai anyi dan
iska!kana bada maza wlh ....murmushi cpt salim yyi yace eh naji tunda nibakai bane
mata nacewa suna sonsa amma yanak'i,Ima ni nasamu damarka,yanzun yarinyar nan
sumayya Dana kwallafa raina akanta tuni Nagano kai takeso kana tozartata amma ta na
nunamaka k'auna,nikuwa ko ganina tayi saita canza hanya sbd tsana da kiyayyar
datakemun,amma kullum sonta k'aruwa yake araina,WHY.....yafada had'e da dafe saitin
zuciyarsa.

dariya cpt Suleiman yafashe da ita daya tuna baby tacewa Sumy basamudiyya!shikuwa
salim yakule da haushin yah Suleiman "ahankali yah Suleiman yashe wlh shawarar
dazanbaka kadena wahalar da kanka gun basamudiyyar yarin yar nan wlh ka kama kanka
mlm kaja ajinka , gaka da kyawunka da komai amma kana bada maza...akule cpt salim
yace mlm ya isa haka sbd rashin k'auna har suna kama rad'a mata !
Dariya yah Suleiman yyi yace ah ah banina saka mata ba ,watace tasamata!tsaki yyi
yace hmmmm dasanta Dana fasa mata baki....Harar da yah Suleiman ya aikomasa dashi
yasa yyi shiru.

Rage kafad'a yah Suleiman yyi yace inkaji shawara ta fine k'ila ma hakan yasa
tasoka ,inzaka tafi muje karakani nasiyawa my baby waya nakuma Dakota gdn meyin
lalle..

Da mamaki cpt salim yace oh abokina ka kamu kenan?" Tunda gashi kana fadin my
baby....katsesa yyi da cewa look mlm dan nace my baby shine yake nufin sonta nike?"

Baka fahimci soba ,nidai nasan nashaku da ita ,sannan maganar so kuwa IFTIHAL nake
yiwa SO d'aya aduniya,yanafadin hakan yamike had'e da cewa inxaka muje inbazakajeba
kaga tafiya.
Murmushi cpt salim yyi yace hmmm intayi wari maji kada kamanta anan kake cemun
kagaji same tabin hankalin nan gashi harta warke,to kadaiyi rainonta in anyi auren
dukda bansan taba nasan tama karanta bazata iya daukar kaba.....tsaki yah Suleiman
yyi yace aidayake aka cemaka ni Kaine mayen mata,inma kayi Wannan tunanin kacanza
dan ANGEl dina natanadarwa kaina insha ALLAH...

Yana fadin hakan yafice ,cpt salim yabisa yana murmushi dan yasan halin aminin
nashi inya botsare...

********
Gurin siyar da waya yatsaya yazaba had'e da darjewa me tsadar gske yasiyawa baby
da sabon sim card da memory, shidai cpt salim na kallonsa yanaso yyi mgn ganin
yasiya mata wayar dubu dari da sittin, kuma natafi 15 years ba yana ganin tamata
tsada ,ganin yadda yahad'e girar sama da k'asa yasa yashare kawai..

Sai da yasiya mata ice cream tukum suka nufi gidan kunshin.

Sunayin parking tana fitowa dg gidan Dan hartagaji, da jiransa,aita na ganin


motarsa da sauri ta nufo gun motar.

Shikuwa cpt salim tasbihi yake sbd ganin baiwar kyawu nata ,aransa yace wlh
abokina yakamu da son yarinyar nan be auneba yaga cpt Suleiman yafito...

Lamar zata fada jikinsa ta je gunsa tana shagwaba r tagaji da jiransa harta
fito,girgiza kai yyi yace oh baby wlh yau kinason samun ciwon kai sbd
rigimarki ,yanxun banadawoba,shine kika fito salon ki koma guduwa ko?"yafada had'e
da tsareta da idanunsa masu kashe mata jiki yana kallon lallen da aka mata ,tsintar
kansa yyi da jin haushin cpt salim yasan kilama yafito yana kallonta....

Da sauri ya waigo aiko yaganshi jingine da mota yana kallon su kamal TV ,shikuwa
cpt salim da ma soyake yagano wani abu kuma yagano sbd kishin daya gani k'arara a
icon cpt Suleiman..

Juyawa yyi dan komawa cikin motar ,yah Suleiman yace baby ga aminina nan kugayyasa
cpt salim,cikin sakin fuska had'e da jin kunya tace ina wuni!"dan Batman tare
sukeba said a yyi mgn tukum .

"Ahankali yace lfy lau amaryarmu toga amanar abokina nan ki kula....yah Suleiman
yakatsesa da cewa mitts dallah mlmya isa !ke kuma muje yafada fuska daure..

Murya kasak'asa tace yaya kaga lallen kuma bakace yyi kyauba. "

Banza yyi da ita yabude mata gidan baya ,tashige ,itama ai sai yan Jan ajin suka
motsa.

Ta daure fuska duk yana dubanta a madubi .....wayarsa ce tayi ringing yana dubawa
yyi murmushi had'e da d'agawa yyi sallama yans cewa my mommy kin manta da danki..
Ah ah mommy ina kula da ita ,yanxunma muna tare,ok abata Ku kaisa..

Share..

✍ Mmn fareesa ce✍


.
[6/28, 10:01 PM] Mmn fareesa: AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)


INA TARE DA ITA!
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story
&
written
by
Mmn fareesa

Kuyi hkuri my fans da yadda kuke samun posting d'ina ba kamar daba ,abubuwa sai
ahankali, amma innaga comments kujini xuwa dare nagode...🤝🏼🤝🏼

NOT EDITED

🅿83&84

"" yanxun ma muna tare abata Ku gaisa ne?"juyowa yyi yaga yadda taketa shan k'amshi
,beyi mgn ba"yamik'a mata wayar,kasancewar yasan tasan koda wa yake mgn..
Tsintar kanta tayi da jin fad'uwar gaba"cikin dauriya tace salamu alaikum!d'if
mommy ta yi sbd sak muryar IFTIHAL taji!muryar baby ce ta katseta gun cewa ina
uwuni?"
"Ahankali tace lfy lau y'ata amma yasunanki?
Cikin inda inda tace baby.... amma...hello net work yyi halinsa wayar ta tsinke"
mik'a masa kawai tayi tak'i mgn ,shikuma yaki karba har sai da cpt salim yace ana
miko maka wayarka abokina,yafad'a cikin sigar tsokana"
Banza yyi dashi yacigaba da driving d'in sa.
Yyinda baby kejin muryar mommy kamar suntaba mgn da ita ko kuma tasanta ,hakanan
taji k'aunar matar tun kafin ta ganta.
"Parking yyi had'e da kallon cpt salim yace to mlm zaka iya fita zuwa 3:00pm
muhadu a barrack " murmushi yyi had'e da kallon baby ya ce amaryarmu to asauka
lfy !
"Murmushi tayi had'e da cewa ALLAH yasa "

Byn yafice yah Suleiman batare da yajuyoba yace zaki iya dawowa gaba tunda
yafita"yatsina fuska ta yi "ahankali tace ah ah barshi namma yayi!

Afusace yace what?"

Kina nufin driver dinki zanzama?"

Cikin dakiya tace inbazaka maidani gd ba nafito natari adaidaita...katseta yyi da


cewa bara nafito nasaki ta karfin tsiya naga zaki iya hanawa"

Fitowa yyi yana nad'e hannun rugarsa....da sauri ta yi wuf kafin yabude tawuntsula
takoma gidan gaba batare da ta fito dg motarba..koda yabude yahangota ,murmushi yyi
yace hmmm haba yarinyar nan wlh zankamaki ,naga kwanan nan kin maidani abokin
wasanki"da ki tsaya mana namiki maganin rashin kunya..""""

Batayi mgn ba tasharesa da haka yabude motar yajasu ,ko parking be gamaba ta bude
murfin motar ta fice yana kiranta tayi banza dashi..

Direct part d'in Ummi ta wuce,tasamesu a parlour zama tayi tanama Ummi sannu da gd
su Fatima nata santin kunshinta,dining ta wuce danyin lunch.,,,,,,
Yah Suleiman kuwa part d'in sa yanufa yaje yyi wanka yacanxa kakinsa yanufo sashen
Ummi da kwalin wayar baby ahannunsa da ice cream dinta daya fara narkewa"

Ummi ce kawai a parlourn nan yazauna yasanar da ita batun tafiyarsa Lagos
yanxun,tamasa fatan alkhairi da samun nasara ,sannan yaje yaci abinci,yana jiyo
surutunsu Fatima amma beji alamar mgnar baby ba har ya idar da cin abincin..

Kallon Ummi yyi yace ina yarin yar nan?"

Girgiza kai tayi tace tana bed room d'ina tana jeramun kaya a wardrobe "tasameni
inashiryawa shine ta karba,murmushi yakuccemasa sbd yaji dad'in yadda take
kyautatama mahaifiyarsa.

" ahankali yace dama sallama zan mata ,nabata sakonta gashi kibata....katsesa Ummi
tayi tace ah ah shiga kuyi ban kwana halin rai!

Tashi yyi yanufi bed room d'in, tun bakin k'ofar yaji tana ta yan
wakokinta ,sallama yyi yahangeta tana gyara bed"sarai taji muryarsa aciki ta amsa
had'e da juyawa ta kalli Wadrop.

Cikin husky voice yace baby nikike juyawa baya?"waimiyasa kikeson batamun rai
ne?"amma yyi kyau dan kinga nadamu dakene ko kuwa...katsesa tayi ashagwabe gurin
cewa haba yaya yanxun adalcine ka kaini amun lalle amma kaki yabawa dan ALLAH
sannan kuma kayita dauremun fuska agaban abokinka ,dan yasan basona kakeba dukda
dama nasan din basona kakeba am....maganar ta mak'ale sbd kukan dayaci k'arfin
ta...

Dafe kansa yyi yanajin wani tausayinta"ahankali yace yah salam!pls baby kiyi shiru
haka ,indai kunshine aiyyi kyau ko yanxun ma shinazo nagani nakuma yi miki pics
innatafi narunga kalla gakuma wayarki ko...

Saurin kallon sa tayi yad'aga mata kai had'e da zaro hanunsa merike da kwalin wayar
dake bayansa yamik'a mata, batasan sadda tasaki murmushi ba tana zuba godiya da
ihun murna gakuma hawaye afuskarta ...hannunta guda yarik'e "ahankali yace to ya
isa haka ihun yanxun aikin huce ko?" Munshirya !

cikin damuwa tace eh yaya nah amma banason inga na wuni bangankaba ai"

Cikin rarrashi yace aiga waya ko ?yanxun muje kishiryamun kayana na wuce ,kada
ayita jirana bbu dadi...

To tace had'e da bin bayansa,suka fito parlour, cikin xumudi taba Ummi
wayar ,sannan suka nufi sashensa..

Zama yyi kan bed yanuna mata trolley d'in sa yace tashirya masa Kananun kaya set2
yunifoam set5.

Wardrop d'in ta bude "saida tayi tasbihi ganin yawan suturarsa ,nantafara shiryama
sa harda na ciki ,tsab duk abinda yake bukata saida tashiryamasa.

Byn ta idar tarik'e trolley d'in had'e da cewa yaya muje ko?"

Tashi yyi yace to na gode sosai baby sim card dinki yana cikin wayar amma sai zuwa
gobe zaifa aiki amma inmun sauka zankira Ummi tabaki muyi mgn "

Cikin shagwaba ta ce to shikenan amma ina key din dakinka?"zarosa yyi dg aljihu
yace gashi aringa ygaramun kullum kinji my baby?"
Ahankali tace to yaya ALLAH yatsare yabada SAA "

Lumshe ido yyi yace ameen,,adedenan driver yabude masa gdn baya dan yashiga,su Ummi
yahango da su Yusuf d Fatima tsayawa yyi suka iso suka masa ban kwana da fatan
alkhairi.

Baby kuwa taki tafiya haryashiga motar"ahankali yamiko mata hannu ganin zatayi masa
kuka,bbu musu ta miko masa nata yajawota tashigo ciki ta zauna kusa dashi.,fuska
bbu walwala yacewa driver din muje ka kaini kadawo da ita""

Da sauri driver din yace to y'allab'ai "

Bbu Wanda yyi mgn sunata tafiya ,can murya k'asa k'asa yace baby pls banason kina
damuwa haka ,nima hankali na bazai kwantaba harnayi abinda nazoyi tunda kema kina
cikin damuwa!

"Ahankali tace to yaya " amma kada ka kula wannan Sumyn...murmushi yyi yace hmmm
baby kenan haryanxun bakison koni waneneba "aibatakai matsayin dazan kulataba ma "
amma miyasa bakison na kulata?"

Da sauri ta ce bbu komai...

Parking driver yyi ,yah Suleiman Yakama hannun baby "ahankali yana murzawa sannan
yafito da wayarsa yyimusu pics 2suna murmushi, sannan yyimata rad'a akunne yafice
dg motar.

Murmushi kawai naga tanayi dan banji meyace mata"

Cike da kewar yah Suleiman baby ta koma gd ta karbe wayarta tana latsa..

************

Washe gari gurin karfe 8am mm zulai ce tsaye a dining area itada su zubaida
sunajera break fast.

Fuska bbu walwala mm zulai ta kalli zubaida tace, anya yaron nan lfy tun dg jiya da
na dawo har yau babushi bbu alamarsa ,yana qlau?"

Tabe baki zubaida tayi tace ohon masa mudai rabonmu dashi tun shekaran jiya,mm
zulai ta ce kwana2 fa gsky abincika...Rukayya tace hmmmm wai mama meye naki na
damuwa da d'an da besan darajarkiba?"

Girgiza kai mm zulai ta yi tace hakane ,amma ai Nina azasa akan gurbatacciyar
tarbiyya ko?"

Kafin Rukayya tayi mgn wasu mutane sunyi sallama ,a parlourn suna cewa me gidan na
nan?

Mm zulai ta nufi part d'in Abba,bbu jimawa suka fito atare,adede k'ofar parlourn
Abba yatsaya ganin yan C I D ,hannu yabasu suka gaisa ,byn sun gama gaisa daya yace
Sunana mahamood Ahmed da abokin aikina Mustapha lawal dg hukumar binkice ankama
danka yaseer acikin yara3da ake zargin sunyiwa yar deputy Governor fyad'e sun kuma
kasheta gudun to non asirinsu agurin wani bath day party da akayi a shekaran jiya
da misalin karfe10:00 pm.

Dan haka yana hannunmu zamu cigaba da binkice harzuwa karshen wata dg nan amik'a
case din zuwa kotu...
Zaka iya zuwa office dinmu sbd wasu tambayoyi daza miyimaka zuwa anjima.....

Salati kawai da anbaton ALLAH abbu kawai yakeyi had'e da zufa ,nan sukayi sallama
suka wuce Yakoma ciki cikin bakin ciki dan yana ganin yaseer yagama bata musu suna
ga icon jama'a ,sannan ya yarda tabbas yyiwa yarinyar fyade sbd tunawar da yyi
lokacin da yyi kokarin yiwa baby fyade....

Su mm zulai yasamu suna salati itada yaranta ,alamar sunji komai.

Tsaki yyi had'e da barin parlourn, azuciyar sa yana ganin duk laifin mm zulai ne
itace ta bata yaronta...

Da misalin karfe 9:30am baby ce apart din yah Suleiman tanata gyara masa
dakin,harta idar.

Wasu kayansane dke shanye a toilet ta fito dasu ta bude wadrop ta Jere su har zata
rufe taga album dan karami me hotuna ,tsintar kanta tayi da daukar album din.

Budewa tayi....zaro ido tayi waje sakamakon ganinta datayi tana yarinya, zaune
atsakkiyar cinyoyin yah Suleiman suna murmushi anmusu hota ahaka.

Sake ware idonta tayi dan tabbatarwa.....

😳😳😱😱

✍ mmn fareesa ce✍


.
[6/29, 6:11 PM] Mmn fareesa: AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(Palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA!


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story & written


by
mmn
fareesa

Wannan page nakune shukra novels&ina tare da ita fans club kuyi yadda kukeso da shi
comments dinku yafi na kowa"ku nada banne azuciyar mmn fareesa ina mugun yinku irin
totally d'in nan❤😻😻

Inajin dad'in comment naku..

Aysha aliyu
Mmn Bilkisu
Samira yahaya
Fatima
Habeeba Muhamma
Aishatou
Fatimatou
Rims

🅿85&86

"Sake ware idonta tayi dan tabbatarwa kanta " mafarkine ko gaske?"
Cigaba tayi da kallon pics d'in Wanda dukan su ita da shine wasu kuma ita d'aya.
Zuciyar ta ce taitamata sak'e sake had'e da jero mata tambayoyi "
Itadai tasan photon ta Wanda take yarinya yar 6 years abbanta yabata suna kasan
akwatunta ak'auye Wanda tana yawan kallon su a time din datake ak'auye to kuma
yanxun taganta da ita da yah Suleiman kuma tabbas itace! ba kama bace to dama
yasantane tuni ko kuwa?"wata zuciyar tace hmmm keda yatsinta yataimaka "
shiru tayi had'e da Ciro photo guda Wanda suke tare ita dashi,tasaka acikin rigarta
had'e da rufe sashen ta nufi part d'in Ummi dan tanason duba wayarta taga in sim
card din yahau takira abbanta wato(mlm) danyimasa wasu tambayoyi.""""

******
Abbune da Abba ke tafe cikin mota ,dukkansu fuskarsu cikin damuwa take suna tafe
suna jajanta abin.
"Can Abba yace gsky yaya na yarda da fyaden da akace hardashi aka yima
yarinyar amma ina zaton gsky bbu hannunsa a kisan"
Abbu yace ah ah abdullahi kada kayi saurin zatonsa k'ila ma bbushi aduka
laifukan.....katsesa yyi da cewa hmmmm ko kamanta halinsa na bata y'ayan
jama'a?"bacin har yarinyarnan baby yaso yiwa fyad'e ,dan haka halinsane...
Shiru abbu yyi yana nazari har suka iso police station din.

Byn sun gabatar da Kansu ,suka nemi ganin yaseer d'in, nan bbu jimawa aka fito
dashi Wanda ko tafiya bayayi saidai kamosa akayi....

Inhar ba farin Sani kayiwa yaseer ba to wlh baza ka ganesaba sbd dukan dasuka masa
na fitar hankali akan ya amsa laifinsa "fuskarsa akumbure take da bakinsa da har
hakora 2akafitar masa dasu ,idonsa guda akumbure,muryarsa adashe sbd kuka .atake
idanun abbu suka cika d kwallah sbd ganin halin da yaseer din yajefa kansa aciki...

" abban ma yatausaya masa amma be nunaba hasalima harararsa yyita yi da aiko masa d
mugun kallon ,amma azuciyarsa tausayinsane fal aransa..

Abbune ya matsa ganin yaseer din na kuka da hawaye "ahankali yace yaseer miyasa ka
aikata abinda ake zarginka dashi?"

Murya adashe yace wlhy! wlhy!! abbu ban aikata duka laifikan nan 2 da akamun azaba
sbd na amsa su.nadai taka sawun barawone kawai "amma nasan kaida Abba kun yarda sbd
abinda nayi yunkurin yiwa baby"
dan ALLAH abbu da Abba kuyafemun kuyimun addua nasan alhakin kune wlh natuba
nabiku zan kasance da nagari insha ALLAH inna kubuta dan ALLAH abbu kafito da mama
kace itama ta yafemun tamun addua nayi nadama....
Yafada had'e da sake fashewa da kuka!

Abbu yadago kai idanunsa sunyi jawur har cikin zuciyarsa ya yarda da yaseer ,sbd
tun alokacin dayaso yiwa baby fyade yasaka ido akansa dasawa ayi bibiyarsa ko
awaje yana Neman mata yagano bashi aikata hakan ..."ahankali yace kayi hkuri insha
ALLAH zaka fito muddin kanada gsky kuma kadage da addua muma zamu tayaka..cikin
kuka yace abbu nagode sai dai ko yankan naman jikina zasuyi sbd azaba bazan amsa
laifin dabanyiba sbd ni......dan sandan dake tsaye yace to time d'in da aka Baku
yyi ....
Abbu yadubi Abba dake kallon waye yace muje ....muryar yaseer yaji yana cewa abbu
dan ALLAH ka cewa Habiba ta yafemun tamun addua kuma inasonta....iya nan sukaji
suka fice zuciyarsu fal da tausayinsa...

__________________
bayan sun koma gd kowa da kowa yasan halin da yaseer yake ciki ,mm zulai hankalinta
ba k'aramin tashi yyiba danma Ummi na tausarta ,sannan gefe guda koda abbu
yagayama Habiba sakon yaseer bata wani ji tausayinsa ba dan ita ta yarda da abinda
yyi in aka cire kinsan,hakan yasa tasakejin sabuwar tsanarsa azuciyarta.

Abbu da Abba da mm zulai sundage da addua dg karshe abbu sukayi shawara akan zasuje
gun shugaban yan C I D sbd abokin abbune kozai taimaka musu sbd ansanar dasu nanda
7days zaa Shiga kotu...koda akwai taimakon dazaimusu dan bbu maganar nuns duniya a
wannan tannin sbd yarinyar y'ar deputy governor ce..,,,,,,,

Bangaren baby kuwa kanta yyi zafi dan takira Fatima asiyasance kasancewarta me
ilimin addini,ta tambayeta dan ALLAH ta nuns mata photon IFTIHAL, bbu musu ta nuna
mata saidai me ?itadai ce din a pic din ,bata nunama Fatima kobai ba tace oh ALLAH
yabayyanata,tace ameen..

Bayan Fatima ta fice ,tunani ta fada dan duk pics din ba a k'auyeneba a birnine
akayisu to bama wannan ba ance wai IFTIHAL ce !to wai meke faruwa ne?"sannan gashi
yah Suleiman baya gd balle ta tambayesa wani abu"wata zuciyar tace kidai kira mlm
kawai ko kije k'auyen sbd ki fita aduhu...
Wayarta ta duba taga sim card din yahau ,ajiyar zuciya tayi ta tahi ta nufi parlour
gun Ummi dan karbo number mlm da tasaka awayar ummin..

"Koda taje byn tasaka number din sai da Ummi tace mata aiko baby dazun babana
yakira da Ku gaisa bakya kusa ,sannan hankulama ba a kwanceba sbd halin da Dan
gidan nan yake ciki wato yaseer" sauna kashe wayarma yanxun na budeta..
nan ta sanar da ita lbrin".

Salati tayi had'e da jajanta mata da adduar nemar masa kubuta.

Sannan tace ai dama sim card dina ne dabe hauba amma zankirasa yanzun ,ta fad'a
had'e da sunne kai" cikin jin kunya. murmushi Ummi ta yi dan tanajin dad'in yadda
baby keda kawaici.;;;

dakin yara ta koma taduba contact kawai taga ansa yaya nah!murmushi tayi dan
tanazaton number dinsace.

Seving number din mlm tayi takira amma akashe tsaki tayi ta saka kira a number din
yah Suleiman...

Harta tsinke be d'agaba "kafintasake kira ,kiransa yashigo.

Sai gab da zata tsinke ta da'aga cikin shagwaba tace yaya gsky bakayi missing d'ina
ba"

"Ahankali yace oh baby sarkin korafi " wayace banyi missing nakiba?"

To ai baka kiraniba nice na kiraka ko"yer dariya yyi yace to ai nakira Ummi dazun
baki kusa!
"Ahankali tace to ya aikin yanzun ?"

Yace hmm baby yanxunfa muna daji, d'azunma sauka kiris aharbeni akafad'a wlh
dannayi saurin kaucewa....zaro idanu tayi cikin masifa tace wanne marar imanin ne
ze harbemunkai yaya?"

Mamaki yake dama baby ta iya masifa haka....muryarta yaji tana cewa wlh dama inagun
amma to miyasama yake son yaharbeka?"

Cikin jin dad'in yadda tadamu dashi yace ai kinsan yan fashine basaso Muka masu to
yanxundai cikin mu 20ankashe mutum5"

Zaro ido tayi had'e da cewa ankashe mutum fa 5kace pls yaya dan ALLAH,ka dawo wlh
banaso nida iftihal murasaka !ta fad'a hade da sakamarmasa kuka.....

Gaba daya yarude musamman data anbacci itfi dakuma yadda tadamu tsoronsa kada ta
d'agawa Ummi hankali ta sanar da ita gashi dama hankulansu ba akwanceba sbd yaseer
dan dazun abbu yasanardashi..

"Cikin rarrashi yace my baby kada muyi haka dake dan ALLAH ki kwantar mun da
hankalinki kimun addua kefa malama ce ko addini yamana nuni da muceci ran musulmi
wlh ko ankasheni muddin mun kamasu munkashe nakashewa alhmdllh Burina
yacika ,sannan inbanida Rabon mutuwa a can xandawo pls kimun addua kinji Tawan?"

"" sannan dan ALLAH kiyi shiru kada kisanar da Ummi kinjiko?"ahankali tayi ajiyar
zuciya dan ta gamsu da bayaninsa tace to yaya dan ALLAH ka kulamun da kanka ,kuma
insha ALLAH zandage da maka addua..

Murmushi yyi yace yauwa ko kefa ,kinga inharmunci nassara har girma zaa karamin..
"Ahankali tace to ALLAH yataimaka nan sukayi sallama dukda taso tamasa tambaya game
da pics din data gani,amma dataga ayanayin aikinsa sai ta bari har yadawo..

Number din mlm tasaka calling atake tashiga ringing 3 tayi mlm yad'aga hade dayin
sallama."

Cikin murna ta amsa...

share..

✍mmn fareesa ce✍


[7/2, 3:12 PM] Mmn fareesa: AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA!


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

story & written by


mmn
Fareesa
Wannan page din nakune halak malak MMN FAREESA FANS PAGE kuyi yadda kukeso da shi
naji dad'in comments naku sosai..😻😻

NOT EDITED

🅿87&88

"" Cikin murna ta amsa sallamar sa"


bayan sun gama gaisawa had'e da tambayarta mutanan gd tace duk suna lfy..
"Ahankali tace am dan ALLAH Abba zanmaka wata tambaya,kabani dama?" haka kawai yaji
gabansa yafadi amma sai yace to inajinki!"ahankali tace"
agaskiyya Abba nashiga rudanine agidan nan sbd wani photo dana gani.....labarta
masa komai tayi harda yadda sukayi da Fatima.....shiru mlm yyi yana wani
nazari..katsesa tayi da cewa miyasa naga photo na amatsayin IFTIHAL? "mlm yyi
ajiyar zuciya yace jibi zamuxo gdn insha ALLAH akwai bayanin da zan miki amma kada
kisanar da kowa cewa kece a photon dukda ni bantabbata kecenba amma in munxo da
photonki nakina yar shekara 6na gwada dashi duk kece to tabbas zatona gsky ne....da
sauri ta ce mekake zato Abba?"
cikin muryar rarrashi yace banison tambaya ki nutsu ,ALLAH yakaimu jibin kinji?"
Ahankali tace to Abba Ameen nan sukayi sallama akan jibi shida zuri'arsa suna a
hanya..

Mlm kuwa suna gama waya da baby yasanar dasu inna kuluwa komai game da tambayar sa
datayi.

"Kallon su yyi yace to Ku yanxun me kuka fahimta?"

Kuluwa tayi ajiyar zuciya tace to mlm nidai ga tunanina anya yarinyarnan bata kusa
gane iyayantaba ,sannan inbaka mantaba sadda Muka tsintseta bata kiran kowa sai yah
eleeee !kotace yah Suleiman sai da kamata rubutu tukum ta mantashi...

Gyaran murya mlm yyi yace hakane nima tunanina kenan amma insha ALLAH jibin zamuje
da duk wata shaidarmu akanta inhar ALLAH yasa itace din, kinga ALLAH yakaita har gd
amma suna TARE DA ITA basu San ita bace!

Atine tace hakane"amma meye shaidarka yaya?"

Mlm yace eh atine inada shaidar kamar kayanta dake jikinta harda takalmi duk suna
nan dakuma hotunan danasaka amata sbd irin wannan ranar..

Nan sukayita fatan alkhairi akan ALLAH yasa iyayenta ne na gsky..

************
byn kwana2 yah Suleiman ne zaune kan wasu duwatsu gefensa cpt salim Wanda yyi
tagumi .
Kafadarsa yah Suleiman yadafa had'e da cewa yayadai mutumin?" Fuska bbu walwala
yace gsky abokina kaduba abin nan !ace mu 20mukazo saura11 ankashe 9 amma mu mutum
3muka kashe mun kama biyu maimakon ace mudawo sai aturo atafi da wadanda Muka kama
mumuna nan...

Murmushi yah Suleiman yyi yace hmmm hakane damuwar?"yace eh "

Girgiza kai yyi yace to wlh kabani mamaki haba kamar ba jarumiba!

Tsaki slim yyi yace to gsky nidai gd za koma innabiye ta mutanan nan zanmutu ban
aury my Sumy ba......doguwar tsukar da yah Suleiman yyi ce tasashi kin k'arasawa.

Cikin jin haushin kalamansa yah Suleiman yace dama sbd mace kake son yin abun kunya
ka gudo ?"bacin kai bata sonka kaike haukanka akanta..
Hmmmm to bari kaji wlh ko iftihal danikewa son dabanawa kaina ko?"tadawo yanxun ta
furtamun bata sons wlh zan hakura da ita sai sonta yyi ajalina ,amma nafi karfin
inyiwa mace dole sbd tasoni NEVER...

Cpt salim yace abokina banda cika baki bafa"harararsa yah Suleiman yyi had'e da
cewa nibani guri nayi waya da my baby ko jiya bamuyi mgn ba sbd bbu lokaci..

Kiranta yyi alokacin da cpt salim kecewa bbu Inda zani sai dai kai katashi.

sai da yyi 2 miscall sannan ta d'aga had'e da cewa sorry Yayana wlh nuns aikine
acikin!
Ahankali yace baby aikin me kuke ne haka?"kona tarban su mommy ne?"
Cikin xumud'i tace eh kuma abbana dsu ummana zasuxo duk ayau ta fada cikin murna
harda y'ar dariyar ta"

Ajiyar zuciya yyi yace oh nikuma kinmanta dani ko?"

Cikin shagwaba ta ce ALLAH ah ah yaya!

"Yace to miyasa jiya da bankiraba kebaki kiraniba?"

Turo baki tayi tace tobana kiraba najita akashe,sannan kuma kaki dawowa ai gd ko
kanacan Lagos ,ni mun ma bata dakai....dit ta katse kiran ...

Murmushi yyi a fili yace oh baby sarkin korafi da rigima nima ainakusa
dawowa ,konaga su mommy da daddy na yafada fuska bbu walwala sbd tuna ifti da
yyi....

Gaba daya gidan shire shire ake na tarban baki2wato mlm dasu mommy, gefe guda kuma
mm zulai gabanta na dukan Tara Tara sbd ita tuna su mommy sbd batan ifti sukabar
gdn ,tsoron guda shine duk ranar da aka gano cewa da saka hannunta abatan iftihal,
shiyasa duk Tarame tayi baki sbd zulumi,akan hakan dakuma halin da yaseer ke ciki.

Da misalin karfe 1:40pm abbane da abbu da Ummi sa mm zulai ,zaune a parlourn


ummin.

Abbu yace insha ALLAH yau komai zai warware zuwa gobe ko jibi zaidawo gd sbd munje
gun wani abokina munyi shawara Atake yamana wata dubara wadda muke ganin inhar
hakane yaseer indai da gskyarsa to zai fito...

Ummi ta ce to Alhmdllh, amma abbu yimana bayani"

Abbu yace eh yau da dare cikin yan CID d'in mutum 2 zaishiga cell din daabin yin
recoding yabugi cikinsu yji gsky akan lamarin ,amma suma zasuje amatsayin masu
laifi kamasu akayi..

Ummi ta ce nafahimta gsky Wanda yyi tunanin nan yabada shawara me kyau sbd ta
hakane zaa gano gsky.

Nan mm zulai taita godiya tana hawaye....

Karfe 3:00pm su mommy suka dira agdn ,Wanda duk yaran gidan na waiting parlour suna
sallama da gudu su Fatima ,Habiba ,Rukayya da zubaida suka zo suka rungume mommy
yyinda mazan suka rungume daddy..

Su Ummi na tsaye sunanta murmushi itada abbu yyinda baby ke zaune tanajin wani
mugun fad'uwar gaba...

Idanuwan daddy suka haskomasa ita !kureta yyi da ido da sauri yakalli abbu yace
yaya wacece wannan? "

Kafin abbu yyi mgn yaji muryar mommy tana cewa wacece wannan me kama da IFTIHAL
kodai nikadai ke ganin kamarsu? Daddy yyi saurin cewa nima abinda nagani
kenan..d'agowa baby tayi sukayi ido2 da mommy da sauri Ummi ta ce oh baby ce fa
surukarku...cikin wani yanayi mommy ta ce wa baby xonan y'ata...yayinda daddy yyi
mata kuri da ido suna tsaye shida mommy sun kasa zama ,yyinda Muhammad da yan
uwansa ke murnar ganinsa basuma San me akeba akan mamakin baby da su mommy keyi...

Lokacin da baby ta tashi da niyar nufarsu mommy adedenan mlm da inna kuluwa,atine
da Jidda sukayi sallama acikin parlourn.........

Share

✍mmn fareesa ce ✍
[7/4, 10:48 PM] Mmn fareesa: AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA!


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

story & written by


Mmn fareesa

Dedicate to all my fans 😻😻

Hakik'a naji dad'in comments naku na last posting d'ina wasuma sbd yawansu banmusu
reply ba da yan PC kuyi hkri, sannan rashin jina da kukayi banida cajine nagode
sosae🤝🏼🤝🏼

NOT EDITED

🅿89&90

"" Cak! baby ta tsaya sbd ganinsu inna kuluwa"aituni suka rungume juna da Jidda,
yyinda Ummi keta musu sannu da hanya ,mlm kuma suna gaisawa dasu abbu Wanda daddy
hankalinsa nagun baby..
Mommy dke tsaye tuni ta matsa kusada baby sbd lokacin da suka rungume juna da Jidda
taga wani tabo ga hannun babin"dasauri ta kama hannun tana dubawa"zaro ido tayi
tasake dukawa tayi sama da siket din baby atake gwiwarta ta fito nanma saiga t
abo....d'ago fuskar ta mommy ta yi tana kallon daddy dke kallon su murya akarye
tace wlh ITACE! ITACE! wannan y'atace IFTIHAL... ta fad'a tana hawaye had'e da
kokarin rungume baby,hakan ya jawo hankalin mutane akansu."
Ita kuwa baby jikinta sai kirma yake ganin mommy da daddy sunrungumeta tuni ta
kalli gefensu mlm taga su yake kallo "
Kallon tambaya ta masa",abbu kuwa kallon su daddy yyi had'e da cewa wai meke
shirin faruwane?"kafin yyi mgn mm zulai ta yi sallama a parlourn sbd zubaida taje d
gudu ta sanar da ita anga IFTIHAL kuma Ashe baby ce iftin".
Mlm yyi gyaran murya had'e da salati yace masha ALLAH godiya ta tabbata ga ALLAH
madaukakin Sarki ,inaso kuyi hkuri kubani hankalinku anan zanmuku wasu muhimman
bayanai akan IFTIHAL dan tabbas y'arkuce!
Yafada yana nuna su daddy,Wanda suke ruk'e GAM da hannuwan baby kamar wani ne ze
kwaceta....
Cikin mm zulai yyi k'uuuuuuuuu! Gabanta na dukan Tara Tara sbd fargaba..

Mlm yafara fito da pics na ifti da yamata lokacin da suka tsintseta ,sannan yafito
da kayan dke jikinta alokacin da suka ganta yashe ahanya...atake jamar parlourn
sukayi kabbarah yyinda mommy keta hawayen farinciki da tausayin autar ta ta."""'

byn su abbu da daddy sun gama gani kowa yace tabbas itace!abbu yace to dan
ALLAH mlm a ina kuka tsintseta?"

Mlm yalabarta musu komai tundaga sadda sukaji ihunta acikin ciyayi zuwa sadda aka
daukota da sunan yah elee da tayita kira har mlm yyimata rubutu ta manta dashi, da
kuma lbrin baffa habu da mai gari da labarin Abbas duka mlm yazaoyane musu..

Ifti kuwa shiru tayi tana tunanin yah Suleiman d'in da tausayinsa dake
damunta ,Ashe wai itace IFTIHAL ikon ALLAH kenan "wai Ashe yah Suleiman dinma
natane! ta tuna yadda yake bata labarin angel dinsa da shagwaba rta Ashe itace amma
besan ita bace" wani sonsane takeji had'e da k'aunar familynta wani sashen
xuciyarta kuma tana kara kaunarsu mlm dan baza taba mantawa da suba arayuwarta sun
cika iyaye na gari ,Ashe dama basu suka haifetaba jiddace yarsu,amma basu taba nuna
mataba ,lallai samun irinsu mlm sai antona a wannan zamanin....amma kuma meye
dalilin b'atanta?ko saceta akayine?"

Muryar daddy taji yana cewa tabbas yau muna cikin farin ciki dabazamu taba. Mantawa
da shiba arayuwarmu, munbar gd sbd mu manta da abun hankalinmu yakwanta ,saigashi
mundawo munsami IFTIHAL agdn.alhmdllh ALLAH yakarawa annabi daraja ameen, nan abbu
yalabarta ma su mommy ayyada yah Suleiman yatsinto ifti ,sannan yasanar dasu mlm
cewar wayuwar gari akayi basugantaba!

Mm zulai wacce ke zaune tayi shiru jitake kamar ta tona ma kanta asiri amma tana
tsoron.abinda zai biyo baya "

Itama zubaida duk jikinta yyi sanyi kuma tasan mm zulai ce ta salwantarda iftin.,,,

Daddy yace to gsky Mlm mu bamuda bakin yimaka godiya ko biyanka da wani abu saidai
ALLAH yabiyaka dan sbd shi kayi sannan mun kulla zumunci dakai tun anan har gobe
jiyama ALLAH yabamu dacewa mungode ubangiji yabaka ladar ....jaar parlourn sukace
ameen.,,_,

Nanfa kowa da kowa kallon sa takoma kan ifti sunata mamakin wai itace amma basu
ganetaba sai surutu suke yyinda ifti ke like da iyayenta ....Ummi ce ta kallo mommy
ta ce nikaina wlh tunda naganta naji kamar nasan ta "ikon ALLAH iyaye baa bin
wasaba juna zuwa kuka ganeta!mommy tace kedaibari inama ace my son yana nan naso
inga murnar da zaiyi...

Ummi ta ce aikodai wlh amma ckin kwana2 nan zaidawo banaso asanardashi nafiso
ayimasa surprise.... yah Yusuf yace eh wlh Ummi yadda zaifi mamaki...dariya sukayi
ga ba daya,wasu suka fara ficewa a parlourn sbd abawa baki guri su sake .

Jidda ma namak'ale da iftihal tana mamakin wai Ashe ba mlm ne babantaba.

Bayan anci ansha abbu yace wa mlm sufa yadawo nan kenan da zama akwai part su zauna
tare da iyalansa ,bbu musu mlm yyi godiya yace jibi zasu koma gd yyi shawara da
yayansa habu dan yanxun yashiryu,sukace bbu damuwa.
********

Su mommy kuwa suna gamayin lunch suka nufi part d'in su dan dama ashirye yake itasu
ifti da Jidda.

Zama sukayi aka fara firar yau she gamo,sannan kuma mommy ta fara bawa ifti labarin
yadda yah Suleiman keji da ita bayaso n bacin ranta duk abinda ta keso yana mata .
dg karshe kuma tace dan ALLAH auta ki kulamun da my son kimasa biyayya ,yanada
saukin kai amma kuma akwai zuciya ni nasan Suleiman yanamiki son dabayawa
kansa ....nan talabarta mata halin dayashiga sadda ta b'ata....sai kuka ifti keyi
tanajin shaukin k'aunar ruhinta jinin jikinta yah eleee dinta tana hasko ma kanta
irin murnar dazaiyi inyagano wai itace angel insa....

Share mata hawaye mommy ta yi ,tasaka tayi wanka da kanta mommy ta shirya autar
tata yah Muhammad na tsokanarta iron abin mabiyi da mabuyi duk akwai tazara
atsakanunsu dan yabata shekara4 sa I turo baki take tana cewa saita had'ashi da yah
Suleiman inyadawo...shidai murmushi yyi had'e da kallon Jidda yace ke yar Fulani
bakya mgn ?"

Murmushi tayi batace komai ba ,ifti race hmmm yaya wlh ko agd haka take surutu
bedametaba ,kinga zo muje gunsu Abba nah mugaisa dazun ban samu time ba.

Tashi tsaye Jidda tayi ta bita sukabar mommy da yah Muhammad a parlourn...

bayan kwana2
acikin kwana 2 kacal baby tadawo iftihal sbd gata da shagwabarta datake na autanci
sannan mommy ta sake Nuna mata yadda ake dressing da iya tafiya da kwarkwasa hade
da kamun kai irin na yan bokon asali,sannan ga kayan gyaran jiki tasata tana amfani
dasu da turaruka masu fitinan k'amshi itada Jidda tuni suka canxa ga sabbin
d'inkuna ammata ..

Tuni daddy yaje wata tsadaddiyar skul yakaisu itada jidaa ,ita ifti ss3 Jidda
js2amma ifti na mata lesson yanxun haka gobe Monday zasu fara zuwa akuma yau mlm
yatafi k'auye dan Neman shawara agun baffa habu....

Yah Suleiman kuwa bawan ALLA lH yanacan jeji da saurin yan uwansa sojoji suna
artabu da yan fashion besan wainar da ake toyawaba agd sai dai yau yake son jiran
baby dan tun randa ta katse kiran bekoma kirantaba sbd tabasa haushi,ko su mommy
da daddy sau guda yyi waya dasu sbd beda time..

To masha ALLAH komai yazo karshe sunkama yan fashin duka summa wasu rauni sunkashe
wasu sannan sunyi maganin matsalar gun nunawa gwamnati dole ta kula da tsaro again
had'e da saka ido .

To acikin su 20saura 9 ankashe 11 .

Ayau da dare yaci alwashin kiranta ya rarrasheta su shirya...

**********

Mm zulai ce zaune itadasu zubaida zaune suna tattaunawa akan maganar dawowar yasser
amma haryanxun shiru bbu labari.

Suna nan sai ga Abba nan mm zulai ta ke masa maganar fuska adaure yace yanxun
police station d'in zamu nida yaya zaki wani dameni mitttts yaja tsaki ya fice dg
parlourn.

Shiru mm zulai ta yi dan tunda abubuwan da suka faru baya sakarmata fuska ko kadan
saima ta kama yake mata mgn...

Da misalin karfe 9:12pm yah Suleiman ne kwance kan mattress yayiwa wayarsa kuri da
sexy eyes d'in sa yana kallon pic nasu shida baby dasukayi amota ranar da zaitafi
Lagos sai murmushi yake yana tambayar kansa miyasa yau tamasa masifar kama da angel
d'in? "

Tsaki yyi had'e da saurin fita a folder din ,yyi calling din baby....

Share..

✍mmn fareesa ce✍

[7/7, 9:58 PM] +234 907 875 8577: AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA!


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story &written by
Mmn fareesa

Dedicate to all my fans ana mugun tare😻

🅿93&94

"Tari tahauyi" hakan ya jawo hankalin mutane akansu...zubaida ce tayi ihu tana
kiransu abbu sbd ganin data kumfa na fita dg bakin mm zulai.
Adede nan Abba yafarko ,tuni su abbu kema yah Suleiman tsawa akan yasake mm
zulai amma ya kiya ko jinsu bayayi"
hakan yasa da abbu da daddy,yah Yusuf da yah Osman suka nufesa dan gudun kada yyi
kisan kai..
Ummi da mommy na gefe suna kallon ikon ALLAH ,yyinda ifti tayi tagumi tana hawaye"
Sunyi ,sunyi ya cika yaki hakan yasa abbu yadunga basa maruka masu rai da lfy tukum
yacikata yana huci...muryar mommy yaji tace hmmmm Aidama karshen munafiki jin kunya
,kuma mu bamu kullacekiba zamu cigaba da zama dake da zuciya d'aya,sannan kinga
ikon ALLAH tunda gashi yanuna miki ikonsa ,kan iftihal kuna TARE DA ITA bakusan ita
bace ,kina tunanin zaki saka rayuwarta awahala Ashe baki saniba ahaske kika sakata
konace ALLAH yasaka ta Dan ayanxun gdn nan acikin mata bbu me ilimin addini kamar
IFTIHAL..
Kinga kuwa ta sami babban haske Wanda kikeso kiga kinrabasu sai gashi yana niyar
auranta besan ita bace ikon ALLAH kenan dan haka my son dan ALLAH karabu da ita
kada ka kullaceta kuma ninayafe mata sannan kuma Ku yafemata...

Ummi ta ce to ALLAH yasa da gsken ta tuba"

Mommy ta ce insha ALLAH.

Nan ifti tace nima na yafemata da duk Wanda yayimun wani abu da bansani ...

Ummi ta ce oh ALLAH yyimiki albarka!

Yah Suleiman dketa huci yazo yaja hannun iftihal suka fice dg gun meeting d'in. "

Mm zulai sai hawaye take agalabaice sbd shak'ar datasha gun yah Suleiman.

Abbu yyi gyaran murya had'e da cewa sauran yaran zasu iya tafiya, bbu musu suka
fice "

Nan abbu yyita mata nasiha yace tabawa Abba hkri .....cikin kunar rai yace ah ah dg
nan ta wuce gidansu nasaketa saki...da sauri abbu yabige masa baki.

Kuka ta fashe dashi, tashi tsaye yyi yace wlh kada ma kikoma part d'in ki kije
saina nemeki ki amshi takardarki.....yana fadin hakan yafice dg parlourn azafafe.

Abbu yyimata nasiha had'e da cewa tayi hkri ta tafi zaizo tare da shi dg baya ,dan
gara tajedin gudun kada ta koma yyimata sakin baki d'aya..

Haka ta fita jiki bbu kwari ,su Ummi suka tabe baki.

Nan kowa yawatse a meeting d'in "

Mm zulai na fita part d'in ta ta wuce ta hado kayan set7 atroley da yan abun
bukata sbd yanayin gdnsu bbu hali, gashi batada ko sisi ta fito, nadama fal
aranta,zata fita saiga zubaida nan ta keta tambayar ta ina zata?"

"Cikin nadama ta sanar da ita" kuka sosai tayitayi ,mm zulai ta ce ni damuwa ta
shine kinga ba uwa gareni ta mutu ,sannan nasan dama matar mahaifina bata kaunata!
gashi kona adedeta banidasu....zubaida tace bbu damuwa inada10 k yah Yusuf yabani
nasiyi turaruka bara nabaki ko 8k ne cikin jin dad'in hakan taita godiya dan sai
yanxun tasan cewa yay'a mata sunfi son uwarsu akan y'aya maza...

Nan ta kawo mata tana hawaye ta karba ta fice dg gidan.

*****************
Ifti da yah Suleiman d'in ta kuwa suna fita parking space ya wuce da ita yabude
mota yafito mata da tulin tsarabarta,tanata aikin kallonta, kama mata yyi ta kwashe
tana masa godiya suka nufi part d'in mommy.

Suna shiga ifti ta baje tsarabarta atsakkiyar parlourn ,zama yah Suleiman yyi
kusada ita hade da rungumarta ,cikin farinciki yace my angel kece yanxun agabana
tamkar mafarki kai alhmdllh ...

Mommy ce da yah Muhammad ce sukayi sallama a parlourn.

Murmushi mommy ta yi tace oh wai my son har yau bakadena shagwaba iftihal ba?

Murmushi yyi yace hmmm yo aidan bansan ita bace ai tsarabarta ma saitafi wannan
kuma ko yanxun ma gobe insha ALLAH zanje na mata shopping din dubu Dari
biyu ......zaro ido mommy ta yi tace ah ah banison barna dukiya fa my son.

Ahankali yace aiko zanbannata sbd my angel kinga nayi promise duk sadda naganta
zanyi abu 3

Na farko.....

Kuyi manage da wannan banida caji.

✍ Mmn fareesa ce✍


.
[7/7, 11:34 PM] +234 908 152 7681: AWESOME WRITER'S ASSO.🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

story &written by
mmn fareesa

Wannan page nakune INA TARE DA ITA FANS&MMN FAREESA FANS PAGE ,comments naku yafi
na kowa 😻😻 ina mugun yinku irin totally d'in nan💓💓

NOT EDITED

🅿91&92

"" Bugu3 tayi "ta d'aga cikin siririyar muryarta ,har saida gogan yalumshe ido"
ahankali tace yaya nah I miss you so much MY REAL ONE !mamakine fal afuskarsa ,anya
wannan baby ce kuwa?"yanxun shi my real one d'inta ne kenan?ya
tambayi kansa...muryarta yaji tana cewa hellow yaya kana jina?"rungume pillow yyi
yace eh net work d'in ne bbu kyau,ykk?
Murmushi mai sauti tayi ta ce lfy amma ina cike da kewarka.amma kai naga kamar
bakayi kewar babinka ba"
Murya qasa qasa yace ah ah kedama kk fushi dani! shiyasa 2 days bankirakiba sai yau
inji kin huce ko kuwa?"
Ahankali tace hmmm aini yanxun bana iya fushi da kai ko tunanin rabuwa da kai ko
kataba ganin hanta d jini sun rabu?"
Cikin mmki yace ah ah amma baby yau she kika koyi irin wannan kalamun ?"
Murmushi tayi ta ce hmmm surprise ne saikadawo zan sanar da kai kaji my soldier
man...cikin wani yanayi yace to baby nah nima zanmiki surprise ai!
Cikin shagwaba ta ce to naji amma yau she zaka dawopls kofa baccin kirki banayi
saitunaninka ko yanxun ma kaina tuna...katseta yyi yace banyarda sbd kinyi 2days
baki kiraniba saini nakiraki yanxun..
Marairaicewa tayi ta ce aida zankira saika kirani.
Cikin husky voice insa yace yanxun mekike ?tace kwance nake"cikin murya maikama da
rad'a yace konazo mu kwanta natayaki baccin? Cikin shagwaba had'e da yarinta tace
um um bbu kyau fa yaya"
Murmushi yyi had'e da shafa fuskarsa yace to shikenan tunda bakyaso ashema ni
guduna kike shikenan nima ai insha ALLAH my angel d'ina zata dawo ,nasan duk wuya
bazata ki abinda nikesoba kota gujeni..
ajiyar zuciya tayi jitake kamar tace Aida angel in taka kake magana sai kuma ta
fasa!
Cikin sanyi murya tace hmmm hakane ai inbaka saniba ifti zata iya komai sbd
farin cikinka,Nagano hakan akan labarinta da kabani...
gaba daya firar su ta koma ta office ,Wanda da ita yake firarta amma bai San ita
bace!
sai kusan 12:30 sukayi sallama kamar karsu rabu shikanshi yyi mamakin yau yadda
yasake da ita haka ,sannan yyi mamakin wasu kalamai dake gaya masa ,to kenan sonsa
take afili yace in IFTIHAL ta bayyana nace mata me?"da wannan tunanin yyi baccci...

**********

Bangarensu Abba da abbu kuwa ko da Abba yafice dg parlourn mm zulai gun abbu yanufa
suka wuce station.

Bayan sun isa aka kaisu office na commissioner, byn sun gaisa ,kasan Cewar yagane
su kuma yasan case d'in, nan yafito da recording din yana cewa gashi kuji ko kun
Sani nutsuwa...

"" play yasaka atake sukaji muryar wani yana cewa oh zaman kurku bbu dadi" ga sauro
da duhu ga wari haba!,,

Yaseer yace hmmm aigarama in mutum laifiyyi da sauki akan inbakayi komai ba ajamaka
sharti kazo kaci duka da uk'uba abanxa..

Wani yace banganeba kana nufin bakayi laifin komai ba kuma kake nan??"

Yaseer yace eh"

Nataka sawun barawone akan wata yarinya da aka kashe agun bath day d'in wani
abokinmu ,ni hasali naga time din da yarinyar tashige wani corridor aciki akwai
daki byn shigarta naji ihu da k'ara, alokacin anata kid'e kide da Raye Raye,kawai
saina nufi corridor din naji ihun yarinyar tana cewa kada Ku kasheni....banka dakin
nayi naga duhu sannan mutum2suka fice da gudu adaidai nan dakin haske
yabaiya,naganta kwance cikin jini alamar fyade suka mata sannan ga wuk'a soke
acikin ta adede nan kuma wani fuskarsa rufe zai gudu na tadesa kawai naga musbahune
kaganshinan kwance ,yafad'a yana nuna musbahun dake kallon su....yacigaba da cewa
kafin nu gudu har police sun shigo suka kamamu ,bbu yadda banyi da musbahuba akan
yasanar dasu ni cetonta nashigo inyi amma sai yace ah ah ai hardani......dariyar
misbahu sukaji yana cewa kwarai kuwa bbu kai amma nace dakai dan inajin zafinka
acikin abokanmu sannan biyun dasuka fice tabbas tare dasu mukayi reaping d'in
ta ,kuma ninan nakasheta sbd race tasanmu zata hadamu da mahaifinta......

Iya nan recording din yakare ,Abba da abbu suka d'aga hannu sama sukayiwa ALLAH
godiya had'e da cewa oh ikon ALLAH Ashe yaron nan da gskiyarsa?"

Commissioner yace insha ALLAH gobe Monday zai koma gd inbacin mun mik'a case din
sama Aida yauma zaikoma gd,sai kuyi masa fad'a yasan da irin abokan dazaiyi hudda
dasu,su sauran mun kamosu amma shi musbahun hukuncin kisane akansa sbd laifi 3 yyi
ga fyaden da yyi ga Kisa ga sharrin dayayiwa yaseer...

cikin murna sukayi godiya suka dawo gd suka sanar da kowa nan fa kowa hankali sa
yakwanta.

___________________
Washe gari tun karfe 7:0am su ifti da Jidda suka wuce skul had'e da Fatima dan ita
as 3 take su zubaida d Rukayya had'e da habibane ke jami'a..

Gaba daya yau mommy kewar my son d'in take tuni ta kirasa ,bugu2yadauka yyi sallama
,byn sun gaisa ta ce my son wai yau she zakadawo wlh gdn bbu dadi dabamu
gankaba"murmushi yyi yace mommy yau zan dawo yanxun ma had'a kaya nikeyi insha
ALLAH gurin 1:pm zanasauka....cikin jin dadi tace kai My son da gske?"

Yace eh mommy amma pls kada ki fadawa kowa harda baby dan nafiso nayi musu surprise
"

Ahankali tace to shikenan nima kuwa za.maka wani babban surprise,murmushi yyi yace
to mommy nan sukayi sallama, ta wuce kicin dan shirya masa liyafa inyadawo yyi
lunch tanajin wani farin cikin..

Su ifti kuwa basu dawo gd ba sai 1:10 pm suna shiga taga dining shirye da manyen
warmers ,fadawa jikin mommy ta yi tace wai baki zakuyine mommy?

Murmushi tayi ta ce ah ah kije kuyi sallah da wanka da kaina zanmiki kwalliya sbd
zan aikeki ne,sai kici abinci ko inkin shirya..

Cikin shagwaba ta ce um um na nishi ni yaya nah nike tunani tun dazun nakirasa
akashe wlh yazaai nawanici abinci bazan iyaba gsky..murmushi mommy ta yi tace to
tashi kishiga cikin bbu musu ta nufi dakinta dan kimtsawa...

Bangaren yah Suleiman kuwa ko da suka sauka barrack d'in su suka nufa yadakko
motarsa ,cpt salim yazauna gefensa suka baro barrack din sai dai fa besan dalilin
yau yakejinsa cikin farin cikin ba ,ga yawan murmushi dayaketayi har cpt salim ya
lura dashi.

Cikin tsokana yace hmmm abokina wannan murmushi fa duk na dokin ganin babyn ne?"

Harararsa yyi had'e da yin parking yatsaya yasiyi kaji gasassu da ice cream Wanda
duk na baby ne ita daya.

Y'ar tafiya suka sakeyi ,nan ma yatsaya gurin wata super market yasiya mata sweets,
chacoolats ,biscuits hade da wasu teddies Manya guda2,baki sake cpt salim ke kallon
sa ,cikin mamaki yace oh lallai kanaji da yarinyar nan dama jiya najiku
kun raba dare kuna waya da ita .,,,,

Murmushi yah Suleiman yyi yace to dan sa ido ,munyi kaima dazaka basar da sumi ka
tsare mata gd tuni zata hau hanya wlh amma katsaya kana sokwanci akan mace ,inhar
taga Sonja yafi nata ai saita rainaka in anyi auren .

"Ahankali yace to shikenan insha ALLAH zanyi aiki da shawararka."

Parking yyi cpt salim yafito ,yana tsokanarsa wai yamaida baby yarinya tunda yasiya
mata teddies,be kulasa yaja motar hade da nufar gd..

Baby kuwa byn tayi wanka tasha make up d'in ta da mommy ta mata ta fito mata da
lace Riga da siket green Wanda yyi masifar karbarta ,tayi kyau naban mamaki ,sai
fitinannan kamshi ketashi ajikinta ga kanta yasha gyara ,sai kumbure kumbure take
ta fito aparlo tasami Jidda da doguwar Riga ta atamfa ajikinta itama tayi kyau..

Mommy ta kallesa cike da shaawa ta ce to iftihal sai ki je Kiyi serving naku kuci
abinci,turo baki ifti tayi ta ce cikin shagwaba nifa Sunana baby!haka yaya kecemun
kuma ni nakoshi.....

Kafin mommy ta yi mgn ifti taji k'ugin motar yah Suleiman Aida gudu ta fice da
parloun tayi compound din gidan...

Yah Suleiman kuwa cikin farinciki yyi parking yafito ,yana fitowa yahango ta tafe
cikin nutsawa had'e da aji ga mazaunan ta sai , juyi suke ga wani kyau da
mugunhaske datayi..

"Sake ware ido yyi dan yatabbar baby ce tayi wannan canxawar cikin yan kwanaki
kad'an"

Wani lallausan murmushi tarik'a aiko masa da shi ,sannan da gudu ta ida karasowa
gurinsa ,gashi yahango su Ummi da mommy ga sauran yaran gdn abayanta dan tarukagasu
k'arasowa ,sai yaga kamar inyabude mata hannayensa idonsu mommy be kyautaba zasuga
yamanta da iftihal....fadomasa datayi ajiki yasashi dawowa tunaninsa wani sanyanyan
kamshi yadaki hancinsa bbu yadda ya iyayi yarungumeta ,tayi luf ak'irjinsa tana
kukan shagwaba...

Karasowarsu mommy yasashi janye ta ajikinsa yaje yarumgume mommy dasu yusf nanfa
akayita masa murnar dawowa lfy dg karshe mommy ta ce suje yyi lunch tukum sannan
tayi masa surprise din bbu musu yarik'e hannun baby dke gefensa suka nufin sashen
mommy n

Da kanta mommy ta yi serving nasu ,sannan tabarsu ,ya.a mamakin yau she baby tasaba
da mommy haka har batajin kunyar momin yasanta da jin kunyar Manya..

Ita kuwa cikin jin dad'in kasancewarsu tare ta Kecin abincin ta har tana tsokanarsa
intaga yadebo sai tayi wuf ta rik'e hannunsa tasaka spoon din abakinta tana
dariya,shima dariyar yakeyi yana cewa haba bara mugama zaki Sani ,watoma irin yadda
angel ke tsokanata kema kikemun ko ?

Murmushi tayi batace komai ba har suka kammala ,nan mommy ta shigo tace to my son
kuje babban parlourn gdn nan zaayi meeting kowa yataru Ku akejira su abbu ma
nacan...

"Ahankali yace to nan suka nufin gun meeting d'in "

Makil yake gun harda su Ummi d mm zulai da yaran gidan ga pics din ifti gabansu
abbu ..

Byn sun yi sallama yah Suleiman yamatsa yagaido iyayan maza ,yazo yazauna kawai
yaga baby tazo ta zauna ga k'ugunta ga nashi bbu kunya ,mamakin ta kawai yake wai
meke samun yarinyar nan yau ne?

Abbune yyi addua had'e da mikoma yahsulaiman pics din ifti da na gdn Dana
k'auye,byn haduba yakallesu had'e da cewa abbu ai IFTIHAL ce tana yarinya ko?"

Abbu yace eh to yanxun gata akusadakai yafada yanuna baby dake hawayen farin
cikin...

Kallonta yyi kafin yyi mgn abbu yakora masa bayani tun dg farko har karshe ,tuni
yah Suleiman yyiwababy wata wawar runguma yana Sabbatuh hade da cewa dan ALLAH
mafarkine nake ko gske ?"my angel
Duka yan dakin murmushi suke had'e da tausayinmasoyan ,"ahankali yad'agota dg jikin
sa yana mata kallon so Jade da cewa zan hukunta habu da delu hade maigari har
kauyen zanje,yafad'a yana huci....muryar mm zulai yaji tana cewa dan ALLAH Ku
saurareni zan fadamuku gsky sai dan ALLAH kuyafemun na cuceku nusammun ke
iftihal.... nan ta sanar dasu komai ....

Gaba daya yan parlourn salati suke su Ummi d mommy na kuka ,Abba kuwa sumewa yyi
atake tuni daddy d abbu sukayi kansa ...

Yah Suleiman kuwa tuni allura ta motsa lalx....idanunsa sunyi jajir jijiyoyin kansa
suntashi sai huci yake yature ifti dke jikinsa yanufo mm zulai...

Ko da tagansa yanufota gadan gadan tuni ta kurma ihu tana cewa dan ALLAH kuceceni
zai kasheni ta mike tsaye tuni yafisgota yamakata jikin bango yyi mata muguwar sha
k'a...

Tari tahauyi hakan ....

Share

✍mmn ffareesa ce✍


[7/9, 5:06 PM] +234 814 715 2185: AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA!


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

story & written by


Mmn fareesa

NOT EDITED

🅿95&96

"Nah farko zanyi azumin kwana10 na godiya ga ALLAH" sannan zan yanka saaa !nayi
sadaqa da naman sannan zan gina masallacin bayin ALLAH suruqa sallah..
Mommy ta ce masha ALLAH gsky ka kyauta ubangiji yabaka ladar yyimuku albarka
"yana murmushi yace ameen."
"Ahankali yace oh mommy yanxun wai duk shakuwarmu da IFTIHAL amma INA TARE DA ITA
bansan ita bace... saike kika yi saurin ganota alokaci guda!lallai uwa
dabance ,dukda nima abaya ina ganin kamarsu sosae da angel ko intayi abu inga
tamkar iftice ."
Sai raina yabani kawai shaid'an ne kesakamun ganin kamarsu sbd na kwallafa raina
akanta...murmushi mommy ta yi tace hakane dama haka ALLAH yatsara!
Ubangiji yakiyaye gaba....
Suka amsa da ameen...adedenan Jidda tayi sallama a parlourn, byn ta zauna ifti
ta miko mata ice cream roba daya,itama ta fara shan nata"
Yah Muhammad dke kallon su yace oh nibazaa baniba ko yaya?"
Murguda baki tayi hade da cewa yaya kagansa ko,kallon sa yah Suleiman yyi hade da
aikomasa harara yace oh kai yanxun k'ato da kai sai akama baka"
Kallon mommy yah Muhammad yyi yace mommy ba nasaba sha a Egypt ba ko?"girgiza kai
tayi hade da nufar bed room d'in ta.
Murya qasa qasa yace to ke yar Fulani na zo musha naki !sbd raina yabiya"

Jidda ta make kafad'a hade da cewa um um "

Yah Suleiman da hannunsa kecikin na ifti yana murzawa Ahankali yace my angel bbu
tayi ?"konima rowar zaa mun ne?

Kanta ta aza akafad'arsa "sannan ta debo d'an mitsitsi ko Rabin spoon beyiba tasaka
masa abaki batayi mgn ba"

Dariya yah Muhammad ya kece da ita hade da cewa oh Ashe ma har yayan naki rowar
zaki masa ko?"

Yah Suleiman yace wai yaushe nafara wasa da Kaine?"sokake kasamun ita kuka ko me
ne?"oya tashi kabar gun nan ko kuwa na d'an horar dakai dan na lura zuwanka egypt
yamayardakai wani raggo "
Ware ido yyi yace Taf wlh niba raggo bane haba yaya!yafada yana tashi tsaye kusada
Jidda ya matsa yaga ta kusa shanye nata ,wuf yyi da robar ya kwace ....ihu Jidda ta
saka masa ,shikuwa gwalo ya mata hade da ficewa da gudu ta rufa masa baya tana bare
baki...

Ifti kuwa shan ice cream dinta take tana murmushin diramar yah Muhammad da Jidda"

Can kuma ta rik'a basa da yawa sabanin d'azun "ahankali yace oh my angel yanxun
kuma da yawa ake bani?" dariya tayi tace eh mana MY REAL one!

Har cikin ransa yaji sunan....bakinta takai akunnansa har hancinta na gugar sajen
gefen fuskarsa murya k'asa k'asa tace muje kayi wanka yaya nah...hannu yasa
yashafi baby face d'in ta yace to my angel kinga niharnama manta da wani wanka sbd
INA TARE DA ke!

Tashi tsaye tayi tace nima haka nawan inhar muna tare manta komai na ke tuni tun
kafin nasan nice IFTIHAL.

Lumshe ido yyi afili yace hakane nima wani time din har mamakin kaina nake sbd
yadda nadamu dke ,tabbas hakan Nada nassaba da ke tawace,gsky my angel yakama ta
aweej d'in nan a auramunke gsky tunda ALLAH yasa kin bayyana me zaa jira?"
Rufe idonta tayi ,cikin jin kunya ta takwashe kayan ta kai dakinta ,sannan tasaka
ragowar ice cream din afirij..

Cikin shagwaba ta fado ajikinsa hade da cewa ni muje kayi wanka ,kayi zaune" cikin
kasala da mutuwar jiki yace to my angel muje ,nan yaja hannunta suka fice dg
parlourn .suka nufi part d'in sa Wanda ita ce ta gyarashi yyi Fe's sai k'amshin air
freshness ketashi.

Toilet ta wuce ta had'o masa ruwan wanka ta fito... saurin rufe idonta tayi hade da
yin kirma ,sbd tagansa dg shi sai towel iya gwiwa bbu Riga,faffad'an kirjinsa cike
da gashi hade da jikin sa,duk ta rude sbd bata taba ganin nmj hakaba ,da girmanta.

Murmushi yyi ganin dan tagansa haka duk tayi wannan rudewar"ahankali yace cikin
tsokana oya bude idon muje ki tayani wankan ko"

Da sauri ta zaro ido ,saitaga yyimata murmushi ,sunne kai tayi ,cikin yarinta tace
um um yaya wlh kunya nikeji kuma bbu ky....katseta yyi da cewa hmmmm haba aidana
biya sadakina ,dole kima saki jikinki wanka tare da ke bbu fashi...yafada hade da
shigewa toilet din..
Bayan ya shiga, ta je ta fito masa da kananun kaya da na ciki ta aje kan bed,sannan
tadauki wayarsa tana game tadan ba toilet din baya,can kuma ta tashi ta koma
parlour dan yasamu sakewar shiryawa.

Koda yafito be gantaba,beyi mamakiba,saikawai yashirya yafito dan tafiya masjid sbd
3:45pm ,aparlou yasameta ta shagala da yin game "ahankali yana murmushi yaja
hancinta ,atsorace ta zabura sai kuma ta gansa,rungumesa tayi tana dariya tace
shine ka tsoratani ko? shima dariyar yyi yace eh meyasa kika gudo memakon kijirani"
d'agowa tayi tace wow yaya gsky kayi kyau amma babu inda zaka gasky ni ta fad'a
cikin shagwaba.

"Yar dariya yyi yace masjid zani ,kema kinsan inbadan hakanba aiko nan da can bazan
jeba" yanxun muje kiyi sallah kisakemun wata kwalliyar dan sau 3 kullum zaki
rukamun kwalliya nidaya na nagani ko my angel? "
d'agowa tayi ajikinsa tace eh mana inkuma mukayi aure sau 10 zan dunga maka
kwalliya, ta fad'a tana rufe fuska hade da zurawa aguje.

Murmushi yyi yarufe sashen yawuce masjid.

************

Bangaren yaseer kuwa byn angama tabbatarda bashida laifi,deputy governor yabasa
naira million 2 akan yaje yanemi lfy da kuma jari sbd ganin dayyi sanadin kaima
yarsa taimako wannan tsautsayin yaka masa .

Haka kuwa akayi aka wuce dashi hospital tuni akafara treatment dinsa akabasa gado
hade da yimasa drip, yyinda abbu da abbane gurinsa suna kulawa dashi sbd bbu lfy
yadawo ga sabbatun kiran Habiba dayake faman yi....

Bangaren mm zulai kuwa koda mai adaidaita yasauketa ak'ofar gdnsu ta fito asoro
tasami babanta ,nan suka gaisa ,yatambayeta lfy yaganta da akwati,bbu boye boye ta
sanar dashi komai har zuwanta police station da abinda yasamu yaseer..

Salati yyi yafara mata fad'a dg karshe nasiha ,sannan yace to kigodewa ALLAH da
yasa kika shiryu da wuri ,sannan abubuwan dasuka faru daku wlh duk alhakin
yarinyarne to wlh ki bi duniya sannu kiyita itigifari da Neman gafarar
mijinki,fatana ALLAH yasa kada yasakeki amma gsky kin tabba kuskure kin cuci masu
taimakonki ,to wlh ki gyara tarbiyar yaranki,dan mijinki mutumin kirkine bbu
taimakon da bemun .

Ajiyar zuciya tayi hade da basa hkri har cikin ranta taji dad'in be koretaba duk da
tasan shi tana kyautata masa ko yimasa aike sbd bayada karfi.

Kallon ta yyi yace to kishiga cikin,dole kuma kiyi hkri da halin matar gdn tashi
mushiga ciki.

Bayan sun shiga, inna asabe ta kalli mm zulai ta watsar ,ahankali tace inna ina
wuni?"atakaice tace lfy..

Baba yace yauwa asabe ga zulai nan zata dan kwan 2 anan kafin dg baya ta koma gdn
mijinta"

Atsawace tace bangane ba? "Yace abinda kikaji nace!tsaki tayi hade da cewa hmmm
indai gd ne tazo ta zauna k'ila ma kaso auren tayi angirma baasan angirmaba to wlh
bara kaji bazan dunga cigar da ita ba sbd ko lokacin da take gdn get inda ake cin
cinyar kaji bata taba aikomun da ko ragowar yara ba ,sai yanxun tunda ya korota
shine ta debo jiki ta zomun hmmm aiko zakison kinxo dan shi kamshi uban naki me ya
tsinamun...
Baba kuwa bbu yadda ya iya dole yafita .

Haka inna asabe tayita mitarta harta ta gaji ,dg karshe tacewa mm zulai ta koma
dakin da ake aje shirgi agdn .

Haka ta nufi dad'in rai bbu dadi ,hawaye tayitayi ganin yadda mataccen dakin yake
ga buruntun beraye ga shirgi duk adakin.

Koda dare mm zulai sai dai abinci tasiya taci ,amma kememe inna asabe
tahanata ,sannan ta sanar da ita gobe data gama sallar asuba tayi shara da wanke
wanke...

********

Zazzaune suke a waiting parlour na Ummi ,iftina gefen yah ele dinta kanta
akafad'arsa tana zuba shagwaba.

Yyinda zubaida kekusada yah Yusuf yana rarrashinta akan tahakura insha ALLAH mm
zulai zata dawo.

Gefen kuma yah Usman da Fatima sai Rukayya da yah Habib... Yyinda Jidda ke kan
carpet zaune tana kallon tashar arewa 24.

Ummi tayi sallama hade da rike baki ,tace oh wato ni ammaidamun parlour dandalin
fira ko?"yah Suleiman yace hmmm aikibarni da yaran nan DG ganinmu nan shine suka
wani zo suka taru wato ga sa'ansu ko?

Kafin Ummi tace wani abu yah Muhammad yashigo da sallama kallansu yyi duka afili
yace gsky Ummi niba'amun adalciba kowa da budurwarsa nibani da ita dama ko a Egypt
mommy ta hanani kula mata .....ke jidda xonan muma muyi soyayya kixama budurwata
nazama boy friend dinki ko my jidodo?"

Baki sake Ummi ke kallon sa dan ta lura duka yaran yafisu rashin kunya ga tsokana
da yake da ita... Tsaki yah Suleiman yyi yaja itfi sukabar parlour, Ummi tace oh
Muhammad ALLAH yashiryaka .

Ita kuwa Jidda banxa ta masa tanata kallonta da karfi yazo yajata zai fita da ita
wai dole suyi zance ....tsaki yah Usman yyi afusace yace sallah mlm saketa!

Muhammad yace oh ina ruwanka nida iyalina...yah Yusuf ne yakalli yah Usman yace
rabu dashi.

Adole yaja Jidda suka fice sukuma sauran na mamakinsa..

Ifti kuwa sai kusan 11:30 suka rabu da yah Suleiman shims dan Ummi ta zo ta tafi da
ita ,kuma tana kwanciyya suka soma waya sai kusan asuba suka runtsa...

Bayan kwana 2

Share

✍mmn fareesa ce✍


[7/10, 7:39 AM] Mmn fareesa: AWESOME WRITER'S ASSO..🏮
(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA!


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

story & written by mmn fareesa

🅿97&98

Bayan kwana2
"acikin kwana biyun bbu Wanda beje yadubo jikin yaseerba" illah Habiba ,har abbu
saida yyimata mgn akan taje amma duk lokacin da za'a tafi zata tsiro wani abu..
Tun yaseer d'in na maganar har yahakura"
Sannan yatambayi mm zulai, nan Zubaida tasanar dashi komai .
Jikinsa yyi sanyi dan dashi aka bada shawarar b'atar da iftihal sai dai yasha
alwashin inyakoma gd yanemi gafararta...

Yaune laraba" da misalin 2:30pm aka sallami yaseer kasancewar yasamu sauki sosai
yyi haske sai dai kuma yyi rama.

Bayan sun iso gd ,part din Ummi ya wuce yaje yaci abinci yagaisa da kowa,yyinda
Habiba tayi keme me taki fitowa taganshi,har ya fice yaje yyi wanka yanufi gdn su
mm zulai...

Zaune take tayi tagumi asoro duk tayi baki da rame acikin yan kwanakin,sbd rashin
Hutu dabata samu, da dare bata wani baccin kirki sbd beraye da sauro sa gab da
asuba take samun bacci ,kuma befi tayi awa1ba akira sallah tashi tayi,tana idarwa
inna zataita masifa akan ta fito ta yi mata aiki ,byn tayi kuma tsakar gdn bbu
rumfa balle ta kwanta sai soro take dan zama ,shima da baba yadawo zata vashi gurin
yazauna dan anan yake zama inyadawo gd ,dakinta kuwa zafi ga wari da beraye..

Gaba daya tajima ta tsani Rayuwar duniyar fatanta mijinta ya yafe mata.. Sallamar
yaseer taji,da Sauri ta d'ago taga shine ,,,,,,,,

Amsawa tayi cikin murna,zama yyi cike da tausayinta ,suka gaisa da ita., "

Sannan yana hawaye yanemi gafararta hade da mata alk'awarin zaizama da na gari.

Nan tace bbu damuwa yawuce ALLAH ya yafe mana gaba daya .

"Yace ameen"

Nan taita masa nasiha dg karshe yaaanar da ita kudin da deputy governor yabasa nan
taita saka albarka hade da cewa yabari inALLAH yasa ta dawo sai yasan mezaiyi
dasu,yace to..

Ya jima tukum yana kwantar mata da hankali sannan yabata 10k sai 5k yabawa baba,nan
taita godiya yataho da tunanin halin da mahaifiyyarsa take ciki...

gd yawuce yasami mlm da iyalansa sun dawo,nan yaje sashen suka gaisa.

Yana fitowa yahango Habiba ta fito dg hanyar lambun gdn da sauri yanufe ta hade da
shan gabanta "ahankali yace my one!kingama guje gujen?"

Doguwar tsuka taja hade da cewa mlm kanka daya kuwa ,meye haka??" Ok kodaya ke
banyi mamaki ba sbd nasan k'ila sbd dukan dakasha a kurku yasa kasamu tabin
hankali,...mittss ta banko masa harara ta wuce....

Shiru yy
[7/10, 7:39 AM] Mmn fareesa: Shiru yyi yanata kallon ta harta bacewa ganinsa, ya
lumshe ido hade da nufar sashensu,yanajin tsanar halayensa na baya....

Abbu ne da Abba hade da daddy suna mgn "abbu yakalli Abba yace kayi shiru kobaza
maida ita bane?"
Ahankali yace ah ah yaya wlh har gobe inason zulai kawaidai na tsorata da yadda
rashin imaninta yasa tayi wannan danyan aikin "duk da inaso ta shiryu tadawo mace
ta gari,Amma gsky ina shakka kada gaba tayi kisan kai..
Abbu yace hakane amma kayi hkuri insha ALLAH zata daidaitu dan jiya da kuka ta
kirani akan nabaka hakuri kamaida ita sbd tanashan wahala agun matar babanta....

Daddy yakatsesu da cewa shinma saki nawa kayi mata?" aika ambaci saki"

Ata kaice yace d'aya kawai"

Sannan yace wlh ko time din dana ce zan kara aure ina tsoratatane ,sannan ayanxunma
zan kara ne kodan ta sake saduda amma wlh badan ta tozartaba dan tagyaru zanyi..

Abbu yace to bazamuce ah ah ba dukda naso ka hakura da kara aure amma wacece wacce
zaka aura?"

Ahankali yace ATINE inta amunce dani "

Shiru sukayi can abbu yace masha ALLAH gsky bbu laifi tanada kamun kai" to zanyiwa
mlm mgn sannan kuma gsky kada kabata fuskar ta raina zulai kotazo ta sake hargitsa
mana family "

Abba yace insha ALLAH ,nan kuma abbu yace gobe yaje yataho da mm zulai.. "

***********
Yah Suleiman ne da iftihal a lambun gdn su nata wasan buya ,yarufe mata ido da
farin kyalle sai lalubensa take tana kiransa yana mata dariya.

Cikin gajiyawa tadan zame kyallen tahangosa yanata mata dariya "Ahankali ta lallaba
ta bayansa " caraf ta rik'e sa..murmushi yyi yace oh my angel inafa ganinki!turo
baki tayi cike da shagwaba ta ce um um ni muje na gaji yaya kamun tausa
pls,hancinta yaja yace um um bazanyiba bbu kyau.

Shagwabewa tayi sai rarrashinta yake suka nufi parlourn mommy suka zauna .

Kuri tayiwa yah Suleiman da ido tana tasbihi ga ubangijin da yahalicceshi sbd yau
yawani kara mata kyau sosai.

Cikin kishi tace amma dai yaya bakayi faraa awaje ko?"

Kallon ta yyi sai kuma yatuntsure da dariya yace to wazanmawa ,aiyanxunma angel
dawowarkice tasani faraa ai ko?sarkin kishi...katsesa tayi wai yaya ina wannan
Sumy?" wlh tama kiyayeka ehe kokuwa wlh na mata abinda bata tunani Dan kai nawane
ni d'aya ..ta fad'a tana murguda baki hade da bankomasa harara"

Murmushi yyi dan yalura Angel nada zafin kishi"Ahankali yace oh yau ni ake harara
anamurgudamun baki angel duk Dan sbd kishina....katsesa tayi da cewa to laifine dan
nayi kishinka?"

Girgiza kai yyi yace to maida wuka ,Sumy nidama banisonta "cpt salim ke sonta ,kuma
bata sonsa amma insha ALLAH zaishawo kanta"

"Ajiyar zuciya tayi afili"

Murmushi yyi yace Angel nafiki kishi wlh.....itama dariyar tayi tace nayarda tunda
kakusa shak'a my Abbas lahira ai.....tuni yace my Abbas fa kikace?"

Gwalo ta masa hade da cewa yes...tuni yanufeta ta arce da gudu ta na dariya"shima


dariyar yyi dan yalura ifti ta maidasa kamar wani kakanta...

Bayan sallar isha'i abbane yyi sallama a k'ofar gdn su mm zulai

Baba dkesoro ya amsa suka gaisa yyimata basa hkri,sannan yaje yakira mm zulai.

Ai tuni ta washe baki ta hado kayanta ta nufi soron gidan......

Share

✍mmn fareesa ce✍


[7/10, 6:49 PM] Mmn fareesa: AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA!


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story & written by mmn fareesa

NOT EDITED

🅿99&100

"Ai tuni ta washe baki ta had'o kayanta ta nufi soron gidan"


Tsaye tasamesa yana kallon k'ofar, suna hada ido da kuka ta fad'a jikinsa tana
Neman gafararsa ..
"Ahankali yajanyeta ajikinsa hade da cewa komai ya wuce ,amma muddin kikasake
yunk'urin cutar da wani a family dinmu gsky zan rabu da ke " rabuwa ta har abada
dan sauran igiya2 atsakanunmu saiki kiyaye..
Sake fashewa tayi da kuka...muryar baba taji yana musu sallama ".byn sun amsa
yasake mata fad'a, dg karshe yahadesu yyimusu nasiha mai ratsa jiki
sannan suka nufo gd ...
Kowa yaji dad'in dawowarta ,musammun y'ayanta,har part din su Ummi d mommy mm zulai
ta sake zuwa ta sake Neman gafararsu.
Yah Suleiman kuwa ko gun datake be kallaba...

*******
Gurin k'arfe 9:15pm yah Suleiman ne zaune da iftihal atsakiyar parlourn Ummi
sunacin naman gasassar kaza suna fira abinsu..
Yaseer yyi sallama sbd yanason yaci wani abu sbd yunwa yakeji kuma mm zulai
dawowarta kenan su kuma zubaida tana gun yah Yusuf..

Amsawa ifti ta yi hade da cewa yah yaseer ina wuni?"

Cikin jin nauyinta yace lfy lau, yakalli yah Suleiman da fuskarsa bbu yabo bbu
fallasa yace yaya barka da dare"batare da yakallesaba yace yauwa.

Ahankali yace iftihal ko Ummi nacikine?"

Yah Suleiman yakaebe zancen da cewa tanagun abbu ko wani abu kake bukata?"

Da sauri yace eh dama yunwa nikejine acan gun mm bbu komai yafada yana Sosa kai
"yah Suleiman yace aiko abinci yakare muma kaga abinda mukeci ,kunsaba da cin
abinci mai nauyi!amma angel kira masa Habiba ta girka masa ko indomie ce naga tana
ciki...

Iftihal ta tashi ta nufi dakin yara dan kiran Habiba"

Bbu jimawa tadawo hade da kallon yaseer tace yaya bara na girkama.....yah Suleiman
yace banganeba?"ita habiban uwar metake ne?"dabazatazo ta kula da shiba,matsayinshi
na Wanda zata aura kuma yayanta kobe auretaba ya isa da ita .

Keeeeeeeeeeee!
Habiba! Habiba!! Kina ina wlh nashigo dakinnan saina kakkaryaki....asukwane ta fito
tana turo baki ta nufi kicin yyinda iftihal ta dawo gurin zamanta ,shikuma yaseer
yakunna kallo abinsa yanajin dadin zaici girkin Habiba..

Byn 20 minutes a time din har su yah Suleiman sungama zasu fita shida ifti saiga
yah Muhammad da Jidda adedenan kuma Habiba ta fito da plate shake da indomie taji
serdine da attarugu tuni kamshin yacika parlourn..

Yah Muhammad yace yauwa Habiba tunda mijinki kika girkamawa ,nima jeki azamun pls
sbd nida my jiddo yunwa mukeji...cikin jin haushi ta aje plate din agaban yaseer
daketa kallonta yana murmushi.

Kallon yah Muhammad da Jidda ta yi ta bankowa Jidda harara hade da cewa gsky yaya
nagaji ita Jidda taje ta girkamuku....tsawar da yah Suleiman yyi mata yasa tayi
shiru..

Cikin isa yace acikin 2days na lura kinzama yar rashin kunya ko to dole ki girka
masa ita jiddar meta iyane?"kosokk ta konene?"mitts inkingama kisameni apart dina
ki karbi hukunci...yaseer ne yafada masa magiyar yyi hkri ,banza yyimasa yaja ifti
suka fice.

Tashi tsaye Habiba ta yi ta koma kicin din,yaseer yabankowa Muhammad harara yace
inhar yyiwa matata wani abu nidakaine ,kaje ka kwaso tsohuwar yunwarka zakace
tawanu maka girki mitts yyi tsaki.

Murmushi yah Muhammad yyi yace sorry my broth bazaimata komaiba ko my jidda?"

Harararsa tayi dan bisa dole yajawota suka zonan din ko yanxun inbacin yarik'e mata
hannu bbu abinda zai hanata guduwa..

Yaseer yyi kat yasha juice yana niyar fita Habiba ta kawowa yah Muhammad tasu ta
aje..

Ahankali yaseer yace my one sannu kinji'xo muje gurin yah Suleiman din nabasa
hakuri kema kibasa bazaimiki komai ba kinji?"
Hawaye ne suka zubomata "cikin kuka tace pls yaya kada kabari yadakeni !

Lumshe ido yyi yamiko mata hannunsa alamar tazo bbu Musa ta miko masa hannunta suka
jera suna tafiya ...

Yah Muhammad kuwa bbu yadda beyiba da Jidda amma tace bazataci har ransa yabaci
yarabu da ita yacinye ko kallanta beyiba yabar part din..

Yaseer d Habiba kuwa koda sukaje ,samunsu sukayi su nata suka soyayyarsu ,nan yah
Suleiman yace bbu laifi sutafi amma intasake itadashine,dg nan kuma yaseer yajata
kan resting chairs dke compound din gidan suka fara fira tun bata kulasa hardai ta
sake dashi..

********

Byn kwana5,komai yadawoma mm zulai dan abbu yanxun abinda yadena mata ada yana mata
,sannan yanxun mugun tattalin Abba take harma yakejin dama beyi maganar kara
aurenba,amma bakin alkali mi ya Bush'e." sbd ayanxun haka iyayen sunyi shawara
nanda 2 weeks zaa d'aura aurensu su ta kwas mata4 maza4amma aciki yah Suleiman da
yah Yusuf kawai zasu tare sauran sai sun gama karatu kuma acikin gdn kowa zai zauna
kafin dg baya amusu awaje ....

gaba daya yan matan da samarin suna cikin farin ciki musamman yah Suleiman da duk
abinda yyi alkawari zaiyi inanga itfi duka yyi ,yanxun haka next week zaije dubai
yahado mata lefe shida mommy dg nan tasiya musu kayan dakinsu..

Sannan mlm yasanar da atine mgnar Abba ta amince dukda tana Shankar mm zulai saidai
ita mm zulai batasaniba dan ko su Ummi basu gayamataba,kuma tare da yaran zaa
d'aura auren...

Muhammad kuwa fushi sosai yadauka da Jidda bbu ruwanshi da ita ko guri suka hadu
zainuna kamar besantaba ,sai dai kuma shima duk yadamu da auren dazaayi
bandashi ,amma yasha alwashin zaisanar da Abb gsky a aura masa u Jidda ko rainanta
sai yyi tunda batafi 12 years ba.

Itama jiddar duk ta damu ganin yadda yake shareta.

Ayanxun haka zaune rake a part nasu ,inna kuluwa nakan kujera yashigo da sallama
yazauna cikin sakin fuska suka gaisa da inna yace mata azubo masa tuwo dan yanada
son tuwo....inna tacewa Jidda tashi maza kixubowa yayanki abinci....saurin tashi
yyi yace ah ah barta tayi kallonta ,nan yanufi kicin yazubo .

Sadda yadawo inna bata parlourn zama yyi hade da ake plate din kasa ai tuni Jidda
ta taso da gudu ta fad'a jikinsa tana masa kukan shagwaba irin yadda taga ifti
nayiwa yah Suleiman..

Lumshe ido yyi yace menene?keda bakyasona ! Yanzun zakizo ki yitamun koke koke,ni
d'agani kada inna tazo tasamemu ahaka .

sauka tayi ajikinsa ta zauna gefensa "cikin yarinta tace to kayi hkuri nadena kuma
ai ILOVE U....ta fada ta fice da gudu alamar taji kunya..

Lumshe ido yyi yanajin dad'in kalamanta yasan bazaisha wahalar shawo okan
abbuba ,dan gsky yana gudun kada wani awaje yace yanason ta yaje yyi sake dukda
yalura yarinyace sosai ..

Cikin jin dad'i yaci tuwansa yyi zamansa har inna ta shigo d mlm sukayi ta fira bbu
wata kunya ,amma Jidda taki shigowa sbd taga yana cikin parlourn..
Da misalin karfe 10:30 pm abbane kwance gefen mm zulai Ahankali yace yauwa yar
aljanna kitashi zamuyi mgn amma inason kiyimata kyakkyawarvfahimta..

Jiki asanyaye ta tashi zaune tace to ina sauraronka....

Share

✍mmn fareesa ce ✍
[7/11, 5:19 AM] Mmn fareesa: AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story written by mmn fareesa

NOT EDITED

🅿101&102

Jiki asanyaye ta tashi zaune tace to ina sauraronka"


Ahankali yace dama zulai inaso kisan kowane bawa dashi kaddarar arayuwa"maana tun
kana acikin cikin mahaifiyarka ake rubuta maka duk abinda zaifaru dakai
arayuwa....dan ALLAH kinutsu kibani hadin kai ,kuma kada kiyi tunanin dan zan
tozartakine yasa hakan zata kasance...
Katsesa tayi da cewa wai alh menene kafadamun kasani aduhu.
"Ahankali yace dama zulai aure nikeso in karaaaaaa!
Wayyo ALLAH.....jitayi kamar an bugamata guduma aka sbd yadda kanta yasara,murya
akarye tace aure kuma alh wacece zaka aura?"
Ahankali yace atineeeeee!gabanta taji yafad'i "azuciyar ta tace haba asheda mijina
zataaura dana ganta sai inji gabana yafad'i...
Afili tace to shikenan ALLAH yasa alkhairi tana fadin hakan ta tashi dg kan
gadon....wani irin tausayi tabashi da sauri yace ina kyma zaki?" Murya na rawa tace
zanje inkwanta ne"
Da mamaki yace amma kinsan ai tunda mukayi aure bamutaba raba shimfid'a Dakeba
ko?"Ahankali tace hmmm aigara mufara dg yau tunda wata ta kusa zuwa kaga bani daya
keda kaiba gara nasaba dg yau...katseta yyi zulai ki saurareni inbakyason auren wlh
sai na hakura...
da sauri tace ah ah kayi tunda kana raayi ko bukata k'ila nagaza dakai tawani
sashen....tan afadin hakan ta fice ta nufi bed room d'in ta..
Shikuwa tunani yake tayi yanaganun kamar bemata adalciba kuma tabbas ya yarda ta
shiryu sbd inda Dane wlh saita ta masifa ta daga hankalin kowa agdn..

*****
Dare ya tsala mm zulai ta kasa bacci ,sai kuka take tana ji ajikinta inhar yakara
auren ,matar zata rabata da mijinta....
har asuba batayi bacciba saida aka kira sallah tukum tayi hade da adduar samun
sassauci azuciyarta da Neman alkhairi ga auren dazai kara ,sannan tayita lazimi har
gari yyi haske"Abba ne yashigo dakin dg shi sai jallabiyya yace tazo ta hada masa
ruwan wanka...
To tace hade da gaidasa "saidai gabansa yafadi sbd yadda yaga idanunta akumbure
muryarta adashe,alamar kwana tayi kuka...shiru yyi yafice dg dakin..

Tashi tayi ta nufi dakinsa tasamesa yana jiranta toilet ta wuce ta fad'a ruwan
wankan ,ta fito tace kashuga batare da ta kallesaba....juki asanyaye yanufi toilet
din..

Byn anyi break din su zubaida saifaman tambayarta suke lfy suga fuskarta ahaka
saitace bbu komai tunsuna matsa mata harsuka hakura..

Haka fa takasance acikin kwana 2nan mm zulai duk ta rame saidai tayi haske" sbd
yawan tunani amma tsakanunta da abbama bata bari su hadu da safe inta hada masa
ruwan wanka tagaidashi ta fice adakin ,dama suduka key in break fast da safe ,da
ranama ta basa lunch duk wata kyautatawa tana masa saidai tadaina sakin jikinta
dashi ko kwana dakinsa hakan yana matukar damunsa da ranar datayi ,yyinda yayanta
kecikin xulumi suna ganin tabbas bbu lfy ganin halin datake ciki...

*******
Yah Suleiman ne kwance kan bed din sa sai juyi yake sbd ciwon Mara dke damunsa
"tun dare be runtsaba har safe ko brush da wankan safe beyiba bare yaje yaga tashin
babynsa..

Itfi ce tayi sallama sbd shine ke kaita skul kuma tare suke break fast wani time
dinma tare suke tafiya office nasa..

Da k'yar ya amsa sallamar" kallon sa tayi tace yaya lfy ?naga kamar baka lfy ko?"

Ahankali yace my angel pls marata bazan iya tashiba....tuni hawaye suka fara zarya
akumatunta "sai sannu take masa nan tace bara ta kira yah Yusuf sutafi asibiti" sai
yatsaidata yashare mata hawaye sannan yyi kissing na hannun ta tukum ta fice da
sauri..

Part d'in Ummi ta nufi tasamesu tareda abbu ,cikin kuka ta sanar da dasu yayanta
bashida lfy "nan abbu yakira yusf awaya yace yafito da mota akai yah Suleiman
asibiti.

Bbu bata time aka nufi asibiti dashi ,ifti na mak'ale dashi hannunta anashi tanata
hawaye ..

Byn angama dubasa aka samasa drip yasamu bacci anan Dr yafito yanemi ganin su abbu
da daddy a office insa..

Nan yake musu bayani kamar haka ,da farko kune iyayansa?"

"Sukace e"h

Doctor yace to gsky kuyi gaggawar yimasa aure sbd sparm yatararmasa amara har yyi
yawa rashin mace kusadashi zaisa yafad'a amawuyacin hali...abbu yace to doctor ai
bikin nasa befi kwana 12 ba..

Doctor yace ok ga wannan takardar mgnine ,karba sukayi hade da yimasa sallama...

Saida yah Suleiman yyi kwana2 aka sallamesa yasanu sauki yyinda Rabin ransa ke
mannedashi ko skul tadena zuwa insu Habiba natsokanar saitace mijinta bbu lfy ina
zata.

Gefen daya kuwa Ummi bakaramin tausayin iftihal ta jibs dan ita azatonta k'ila yah
Suleiman din rainonta zaiyi to kuma ashe abun bahaka ,anya ifti zata iya daukar yah
Suleiman tsohon tuzuru ?" Musammun in ta tuna karancin shekarun iftihal din..

ayanxun haka yau da karfe 2:00pm jirgin su zai daga zuwa Dubai kuma kwana2 zasuyi
shida mommy d daddy.

Zaune yake iftihal nakan cinyarsa tanata masa kuka ITA adole da ita zashi.

Sai rarrashinta yake sannan zaman nan da sukayi daurewa kai yakeyi ,amma wani mugun
feeling dinta yakeji,amma yalura ita ko ajikinta..

Ahankali yace tashi muje kinji my angel "Khan shagwaba ta saka hade d tashi tsaye,
adedenan mommy ta yi sallama tana cewa my son kazo muje inkabiyewa Auta wlh mayi
latti.... Cikin damuwa yace ah ah mommy gsky saidai40: pm sbd da ita zamuje zansa
ayankan mata biza......hararars mommy ta yi tace wlh dg kai har ita ranku zai
baci ,nama lura kanaso kasake mata fuska ta maudakai mijin tace ko?" To wlh
kukiyayeni bbu India zata zuwa skul dinfa ...

Hakuri yabawa mommy sannan yaja hannunta yamata rada ,murmushi tayi har parking
space ta rakosu daddy nata tsokanarta bata kulasuba dg shi har mommn dan taji
haushin hanawar da mommy tayi ajeda ita

*******
Haka ta kasance kwana 2 sukayi sukadawo da kayan tuli guda abin sai Wanda yagani
komai yyi bbu karya ,itada Zubaida akayowa kayan daki sbd sune zasu tare..

Sannan lefre masha ALLAH yyi akwati24, na xubaida12 abin sai son barka ,yyinda
amare keta shan gyaran jiki dana can ...

Ayaune zaa fara event din bikin yau yakance kamu...

Ayanxun haka yah Muhammad ne keta saka da warwara sbd bukatarsa nason ahad'a
aurensu dashi...

Sashen abbu yanufa kai tsaye cikin SAA yasamesu tare da Abba suna mgn akan zaifasa
auren atine saiga Muhammad yashigo.....

Zama yyi yagaidasu....

Share. .

✍mmn fareesa ce ✍.

[7/13, 9:34 AM] Mmn fareesa: AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA!


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story & written by mmn fareesa

NOT EDITED

🅿103&104

"" Zama yyi yagaidasu "sannan yyi shiru had'e da duk'ar dakai k'asa.
Abbune yace yayadai Muhammad ko akwai abinda kakeso??"
Sosa kai yyi had'e da cewa uhumm....dama ...dama....abbu yace kayi mgn mana
sai inda inda kake."
Ahankali yace dama Dan ALLAH abbu Jidda ta ce tanasona...shine nike so ahad'a dani
a auramun ita...yafad'a yana duk'ar dakai k'asa "
Murmushi abbu yyi yakalli abba yace to munji amma aikace ita kesonka ko?"
To dadai kaikesonta ina iya samun mlm muyi mgn naji kozai baka.to amma kace ita ke
sonka ,kaga kuwa ita yarinyance bata gama wayo...katsesa yyi da cewa eh wlh nima ai
inasonta abbu pls Ku ceceni....dariya sukayi dg abbun har abban,sannan abbu yace to
shikenan zansamu mlm muyi mgn amma kadena k'arya, kuma bance kasanar da kowa zancen
nanba kanajina?"
Da sauri yace eh abbu ngd sosae "sannan yafice yajin dad'in hak'ansa zaicimma
ruwa...
Byn fitar Muham
Mad abbu yakalli Abba yace bbu damuwa kawai kabari adaura tunda anyi mgn nima
namata nasiha insha ALLAH..

*******
Karfe11:12 am zazzaune suke a waiting parlour na Ummi meyin lalle na zanawa zubaida
dan har anyiwa Habiba da Rukayya, saura ifti d Fatima suka rage..
Duk k'awayensune agurin anata shewa da firarsu ta yan mata" yyinda iftihal keta
cika tana batsewa ita adole da angama ma zubaida zaamata sbd ta gaji da jira sannan
gashi sunce wai itace karshe sbd itace k'aramarsu...
Kallon zubaida tayi tace gsky Anty zubaida nizaa mawa in angamamiki....Fatima ta
karbe zancen da cewa ah ah aikece k'arshe...harara ta bankomata tana turo
baki,dariya zubaida tayi tace ah ah Fatima kinsan fa yar gold d'in yaya Suleiman ce
,kada tagayamishi ,kinsan halinsa wlh dukda ansaki a lalle yamiki dukan da kika
kasa tashi...had'e rai Fatima tayi tace to ainima inada yah Usman ai...ifti tace oh
haka kikace?"

"Tace eh"

Wayarta tajawo tadannawa yah Suleiman kira "yana d'agawa tasaki kuka sannan takashe
wayar."

Sukuwa friends dinsu sunyi mamakin shagwabar ifti ,har casuke zasuso suganshi sbd
ko a skul batada mgn saitasa komai yah eleee!

Wata samira yar class dinsu ifti ta dubeta tace oh kawata kina son d'aga masa
hankali da wannan shagwabar taki ko?"kafin tayi mgn yah Suleiman ya yaye labulen
dakin yana fadin my angel kina ina?"

Ai gaba daya yan matan yatafi da imaninsu ,sbd ganin baiwar hallittassa ,suntabbata
duk gdn ifti tafi kowace SAA ,ad'azun dasuga yah Yusuf yaxo gun zubaida duk sun
rude ,amma saisuka yah Suleiman yadamesa yashanye....ifti kuwa juya kai tayi had'e
da barkewa da kuka.

Da sauri yaratsa mutane dan bedamu da kallon sa dasukeba ya iso gurinta fuska ba
walwala"hannunta Yakama "ahankali yace pls yi shiru menene waye yamiki wani abu?"
Aiduka yan parlourn kallon su suke kamar TV ..

Atsawace yadubi zubaida yace ke acikinku waye yatabamun ita ne?"


Wlh yanxun jikin kowa yyi tsami....cikin inda inda tace wlh yaya bbu ruwana Fatima
ce...wani kallo yawatsowa Fatima yace uwar me tamiki kikasata kuka?"wato koda bani
nan baza Ku iya rikemun amanar angel dinaba?"ahankali cike da tsoro Fatima ta ce ah
ah wlh yaya sbd lallene...tsaki yaja hade da cewa ke wlh inhar natashi miki hukunci
harda Usman zan had'a yana fama da manyan kunnuwansa mitts.

Duban zubaida yyi yace ke kuma da keda wannan me katan kan zanhad'a na muku hukunci
sbd kina gani tasata kuka kikaki mgn ko?"to wlh har kunshin zan da meshi kowa ma
yarasa.... Zubaida ta katsesa da cewa dan ALLAH yaya kayi hkuri wlh yah Yusuf
bashida laifi yana ma daki kansa ke ciwo....tsaki yyi yace keyadama amma
zanhukuntaku da maxajanku,yafad'a had'e da mik'ar d ifti tsaye yace muje nakaiki
wani gurin amiki lallen dayafi nasu kyauma .....murmushi tayi tace dgske my BLOOD?
"
Murmushi yyi mai sauri yace eh mana my angel "yafad'a had'e da kama hannun ta suka
fice tanama su zubaida gwalo...

Byn fitarsu zubaida tayi ajiyar zuciya afili tace gsky Fatima baki kyautaba shiyasa
kinganni nan duk abinda nasan ifti naso nike mata sbd yah Suleiman yadda yake
masifar sonta ,gashi kinjama dan wlh da k'yar ne inzaikyalemu waikuma hardasu yah
Yusuf ni wlh mijina bashida wani k'aton kai....dariya yan parlourn sukayi Fatima ta
ce hmmm aigarake nifa dayacewa yah Usman me manyan kunnuwa...samira ce tace hmmm
gsky hakan dayake mata zaisa taraina Ku ko kuma kuga bakinta...Fatima tace ah ah
wlh ai iftihal bahaka takeba,mukuma bazamuga bakintaba sbd mumuka tsokaneta.....

_________________

Yah Suleiman kuwa gdn da akewa ifti kunshi tuntana karama ,anan yakaita ,yace amata
me kyau na amare dg karshe yabayyanawa me kunshin Cewar iftice tabayyana,Wanda ta
tayasu murna sannan yararrasheta akan Jaije yadawo.

Lalle mai kyau aka zanawa iftihal hannu d k'afa yasha rani ,yyi fitinan nan kyau
abinka da farar fata..

sai da ta yi azahar sannan yazo suka nufi gd dan said 4:00pm zaa fara kamun..

Yah Muhammad kuwa koda yafita ,kasuwa ya wuce yasayi material me tsadar gaske yadi3
yakai atake aka dinkawa jidda gown me kyau sbd yasan duka amaren gown zasu
saka,,,,,,

Sai kusan 3pm yadawo gd part d'in su jiddar ya wuce ,byn sun gama gaisawa da inna
yace ina jiddar akace tana dakinta,atine ta kirata ..

Dg ita sai hijab da saurin kirji ta fito sbd dg wanka ta fito "

Shidaya yasamu a parlourn "turo baki tayi tace yaya wai ina kashigene?" inata
nemanka tun d'azun!

Murmushi yyi yace oh ALLAH Sarki my jiddo ina Turin me dinki gashi wannan nike so
kisaka, zan turo mai make up tamiki"yafad'a yana mik'a mata ledar .

Hannu2 yasa ta karba ta bude ledar yyinda yatsareta da ido yanason ganin zata yaba
da kayan ko kuwa"murmushi tayi tace WOW masha ALLAH gsky ta mun kyau yaya Ashe
kanaji dani ?"gsky nagode sosae ALLAH yasaka da alkhairi... Lumshe ido yyi yana jin
dad'in addu ar ta azuciyar sa yace da alamar tasamu tarbiya me kyau...kafin yabude
idonsa ta nufi ciki aguje....
*******

Da misalin karfe4:15pm compound din gidan cike yake da jama'a har get bbu masa
tsinke...

Gefe guda yasha decoration irin na kamu ga kujerun amare da angina basukaiga fitowa
,sai saitin kid's ketashi agurin kowa yanacikin farinciki..

Ga fararen kujeru agefe waddanda bakowa bane fyace yan MMN FAREESA FANS PAGE &INA
TARE DA ITA FANS sai yan lalle lalle suke suna dubar suga ta ina amaren zasu
fito...nikuwa nace to dan ALLAH kada kudamu..

Salon.kid'an yacanxa sbd amare sun sako kai ...yah Suleiman ne da iftihal agaba
yarungumo mata k'ugu sunyi masifar kyau cikin shigar kaya kala daya ,ita gownt ce
ta material ash colour da head ,shikuma wata arniyar shaddace maitsadar gske
ajikinsa ash colour yar ciki da babbar Riga tasha aiki yakashe da hula sai wani
uban kamshi suke zabgawa yyinda masu photo da video suka fara aikinsu..

Abayansu Yusuf d zubaida acikin maroon colour.

Sai yaseer d Habiba cikin light blue.

Sai Rukayya d Habib cikin.purple colour.

Sai Fatima da Usman cikin milk &brown.

Sai kawai abayansu akaga Muhammad d Jidda cikin coffee colour sai fara a Duke shida
ita duk anyi mamaki amma bbu Wanda yakawowa ransa wani abu..

Nanfa fili yakaulle da kide kid'e da Raye Raye ,sai liki ake musu da pics ga kayan
lashe lashe anata bawa jamaa,nikuwa duka na yan fans din ina tare da ita akabani
narabamusu ..lolx..

Ko wanne yana rule da sahibarsa ,can kawai ifti taga Sumy namusu lik'i itada yah
Suleiman da rafar yan500" had'e rai tayi tana kok'arin kwace hannun ta dg nasa....
Sumin ta matso gab dasu tace sorry kinji amarya maida wuk'ar ,niba ajinsa bace kece
daidaishi nima kinga angon nawa ta fad'a ta na nuna gefenta....cpt salim yyi
murmushi had'e da kashe musu ido1 yace yes nima nakusa bin layinku ....aji yar
zuciya ifti tayi aboye...yah Suleiman yyi murmushi yarad'a mata akunne to yanzun
saiki dena kishi da basamudiyya ko tunda yanxun tazama kawarki,tunda zata auri
aminina...hannunsa dke cikin nata ta kama had'e da yin kasa da kanta yasa a bakinta
ta gartsa masa cixo had'e da cewa hukuncinka namaka na laifin kinsanar dani ta
amince da cpt salim, ta fad'a tana murmushi tamkar suna fira dashi.

Yarfe hannun sa yyi yarada mata haba yarinya ba jibi bane zan kamaki ga
hannu ...jitayi gabanta yafadi.. Sai dariya yake mata da haka taron ya watse kowa
Yakoma gd agajiye....

Washe gari..

Share.

✍ mmn fareesa ce✍


.
[7/13, 6:00 PM] Mmn fareesa: AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)


INA TARE DA ITA!
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story &written by
Mmn fareesa

Wannan page din nakune samira yahaya &zainab hassan kuyi yadda kukeso da shi ina
jin dad'in comment naku sosai da sosai..😻😻

NOT EDITED

🅿105&106

"" Washe gari Yakama wa'azi"sai gurin 4:pm aka fara. tunda akatabo fannin hakkin
miji akan matarsa ,amare suka fara zare ido..
Ifti d zubaida kuwa kuka sukaitayi musamman zubaida dan tana bala'in tsoran sex
tun sadda wata kawarsu ta bata labarin har suma tayi a first night dinsu..saitaji
dama banda ita zasu tare ..yyinda su Habiba sai dariya suke musu...
Har aka gama waazin jikinsu asanyaye...
Hakan yasa koda yah Suleiman yyi kiranta sai tace bata lfy ,tuni duk yawani rude
koda yazo dakinta rufe ido tayi kamar me bacci..
Zubaida kuwa kuka tasaka ma yah Yusuf akan dan ALLAH yasanar dasu abbu ,itama
abarta saita ida karatu ta tare"aituni ya rude ganin zaiga samu yaga rashi
lolx..rarrashinta yyita yi amma kamar sake zugata yake dg karshe yace inhar zata
iya taje ta sanar da abbun dan bazai iya ba....bata saurareshiba tayi tafiyarta
dama yau nesa da juna ta tsaya dashi har yana mamakin ta....

*******
Yau Yakama Friday,kuma ayau ne dinner "gaba daya bakin get d'in gdn jamaa ne da
motoci cike ak'ofar gdn sai daukar y'an matan ake ana nufar gun da akeyin dinner
din...

" wani sanyayyan k'amshi naji "ina dubawa naga iftice da yah Suleiman jikinta da
arebiant gown fara tana Jan k'asa, shikuma jikinsa fararan suilt ne ya rike
hannunta ..
bayansu sauran angunan ne da amaren kowa da tashi kalar arebiant gown d'in da
suit..yyinda yah Yusuf yake cikin damuwa sbd yagano zubaida tsoronsa take ,sabanin
iftihal da ta barwa zuciyar ta tsoron bata nuna ma yah Suleiman dinba."

Kowa yanufi motar da babban amininsa yake yashige gdn baya shida amaryarsa.

Iftihal kuwa motar da suka shiga cpt salim ne da Sumy a gdn gaba ....aibata ida
zamaba yah Suleiman yamaidota tsakkiyar cinyoyinsa....wayyo ALLAH wani mugun tsoro
ifti taji da fad'uwar gaba ,amma sbd farin cikinsa saita danne bata nunaba a
fuska ...yyinda cpt salim nakallansu ta madubi sai dai kawai yagirgiza kai yacigaba
da driving d'in sa...

Yah Suleiman kuwa kansa ya aza akafad'arta yana kissing gefen wuyanta....murya
akasale yace my angel yau ina cikin farin ciki...wani abunma sai gobe kinzama halal
dina wlh na k'agara gobe kamar yanxun muna tare a bed room d'in mu ko my angel? "

Gaba daya jikinta rawa yake ga wani shock dataji sbd wannan ne karo na farko da
sukayi irin wannan zaman..."ahankali tace pls yaya kaga bamu kadai bane amotar
kadena kaji ?"tafad'a had'e da janye jikinta dg irin zaman dasukayi..
Murmushi yyi yace my angel sarkin kunya to ai zanciremiki ita"

Parking sukayi suka fito ayangance,Yakama hannunta suka jera ,zubaida d yah Yusuf
suka tsaya abayansu.

bayan amaren da angunan sun gama jerawa saiga Jidda d Muhammad suma da irin
shigar amaren ....kowa yyi mamaki musamman yan'uwa da danginsu dasukansu
angunan ...

Byn MC yasanar da jamaa su nutsu ga amarenan da anguna,nan yasaki kid'a tuni gurin
yahau tafi da sowa ....byn duk sun zauna a kujerun zamansu .MC yabukaci abokanan
ango da amarya su fito.....adedenan kuma mmn fareesa tashigo gurin tareda tauwagar
fans d'in ta ....tuni yah Suleiman yasanar da MC abasu gurin zama lolx...

Nuraddeen ne da Zarah (SONE) suka fara bayyanah,sannan sir Aliyu da Hafsat (NIDA
D'ALIBATA)
Sai yarima Ashman da yasmeen (YARIMA ASHMAN)
Sai haneef da hanifa (NAWANE)
duk dg alkalamin mmn fareesa...

byn sun zauna akayi we'll coming dinsu sannan aka fito da yah Suleiman da iftihal
su yanka cake....shiyafara yan kowa yabata had'e da kissing goshinta,sannan ta
yanko nata bbu kunya yad'agata sama daidai tsawonsa tasamasa abaki....tuni aka hau
ihu da tafi yyinda masu pics da video sukayi ta aikinsu sannan sauranma suka fito
suka ciyar da junansu...

Nanfa MC yabukashi su fito filin rawa bbu musu suka bayyana agurin jamaa tareda
friends dinsu akayita musu lik'i yyinda cpt salim yana manne da Sumy yanata
hidimarsa kasancewarsa babban aminin yah Suleiman...

Wasu dg cikin abokan yah Suleiman duk sunxo harda yuni foam dinsu ajikinsu anata
shaani dasu...

Gaba daya gurin yahargitse da cashewa anci ansha an rak'ashe ,sannan anraba jikkuna
da memo hade da kalanda...

"gaba daya fans din mmn fareesa komai sun samu wasuma harda guzuri sukayi irinsu...
Lolx🤣

da haka ta to yatashi lfy kowa Yakoma gd a gajiye,musamman amare da anguna...

*********
Washe gari Yakama saturday da misalin karfe11:00am duban jama a suka shaida daurin
auren su yah Suleiman da iftihal, yah Yusuf d zubaida,yaseer d Habiba ,Fatima da
Usman ,Rukayya d Habib....dg karshe sukaji ance masha ALLAH an d'aura auren
Muhammad Ibrahim da hauwa'u Haruna..... Daddy wato mahaifin su ifti zaro ido yyi
yanama mlm da abbu kallan tambaya ....

Su kuwa sauran angunan sunyi mamakin ganin wai Muhammad nada 20years anmasa aure
danko Usman dke k'aramin 23 garesa...shikuwa gogan tsalle yake yanajin dad'in wai
yanxun yanada iyali shima...

Farin ciki agurin waddannan samari baa mgn ,musamman yah Suleiman da yyi wani mugun
kyau da haske da kagansa kaga ango dan tsabar k'auna shaddar dke jikinsama irintace
jikin ifti ammata doguwar Riga ta sha daurin d'an.kwalinta..

Amaren kuwa tunda sukaji andaura auren jikinsu yyi sanyi,ifti kuwa daurewa kawai
take Amma dakaganta kasan tana cikin damuwa.
Bangaren Jidda kuwa tunda ta sami labarin da ita aka d'aura auren taringa ihu da
burgima ita wlh bbu Inda zata karatunta zatayi kuma ita batason Muhammad said a mlm
yyimata Jan ido had'e da cewa koda wasa yasakejin tace bata son Muhammad zaiyi
mugun sab'a mata dan aganinsa in iyayansa sukaji bazasuji dadiba..

Atine ce itama tasha gayunta dukda ita sai sati nasama zata tare,tazo taja Jidda ta
a mata nasiha had'e da kwatantama ai bayanxun zasu zauna da Muhammad dinba sai tayi
SSCE tukum. Sannan banda rashin kunya kuma inyyi mata wani abu kada ta gayama kowa
hakan shine auren...hakan da Jidda taji yasa hankalinta yakwanta jin bata rabu da
iyayenta d karatuntaba ayanxun,sai dai abu daya yatsaya mata arai shine duk abinda
yyi miki kada kigayama kowa hakan shine auren...

Amaren ne zazzaune kan kujera suncaba ado ,sunyi kyau masha ALLAH.. Zubaida tayi
kicin kicin d fuska tace gsky Abba be kyautaba ace duk gdn nan bbu mai kishiya sai
mma...tabe baki habiba tayi itaga surukar mm zulai ta na taya kishi lolx..😂 tace
hmmm wlh kedai bari banji dad'in abin nanba ,Amma da inawa Ummi korafi tace mun ai
kowa da gurinshi ,baguri daya zasu zaunaba....tsaki ifti tayi tace wlh duk nafiku
jin xafin auren nan dan natsani inga Amma wata kishiya sbd yadda natsani
kishiya...Rukayya tace to yazaai?"haka ALLAH yarubuta fatanmu Ubangi ji yabasu
zaman lfy sukace ameen...

Nan suka d'an ci abinci friends dinsu nata zuwa da ankon yini ajikinsu ,zuwa axahar
gdn cike yake da jamaa..

Da misalin karfe. 3:00pm hadari da yataso had'e da iska ,tuni yah Suleiman yayo gd
sbd yana gurin bakinsa,yasan ifti tun tana karama tanada tsoron tsawa da walkiya
yanagudun kada afara ruwan.

Yanayin parking yafito dg motar a time din har anfara yayyafi ga buji garin yyi
duhu...tuni yanufi gurin.me gadi yace yatada engeen ...sannan yyi hanyar sashen
Ummi dan yasan k'ila tana can...

Ifti kuwa koda taji anfara yayyafi da iska ga duhu garin yyi tuni ta tsorata ,dama
suna lambun gdn...jin anfara tsawa yasa ta rude tana kiran yah eleee dinta...tuni
su zubaida suka nufi cikin d gudu gudun kada ruwa yyimusu duka ,ifti kuwa hanyar
dakin yah Suleiman tayi tagansa rufe ga ruwa duk Tajike dashi ga jama a duk kowa
yagudu da gudu ta nufi part din Ummi tana kuka d kiransa... tana karyo kwana
taganshi tafe cikin damuwa ,aiyana ganinta yabude mata hannayensa da gudu ta fad'a
jikinsa tana cewa dan ALLAH yaya kaboyeni tsawa zaayi....adedenan akasaki tsawa da
walkiyya...ihun tayi ta cukwikwiyesa tana lafewa ajikinsa..

Wani yarrrrrrr! Yaji ajikinsa had'e da kasala,jin yadda take goga jikinta
anasa....xuwan ruwan da karfi yasa yyi saurin sabarta yanufi dakinsa da ita..

Lokacin da suka isa har sun jik'e sharkaf d ruwa ,gashi ta rikesa GAM jikinta na
rawa sbd tsoron tsawar."ahankali yakwantar da ita kan bed yana cewa ki nutsu my
angel aimuna tare kuma angama tsawar ,bara na cire miki rigar sbd ta jike kada Kiyi
zazzabi, bejira amsartaba yazuge mata zif din rigarta .....

Share.

✍mmn fareesa ce✍


[7/14, 3:17 PM] Mmn fareesa: AWESOME WRITER'S ASSO..🏮
(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA!


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story &written by
Mmn fareesa

Wannan shafin nakune halak malak surry baby&fatimartou


Kuyi yadda kukeso da shi ina jin dad'in yadda kuke sharhi akan wannan novel.😻😻

NOT EDITED

🅿107&108

"" Gaba daya jikinta rawa yake had'e da girma ganin abinda yake shirin aikatawa
"ahankali ta rik'e masa hannu had'e da rufe idonta tace pls yaya kadenaaaaaa!
Murya akasale yace my angel yau she Muka fara musu dakene?" Yafad'a yana kallon
lallausan fatar bayanta kasan cewar bata saka bra ba da under were "
Shiru tayi.....yacigaba da zare mata doguwar Rigar dke jikinta yana lumshe ido
sbd yadda yaga surar jikinta duk da kwance take ruf d ciki...dg ita sai pant yarage
da sauri tajanyo bed sheet d'in dake gefenta ta rufe jikinta,still tana rufda
ciki."
Shikuwa gogan sai sauke numfashi yake ,jiki a mace yacire kayansa dg jikin sa
yanufi ward rope yacanxa boxer dinsa ...koda yajiyo tana nan rufe yadda yabarta
"murmushi yyi...adedenan ruwan yasake karfi aka saki tsawar da tafi ta
d'azun...k'ara ifti tasaki had'e da yaye bed sheet d'in dake jikinta ta tashi aguje
dan tamanta da yadda take ta fad'a jikinsa.... Wayyo ALLAH ai su yah Suleiman bbu
baka sai kunne ...wani numfashi yasaki jin fatar jikinsu ahad'e ga nashanunta
matsakaita dasuka tokare masa kirji.
Numfashi yaja had'e da janta suka nufi kan bed din ,sai asannan tadawo hayyacinta
saidai babu damar ta turesa ko it'a ta kwace jikinta"
Shikuwa wani mugun feeling d'in ta yakeji..tuni yaja pillow yakwanta rigingine
had'e da matseta ajikinsa yaja musu bed sheet yarufesu dashi....tuni zuciyar ifti
ta hau bugawa da k'arfi... bata auneba taji bakinsa anata yafara kissing d'inta
tamkar zaicinye bakin yana sakin numfashi....tuni ya birkitota tadawo k'asansa yasa
hannayensa yashiga murza nashanunta wadanda bawani girmane dasuba kasancewarta
sabuwar balaga..
Sai jikinta ke rawa takasa hanashi ga breath d'in ta namata zafi sbd matsar
dayake musu....zare bakinsa yyi dg nata yamaida kan nashanunta yana sucking....
Wani azabar zafi taji takasa daurewa tasaki kuka....sai numfashi yake saki had'e da
chakud'ar mata jiki son ransa dan ko kukanta ma beji balle ya kyaleta....

Ga ruwan yaki tsayawa....gaba daya ifti hawaye take ga yah Suleiman yyi mata nauyi
dan samanta yake yana murzarta azafafe ,abinka da sabon Shiga....lolx..

Romancing d'in ta yake tamkar bazai dainaba said a yarage zafi tukum,yalurada yadda
take hawaye...kalamai masu sanyaya zuciya yarika yad'amata yarungumeta GAM tamkar
zaa kwaceta dg hannunsa dg haka kuma bacci yyi gaba dasu....

Karfe4:15pm yah Suleiman yabude idonsa k'yam akan ifti dke lafe a faffad'an
kirjinsa tana bacci tana sakin ajiyar zuciya "
Shima ajiyar zuciya yyi had'e da lumshe idonsa yanajin wani farin ciki
azuciyarsa. wai yau shida iftine a gado daya amatsayin maaurata lallai dole yasake
godewa ALLAH fatansa shine ALLAH yabashi ikon riketa d gsky da nuna mata tsantsar
kauna....agogon dakin yaduba yaga har time din sallah yawuce da sauri yatashi
yanufi ward rope yafito da jallabiyya yasaka,sannan yawaigo ya idanunta na motsi ..

Murmushi yyi had'e da daukar rigarta dke kan kyaure daya shanya, ya isa gefen gadon
yace baby gashi kisaka nibara nayi alwalla lokacin sallah haryyi,bejira amsartaba
yawuce toilet...

da sauri ta tashi tasaka kayanta ta fice dg dakin kasancewar angama ruwan tun
d'azun...

Shikuwa gogan sai da yyi wankan wajibi tukum yyi alwalla yafito da jallabiyya
ajikinsa sbd yasan intagansa da towel kunya zataji..

Wayam yaga bed din .murmushi yyi afili yace hmmmm my angel kenan insha ALLAH zuwa
anjima INA TARE DA ke!

Sallaya yashimfid'a yagabatar da sallar laasar,byn ya idar yacanxa sabuwar Shiga


cikin wani lallausan yadi milk yafeshe jikinsa da turare yarufe dakin yanufi hotel
gun bakinsa da can suka sauka...

Bangaren ifti kuwa t


[7/14, 3:18 PM] Mmn fareesa: Bangaren ifti kuwa tana fita sashen mommy ta wuce
tasamu su Anty zainab kanwar mommy sunata nemanta,karya ta musu tace tana sashen
Ummi tana bacci...mommy ce ta karbe zancen da cewa to kije ki yi wanka kicanza kaya
dan da angama magrib abbu zaikai kowaccenku sashenta dama kowa anbude masa yagani
dangi da abokan arzik'i..

"Turo baki ifti tayi tace pls mommy abarshi sai gobe dan ALLAH" hararanta mommy ta
yi tace oya jeki shirya nace.

Sum sum ta wuce ciki,saida tayi sallah tukum ta nufi toilet tayi wanka ta na
zancen zuci sbd dazun bak'aramar kunya yah Suleiman yabata ba ,ita azatonta
rainonta zaiyi...saikuma ta tuna da ciwon Marar da yyi "hakan yasa gabanta dukan
Tara Tara Amma ta yi alk'awarin bazata hanashi kantaba sbd dan itane yakai har
wannan matakin beyi aureba ,gashi aurensa Yakama da Muhammad dan 20years " yyinda
yah Suleiman din keda 32 years..

Hakadai ta fito akamata make up tasaka pink lass ,masha ALLAH fadin kyawun datayi
bata lokaci ne "
Fitowa tayi ta nufi inda friends dinsu suke anata cashewa sbd me DJ yaxo...tana
isowa suka hau ihu da tafi ,nan tazauna kan fararen.kujerun dke gurin inda su
zubaida ke zaune yyinda kawayensu keta cashewa ..

**************
Abbune zaune kan kujera a parlourn sa ,ifti da yah Suleiman na gefe ,zubaida da yah
Yusuf na gefe...nan yyimusu nasiha hade da waazi konace tunatarwa akan zaman
aure ,Wanda duk jikinsu yyi sanyi su duka yyinda matan ke kuka,byn ya idar ne a
time din anata kiran isha'i,hakan yasa abbu yace wa mazan kowananku yaje yyi salla
yawuce gun iyalansa ,sannan yakalli su ifti yace kukuma muje na rakaku dakunanku
dan baamun bidi'ar wani kai amarya..

Tashi su yah Suleiman sukayi sunajin dad'in hukuncn Abba nabamai musu wani iyayin
kai amarya.

Har dakin ta zubaida abbu yakaita yakuma sanar da ita in Yusuf yamata wani abu ta
gaya masa, saikuka take tana mugun jin tsoro....

Iftihal kuwa harda rarrashinta yyi yace kiyita biyayya kinji Auta ta,yafad'a cikin
sigar tsokana,sannan yafice yanajin tausayinta dan yasan yah Suleiman dakyar zai
d'aga mata k'afa...
Bayan sun fito dg masjid yah Suleiman yaja Yusuf zuwa karshen layin suka siyomusu
kaji gasassu ,kowa akabashi ledarsa...suna hanya cpt salim yakirasa yana tsokanarsa
wai yataho yyimasa rakkiya... Tsaki yyi yace dallah mlm sha zamanka bana
gayya...yakashe wayarsa,adedenan suka iso part d'in su Yusuf,hakan yasa sukayi
sallama yah Suleiman yanufi part d'in su..

Zaune yasameta akan bed ,byn yyi sallama tazauna agefenta "yana shak'ar kamshinta
" ahankali yace amincin ALLAH yatabbata agareki yake maabociyar ilimi da kyawu...
Yafad'a had'e da zare mata gyalen data rufa dashi.

Ajiyar zuciya yyi ganin kyawundata yi"ahankali yace my angel muje muyi alwallah
ko"murya qasa qasa tace inada alwallah.

Ok yace had'e da nufar toilet yyi alwallah yafito ,suka gabatar da sallar farillah
da manxo(S A W) yasanar damu muyita adaren farko,sannan yadafa kanta yyita nata
addua dg karshe yajawo ledar daya shigo da ita .

Kicin yawuce yadakko plate d cups ,yazuba musu ,sannan yazuba musu fresh milk
"ahankali yarik'e mata hannu daya yana murzawa ,sannan yadebi naman yakai
bakinta ,kauda kai tayi,alamar bazataciba."

Ahankali yace gsky inbakiciba to bakya murna Dana kasance matsayin mijinki....kafin
yarufe bakinsa ta karbe,nan yarik'a feeding d'in ta ,shima yana ci harsuka
idar ,yyinda taki yarda suhad'a ido da shi..

Toilet yawuce ,ita kuma ta gyara gurin,sannan takai komai kicin,tadawo tasaka
sleeping dress d'in ta ,ta bude gidan tsakkiya na ward rope din dan daukar hula sbd
tanason shiga toilet inya fito ta yi brush...taga kayan sawarsu guri daya harda
inner wear's duk cakude cikin nasa..

Murmushi tayi tace oh yaya baya gajiya wato kayanma saida yahade mana guri daya,
nan tadauki hular ta rufe ward rope din..

Batafi 7minit ba yafito dg bathroom daure da towel akugunsa ,saurin sunkuyadda da


kai kasa tayi..

"Kallonta yyi yana murmushi yace my angel ai wannan rigar gsky ta mun girma ni yar
ficiciya nike so kisakamun ,yadda zaki fito sak ababynki ...

gaba daya ta...

Share.

✍Mmn fareesa ce ✍
[7/15, 1:33 AM] Mmn fareesa: AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA!


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story &written by mmn fareesa

NOT EDITED
🅿109&110

Gaba d'aya ta kasa motsi dan maganganunsa kunya suke bata"


Ruwan jikinsa ya yarfomata had'e da cewa kinga gobe mayi wankan tare ko?"tunda
yanxun kinyi agdn mommy. "cikin shagwaba ta ce yaya kaje ka shirya ka tafi d'akinka
ka kwanta!d'an zaro ido yyi yace taf ,lallai angel aimuna tare wlh."
ni nama lura kamar tsorona kike ko kuwa guduna kike zance?"ahankali tace lah yaya
bafa haka bane kawai ni inajin kunya....katseta yyi da cewa aiko zancire miki ita!
yafad'a had'e da tsayawa gaban mirror yafara shiryawa..
Kallonta yyi byn yasaka rigar bacci me budaddan gaba har ana hango gashin dke
kwance akirjinsa"ahankali yace oya zo na zabar miki wata rigar gsky "badan tasoba
ta mik'e.
Murmushi yyi yace hmmm nifa gsky burina Angel shine mamata tazama komai nawa,kamar
k'awata,abokiyar shawarata ,muyi wasa tare muci abinci da wanka tare Amma naga ke
sai nokewa kike ko kina gudun namiki wani abu ne yanxun?" Yafad'a yana murmushin
mugunta ..
Batace komai ba tazo gab dashi"yabude Ward rope yafito mata da wata yar fikar rigar
bacci yajanyota yacire mata ta jikinta ,koda yaga ta rufe idonta, girgiza kai yyi
yace my angel bbu abinda zan miki kinji?"kisaki jikinki bacci zamuyi ,bbu abinda
zan miki"yafad'a had'e da ida saka mata rigar yana tasbihi azuciyarsa sbd ganin
kyawun datayi ...
Kan bed din yajata ya kwantar ,sannan yaje yyi addua yarufe kofar part d'in had'e
da kashe kwayak'on lantarki ,sannan yadawo ,yakwanta agefenta yamusu addua hade da
rungumeta akirjinsa dg shi har ita saida suka saki ajiyar zuciya,yyinda tayi luf
akan k'irjinsa tana shak'ar kamshinsa dan tasaki jikinta tunda yace be mata
komai....dg nan bacci yyi gaba da su..

**********
Bangaren su zubaida kuwa byn sun yi sallar nafila yadafa kanta yamusu addua ,da
kansa yadakko plate yasaka musu naman ,Amma saita dauke kai bbu irin rarrashin
dabaiyiba akan taci tace ah ah ta koshi dg karshe tasaka masa kuka ita yatafi
d'akinsa...cikin wani yanayi yace NO! babu inda zani,nikima kwantar da hankalinki
bbu abinda zan miki dan ninan bana ma bukata yafad'a cikin wayo...tuni tasaki
jikinta sukaci naman tare suka idar..sannan yawuce toilet yyawo wanka,yyinda ita
kuma ta gyara gurin had'e da saka kayan baccinta ,ta nufi dakinsa tayo brush tazo
ta yi kwanciyarta.,,,,

Byn yagama shiryawa yazo yakwanta byanta,had'e da janyota jikin sa... atsorace
tace yaya kafayi alkawari pls kadena wlh banaso...tsoro nikeji dan ALLAH kada kamun
komai yayaaaaaaa!ta fad'a cikin shagwaba had'e da sakarmasa kuka"har ga ALLAH yaso
karban hakkinsa,Amma bayason yyimata dole "murya qasa qasa yace sorry ki kwanta
nifa bawai wani abu ne nace zanmikiba dan kawai kina jikina kike wannan kukan?"

"da sauri tace ah ah"

Yace to kwanta muyi bacci kinji nasan kin gaji,lafewa tayi ajikinsa tayi shiru ,sai
bubbuga bynta yake bar bacci yyi gaba da su.

Washe gari tun 5:30 am yah Suleiman yatashi yyi arwalla yanufi masjid ,byn yatashi
ifti akan tayi tata sallar...saidaifa ya aiyana yau da dare gsky zai karbi hakkinsa
,yadai d'aga mata kafa jiya sbd ta huta gara yasaba mata da yanayinsa....da wannan
tunanin yanufi masjid bedawoba,sai 6:30am,yawuce part dinsu Ummi suka
gaisa ,tasashi adole yaje yagaisheda su mm zulai, bbu yadda ya iya dole yaje ,suka
gaisa ta sake Neman yafiyarsa ,yace bbu damuwa komai yawuce.,,,,,,

Part d'in su mlm ya wuce yaje yagaidasu ,shima mlm nasiha yamasa sosai dan
Yajima agunsa,sannan yanufi part d'in mommy ,Amma me?"

Yau sai yaji gaba daya yanajin nauyinta,daurewa yyi ,yashiga had'e da yin
sallama... Mommy dke shirya break a dining area ta amsa cikin fara a tana cewa
yauwa my son ga break fast dinku nan ka wuce dashi ,Amma dg gobe ita zata runga
muku girki...

Dukawa yyi ya gaisheta !ta amsa cike da kula wa,sannan batare da yakalleta ba yace
gsky mommy angel tayi k'aranta da girki ,koda zanbarta yin girki saitayi SSCE kada
taje ta yanke kota k'one gsky bazan iyaba....baki sake mommy ke kallonsa .

Cikin mamaki tace to sannunka me y'ar gold ,kace meye meye ,yo ALLAH natuba ni
aibanmakai shekaruntaba akamun aure Amma nike girki sai ita to da sake naga
yamaka ,wai shin sokake iftihal ta maidamunkai mijin tace komene?"
Kicin kicin yyi d fuska yace ni gsky mommy bazayi girkiba nasaka Ummi taruka
kaimana kona nemo kuku....sallamar daddy ce yasashi yin shiru.

Murmushi daddy yyi yace lfy naji Leda d'an naki kunata caaaaa!murmushi tayi tace
akan iftihal mana yabi yasangartata ko girki wai bazata yiba....nan talabarta masa
yadda akayi.

Dariya daddy yyi yace gsky ne my son dole taruka maka girki,tashi yah Suleiman yyi
yana turo baki tamkar Yaro yana cewa nibaxan koma zuwa sashen nanba!

Dariya su mommy sukayi tana cewa my son aibaka iya fushi dani mashirya....sallamar
Muhammad ce tasasu yin shiru ,gaidasu yyi suka amsa yah Suleiman yadubesa had'e da
cewa kai daukarmun basket dincan kabiyoni....bejira amsarsaba yafice.

Turo baki Muhammad yyi ,yana cewa nifa gsky da sake wai yana nufin iftihal
zankaimawa?haba saikace wani Yaro nimafa da iyalina,aisaiyaja tama
rainani...dakk'uwa mommy ta masa had'e da cewa oya wuce kaje ka kaimusu marar
kunyar banza ,ai inbakajeba yamaka dukan tsiya da auren naka dakake ikrari,ni wlh
da dani akayi shawara bazaa maka aure yanxunba shashan Yaro kawai.....

Sai yan surutai yake yaje yadauka yafice,sadda yaje bbu Iowa awaiting parlour,
hakan yasa ya aje ya fito abinsa..

Shikuwa yah Suleiman sadda ya iso yasamu ifti taxi gayunta cikin k'ananun kaya ta
gyara ko ina na gdn ta turare gdn sai k'amshi ketashi,yana shigowa da gudu ta
nufesa ,yabude mata hannayensa yana dariya ta fad'a jikinsa.....juyi yyi da ita
suka baje kan kujera ta haye samansa tana shagwabar wai yyi tafiyarsa yabartaita
jira,har ta gaji da jiransa tayi wankanta ita daya.

Rarrashinta yyi yace yatsaya cikin gd ne ,Amma muje nayi wanka ko my angel?
"Yafad'a had'e da sabarta akafad'arsa,sukayi cikin bedroom dinsu..

Koda suka shiga sauketa yyi ta had'a masa ruwan wanka,ta tayasa cire kayansa, dan
yanxun tasaki jikinta dashi sosai,sannan ya nufi toilet din yana cewa da dare tare
zasuyi wankan...

Byn yafito ta tayasa yashirya cikin k'ananun kaya,sai kamshi yake sukaje sukayi
break fast suka koma bedroom dinsa su..

Rigima tasaka masa sai ya goyata ,bbu musu kuwa yagoyatan ,sai gudu yake da ita
abayansa suna zagaye parlourn tana dariya abinta.... dg karshe suka zube kan bed
yacigaba da romancing d'in ta, yayinda ta biye masa tana maido masa murtani..
*********
Da marece kasancewar yau week end gobe
Monday, jiddace ta fito dg part dinsu sanye da Riga da siket na yellow din atamfa
tayi kyau ,hannunta dauke da exercise book ta nufi d'akin Muhammad ganin k'ofar
bude...

Sallama ta yi bbu jowa a parlourn, ta nufi ciki...kwance yake kan bed yana latsar
wayarsa bbu Riga ajikinsa ...saurin ja da ba'ya Jidda ta yi dan bata tab'a ganin
nmj hakaba..

Murmushi yyi koda yaganta" ahankali yace oyoyo my wife kin manta dani ko?"to xo mu
gaisa ,yafad'a yana miko mata hannunsa, had'e da cewa inmungaisa sanamiki
assignment dinko.... Zaro ido tayi ta fice d gudu dg dakin tsaki yyi danahi began
abin guduba....

Tana fitowa ta nufi part d'in su ifti tasamu su Habiba,Fatima Rukayya sunata aiki
da alama girki suke ma iftihal. .kallonsu tayi tace ina Anty nanah?"atakaice sukace
tana ciki dan sunsan haka take kiran ifti.

Tana Shiga tasamu ifti tana waya da yah Suleiman d'in ta, ifti maganinta tasan
afirgice take hakan yasa tacewa yah Suleiman zata kirasa ta katse kiran..

Jidda atsorace ta kalli ifti tace wlh Anty nahnah yah Muhammad d'an iskane wai yana
kan bed yake cewa nazo mugaisa nibazan koma zuwa dakinasaba....hararanta ifti ta yi
tace dallah banason sakarci yayan nawane d'an iska?"

To bari kiji ba d'an iska bane aike matarsace bbu komai dan kinje gurinsa.. .da
sauri tace infaa yatabani gsky bbu kyau...tsaki ifti tayi tace da'aka miki fad'a
balance komai yyimikiba kiyi shiru?"

Da Sauri tace eh "

Iftihal ta ce to aiba dan iska bane dan kina matarsane kokafin kizama matarsa yace
kixo jikinsa ?"da sauri tace ah ah.

Tace to kada nakoma jin wannan maganar kuma Vance kigayawa kowaba,sannan kije
yyimki assignment d'inki kinji.

abinda baki ganeba inyayimiki, kisanar dani kinji ai mijinkine kuma baa. ma miji
musu ko kiransa dan iska ki bari bbu kyau..nandai taita kwatanta mata yadda zata
gane... Sannan ta fice ifti ta girgiza kai afili tace hmmm yah Muhammad halinsa
saishi dabadan tazonan ba ,hakafa zataita yayatashi mittt.....

da dare byn angama isha'i

Share

✍mmn fareesa ce ✍
[7/17, 5:57 PM] Mmn fareesa: AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA !


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story & written by


mmn fareesa

NOT EDITED

🅿111&112

"Da dare byn angama isha'i" iftice


Tsaye gaban mirror tana fesa body sprays. "
Yah Suleiman yyi sallama da ledar ahannunsa yana cewa my angel duk saurin danayita
yi kada kiriga kiyi wanka ,Ashe ke kinmayi ko?"
cikin shagwaba ta ce eh mana bakaine kayi tafiyarka "kuma kacemun bazakashiga cikin
gd ba!ahankali yace eh wlh naje office ne akan wata yar matsala...katsesa tayi ni
gsky yaya bakad'auki hutuba,meye kuma nazuwa office?"
Murmushi yyi yace oh baby rigima !yanxun nadawo ai "gama tsarabarki dukda bakizo
kinmun oyoyoba ...dariya tayi ta fad'a jikinsa had'e da karban ledar taduba namane
balango da zafinsa...tuni suka fara ci,ifti na santi..
Bayan sun idar ne ta had'a masa ruwan wanka ,sannan tayi addua ta kwanta."
Yafi10 minit tukum yafito yashirya hade da kashe fitilun d'akin,yakwanta gefenta
yana jamata hannu yana murzawa.."ahankali yace my angel kitashi muyi fira !nasan
idonki2 sbd jikina ne yabani hakan ,ko kuwa namiki cakulkuli...dan turo baki tayi
batare da ta bud'e idontaba tace to ni ai nayi bacci ko...birkitowa yyi yadawo
samanta,yana dariya hade da cewa ai mai bacci baya mgn angel...gabantane yafad'i
sbd taji yana kokarin saka mata hannu a Riga gashi jikinshi bbu sleeping dress dg
shi sai boxer... bata auneba taji yacire yar rigar dke jikinta dama batasaka bra
ba.
"Ahankali cike da kwarewa yafara rud'awa ifti jiki da salonsa " gaba daya takasa
hanasa ko cewa yadaina,ga tanajin zafin yadda yake matsar mata breath ....ihu
tasaki jin yacafki breath d'in ta yana sucking tamkar Yaro ...yarigada ya fice
hayyacinsa... Sai sabbatu da nishi yake...jikinta ne yahau kakkarwa jin ya zare
mata pant hade da ware mata k'afafu....rirrik'esa tayi tana cewa pls yaya
kaceceni ,kada kuyimun wlh tsoro nakeji dan ALLAH kad.....shiru tayi hade da zaro
ido jin bakinsa a haqanta yana sucking tamkar zai cinye gurin,kuma komai azafafe
yakeyi...bata gama dawowa tunanintaba taji yana adduar saduwa da iyali......

Wayyo ALLAH ifti!k'ara ta saki lokacin dataji wani zafi da rad'adi yaratsa mata
jiki...yyinda gogan yamance a ina yake?" dan baya hayyacinsa sai dai yake yana
juyata hade da shigarta...tun tana daurewa harta fara kuka tana kiran
sunansa ...shikuwa saida yamaidata cikakkiyar mace ,sannan ya ankara da
kukanta ,yyinda shima Ashe kukan yake harda hawayensa ...

Dagata yyi yadawo gefe hade da rungumota ajikinsa "yana share mata hawaye sai
saka mata albarka yake hade da k'ara sanar da ita irin sondayake mata da godiya
akan budurcinta databa sa...

Ai saitaji ciwon gaba daya yarage sbd dad'in kalamansa,sai rarrashinta yake ,ita
kuma tana narkewa ajikinsa,cikin lallami yace my angel muje toilet ko ruwan dumi ne
kishiga ko?" sbd zafin da kikeji"yafad'a cikin tausayinta...tashi yyi hade da
sungumarta dan yasan dakyar ta iya tafiya....zaro ido yyi ganin yadda bed d'in
yab'aci da jini...

Ko a toilet din sai k'ara take ta rirrik'esa sadda yasata ruwan zafin yana ware
mata k'afa yadda zasu shigeta sosai"..
Saida sukayi sanyi sannan yacanxa mata wasu dg karshe yataimaka mata sukayi
wankan wajibi,Wanda ifti rufe idonta tayi dan ba k'aramar kunya tajiba ganinsa bbu
kaya ,shikuwa ko ajikinsa "
byn sun idar yamik'ar da ita tsaye yaga ko zata iya tafiya"runtse idonta tayi tana
ciza baki sbd rad'adin datakeji...saurin sabarta yyi suka fito dg toilet d'in..
yazaunar da ita kan Stoll."
Yafito mata da doguwar Riga yasaka mata sannan yazare towel din dke jikinta ,yaje
yacanxa bed sheet d'in, yadauketa yakwantar ,shima yasaka sleeping dress yazo da
hand driyer yana busar mata da gashin ta har yabushe...

Byn sun kwanta ,tana manne akirjinsa yaji jikinta da zafi...tashi yyi yaje kicin
yaga da ruwan zafi yahad'a mata tea yazo yabata hade da magani,sannan suka
kwanta ,tuni wani bacci mai dadin gske yyi a won gaba da yah Suleiman dan har
yamanta Rabon dayayi bacci irin wannan... Yyinda ifti ta kasa runtsawa sbd zafin da
k'asantakeyi ,ga kanta na ciwo daurewa kawai take batason d'aga masa hankali .,,,,

Washe gari sadda yatashi sallar asuba ya lalubeta yaji jikinta ringis da
zazzabi"yah SALAM yafad'a tamkar zaiyi kuka afili yace angel danasan wuyar
dazakisha da wlh na hakura na barki...yafad'a cikin damuwa.

Ahankali tace ah ah yaya nibanajin komai zazzabinne kawai....da sauri yace ah


ah angel bara nadubaki konaje namiki rauni ,yafad'a hadeda ware mata k'afa ya haska
da wayarsa yana dubawa....inna lillahi wa inna ilaihir raju un... yafad'a sbd yadda
yaga yama ta rauni ,yasan dole amata d'inki Kumasu mommy dole su Sani ,fatansa
ALLAH yasa mace zata mata d'inkin ,sbd bazai bari wani gaja yakallemasa mataba...

"Ahankali yace angel kwanta kinji nayo salkah nadawo yanxun.to tace sannan yafice
cike da tausayinta azuciyarsa wani gefen zuciyar sa najin haushin kansa da yyi
saurin haike mata.;;;;

Byn sun idar da sallar, part d'in Ummi ya wuce cike da kunya hade da
fargaba ,yasameta tana lazimi suka gaisa yyi shiru ,kuma yak'tashi yatafi.

Lura tayi da akwai mgn abakinsa" dubarsa tayi tace babana minene kakeson cewa?"

"Ahankali yace um ..um dama dama Ummi if..iftice bata lfy" yafad'a kansa sunkuye..

Ummi kuwa gabantane yafad'i dan ta tabbatar komai yagama faruwa tunda ga alamar
kunya nan atare dashi,azuciyar ta tace ALLAH yasa bejimata cowoba..

Fuska daure tace meke damunta?

Shiru yyi kansa na k'asa yarasa me zaice..tashi Ummi tayi hade da cewa ai saikatafi
ko kawanizo kasani agaba mitts taja tsaki...azuciyar ta tana cewa k'ila itama
zubaidar be kyaletaba kai yaran zamani ALLAH yashirya bbu kunya atare dasu..

Hijab tasaka ta nufi sashen "a bed room d'in tayi sallama ...yadda taga ifti
agalabaice hakan yasa ta tabbatar da zarginta"

Cikin tsawa tace to aisaika fice kafito da mota muje asibita adubata,kawanizo
katsareta da ido mitts ta bankomasa harara .Ahankali yace kiyi hkri Ummi..

Ita kuwa ifti dukda tana cikin ciwo hakan be hanata cewa dan ALLAH Ummi ki kyalesa
sai fad'a kikemasa memayayine?

Baki bud'e Ummi ke kallonta tana mamakin duk wahalar da ita da yyi batamaji
haushinsa ,lallai wad'an nan yara sunama junansu wani irin so...bata kula iftiba
saidai ta harareta sannan ta taimaka mata tayi brush hade da canzo kaya tayi sallah
dg zaune sannan ta kamata suka nufi parking space "agdn baya suka zauna sai satar
kallon ifti yake ,dan bbu damar yyimata mgn dan Ummi ta daure fuska da haka suka
iso a asibitin..

Byn sun samu ganin likitata duba gurin ,kasan Cewar yah Suleiman yyi cuku cukun da
sukaga mace,tace sai anyiwa ifti dinki, .

Salati kawai Ummi keyi cike da tausayin ifti ,ita kanta iftin hawaye take ,Amma
kuma azuciyar ta batajin haushin yah Suleiman d'in ta saima sabon sonsa takeji.

Tana kuka aka gama dinkin dan akwai zafin dukda anmata allur rage zafin ,sannan aka
samata drip hade da yima ta allurar bacci.

Shikuwa gogan yanacan waje duk yarud'e ganin shiru,hakan yasa yanufi dak'in, yasamu
tayi bacci ,aka bashi takardar mgni ,yaje yasiyo ,sannan yaje a reception yabiya
kudin komai yakoma dakun..

Harararsa Ummi ta yi tace to marar kunya mekadawo yine?" Ko wani ciwon kazo kasake
jimatane?"

Da saueri yace dan ALLAH Ummi kiyi hkri dama Dan intambayeku ko mezantaho
dashi ,atakaice tace bbu komai munyi waya da abbu da mommy tana hanya zatazo da
abin bukata..sannan ka kyauta daka haikewa yarinyar nan har kamata irin wannan
aika aikar ka kasa hakuri da ita tana yarinya ,kaga intafa tsoronka ko gudunka ai
zafi ko,saikatashi kuma Vance kasake dawowaba...

Jiki a sanyaye yafice ,gabansa na mugun fad'uwa jin tace angel insa zata dunga
gudunsa ko tsoronsa...da hakan yanufi gd.,,

Su mommy duk sunje da abinciccika harda mm zulai ,duk sun tausayawa ifti ...

Ifti kuwa koda ta far ka kuka tasaka ita ina yah Suleiman dinta?ko abinci kin ci
tayi ga wayarta na gd ta baro.

Fada ummi taita mata hade da tussasata ,saida taxi abinci ,tana cewa Ummi.dan ALLAH
Ummi kicewa yaya yazo gurina...hararar da mommy ta matane tasata yin shiru dan ita
kanta mommy ta ji tausayin ifti Amma bata nunaba dan aganinta yah Suleiman yakai
matsayin da iftihal zata bashi abinda yafi budurcinta ..

*********
Yah Suleiman kuwa ko break fast beyiba balle lunch sbd tunanin halin d ifti ke ciki
...bawan ALLAH duk hankalinsa atashe yake had marece har yad'an fad'a.

Sai 6pm yana zaune a parlour yyi tagumi ifti tayi sallama a hankali... da saurin
yatashi yanufeta yana cewa my angel ya jikin ?wlh hankali na tashe yake kinga ummi
tace kada nadawo ,shiyasa kikaga baki ganniba Amma kina raina pls my angel kada
kirik'a guduna ko jin tsorona dan ALLAH... Fadawa tayi jikinsa tana kuka tace bazan
taba iya gudunkaba mijina duk wuya dukvruntsi ,kuma insha ALLAH da na warke
zancigaba da yarda kai ,San ni munbata da mommy da Ummi bbu ruwana dasu wai kada
nadawo gurinka sainawarke na zauna gurin mommy, shine naita kuka nace gunka nikeso
aiko abbu da yake sunxo kuma gabansu aka bani sallama yace su kyaleni natafi gurin
mijina ,kaima yaya bbu ruwanka dasuko?"kadena zuwa sashensu...

Ahankali yace eh mana tunda angel dina ta b'ata dasu nima haka ,Amma angel wlh duk
kunyarsu nikeji yanxun harsu abbun sunsan komai yafaru kenan?"

"Ahankali tace eh gsky nima wlh duk naji kunya...rugumeta yyi hade da zaunawa kan
kujera tace kinajin yunwa?tace ah ah .

Murmushi yyi yace muje to nayimiki wanka ko sai naje gurun Mm zulai na ci
abinci ..to tace yatayar da ita tsaye dan har yanxun tafiyar bats daidaita ,bed
roomsuka wuce da ledar magun gunan ta ahannunta...
Bayan kwana2, bbu laifi iftihal ta warke amma bats idaba ,sannan sun bud'e sabon
babin soyewa ,yyinda zubaida da yah Yusuf bbu abinda yashiga tsakanunsu ,sai
daurewa kawai yah Yusuf keyi.
Gefe guda mommy da Ummi suna dariyar fushin da iftihal da yah Suleiman keyi dasu
dan yah Suleiman dasun gaisa yake fitowa dg sashen ,sannan mm zulai ke aiko musu da
abinci duk Wanda sukeso,ayanxun haka yah Suleiman yadaukarwa ifti hutun sati 1
askul wai saita warware sosai..

Samarinne zaune su 3 yah Habib ,yah yaseer sai yah Usman.wadand'a basu tareba
awaiting parlour na mm zulai dan yanxun gdn Kansu hade yake..

Ahankali yaseer yace gsky nifa....

share .

✍mmn fareesa ce ✍
[7/17, 6:03 PM] Mmn fareesa: AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA!


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story&written by
mmn fareesa

🅿113&114

"Ahankali yaseer yace gsky nifa amatse nake wlh gara kawai abamu matanmu mutare
kawai " dan nasan yanxun yah Suleiman da yah Yusuf sun rugada sun gama aika aikar
mune dai sabon Shiga...yafad'a hade da dariyar tsokana.. Suduka suka dara...yah
Habib yace hmmmm lallai dama kuna nufin Ku ko romancing baza kuyiba kurage
zafi ,dan ninan wlh jiya inbaccin rakin da Rukayya taitamun Aida tuni anwuce
gurin ,Dana turata gyaran daki sai kawai na bita... Yah Usman yace aigara Ku ,nifa
Fatima nalura tsorona matake dan ko guri dg ni sai itane bata zama...Aida ninasamu
damarka yah Habib hmmm da k'ila saidai suganta d'auke da cikina ajikinta kafin
tarewar....dariya sukayi yaseer yace oh Ashe haka kake bros?Amma nima zan gwada
shawarar Habib natura Rukayya gyaran d'aki na labe da ta shige na bita kawai....oh
ni bawan ALLAH ni tawa matar kwailace bbu batun harka...Muhammad yafad'a yana ida
k'arasowa a parlourn..
Baki bud'e yaseer ke kallonsa hade da cewa kai wato lab'e kake mana ko?"kana
sauraron firarmu ga sa'anninka kenan?"tsaki yah Osman yyi had'e da kallon Muhammad
yace dallah mlm fice dg nan shashasha kawai....da sauri Muhammad yace ya isa !haba
dan kawai nashigo cikinku zakurik'a mun haka saikace wani yaronku ,kaiba Kaine
karami acikinsu yah yaseer dinba kuma suke mgn dakai niba 3years kabaniba ..yafad'a
yana nuna Osman ...

Mik'e wa Usman yyi yana cewa rashin kunya zakamun?

"Juyawa yyi yace bbu damuwa tunda nikun wareni ,saidai yanxun zanje na sanar da
Ummi da mommy kudirinku akan matanku da kuma mama inta dawo tunda bata nan shiyasa
kukafa dandalin fira,sannan na cewa Ummi kace time din da Fatima zata tare da
cikinka jikinta...yah habib ne da tun zuwansa beyi mgn ba sai yanxun yace haba my
broth sorry meyyi zafi haka zoka zauna muyi firar dakai kaji."
yaf'ane sbd yasan halin Muhammad ba kunya garesaba tsab zai iya sanar da iyayen
yarusa musu plane d'in su..

Shikuwa Usman shiru yyi inbacin yana tsoron kada yatona daya koya masa hankali.
Yaseer kuwa yyita jansu da fira har mm zulai ta dawo dg anguwa kana suka tashi zasu
fice saiga Rukayya ta shigo da kayan islamiya jikinta...yah Habib yace my dear
inajiran kikaimun dinner kinji?to tace bata kallesaba ,dan tasan matsace inhartaje
saita shata agunsa....

Bayan angama magrib jiddace ta nufi dakin Muhammad da kulan tuwan masara da
inna tace takaimasa...sai haushi takeji tana turo baki dan ita rabonta da d'akinsa
tun ranar da yace tazo ta gudo ,kuma ta lura ko mgn bayason yimata."
Kwankwasa k'ofar tayi jinta arufe...shikuwa tun sadda tadoso dakin yahangota da
gangan yarufe ,yanaso yagwadata yaga tanada wayo kuma tana kishinsa...betambayaba
yabude k'ofar yana wayar bogi...sadda Jidda ta yi sallama adedenan yake cewa haba
my sweet heart kid'anmun shagwabar nan taki mana !sannan tunda baki k'in xuwa inna
kiraki ,hakan yasa naji wani sonki na k'aruwa araina gsky dke zanyi ta biyu....NO!
kidena zancenta aibata sona... eh sunanta Jidda yafad'a hade da zama kan kujera
yana murmushi hade da satar kallon Jidda ,atake yagano abinda yake son
ganewa...saurin cewa yyi zankiraki anjima..yadatse kiran.

Jidda kuwa da fuskarta ke d'aure tana tunanin dawa to yake waya ?"har gabanta kuma
yana cewa batasonsa....katseta yyi da cewa ke lfy?

Harara ta bankomasa hade da hayewa kan cinyarsa tasaki kukan shagwaba ta na


zizzille zizzille...lumshe ido yyi yace menene kike kuka?

Kwantar da kanta tayi akirjinsa tace bakai bane agabana kake mgn da mace ni gsky
banaso ka kirata kazageta kurabu dan ALLAH aini yanxun zandunka maka shagwabar da
kace tamaka, kuma inka kirani zan dunga zuwa kaji?murmushi ya rungumeta jikinsa
yana tunanin tabbas jiddo yarinyace wai yakira yazageta.

"Ahankali yace haka kikeso nayi?da sauri tace eh"

Kallon ta yyi yace to indai kinaso na rabu da ita sai kinamun abinda nace ,Amma
miyasa rannan kika gudu da na ce kizo mu gaisa?

Da sauri tace ai ban fad'awa kowaba ,sai Anty nahnah"da sauri yace wacece
haka?"murmushi tayi tace Anty iftihal mana ,ajiyar zuciya yyi yana sauraron ta jin
tana basa labarin yadda sukayi da iftihal...lumshe ido yyi yanajin kaunar
k'anwarsa,lallai ifti Nada wayo da Jidda wani tagayamawa k'ila amasa daukar zai
lalata tunda shekarunta basukaina yyimata wani abuba dukda matarsace ko yyi beda
laifi.

Kallon ta yyi yace gsky zamu bata dake nakomajin kin sanar da wani sirrinmu kina
jina?"ahankali tace ai nadena "

daganan suka yita fira da ita dazashi masjeed tace saiya goyata yakaita k'ofar part
d'in su, tuni yaduk'a tahaye bayansa dan dama abinda yake so kenan suruka wasa da
dariyar su ta haka zasu shak'u da juna..

Sadda suka zo Dede k'ofar part d'in mlm nafitowa zashi masjid...ai jiddo saita
sinne kai,shikuwa gogan ko ajikinsa,tana abayansa yagaida surikin nasa.. Shikuwa
mlm jiyayi sun burgesa...

washe gari misalin karfe 9:15 am.ifti ce ta shigo parlourn mommy byn tadawo gd
parking space tawa yah Suleiman rakkiya....murmushi mommy ta yi tace hmmm ranki
yad'ad'e nida kuke fushi dani keda mijinki yanxun mekikazo yimun a gd?"

Turo baki tayi hade da nufar dining area ta bud'e wata kula..hadiyar yawu tayi
ganin naman Kaine yasha attarugu sai k'amshi yakeyi...da sauri mommy ta ce kul
nafad'a miki na Usman ne yanxun zaizo yyi break nasane ,aibansan kinasoba da
ankaimiki tun kafin yakare..kafin ifti tace wani abu Usman yyi sallama, tana
ganinsa tanufesa tana shagwabar yabarmata zata ci..sai yasa Fatima tadafa masa
indomie"

Harara yabanko mata hade da cewa tunda ita bayar gata bace ko ?"saike to bazan
bayarba.yyinda mommy na jinsu tyi shiru..barkewa da kuka ifti tayi hade da calling
din yah elee..dukda baya d'aga kira in yana driving Amma jin ringin din da yasawa
iftine yad'aga kuka ta fashe dashi tana gaya masa, atsawace yace Kisa a hans free
nace... yah usmsn kuwa yacika yyi fam har yajuya da kular a hannunsa ..mommy ta
hararesa a dedenan yah Suleiman yace Usman! ashe bakada mutunci?yanxun bazaka iya
yiwa angel abinda takesoba idan baninan,burinku kusamun ita kuka ko?" To bari kaji
muddin baka bataba kacinye nidakaine dan wlh har Fatima sai ka Jamata...d'it
yakatse kiran.

Murmushi mommy ta yi tace kayi hkuri Usman kabata ,sannan kada kaga laifinsa so ba
karya bane ,sannan ke kuma duk lokacin da wani a yan uwanki yyimiki abu kika
gayamasa wlh nidakene agdn nan tunda dama koni mahaifiyarki inhar zan taboki to
indai my son yanxun zaifara fushi dani,wlh ifti da ace bani na haifeki ba bbu
abinda zai hanani nace asiri kika masa ,wannan haka,kiyita addua ALLAH yatsareku
abakin duniya....jikin yah Usman yyi sanyi dan tabbas ifti kanwarsace Amma har yaya
Suleiman yafishi son farin cikinta bacin duk gdn itace karamarsu,sannan kuma sbd
ita yake cewa zaima Fatima hukunci akan abinda batayiba ,kuma ita fatimar
kanwarsace gsky yanama ifti MAKAHON SO...

Itama iftin duk saitaga bata kyautaba ,hakuri tabawa yah Usman yace bbu damuwa
yajuya dan tafiya yah Suleiman yashigo fuska daure ,Amma yana ganin ifti nacin
naman kan yasaki ransa yana dafa Usman yana cewa yau kokaifa ,ka kyauta dan ALLAH
kuruka kularmun da ita ,ke kuma angel kici sosai kinji?"bara naka miki ruwa,yafad'a
yana nufar frige,yyinda yah Usman da mommy keta murmushi..

Bayan ya aje mata ruwan ,yakalli Usman yace muje mota nabaka dubu dari2 ka canza
waya,sbd farin cikin daka sa my angel.... ihu yah Usman yyi yafad'a jikin yah
Suleiman yana zuba godiya, yyinda mommy ketayasa ,ita kanta ifti taji dad'in
hakan..

Zubaida ce zaune a parlourn ta tana...

Share

✍mmn fareesa ce✍


[7/24, 10:14 PM] Mmn fareesa: AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA!


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story & written by


Mmn fareesa
NOT EDITED

🅿115&116

Zubaida ce zaune a parlourn ta tana kallon TV amma hankalinta naga tunanin yah
Yusuf game da hakkinsa,sbd ko a fuska be canxa mata ba,sannan Jiya da ciwon ciki
yakwana beyi bacciba "..
wani tausayinsa taji...karar motorsa taji ,kasancewar mota na zuwa har
sashen...kafin ta tashi yashigo da sallama ,fuska asake" yabude mata hannayensa a
lamar tazo bbu musu ta je ta yi hugging nasa ,tana masa sannu da zuwa...
Ahankali ta janye jikin ta ,tanufi kicin dan d'auko masa drinks da ruwa yaci
abinci...
Tana gaban frige ta dakko komai,tana juyowa taji mutum bayanta yarungumeta ta
baya ya manna k'ugunta jikin mararsa... Wani mugun shock sukaji ,lumshe ido
yyimurya qasa qasa yace ba yanxun zanci abincinba wanka zanyi muje kihad'amun
ruwan wanka....da sauri ta ce to,tayi saurin Barin kicin d'in sbd jikinta rawa yake
da yamata wannan rungumar.,,
byn ta gama had'a masa ta fito dg toilet d'in, tagansa dg shi sai towel,kokarin
wucewa take yakatseta da cewa baby tarefa zamuyi wankan!zaro ido tayi "yad'aga gira
had'e da cewa yes !kobazakiyiba ?" insa ki ta k'arfi muyi k'ila dg nan nakarbi
hakkina ,inkuma zakiyi bbu damuwa.... da sauri ta ce ah ah wlh yaya zanyi indai
bazakamun komai ba...murmushin samun nassara yyi yace to bara najuya kicire kayan
ko?
Parlour ta tafi ta cire tadawo,gabanta na dukan Tara Tara, kokarin nufar toilet
take taji shi bayanta tana juyowa tagansa bbu toiwel d'in... ihu tasaki had'e da
rufe idonta dan bata tab'a ganin babba bbu kayaba!
shikuwa fisge nata yyi had'e da makata saman bed yafara romancing d'in ta azafafe
dg nan yyi kokarin bin hanyarsa ta kiya, atake yyimata fyade sbd badason ranta
bane...lokacin da yashigeta da k'arfi tasaki k'ara had'e da sumewa....

**************

bayan sati2 alokacin har atine ta tare su ifti ankoma skul ,yyinda yah Suleiman
yakoma office..

Yau Yakama satday bbu skul,iftice zaune byn tagama gyaran ko ina "tunani take yau
yakamata tayiwa yah Suleiman d'in ta girki dukda yahanata shiga kicin..
Tashi tayi ta nufi part d'in mommy ta je kicin ta debo d'an yen kifi a frige sai
alaiyahu da kayan miya ta nufo part d'in su.,,,

sakwara da miyar kifi taji alaiyahu ta girka sai k'amshi ketashi tun dg kicin
har waiting parlour"
sannan ta hada sob'o yaji kayan kamshi,ta shirya komai a dining ,sannan tayi sallar
azahar ..
wayar ta ta dauka jin yah Suleiman shiru kuma yau dai bbu office week end ne,
ringing 2 tayi yad'aga "tasaki kukan kissa had'e da shagwaba.... katseta yyi da
cewa ayya my baby sorry kinji gani nan zuwa nabarki ke daya ko?"

"Ahankali tace eh mana kuma ni zafi nakeji kazo kamun wanka" cikin rarrashi yace to
angel bani 10minit ganinan ma ina siya miki kilishi bakin hanya....ihun murna tayi
tace da gsje yayana?"

Yace eh mana"

dariya tayi had'e da cewa harnaji yawuna yatsinke,ammadai saikazo ,ALLAH yakamun
kai lfy"cikin jin dad'in addu ar ta yace ameen my baby....

Befi 10 minit ba yashigo bed room d'in su kasancewar tana ciki dg ita sai towel
zaune,tana ganinsa ta fad'a jikinsa tana murna...karban kilishin tayi bbu bata time
tafaraci ,yanaga kallonta yana murmushi, gefen zuciyar sa ,yana mamakin yadda
Breath d'inta sukayi mugun cika d girma had'e da kugunta dan ya lura ko yaya tayi
tafiya sai mazaunanta sun juya...ajiyar zuciya yyi ganin ta kusa cinye kilishin
tana tandar baki "ahankali tace yaya nasan bakacin kilishi amma ni saikaci ,ta
fad'a had'e da hayewa jikinsa tana tura masa abaki,karba yyi dan bbu yadda zaiyi
amma shi bayacin kilishi...gaba daya ifti ta k'ara hargitsa masa lissafi da feeling
d'inta dayakeji dan ko Jiya beyi bacciba sbd ciwon Mara dke damunsa, kasancewar tun
first night dinsu be koma sex da ita ba.,,,,,

Murya qasa qasa yace my angel gsky yau da dare kiji dani wlh amatse nake...ahankali
tace to yaya! amma azuciyar ta tanajin tsoro, sbd bata mance wuyar datashaba ana
farko..katseta yyi da cewa my angel me kikeso nadafa mana?

Ware ido tayi tace ah ah yaya yau nadafa maka favorite food dinka....daure fuska
yyi had'e da cewa meyasa bakya jin mgn ne?" bana hanaki girkiba sokike ki yankemun
kanki ,ko ki konemun kanki?"

Kwantar da kanta tayi akirjinsa tace dan ALLAH yaya kayi hkuri wlh na ba aikin bbu
wuya kuma ina kulawa !gakama harsu Habiba d Rukayya suna zuwa sumin aiki ko muyi
tare..
dan ALLAH kabari ko lunch naruka mana ,mommy ko Ummi sakamana dinner, kaji my
soldier man...

Murmushi yyi had'e da Jan hancinta yace to yanxun dai banyaddaba amma muje muyi
wanka mayi lunch din...turo baki tayi ni yaya yunwa nikeji da sauri yasabeta suka
nufi dinning area, amma yana mamakin acikin yan kwanakin nan ifti ta koyi yawan cin
abinci...

Ko a dining yah Suleiman sai santi yake zubawa ganin girkin yyi masifar dad'i hakan
yasa yacinye malmala2 kuma Manya ,ifti kuwa da k'yar taci 1 ,sai Santi yake yace
abar masa sauran zuwa anjima,sannan yasha soban sosai yanata yabawa angel
dinsa,yyinda take ta masa dariya.

Bayan sun gama suka wuce toilet sukayi wanka ,Wanda daurewa kawai yah Suleiman keyi
sbd feeling din dake taso masa...

Shiryawa sukayi cikin kananun kaya ta aza after dress suka fice shak'atawar abinsu.

Da dare byn sun yi wanka ,office kwance kan k'irjin yah Suleiman dg ita y'ar ficar
rigar bacci tanata shafa gashin dke kwance kan kirjinsa..

"Ahankali yace my angel ba yanxun zaki baccin bane?"

Cikin shagwaba ta ce ah "

Shiru yyi dan har ga ALLAH yyi niyar kyaleta sbd abinda yafaru a first night d'in
du ....wani nishi yasaki jin hannun ifti awata jihar...aituni suka fara romancing
din juna azafafehar ya bi hanyarsa...yana nishi had'e kiranta,ita kuwa sai lumshe
ido take tana cewa dan ALLAH yaya zan tsaya ,nace zan tsaya ai,tuni yacafke bakin
maganar....

Yafi 2hours akanta sannan yakyaleta yana maida lumshafi,had'e da tambayar kotajin
zafi?"

Cikin dauriya tace ah ah ,amma ita kadai tasan metakeji ga shi ta gaji sosai ga
zafin da datakeji a k'asanta sbd yah Suleiman nmj ne ba kad'an ba..
Rungumeta yyi sukayo wanka sannan suka kwanta,koda asubama said a yasake gajiyar da
iftihal tukum yasahirTa mata..

**********
Hakafa Rayuwar taita tafiya a family din dan yanxun duka samarin bbu Wanda baya
rage zafi da mararsa illah Muhammad.

Yyinda iftihal bewar ALLAH harta fara sabawa da bukatar mijinta ,yyinda zubaida
tunda ta warke yah Yusuf sai yasha fama take yarda dashi..

Kwance ifti take kanta nakan cinyar Ummi,yah Habib yashigo tashak'i kamshin turaren
sa .....tuni ta fara kakarin amai ,da gudu ta nufi toilet ...

shiru Ummi ta yi tana tunani har iftin tagama tadawo ta kwanta agefenta..

Yo zuwa marece jikinta yyi zafi gashi yah Suleiman baya garin suna wani kauye ,amma
yau zaidawo,Ummi yakamata suka nufi mota yah Habib yajasu..

bayan angama treatment d'in ta ,Dr tasa tayi fitsari aka auna ,atake aka gano ifti
Nada juna biyu na 5week ..

Zaro ido Ummi ta yi...

Share .


mmn fareesa ce ✍
[7/28, 11:09 AM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

INA TARE DA ITA!


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story & written by


Mmn fareesa

🅿117&118

"" Zaro ido Ummi ta yi"tana mamakin wannan lamari ,amma taji dadi har cikin zuciyar
ta. tana hango irin farin cikin da uban gayyar zaiyi..
Iftihal kuwa kukan shagwaba ta saka ma Ummi ta na rufe ido ita kunya ,amma fa tana
tsoron haihuwa gsky ace yarinya da ita amma zata haihu...muryar Ummi taji tana cewa
masha ALLAH Dr haka mukeso ALLAH mungodemaka!Dr tayi murmushi had'e da bawa Ummi
takardar magani..
Ummi ta karb'a had'e da mik'ar da iftihal ta na murmushi had'e da yima ta
sannu,suka nufi mota.yah Habib yakalli Ummi ganin tana murmushi yace ahhh Ummi
faraar me kike?
Murmushi tayi had'e da shiga motar ta ce ina tayaku murna zakuyi d'ane....zaro ido
yyi yace wai iftihal na dauke da babynmu?"
Ummi ta d'aga masa kai yyinda iftihal ta sunkuyyada kanta k'asa..wani uban ihun
murna yah Habib yyi had'e da cewa yeeeeeeee!munkusa zama iyaye muma...to she
kunnanta Ummi ta yi tana masa dakkuwa had'e da cewa kabari inka ajemu kayi ihunka
ai saika fasa mana kunne...
Wayarsa yafito yakira yaseer ,yana d'agawa yace broth wlh ifti cikine da
ita......dariya yyi yakashe kiran,Ummi ta girgiza kai had'e da cewa ALLAH
yashiryaku..
Habib beyi mgn ba yacigaba da driving d'in sa.

A gd kuwa a time din da Habib yakira yaseer suna tarene su duka samarin a parlourn
mm zulai harda Muhammad ,ai yaseer nagaya musu suka kurma ihun murna yah Muhammad
kuwa harda rawa bbu kunya yarik'a dariya yana cewa yah Usman to kai kaga yah
Suleiman yarigaka ciki aiki tunda ga shi ansamu new baby.....dariya suka kece da
ita ,mm zulai ta fito jin ihunsu tazo tana cewa lfy kuke ta mana ihu haka?
nan suka sanar da ita, murmushi ta yi tace tooooo masha ALLAH...
Yah Muhammad kuwa guduwa yyi yaje yasanar da mommy dasuke tare da daddy,da sauran
yan gdn ,sai gashi acikin k'ankanin lokaci kowa yasan ifti Nada juna biyu...

Lokacin da yah Habib yadanno hancin motarsa acikin gdn yafara jiyo kid'a na music
natashi..... ai kawai ta glass yahango duka samarin gdn da matansu zazzaune kan
fararen kujeru suna party ,yyinda yah Muhammad ke tsakkiyar filin yana dancing
abinsa jiddo na gefensa tana masa pics ,yyinda zubaida kanta ke bisa kafad'ar yah
Yusuf tana masa shagwabar wai ita baby ta keso,ga drinks gabansu kala kala suna
farin cikin su....murmushi yah habbi yyi lokacin da yagama parking yana cewa nima
bara naje acashe dani wlh yau ranar murnace...
Ummi kuwa sai da suka fito dg motar sannan idanunta suka hasko mata abinda y'ayan
nata ke yi...girgiza kai tayi tace hmmmm sabon shiga kenan ALLAH
yashiryeku....murmushi Habib yyi yace ameen gsky Ummi bari yaya yazo yasiyo mana
rago gasashshe muci lokacinmune....tare baki Ummi tayi tace hmmm ai bai saniba ma..

Ifti dke tsaye tanata murmushi sbd har cikin zuciyar ta taji dad'in yadda yan
uwanta suka nuna kaunarsu da cikinsa dke jikinta ,suma kenan inaga uban gayyar wato
yah Suleiman ,lumshe ido tayi tana hango irin farin cikin da zaiyi....muryar su
Fatima, Rukayya, jiddo,Habiba tajisuna cewa oyoyo mmn baby...bude idonta tayi
tagansu da gudu sun nufosu.....cikin tsawa Ummi ta ce Ku dakata mana!oh sai kace
wasu k'ananun yara yanxun inkuka kayar da itadafa?"

Ahankali suka karaso suna murmushi had'e da kama hannun ifti,Ummi tace ah ah gsky
zamuje da ita can guna taci wani abu tasha mgani,turo baki Fatima ta yi tace haba
Ummi ! gurin party zamuje da itada tunda sbd ita Muka had'asa da kuma babynmu..

Girgiza kai Ummi ta yi had'e da Jan hannun iftihal ta ce wa Fatima ALLAH Auta
kikiya yeni,itadai ifti batace komai ba tabi Ummi suka nufi part d'in ta.yyinda su
Fatima suka kowa gurin casu abinsu loll...

************
Gurin karfe 5:30 pm yah Suleiman yyi horn me gado yabude masa get ...tun kafin yyi
parking yajiyo saurin kida da wakar music natashi ,ak'ufule yyi parking yafito
yanufi gurin dasuke party da zumar sai sun game kuransu....

Gab da zai iso gurinsu yahango harda yah Yusuf ,tsaki yyi afili yace ji sallah wai
hardashi suke wannan sakarcin zasu maida mana gd gdn party.....

Akuma lokacin samarin suka hangoshi....tuni yah Habib da yah Muhammad suka nufosa
da gudu zasu rungumesa...yyi saurin yimusu tsawa cikin hayayyak'owa yace meye
haka ?"kada ni zakuyi kome?"shin mema yasakaku kirkirar party ayau?"

Murmushi sukayi yah Habib yyi saurin cewa muna tayaka murnar samun baby ne dg gurin
ifti dan cikine da ita!

Zaro ido yah Suleiman yyi da Sauri yace pls kufad'amun gsky "

Yah Muhammad yace wlh kuwa tanama gun.Ummi basu Dade da dawowa ba daga
asibiti...wani irin tsalle yah Suleiman yyi had'e da rungume k'annansa yana cewa
masha ALLAH ALHMDLLH me kukeso nabaki Gordon albishir?"kai wanema d'an arzikinne
acikinku yahad'a wannan partyn?"

Da Saudi yah Muhammad yace wlh nine yaya da my jiddo ,kafin yah Suleiman yyi mgn
sauran suma suntaso sun rungumesa suna tayasa murna.ai tuni yah Suleiman ya aje
wani girma yaduke yana kwaso shaku shaku yanata faraa dan bakinsa yaki
rufuwa ....tuni yakira yaronsa yace yaje yasiyo rago gasashshe yakawo yanzun gdn su
,sannan yakira amininsa cpt salim yasanar masa...

bayan ya ida wayar yakallesu yace kujira naje gun maman baby tukum ,kai kuma
Muhammad kazabi duk abinda kakeso zan siyamaka ladar albishir,yana fadin hakan yyi
hanyar cikin gdn,yabar Muhammad na ihun murna abinda jiddonsa na tayasa..

Bangaren ifti kuwa koda sukaje part din Ummi duk abinda aka bata kasa ci tayi ,dg
k'arshe sedai taci shinkafa da mai da yaji ,tasha magani.

Ummi ta ce yanxun me kikeso kisake ci?"

Tunani tahauyi ,,can tace Ummi wainar fulawa zanci sai siro da akeyi da lemon
tsami.

Ummi ta ce to shikenan bara naje da kai na zanmiki ,amma kitashi kiyi wanka kafin
nagamamiki,zakijiki dad'in jikinki,bbu musu ta nufi bed room d'in Ummi...

Akan mirror taga wayar ta ,saurin d'auka tayi tana dubawa ...zaro ido tayi ganin
7miss call na habibinta...ahankali race ALLAH Sarki my soldier man bara naxo wankan
na kiraka kada hankali ka yatashi....

Toilet din ta nifa tayi wankanta ta fito ,tazo gaban mirror tayi shafa abintadukda
batayi kwalliyaba ,powder kawai ta shafa lip glo..duguwar rigar Fatima ta dakko
tasaka ,tazo tana fesa turaren....muryar yah Suleiman taji yana cewa my angel! my
angel!!! kina ina?"maman babyyyyyyyyyy!

Murmushi ta yi afili tace oh ni wato harsu yaya Muhammad sun gaya masa kenan?"

Nufar k'ofar ta yi... kafin ta bude har ya murdo yashigo,yana murmushi da Sauri ta
fad'a ajikinsa yyi saurin d'agata sama yyi juyi da ita suna dariya"cikin
farincikihad'e da shaukin k'aunarta yace sannunki my angel kinji,kingamamun komai
aduniya ,fatana ubangiji yasaukeki lfy yabarmu tare ,my wife I love u... Murmushi
tayi tace ameen habibina I love too....sauketa yyi suka baje kan.bed tayi luf
akirjinsa ,tana shakar kamshinsa .

"Ahankali tace yaya kagasu yah Habib wai harda party sukeyi ...murmushi yyi yace eh
angel nagansu wani abunma ai sai kin haihu ,sinne kai tayi akirjinsa ,alamar jin
kunya ,year dariya yyi yace oh naso naga ki da katon cikin kina tafiya da
k'yar ...gsky nayi kokari angel farawa da iyawa har kin.....saurin rufemasa baki
tayi cikin shagwaba ta ce ni dai kayi shiru katashi muje shashenmu a fa dakin Ummi
muke!kada tazo tasamemu ahaka ,ta fada hade da tashi ajikinsa..

Yar dariya yyi yace to sarkin kunya ,nima nafiso muje part din mu dan kisallameni
ko ,yafada yana kannemata ido d'aya,amma kafin muje ,saimunje gurinsu masu
party ..kafin tayi mgn Ummi tayi sallama da plate din wainar sai jug
ahannuwanta ,tana yar dariya yace to Auta zauna maza kici,da Sauri ifti ta zauna
kan carpet tana cewa Ummi nagode sosae... Murmushi Ummi ta yi ta dubi yah Suleiman
dke zaune gefen gado tanata kallon ifti cike da so da kaunai tace to kai saikaje
can part dinku kayi wanka ka huta zan saka aka maka abinci..
"da sauri yace ai Ummi angel nake jira,sai muwuce ko angel" ?ifti wacce wainar
taima dadi sai dangwalar yaji take ,tana kaiwa abakinta tace eh.

Daure fuska Ummi ta yi, tace ah ah bbu inda zata ,nan zata zauna sai tayi
wata2 ,cikin yyi kwari tukum bazan barku tareba ,kaje kazubar mata da cikin da
wannan fitinar taka....

Sunkuyadda kai yyi sbd yaji kunyar maganarta,ahankali yace wlh Ummi zankula da ita
Dan ALLAH kibarta gurina bbu abinda zai faru sai alkhairi..

Harararsa tayi tace ok bazaka tafinba kenan ko?" da saurin yace ah ah


zantafin ,iftikuwa tanason gurin mijinta amma tana tsoron tayi mgn Ummi tahad'a da
ita..

So yake su hada ido da iftihal ,itakuma taki yarda ,juyawa yyi dan tafiya ,Ummi
tace dg nan kacewa yaran nan su wats e dg gurin shirmen nan magrib ta gabato ,sun
cikawa mutane gd da kida da wakoki....

Kafin yyi mgn mommy ta yi sallama acikin bed room d'in....

Share.

✍mmn fareesa ce ✍
[7/28, 11:12 AM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

INA TARE DA ITA!


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story & written by


mmn fareesa

NOT EDITED
🅿119&120

"Amsawa Ummi ta yi tana cewa gsky mommyn yara ki koma sai yanxun ma zakizo dubiya"
dariya mommy ta yi tace bara na koma to.... ifti tayi saurin cewa yaya kaga wai
mommy komawa zatayi!mommy tayi saurin dubar yah Suleiman dke shirin fita tace my
son lfy dai ko ?" Naganka kamar akwai abinda kakeso ko?"
Ummi ta yi saurin koro mata bayani.. Girgiza kai tayi tace ah ah gsky Ummi bazaa yi
hakaba kibasa matarsa... sakin fuska yah Suleiman yyi yana cewa wlh kuwa mommy Ai
zan kula da ita... Harararsa tayi ummin hakan yasa yafice ....ai tuni ifti tayi
ready ,basu ankaraba tayi wuf ta fice dg bed room d'in.... Mommy ta yi dariya tace
oh ikon ALLAH kenan ,kiyi hkuri kibarsu dan gdn su tunda ita ake gujema amma bata
gani kibarsu Ummi ,balle yanxun dama suduka taran gdn suna cikin murna da
farinciki.
Ajiyar zuciya Ummi ta yi tana yar dariya tace wlh kuwa ai party suka shirya ,ni
wlh bantab'a ganin soyayya irintasu iftihal da babana ba."
Mommy ta ce aikodai dan ifti tun tana jaririya yafara kulawa da ita har ta
shekara5 bbu abinda be mataba arayuwa yamata wanka ,yamata wanki yamata tsarkin
kashi,aiko kinga yaci ace tanason farin cikinsa ,Ummi tace hakane..dg nan dai
sukayi ta firarsu ,saida aka kira magrib tukum mommy ta fice dan yin sallah.,,,,
Yah Suleiman kuwa jikinsa asanyaye yafice yanufi gurin su Muhammad... kafin yakai
yaji muryar ifti tana kiransa....juyowa yyi yaga harda d'an gudunta....wani sanyi
yaji azuciyar sa ,da saurin yarungumeta yana cewa my angel ba Ummi ta ce kada
kidawo gunaba!
Cikin shagwaba tace ni um um nafison gunka!ko ana rana hanta d jini?"cikin jin
dadi yace ah ah ,amma ni munfima hanta da jini ,murmushi tayi tace to muje yaya sai
kace musu sutashi hakanan befi 10 minit ba ayi magrib.''''""

suna isowa suka sami har ankawo ragon kowa yanata yanka yanaci....tuni yawun
ifti yatsinke ta nufi gurin naman,yyinda yah Suleiman yyi saurin riganta zuwa
yarika yankomata mai ruwa ruwa da kitse kitse tanaci tana lumshe ido sbd dadi,dg
karshe ya yankarmata katuwar tsoka yace muje can saiki ci sosai ko ?"murmushi tayi
ta shafa fuskarsa had'e da dibar naman tasaka masa abaki....yah Muhammad dketa
kallon su cike da birgewa yace wow bara na muku pics,nan yyita musu dg karshe yah
Suleiman yyi musu godiya yace sutashi hakanan dan har anfara kiran magarib,kadasu
abbu sudawo dg masjid su samesu,nan fa suka kwashe kujerun da kayan DJ din aka
watse ,yah Suleiman yaja ifti sukayi part d'in su...

*******
bayan sallar isha'i yah Suleiman ne zaune ifti nakan cinyoyinsa yanabata kilishi
sai tand'ar baki take....sallamar su cpt salim ce yasa su juyowa yyi murmushi had'e
da cewa amarya da ango!yar dariya sumi tayi tace hmmm abin kuma harda zolaya .

Zama sukayi suka gaisa ,ifti ta tashi dg jikin sa ta kamasu drinks sai murnar suke
musu na samun baby ,yyinda cpt salim keta zolayarsa da cewa gsky yyi zari aure
6weeks ga shi har ansamu rabo....hararar yah Suleiman yyi yace kaida d'an island
wlh....dariya yyi ,yyinda Sumy ke tunani azuciyar ta ,lallai gara da ALLAH yasa
zata auri mai sonta da ace tayi gigin auren cpt Suleiman da bakin ciki yakasheta
dan ta lura yadda yake son matarsa ko kansa bayaso..muryar cpt salim taji yana cewa
my dear muwuce haka ko dan naga abokina yanaso abars....yah Suleiman yyi saurin
cewa abarni nayi me?"dariya sukayi ,itadai ifti murmushi kawai take har sukayi musu
sallama suka fice..

Yah Suleiman yadawo yasabi ifti yana cewa gsky angel muje kiji dani tukum ,sannan
muyi wanka gsky.....cikin shagwaba ta ce ummifa ta hana....yar dariya yyi had'e
kwantar da ita kan bed ,yace hmmmm angel kenan kema kinsanni anan bbu batun wani
Ummi ta hana"ifti tace to sbd babynka ne sh....saurin had'e bakinsu yyi yafara bata
hot kisses,had'e da romancing dinta ,tuni tabiyemasa dan yarigada yagama karantarda
ita ,irin wannan karatun me tsayawa arai....,

Sai da yasamu nutsuwa sosai da ita sannan yakyaleta had'e da rungumarta ,yana fada
mata kalaman kauna,sun jima dg bisani sukayo wanka ,suka kwanta manne da
juna.,,,,,,

Bangaren yah Yusuf d zubaida kuwa tunda taga ifti Nada ciki itama taji
tanason ,tasamuciki itama ta haifi mace tayita mata kwalliya ,koda yah Yusuf yalura
da hakan sai yacemata ai yawan sex kesawa asamu ciki,ai tuni zubaida tabada kai
bori ya hau damashi abinda yake so kenan ,tuni yyita shagalinsa ajikinta bbu
kakkautawa ....

************
Kwanci tashi bbu wuya gurin uban giji su ifti anyi SSCE ,ita kuma Jidda ta Shiga js
3,yyinda kamar gdn ke zaune cikin farin ciki da girmama juna ,gefe guda kuma atine
da mm zulai suna zaman lfy d girmama juna dukda ba gd d'aya sukeba....yyinda
zubaida shirudai har yanxun batasamu cikinba,harta fara damuwa....yah Suleiman kuwa
soyayyarsa da angel dinsa sai abinda yyi gaba dan zama suke na tsantsar so d
kauna ,tana masa biyayya,sosai take gudun bacin ransa ,bata musu ko sa'insa d shi..

cikin ifti yashiga watan haihuwa ,tayi duhu da kumburi ,ga cikin yyi girma yyo
k'asa sosai, yah Suleiman kuwa ba karamar kulawa yake bataba ,har exercise tare
sukeyi yana lura da ita, inzata awo tare suke zuwa ,wanka shike mata ,abinci kuwa
dg mommy ,Ummi mm zulai kowa kamusu yakeyi,yyinda zubaida d yah Yusuf sun d'auki
dogon buri akan cikin ifti,komai kaji yah Yusuf yace sai ifti ta haihu ,kasancewar
yafison ta haigi nmj ,ita kuma zubaida mace ,any time zaka gansu a part d'in su
ifti,yanzun haka yah Yusuf yasiyo keken zama na yara da gado da ward rope na
yara,amma bbu Wanda yagani yaboye abinsa danko zubaid.. batasaniba.,,,,,

Iftihal ce zaune kan carpet k'afafunta a mik'e tayi zaman masu ciki ,sai turo baki
gaba take dan yanxun su zubaida suka gama rarrashinta dan tasaka ihu ita cikin ya
isheta ....yah Suleiman yyi sallama dan dg office yake kasancewar yakwan2 bejeba
sbd kula da ifti.

Koda yakalleta sai yyi dan murmushi dan yasan yau daru takeji, gab da ita yaduk'a
yana cewa y'an mataba bbu sannu d zuwa?"

Kafin tace wani abu yah Yusuf yashigo da fara arsa da ledar kilishi a hannunsa ya
aje gaban ifti ,yana cewa to gashi ,amma ba irin na jiya bane meyaji ,nace subani
marae yaji ,murmushi tayi tace to yaya nagode sosae wlh"ahankali yah Suleiman yace
gsky broth kanaji da babyn nan naku,year dariya yyi yace yo aima wani abun sai yazo
duniya,ALLAH dai yasauketa lfy ,suka amsa da ameen sannan yafice abinsa...

Bayan sati2
Iftice a kicin tana dafa indome ,kamar wasa tafarajin cikinta na murdawa ,zuwacan
kuma sai k'ugunta zuwa mararta suka hau mata ciwo...

Cikin dauriya ta sauke indomie din ta juyee a plate ta nufi parlou"

Tana zama taji damshin ruwa ak'asanta ,tuni indomie din ta fice mata arai.

Gashi bbu kowa a part din ,yah Suleiman yana office ana nemansa,dukda besan yyi
nisa da ita.

Kwance tayi tana salati tana juye juye sbd azaba ,tuni ifti ta d'auka mutuwa
zatayi,ana cikin hakan Jidda tashigo...

Tana ganinta haka d gudu taje tasanarma Ummi suka dawo at are...

Nan Ummi takamata ,driver yajasu zuwa asibiti.

Jidda ta gudu ta je tana gayawa jama,ar gdn ifti zata haihu,tuni kowa yasan halin
da ake ciki.

Suna isa asibitin....

Share..

✍mmn fareesa ce ✍
[7/28, 11:04 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

INA TARE DA ITA!


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story &written by
mmn fareesa

NOT EDITED

🅿121&122

"Suna isa asibitin aka wuce labour room da ifti, wacce ta fice ahaiyacinta " sai
kiran yah Suleiman take yazo ya yafe mata...
Basufi 10 minit da shigaba cikin labour room d'in saiga yah Suleiman da mm zulai
,tamkar zasu tashi sama"arikice yanufi gurin Ummi wacce ketama ifti addua azuciyar
ta Dan wani irin tausayinta takeji,shiyasa ma tak'i shiga ciki.
tana ganinsa tayi saurin tashi tana cewa waye yasanar dakai ne?"cikin damuwa yace
yanxun nadawo Jidda naganta a part d'in mu ta sanar da in,shine Muka tafo tare da
mama..yanzun pls ina my angel take ,wane hali take ciki,nasan duk ta galabaita ???
bewar ALLAH pls Ummi kiyi min magana.... Mm zulai ta yi saurin cewa dan ALLAH ki
amsa masa tambayarsa"
Ummi dake ta kallonsa dajin irin tarin tambayoyinsa "ahankali tace tana cikin dakin
haihuwa...kafin yyi mgn wata nurse ta fito dg cikin labour room d'in... da sauri
suka tarbeta suna fadin ya jikin ifti?" tace kujira ina zuwa....atsawace yah
Suleiman yace keeeeeeee!dallah kisanar da mu ko kuwa wlh na....da sauri Ummi ta
rik'e sa tana girgiza masa kai ,alamar yabari....ita kuwa nurse ta bala'in tsorata
da shi,da sauri ta nufi wani office, yyinda yah Suleiman keta safa da marwa,Ummi da
mm zulai na mata adduar sauka lfy...

Jim kad'an suka fito itada wani doctor zasunufi labour room d'in.... cikin zafin
nama yah Suleiman yyi tsalle gabansu yana huci,had'e da kallon Dr d'in yace me
zakayi aciki ?"bacin matata na ciki ,ka kallemin ita ko me?

Dr din yadan tsorata ,amma be nunaba sai yadaure yace zandubatane,zaro ido yah
Suleiman yyi had'e da cin kwalar rigar Dr d'in ,tuni nurse d'in ta yi baya tana
kallon su...Ummi taxo afusace ta janye yah Suleiman, Dr yanata zare ido yana
waiwayen yah Suleiman yyi tafiyarsa office, yana hak'i.,,,,,

Yah Suleiman kuwa bejirasu ba yyi saurin shigewa labour room d'in, dukda yanajin
Ummi natsaidashi...shigarsa yyi daidai da ihun ifti,wacce tayi sharkaf da zufa...da
gudu yanufeta yana kiranta arikice ganin uk'ubar datake sha.
Yana zuwa bakin gadon yarik'e mata hannuwa ,yyinda nurses 2dke kanta ke cewa tayi
nishi sosai..

Nishi tayi had'e da yima yah Suleiman wani mugun ruk'o ,atake baby boy
yafad'o,yatantsara kuka.....yah Suleiman yyi saurin daga hannunsa sama yanama ALLAH
godiya

Cikin farin ciki,ya mik'a hannunsa yana share mata zufar fuskarta yanata mata sannu
,yana murmushi ,kasa hakura yyi ,saida yyi mata kiss ,sannan yace bara nasanar dasu
Ummi ,kafin agama kimtsaki daga masa kai tayi ,yafi ce da gudu tamkar wani Yaro...

Nurses din sukace wannan shine yah Suleiman ?"ifti tace eh"
Yar dariya sukayi ,sukace gsky kunason junanku ,ji kotakan babyn be biba ta uwar
kawai yake,turo baki ifti tayi tace ai yafisona da babyn kuma bara yazo
kuji....dariya suka saka .

Yah Suleiman kuwa yana fita yasanar dasu Ummi ,cikin farin ciki yashiga Kiran jamaa
yasanar dasu ..

Nan fa akayita murna da farin ciki,sannan suka wuce d'akin da aka kai ifti dan ta
huta ,masha ALLAH kowa santin babyn yake sak kaman nin ubansa,yah Suleiman
yad'aukesa yanata kallon sa da murmushi a fuskarsa.....ifti daketa kallon su tayi
saurin cewa yaya dani da babyn wanne kafi SO?"

Murmushi yyi mai sauti yace nafison baby nah... murgud'a masa baki tayi had'e da
harararsa, Ummi tayi dariya yace oh auta kishi kike da shi ko?"to ai kema kinsan
yafisanki akan babyn ko.shiru ifti tayi dan ta cika tayi FAM,yayinda yah Suleiman
ke yar dariya yana yin k'asa da kai dan dama Dan yatsokaneta yace hakan amma
azuciyar sa yafisonta....muryarsu yah Yusuf yaji hakan yasa yad'ago had'e da yin
murmushi yana mik'ama yah Yusuf babyn had'e da cewa to abban baby burinka yacika .

Murmushi yah Yusuf yyi yace eh wlh yaya ,yana kallon zubaida yana cewa kinganiko
baby boy ne ,masha ALLAH my son, sai turo baki zubaida keyi ,yyinda yake ta mata
dariya,itama tadauki babyn tagani.

Sai dare aka sallamesu,koda suka iso gd ,part din Ummi aka. Wuce da ifti dukda taso
tayi mgn amma data tuna yace yafison babyn da ita saita fasa,yyinda Oban gayyar
tamkar yyi kuka ,haka ya wuce parts dinsu yyi wanka yakwanta had'e da kiran ifti
away a.

Tana ganin kiransa ,tak'i d'agawa ,har yagaji yahak'ura azatonsa tayi bacci..

Ita kuwa da gangan taki d'agawa dan fushi take dashi"

Washe gari tun karfe 6:30 Ummi ta gama yiwa ifti wanka,sannan ta shirya yaron,ita
kuma ifti na saka kaya,azuciyar ta tunanin mijintane fal aranta...kasa hak'ura tayi
tace Ummi sai da asuba yaya yazone?"

Hararar ta ,ta yi tace bansaniba ,wlh garama tun wuri kiyi baya baya dashi ,kina
fama da danyen jego kina maganar miji ko? To sai kinyi 50 tukum zanmaidake kinji ko
bakijiba?"ido cike da kwallah tace naji.

Kafin Ummi ta sake mgn yah Suleiman yyi sallama a bed room d'in, amsawa,Ummi tayi
fuska d'aure,koda yakalli ifti yagano Ummi ta mata warning akansa,jiki asanyaye
yagaida Ummi ta amsa,had'e mik'a masa babyn.

"Ahankali ifti tace yaya ina kwana" kallonta yyi yace lfy lau my angel
imiss..saurin yin shiru yyi sakamakon Ummi dke gurin.

Yanason yararrashi ifti bbu dama sbd Ummi ta tsare gd,haka yafice sai dai yakirata
bbu jimawa ,amma ba adaga ba....

**********
Gurin karfe 12:15pm su iftine da yan matan gdn had'e da wasu kawayensu da
dangi ,zazzaune anata fira ,zubaida nagoye da babyn ...yah Yusuf yyi sallama da
gado had'e da Wardrope din babyn ahannunsaa,zubaida ta taso tana masa sannu ta
karba ,ifti dketa kallon su saitaga kamar su suka haifi yaron,murmushi tayi tarik'a
yiwa yah Yusuf godiya"
Wayar ta taji tana ringing ta duba da saurin dan jin ringing din data sakama yah
ele ne"ahankali ta daga tasaki kukan shagwaba... su Fatima suka shek'e d dariya
suna cewa oh waike dukda kin haihu baki girmaba kenan?"harararsu tayi tace yaya
kagansu ko suna tsokanata...tsitttt sukayi,ta galla musu harara.

Yah Suleiman yace sun dena ko basu denaba?"

Dariya tayi tace sundena,yace my angel kina can ,nikuma kin barni da maraicinku
ko?"cikin shagwaba ta ce abinda kafison babyn dani ,zaro ido yyi yace ah ah
niwa?"aiban isaba wasafa nike miki haba my blood.

Lumshe ido tayi had'e da tashi dg gurinsu Fatima ,ta ce na yarda my man amma kasan
wlh yaya ruwan zafin nan da zafi sosai wlh kuma wai Ummi ta ce sai nayi 5o zata
maidani gunka....zaro ido yyi yace gsky angel bazan iyaba k'ila na mutu kafin
lokacin, amma ga shawara.

Tace to inajinka"

Yace kinga byn isha'i abbu ke cin abinci kuma lokacin suna tare da Ummi ,kinga sai
kibawa zubaida babyn kice toilet zaki sjiga,kizo guna kawai....shiru tayi

Yace angel bafa wani abu zamuyiba kawaidai in dan rage zafine agurin yin romancing
dake tunda kinsan yanayina!ahankali yace to yaya zanyi yadda kikeso .

Yace yauwa my baby kokefa ,dg nan sukayi ta firar soyayya abinsu ,zuwa dare ifti
tayi yadda yace taje sukasha romancing abinsu tadawo.

**************
Yau Yakama suna ,baby boy yaci sunan Ibrahim (wato daddy ) suna kiransa da
Khalil ,amarya jego da angon jego sunsha kyau, fadin shagalin da akayi ataron suna
bata lokaci ne, nabar me karatu ya kiyasta azuciyar sa...

Haka taro yatashi lfy ,iftihal yasamu kyaututtuka da itada babyn masha ALLAH.

Bayan kwana 45
Iftihal ce zaune tanata shirya kayanta,byn ta idar ta fito ,sad'af sad'af ta fice
da trolley dinta zuwa part d'in su,dan tagaji da Barin mijin ta yana kwana shi
d'aya gashi har wata yar rama yyi..

Tana zuwa tasamesa a bed room kwance tanata juye juye sbd ciwon cikin,kamar dg sama
yaji muryar ta,da sauri yatashi zaune hade da cewa my angel ina Khalil din yake?

Murmushi tayi tace yana gun Anty zubaida tagoyasa,saurin rungumota yyi yace kin
dawo kenan sai dai Ummi taji shiru.

Ahankali tace hakane amma wlh d kunya yaya....matseta yyi had'e da cafkar bakin ta
yafada kissing dinta ....hmmmm fadin irin yadda yah Suleiman yyi santin ifti bata
time ne ,yanuna mata tabbas yyi kewarta dan yagajiyar da ita sosai sun soyewa bbu
karya dan anjima ba a had'uba..

Zubaida ce tayi sallama a waiting parlour n Ummi da Khalil a hannun ta yana kuka
alamar mono yake so ..

Karbansa Ummi ta yi tace bara na kaisa gun mamarsa ,kema ki huta dan naga tun safe
yake gurinki...

Murmushi zubaida tayi yace to had'e da fice wa .


Ummi ta nufin d'akin da iftihal ke zaune tunda tadawo gdn da zama .

Murda k'ofar ta yi had'e da shiga...

Share..✍mmn fareesa ce ✍

[7/30, 1:30 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

INA TARE DA ITA!


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story & written by


mmn fareesa

NOT EDITED

🅿123&124

Murd'a k'ofar tayi had'e da shiga, tayi sallama... amma bbu kowa a bed room d'in "
Zama tayi kusan 3 minit atunaninta ifti na toilet amma shiru.

Matsawa tayi bakin k'ofar toilet din ta kwank'wasa...kawai yabude,ta lek'a bbu ifti
bbu alamarta .

Juyowa tayi ta k'arewa dakin kallo da mamaki ganin bbu trolley d'in ta da riyo na
khali da kayan shafarsa ,yyinda Khalil yarikice da kukan Neman abincinsa"afili tace
wato iftihal guduwa tayi kenan bazata bari kwana5 yacikaba ,shine yahuremata kunne
ta bisa...

"Kwafa tayi ta fice dg bed room d'in ta nufi part d'in su ifti"

Ifti kuwa byn sun gama kintsawa ,suka baje parlour yah Suleiman yyi matashi da
cinyoyinta ,laptop na saman ruwan cikinsa yana aiki da ita,yyinda hannun iftihal ke
bisa sumar kansa tana shafawa suna fira hankalinsu kwance....

Ummi na shiga tayi sallama fuskarta asake dukda taji kunyar yadda
tagansu....iftihal tayi saurin rufe idonta, yin yah Suleiman yatashi zaune cikin
rashin gsky yana inda inda had'e da Sosa kai yana cewa Ashe yatashi Ummi?"

Wani kallo ta watsomasa,sannan ta Dora ma ifti shi kan cinya ta fice ,tana
mamakinsu.

Tana fita ifti ta bude ido tana turo baki ta,fito da nono ta sawa Khalil
abaki,sannan tace gsky yaya kajamun nayi laifi babba agurin Ummi wlh in yanxunma
kunyarta nikeji,kashe mata ido yyi yace to meye na laifi aciki?"mijinkifa kika
tallafa dama kobakizoba wlh ina da niyar zuwa na dakkoki ,sbd halin danike ciki..

Ahankali ya rungumota hade da cewa koba hakaba my angel? "d'aga masa kai tayi
alamar eh.....

***********
Bayan shekara1 da y'an watanni..
Kwance take can 3 seeter tanata juye juye ,idanunta sunyi jajir sai tura hannun ta
take kan mararta tana nishin wahala...ahaka inna kuluwa tasameta ,nan tashiga
tambayar ta lfy?

" cikin kuka ta sanar da ita abinda ke damunta"

Zama tayi inna tashiga lissafin shekarun Jidda dan azatonta al'ada zata
fara....ihun jiddan taji tana cewa wayyo ALLAH inna jiniiiiiiiiii!

Saurin rufe mata baki tayi ta ce ke yi shiru na miki bayani ,aidai kinsan ana
fad'in jinin al'ada ko?"

"Tace eh"

Nan inna tamata bayani ,ta kuma gaya mata yadda zata kula da jikinta ,sannan ta
taimaka mata ta tashi ta wuce toilet.

*******
Zubaida ce kwance kan bed ,idonta a lumshe sbd batajin dadi kasancewar tanada yaron
ciki.

Khalil ne yashigo dan yanxun ya iya tafiya, shekararsa 1 da wata 6 ,ga surutun
tsiya amma baa yayesaba"

Saman gadon yahau ,had'e da hayewa saman zubaida yana cewa mommy.. Mommy zansha
nooono,yana nufin zaisha nono,sai jamata Riga yake yana gwarancinsa,kasan Cewar har
yanzun beyi wayon gane su waye iyayensaba ,dan shan nono kawai ke kaisa gun ifti da
yasha zai dawo gun zubaida ko kayansa ,suna gun,yah Suleiman kuwa uncle yake ce
masa ,yana kiran yah Yusuf da daddy,iftihal kuma Anty ,yake cemata..

Cikin rarrashi zubaida tace um um my boy .

Kaje
[7/30, 1:30 PM] Mmn fareesa: Kaje gun Anty kasha kaji my boy .....sallamar yah
Yusuf ta sakata yin shiru....da sauri Khalil yasauko dg kan bed d'in yanufi yah
Yusuf yana kuka.

Da sauri yyi sama da shi yana murmushi had'e da Kallan zubaida yace me aka yima my
boy d'ina yake kuka?" Yafad'a had'e da mik'o mata ledar pampers me 45 ",tashi tayi
ta karba tana murmushi had'e da cewa rigima yake nono yake so ,ni wlh zanyiwa ma
ifti mgn gsky ayayeshi haka nan...

Had'e rai yyi had'e da cewa bbu Wanda zai yayemin Yaro ashekara 1 d Rabi ina laifin
yyi ko daya da wata 9.

Yar dariya tayi ta ce so kake har k'aninsa ko kanwarka suzo duniya bebar shan
nonoba...ware ido yyi yace oh my xubby yo duka cikin ba 2 month bane?"

Turo baki tayi ta kwanta...kallon Khalil yyi yace muje my boy narakaka gun Anty
kasha nono sai muje namaka shopping din su chacoolat da sweets ko tunda kaga mommy
batajin dadin jikinta kuma gashi zatayi bacci....cikin gwaranci Khalil yace to
daddy,nan suka nufi part d'in su ifti.

Dede k'ofar yah Yusuf ya ajiyesa had'e da cewa to oya shiga bazan bikaba,k'ila
soyewa suke dan banga yaya yafitaba.

Khalil nashiga yatadda bbu kowa a parlourn, nan yanufi bedroom.... Iftihal na
kwance kan kirjin yah Suleiman tana ta shagwabarta yana biyemata yak'i fita kuma
akwai office..
Tana ganin Khalil ta turo baki,had'e da cewa ni gsky yaya yanxun yaron nan zaizo
yamatsamun da tsotsa wlh yyita sukuwa samana bacin kaima yanxun kagama taka
sukkuwar...

Murmushi yyi yace my angel rigima to miyafi ranmu nida yarona...ni soma ace wlh
yanxun kinsamu wani cikin gsky inkuma nayi korafi kice karatu karatu...

Khalil yyi saurin hayewa kan ifti yana rigima da kiciniyar Ciro nono yasha"fitowa
tayi dashi tabasa Yakama,tana mitar ta kusa yayesa gsky tunda ga Anty zubaida zata
basu new baby insha ALLAH..

Yar dariya yah Suleiman yyi had'e da shafa kan Khalil yace gsky nima yau zan bada
himma ko kin kokarta kiyiwa my son k'ani.....turo baki tayi tana gunguni..yaja
hancinta adedenan khalil yasauka kan bed din byn yagama shan nonan yana cewa uncle
sweet abani....murmushi yah Suleiman yyi yace my son yanxun mu nan bbu sweet sai
chat da biscuit su mommyn ka sunsaba da baka sweet jeka gun mommynka ko daddy ka
karba....da dan gudunsa yafice dg dakin, yyinda iftihal keta mitar yayesa
zatayi.....saurin had'e da bakinsu guri guda yyi yana bata hot kiss...

___________
Bayan wata 2 jiddace a toilet tanata kwara amai,yyinda inna kuluwa ke gefenta tana
mata sannu,had'e da cewa muje tunda kin gama ga Muhammad can amota yana jiranmu
muje asibiti.

Bbu musu ta fito dg toilet agurguje ta shirya suka fice.

Suka sami Ummi d yah Muhammad amota.


Sai nan nan yah Muhammad keyi da jiddonsa ganin tanajin jiki dan yanxun su jiddo
anzama budurwa.

Bayan sun gama ganin doctor yabinciketa sosai ,sannan yyi yan rubuce rubucensa,ya
mikowa Ummi takarda kasancewar Muhammad na waje Ummi ta ce yajirasu.

Doctor yace bincikenmu yanuna tanada ciki na ,sati 6 ....tari inna kuluwa tahauyi
sbd kwarewar datayi ,cikin sarkewar murya tace ciki fa kace likita?"

Share

✍mmn fareesa ce ✍

[7/31, 7:36 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

INA TARE DA ITA!


🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story & written by


mmn fareesa

🅿125&126

THE END
"" Doctor yace eh hjy ko batada aurene?"
da sauri Ummi ta ce ah ah da auren ta mana!kallan inna kuluwa tayi tace
muje ,yyinda Jidda tayi shiru kamar ruwa yacita...
Suna tafiya inna kuluwa tace wa Jidda keeeeee! dan ubanki ina kikasamo ciki? ta
fad'a cikin zare ido "
Ummi ta ce dan ALLAH ki rabu da ita ,muje gd tukum.
shiru ta yi ,yayinda Jidda tayi k'asa da kai "suna zuwa gun motar ,tun kafin su
shiga yah Muhammad ke tambayar Ummi meke damun jiddan?" Kallon data masane
yasakashi yin shiru ,yaja motar bayan sun shiga.
Sai dai aransa yana tunanin toko Jidda tace musune yana kusantarta ne dan tunda
yalura ta fara period yafara kusantarta ,yaita mata dad'in baki har taruka aminta
dashi.
Tsit sukayi bbu mai mgn a motar,dan Ummi abin yafara bata tsoro akan rashin
kunyar yaran gdn ,dan inbata mantaba jiya ta kama yah Usman yana kissing d'in
Fatima...Ashe yau kuma zataga mai kankat,dan tasan tabbas cikin Jidda na Muhammad
ne.
Ajiyar zuciya tayi data tuna amasu auren kaf shine k'araminsu ,dudu shekararsa 23
yanxun shine har yaba Jidda ciki,lallai gara da aka yimasa aure ....dama abinda
abbu ya ankarar dasu kenan lokacin da suke cewa wai Muhammad yyi k'aranta da
aure....parking din da yyine yasakata dawowa tunaninta.

Bayan sun fito,tayiwa inna sallama had'e da fatan samun lfy ga Jidda tayi part d'in
mommy dan kai mata labarin abinda Muhammad yyi...yayinda su Jidda suka nufi part
d'in su ,yah Muhammad namata alamar ta tsaya ta masa banxa tayi tafiyarta dan ta
lura da kallon da inna ke mata.,,,,,,

Suna isowa a waiting parlour suka sami atine zaune ,ko gaisawa basuyiba, inna
kuluwa ta sakarma Jidda wani gigitaccen mari mai rai da lfy, had'e da cewa dan
uwarki ina kikasamo ciki?"

Innalillahi wa inna ilaihir raju in,baba atine tace had'e da Jan yo Jidda jikinta
datake shirin fad'uwa sbd zafin Marin"ahankali ta maimaita ina tasamo ciki kuma
inna kuluwa?" aikema kinsani tunda da auren ta ,sai a godewa ALLAH...... Inna ta
katseta da cewa kinada tabbas ne akan hakan?"dan ubanki bazakiyi mgn ba......da
sauri Jidda dake kuka ga kuma zafin marin tace umm...umm dama...damah ai ance duk
abinda yamun karna fad'a ,shine kullum innaje gyaramasa daki sai yyimun....da sauri
atine tace ya isa tashi kishiga ciki kici wani abu kisha magani...sum sum tabar
parlourn...

"bayan fitarta atine tayi ajiyar zuciya afili tace oh ikon ALLAH " toko gsky dole
su tare Ai bata haihu ananba....inna datayi mutuwar zaune ,cike da al'ajabi tace to
badoleba atine abin da kunga ,ni yanxun mezancewa mlm?" Duk da Dai matarsace ,amma
ai da kunya....atine tace ai sai agodewa ALLAH da yasa da aure tsakaninsu, amma da
ak'auye ne hakan tafaru.. wai! da anyayatamu wlh...inna tace ALLAH ya kyauta...

************
da dare su abbune da daddy, Abba sai mlm ,zaune a parlourn baki suna mgn kasan
Cewar Ummi ta sanar da abbu komai game da Jidda d Muhammad, itama mommy ta sanar da
daddy ,inna ma haka..

Abbu yyi gyaran murya had'e da kallon mlm yace to wlh mlm kaji abinda ta gayamun.
Yaran zamani kenan bbu kunya atare dasu,dan ALLAH mlm kayi hkuri ba laifin jiddan
bane ,laifin yana ga marar kunyar taron nan....murmushi mlm yyi had'e da cewa ni
bana laofinsuba su duka sbd matarsace halal d'in sa a addinance basuyi wani laifi
ko rashin kunyaba,sai dai a al'adance ake ganin sunyi rashin kunya..

Iyayen suka ce hakane"


Mlm yace to inaga in bbu damuwa kawai su duka wad'and'a basu tarenba su tare inga
zaifi kyau gsky ,afin abun yafi haka...daddy yakarbe da cewa hakane dan inbamuyi d
gskeba to wataran ca za'ayi wata ta haihu acikin su...murmushi sukayi baki
daya.,,,,,

Abbu yace eh insha ALLAH nan da sati 3 zasu tare duka sbd Suleiman yasayi wani fili
babba abayan gidan nan zai turo shi cikin gdn to zaa yiwa kowa b'angarensa dan gsky
banaso subar gdn nan nafiso muzama tsintsiya mad'aurinki daya "

gaba daya sukace hakane ,nan sukayi addua kowa yyi part d'in sa...

Yah Muhammad ne yyi sallama a waiting parlour na mommy....aciki ta amsa


masa....fuska daure tace kai zo nan dama inason ganinka.

"ganin bbu wasa a fuskarta yasa yad'uk'a gabanta" batare data kallesaba tace Ashe
ba kada mutunci ba kada kunya kota miyan bacci ko?"

da sauri yace mommy me kuma nayi?"

dakk'uwa tamasa ,had'e d cewa uwarka kayi,sunkuyadda kansa yyi k'asa "mommy tace
wato dan ba kada kunya Ashe kunsantar yarinyar nan kake?" har gashi tasamu
ciki.....zumbur ya mik'e baki washe yyi ihu had'e da tsalle yace yeeeeeeee! Nima
zan zama daddy wlh gobe akwai party.....kuna ina yan uwana? ,kuji nasamu
k'aruwa....d gudu yafice dg parlourn yana murna bebi ,takan mommy ba.

"Ita kuwa baki bude take kallon sa" byn yafita ta girgiza kai had'e da cewa oh
ALLAH yashiryaka Muhammad, wato rashin kunya ajininka take...

*******
bayan 4weeks duk samarin sun tare ,bbu abinda suke sai soyewa ,Muhammad na like da
jiddo ana shan love kuma
yana kula da ita sosai sbd cikin jikinta..gefen guda kuma zubaida cikinta ya
tsufa ,yyinda ifti Manya ta yaye Khalil hartasamu wani cikin..

Iftihal ce zaune ,tana jiran dawowar yah Suleiman suci abincin rana,amma shiru"

Wayar ta ta fito ta kirasa,Amma be d'agaba,saida takira sau3 ,sannan aka


d'aga...bbu mgn.

Ifti tace hellow!kawai saitaji muryar mace na cewa hellow wake mgn?

Wani mugun Sarawa ifti taji kanta yyi,da mummunan fad'uwar gaba, afusace ifti tace
uwarkice! dallah kibawa mai waya ,wayarsa...d'it taji ankashe....

Wani irin tashin hankali iftihal ta Shiga ,tuni ta fara zufa ,sai hawaye afili take
cewa ni yaya zai ciwa amana! dama ance nmj bashida tabbas.

Tafi minti 10 zaune zuciyar ta natafasa ta na kuna had'e da jin kanta na


sarawa....Khalil yashigo parlourn yasha gayunsa ,da fara soyayya a hannun sa yanufo
ifti yana cewa Anty gashi inji mommy...... azuciye ta hankad'asa ya fad'i kansa ya
kurme ,yasaki ihun azaba....adedenan yah Suleiman yashigo d gudu yanufo gun
Khalil....ifti cikin zafin rai tace kada ka koma zuwa guna ! basaonka dakaida
mahaifinka...

Arazane yah Suleiman yakalleta ,yyinda yake rurrugar Khalil sbd gurin har yyi
ja....cikin bacin rai yace me kike nufin iftihal me Muka mik?

Wani kallo ta watsa masa,hade d cewa banasonka ! maciyin amana ,na kiraka shine kki
dagawa sbd kana tare d mace ...wlh saika sakeni ,kuma zan kashe Khalil nakashe
kaina,kai kuma ka dauwama da yar iskar Budurwar taka....

Tana fad'in hakan ta jawo wukar dake kan dining area zata cakawa kanta....yah
Suleiman ya dunga bata hkri yana cewa ta tsaya ta saurareshi.

Wayar ta ta yi ringing kuma ringing din datasawa yah Suleiman ne ,ta ga number
sa ,ta dauka batayi mgn ba ,matar tace nasan kece matar matar me wayarce ,kiyi
hkuri nima tsintar nayi....sbd rud'u d kunya ifti takashe wayar ta zube kasa tana
kuka.

Yah Suleiman yyi saurin kwantar da Khalil kan kujera ganin yyi baccin dole ,yanufi
ifti.

Rungumeta yyi had'e da cewa angel kin ga illar zargi ko wlh wayar fad'uwa tayi
gurin daurin auren cpt salim da sumy....cikin kuka tahau basa bahuri ,yashare mata
hawayenta yace bbu komai....kafin tayi mgn anyi sallama ...wata matace ayan Kwane
tashigo sai wari take tana hawaye ,ta zube gabansu .

Tace Sunana Laure ,nice wacce Muka had'a kai d zulai Muka batar da iftihal dan
ALLAH kugafarceni ,wlh na tuba naga darasi na rayuwa dan ALLAH kutaimaka min.....
Yah Suleiman ya yatsine fuska had'e da cewa zaki iya tafiya, ganinkima yasa mungane
kin saduda "ALLAH yashiryi masu irin halinku.....iftihal tace ameen kije munyaffe
danmu munyi gaba ...

Bayan shekara 5
Su ifti anxama manyan mata ,yaransu 4 ,3 ke gunsu ,Khalil yah Yusuf ya karbe sa.

Yyinda su duka samarin kowa yanada yaransa...baba atinema tanada yara2 mace d nmj.

Zaune suke acikin farinciki da k'aunar juna ,yanxun haka yah Suleiman yacanxa ginin
gdn sbd yanxun Yakoma general Suleiman ammasa k'arin girma ,arzikinsa na
bunkasa ....yazama babban matashi maiji da kansa kuma dan gatan matarsa......

Tamat bi hamdilillahi anan nakawo karshen wannan novel ,kuskuren danayi ALLAH ka
yafemin ,kabani ladar abinda nayi dai dai.

Ina mik'a godiya ta ga d'in bin masoyana ,nagode nagode nagode!!!


Sosai ina muku fatan alkhairi sai mun had'e asabon novel dina insha ALLAH.

Nasadaukar da wannan novel ga dukkan masoyana...

ALHMDLLH
by
Mmn fareesa📚📚
An dauko wannan littafi daga shafin www.dlhausanovels.com.ng ku ziyarci shafin na
www.dlhausanovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na
yake yake dana soyayya

Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu
kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,

Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama
sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana
magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490

A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci,
duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,

Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna
neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu

Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman
munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai
fi kyau ku riga dauko PDF da DOC

Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai
wayarku

This hausa novel was uploaded and downloaded from www.dlhausanovels.com.ng


You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to
download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography
including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490
its free we do not charge for our services

Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted
biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not
blame us

Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we
are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day,
any time you can visits our site and download it

Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF
or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT
__

You might also like