Jini Yafi Ruwa Complt
Jini Yafi Ruwa Complt
utm_source=android&utm_medium=link&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish
&wp_uname=Mai_Dambu&wp_originator=Z6xCiJvZPtxjbwjJQP7g1vftCTKi3iBiHHQ9h9WuDmGGEYQ9F1
aPduba9ijr82CaRMmZS3vAOybDpWqol7f8SlIU40a0hWCp1KwRPO3iSacTp0WZ6MMT%2BZGdKBOCwXk4
JINI..!
Mai_Dambu
Gombe
90yrs
Mafarin..
BABI NA DAYA
Rawa jikin shi yake zuciyar shi tana kara tunzura da halin da yake ciki, tabbas an kai lokacin da ba zai iya
hakura ba, dan haka ya mike cikin fushi ya nufi cikin gidan. Kasancewar shi babba a Zuri'arsu ya kalle
yadda kowa yayi cirko cirko, yace musu.
"Kowa ya shirya kan shi zamu bar kasar gombe" dake shine babba babu wanda ya isa yayi musu da shi,
suka ce " toh." Suka shiga had'a kayan.
...
A hankali ta sulalle ta fita daga cikin gidan, ta nufi hanyar waje. Sai da tayi tafiya me nisa sannan ta tsaya
a kusa da wani gida, ta jima tsaye tana jiran fitowar shi.
Ajiyar zuciya ta sauke tare nufar shi.
"Me yasa kake son ka nisanta kan ka dani? Bayan ka sabar min da Soyayyar ka, ba zan iya barin ka ba
don Allah ka ɗauke ni mu gudu, kar rikicin su ta shafa karta shafi soyayyar mu don Allah!"
Ganin yadda take kuka tare da kallon shi. Yasa jikin shi yayi masifar sanyi, yaji kamar idan bai saurare
ta ba, kamar ya butulce mata, dan haka yaji a ranshi zai yi kodan faranta mata.
"Toh koma ki dauko kayanki bari nima na shiga na dawo" gyada kai tayi tare da juyawa izuwa gida, tana
shiga ta samu ana ta shirya tafiya, har an tadda dabbobin.
"Balaraba Baffa ya ce kowa ya had'a kayan shi zamu bar kasar gombe."
Tab'e baki tayi sannan ta shiga had'a kayanta, tare da komawa ta kanta. Tana tunanin Hamma Bashir
Allah yasa kar ya bata kunya, Allah yasa ya cika alkawarin shi da ya dauka mata.
..
"Kana da hankali kuwa? Taya zaka yarda da wannan shirmen." Inji Saminu,
**
Da asuba da aka tashi tafiyar domin suna son su isa da wuri, dan haka suna suka tashi baki daya aka
fita,babu wanda ya bi ta kan wani tunda kowa yasan da cewa tafiyar nan tana nan kuma an kwana da ita
kowa ya shirya. Dan haka bayan kowa ya fita aka dauki hanya.
*2019*
Mubi.
Durkushe nake a gaban iyayena da kakanina maza da mata, ban da shashekar kuka babu abin da nake yi.
Kuma aka rasa wanda zai magana a cikin su. Kowa mamakin abin yake faruwa suke tunanin su da
duniyar su haka ba zai faru ba.
"Bayani zaki mana akan abin da ya faru ba kuka zaki mana ba, Umm-e-Rooman" inji Kakana, sabon
kukan na kuma rushewa da shi ina kara damke hannuna. Tare da girgiza kaina. Na kasa magana sai kuka
jikina yana rawa.
Takaici ne ya kama Daddy ba tare da an fahimci abinda yake nufi ba yaja wayar yar yawo da ake sawa
Alhaji Babba wato Hashim Hassan Yero, chaji, ya shiga labta min, ina ihu tare da niman inda zan
fake,gashi baki daya babu wanda ya isa ya kawo min dauki musamman Innata. Wacce ta mike tare da
barin falon da ake meeting. Tana zubda kwallar bakin ciki.
Gani take kamar karya aka mata, amma kuma ai ga shaidu nan. Tana shiga d'akinta ta rufe kofar
d'akin, ta zauna tare da shiru tana kallon kasa. A hankali ta mike ta nufi ban daki ta sauroe alola. Sannan
ta fito ta shimfid'a abin sallah.
Tasan dai tana karatun sallah da duk abin da ya fito bakinta shi take fada, amma bata san iya adadin
sallah da take ba, domin tayi sallah da ba tasan yawan raka'o'in da tayi ba balle sujadar shi.
Tana sallama kuwa d'aga hannunta tayi sama, tana kuka tare da gayawa Allah matsalarta dan tasan shi
zai yaye mata ba dan mutum ba. Haka tayi ta addu'a har taji bata iya fadar kome, karshe ta fashe da
wani matsanancin kuka mara sauti.
...
A can falon Alhaji Babba, kuwa, dukar kawo wuka Daddy yayi min, sai da suka ji na daina ihu, suka ce
mishi.
"Ba zaka goge abin da tayi mana ba, ta shafawa zuri'ar mu bakin fanti ba dan kar na aikata kuskuren da
ya shafi baya ba, da nace ta fita ta bar min zuri'armu kar laifinta ya shafe Yaran da zasu taso nan gaba"
Inji Kakana wato Alhaji Hashim Hassan Yero.
Mik'ewa Alhaji Muhammad Madakin Muri yayi, kakana na bangaren Uwata shi ya haifi Innar mu.
"Toh Alhaji Hashim Hassan Allah ya kyauta, Umm-e-Rooman ta ja mana magana kan domin ga dai sheda
nan na tabbatar sai na shekara daya ban leka majalisar mu ba, domin bani da abin fada sai na Umm-e-
Rooman, yarinyar kirki da sauran su. Zaka dauka mutuniyar kirki ce a cikin babban hijab tir."
Shiru falon yayi Yakura Adama da ta kasance matar shi ta mike tare da marawa mijinta baya suka
fita ita da kishiyoyinta. Yadiko Delu da Yadiko Tarasulu.
"Alhaji kayi hakuri, amma batun Umm-e-Rooman yana bukatar nazari da bincike, idan aka ce za a yi ta
hukuntatta ne haka ba zai yiwu ba. Sannan ina da ja akan wannan shaidan da aka kawo mana.
Khamil shine mijin da zata aura na biyar. Sannan idan aka duba taya za ace ita daya duk lokacin Auren
ta zaa same ta da laifin zubda ciki? Alhaji dukkan mun nan Yaranka ne kai ka haife mu idan na cire
Mahaifin Khamil da sauran yan uwan, Yawuro kiyi hakuri amma idan akwai wacce ta dace da ba Shaida
akan Umm-e-Rooman kece domin Yarinyar nan a hannunki take. Aiki ne kawai ya ke fitar da ita zuwa
Yola sannan a Yolan ma a cikin gidana take." Fasali yaja tare da sunkuyar da kanshi.
"Nasan Babangida yaso auren ta, Allah ne bai nufa ba, kowa yasan yadda aka wayi gari babu Babangida
babu dalilin shi, Alhaji ka duba Al'amarin a matsayin wanda ya rasa wani shashi na rayuwata nake,
magana na wai a matsayin Baffan Umm-e-Rooman ba, nayi bincike na saka anyi min nayi duba ko ina
babu inda naji labarin shi. Don Allah ku sassauta mata, idan har akwai abin da yake boye a bayan ta
Ubangiji ya magance mana tare da ita, Yakub kayi hakuri. Da ciwo sosai. Amma haka ba yana nufin katse
alaƙar ka da Yarka bace, ita ce Babbar Yarka kuma kowa yasan tun tashin ta ba a tab'a samun wani abu
mara kyau ba, sai yanzun da girmanta. Allah na tuba a yanzun dai Umm-e-Rooman tana da shekaru
talatin da biyu ne, don Allah kar haka ya saka ta samu matsala da Yan uwanta, don Allah kar haka ya
lalata mata suna a cikin Zuri'ar mu idan aka ce za a Cigaba da bayyana haka ya kuke tunanin Mariyah
zata ji? Ita da ta haifi yarta. Naga hawayen akan fuskarta don Allah ku adana haka tare da niman
taimakon Ubangiji. Zan tafi da ita domin ko na barta zata cigaba da fuskarta tsangwama"
Shiru falon yayi kasancewar kowa a cikin su yasan cewa Baffa Chindo shine Babba a cikin gidan shi
yasa babu wanda yayi mishi musu ko kuma ya katse shi. Ina rakub'e a gefen shi kwalla na zubo min,
shafa kaina yayi tare da kallon Mahaifin su.
"Kayi hakuri Alhaji" ya fada cikin sanyin murya tare da mik'ewa yana faɗin.
Daga haka ya nufi waje, a hankali na mike ina dingishi, babu wanda ya d'ago kai ya kalle ni, na nufi cikin
gidan. Ina shiga na samu Yadiko Salamatu tana had'a kayan abincin da ake shirin daurawa na bikin da
aka fasa. Kaina a sunkuye zan wuce tace min.
"Baki yi kuka ba, domin so nake ki kare rayuwarki babu da namijin da ya isa ya rab'e ki, so nake bakin
cikin ki,.ya kashe uwarki na gan ki Alhaji Babba ya kore ki a cikin Zuri'ar mu." A hankali na shiga wurin
Innata da take jin duk abin da yake faruwa.
"Waye ya gaya miki ban yarda dake ba? Ai nasan Allah yana tare da mu, ki koyi hakuri wata rana sai
labari" zuwa nayi na zube a jikinta ina shashekar kuka. Tana shafa bayana, a hankali kanena suka shigo
tare da tsayuwa suna jin babu dad'i.
"Addah Rooman! Baffa yana jiranki fa." Inji Abdul Malik ya fada tare da cin magani, irin yana jin
haushin abin da nayi nan.
"Hmm" ta ce,
A hankali na shiga dakina tare da ɗaukar kayana, na fito dashi. Shamsudeen ya amshi jakar yana kallona,
kasancewar shine kanina na uku. A hankali yake min magana.
"Akwai matsalar da take bibiyarki, bana son na gayawa mutane ne kar a ga kamar karya nake, ko ina son
kare ki. Amma akwai matsalar da take da nasaba da rayuwarki." Kallon shi nayi bakina yana rawa nace.
"Kiyi hakuri zan zo Yola Insha Allah" gyada mishi kai nayi tare da kallon shi.
"Na yarda dake, nasan ba zaki tab'a lalata tarbiyyar da Innah ta baki ba, amma ki Cigaba da addu'a."
"Nagode sosai" haka ya rako ni, har waje inda na samu Baffa a tsaye yana jirana kanen shi maza da
mata suna tsaye. Ana hira da shi, dake bai cika zama ba. Tsayawa muka yi, ya kalle mu sannan yace min.
"Zoki shiga"
Bude boot din motar Deen yayi ya saka min kayana. Ni kuma ba shiga cikin motar na zauna.
"Hamma Chindo ka hana mu magana akan Yarka bayan kowa yasan abin da ta aikata?"
"Eh toh ya zanyi idan na ganta ina jin kamar Babangida yana raye,.idan na kalle ta sai naji kamar
Babangida zai dawo ta sanadinta. Shi yasa har yau nake son ta zauna a gidana. Domin matukar
Babangida ya dawo kamar Yadda ya fada bai da matar da ta wuce Umm-e-Rooman"
Haka suka mishi addu'o'in sannan ya shiga bayan motar inda nake zaune. Driver shi ya tadda motar
sai da na juya ina kallon gidan mu, kukan da nake ne ya kwace min. Tare da kifa kaina a saman cinyoyina.
Bai hanani kukan ba, kuma bai ji a ranshi ya min magana ba, don yasan ina bukatar kukan sosai. Dan
haka ya cewa driver.
"Ok sir" haka kuwa ya saka mana, tun ina kuka har na had'iye kukan, na shiga bin karatun. Murmushi
yayi tare da ɗaukar jaridar hannun shi.
**
Bayan tafiyar Umm-e-Rooman kuwa Babanta shiga cikin gidan yayi ya zauna a falon shi, tare da sunkuyar
da kan shi ƙasa, kafin ya mike ya nufi falon Innar Umm-e-Rooman, kallonta yayi ganin tana yiwa Sauran
kanen Umm-e-Rooman mata fada tare da cewa.
"Baku kyauta ba, taya yar uwanrku zamu juya mata baya? Duk cikin ku waye ta more shi? Amma baki
daya kun more ta, sosai, meye tayi me zafi haka da kuka juya mata baya? Ko kun san cewa ni kuka
tozarta ba ita ba? Gaskiya naji zafin abin da kuka mata. Duk cikin kuka Deen shi daya ne ya damu da ita?
Bayan kowa a cikin ku idan yana da laluran shi ita yake kira"
"Mariyah bana son haka, akan wani hujja zaki saka min Yara a gaba da fada ita din uban waye ya aike
ta shashanci, bana son haka. Ku tashi kowa ya koma dakin shi. Idan kuma na sake jin wata ta kuma kiran
Rooman sai na sab'a mishi" inji Alhaji Yakub,
"Akan me zaka raba min kan Yarana? Wallahi ba zai yiwu ba. Idan kuma naji labarin babu wanda ya kira
ta wallahi sai na sab'a muku!" Tunda yake da ita sama da shekaru talatin da shida basu tab'a sa'in'sa ba,
asalima mace ce mai hakuri da Yakana, yau ita ce take wannan maganar lallai son da takewa Umm-e-
Rooman ba karami bane. Lallai tana kaunar Yarta dayawa.
"Kina nufin ba zan iya hukunta yarana idan suka min laifi ba kenan?"
"Ban hana ka ba. Amma wannan shine aure na biyar da aka fasa akan Rooman? Ka tab'a tambayarta
meke damunta? Me yasa yake aikata haka? Yarinyar da tayi karatu har jami'a, bata kwaso abin kunya ba,
sai yau akan aurenta?" Ta faɗa cikin kuka da tsawa.
"Amma na ganta da idona a can bayan gari, na ganta da idona tana nanaye. Ba iya ni ba. Rabi'u ya ganta
d idanun shi? Ya ganta a cikin maza tana rawa da yayi mata magana ta zage shi. Duk abin da kike ji ina jin
sama da haka. Duk cikin Yarana waye ya samu soyayyar da nayiwa Umm-e-Rooman? Babu na so yarinyar
daga ranar da aka haife ta har yau ina sonta. D'azun dukarta nake amma a cikin zuciyata nake zubda
hawaye. Ita ke ihu tana niman a gaji amma ni nake kukan haka? Ban da Allah ya bamu Chindo a matsayin
Babban Yayan mu ba meye kike tunanin zai faru? Don Allah karki d'aga min hankali"
.... Kwafa yadiko Salamatu tayi tana me jin zafin abin da ya faru ta zata zasu yi faɗa ne kaca kaca
akan. Umm-e-Rooman sai ta ga akasin haka. Komawa ɗakinta inda yaranta mata sune suke zaune sun
dasa gulmar Umm-e-Rooman da Innahr su.
"Ai Annur ya gaya min shima ya tab'a ganinta a club, da yayi mata magana. Bata kula shi ba sai ma
Iskancin da take yi." Inji daya a cikin yan matan.
"Hmm! Falisat kenan toh shi mijinki meye ya kai shi club?" Zaro idanu falisat tayi tana faɗin.
"Kunga kowa da nashi laifin, sannan idan har aka ce za a Cigaba da jin haushin Addah Rooman ce toh
babu adalci,.dan haka kuji tsoron Allah wallahi, akwai abin da yake faruwa da ita haka kawai ba zata
kasance a cikin mugun yanayi ba. Sannan duk abin da mutum zai yi ya tuna akwai Allah, Yadiko ina jin
kina gayawa Addah Rooman cewa ita da Aure sai dai a lahira? Dukkan mu yaranki an aurar da mu meye
kike bukata a Duniya? Mazajen mu suna da rufin asiri meye kike so a yanzun. Rooman dai bata miki
kome ba, haka Innar su bata miki kome ba, asalima yadda kika tsane ta ba haka ta tsane ki ba, Innah!"
_Wannan labari ne da ya faru da gaske ko nace yake kan Faru! Matsalar Bata tsaya akan Yan mata
Kadai ba hatta Matan aure suna fama da matsalar... Dan haka ku biyo ni wannan ba shashi fadi bane abu
ne da ban ƙirƙire shi ba, labari ne da yake faruwa a cikin unguwanni mu da Gidajen mu Junnul Ashiq
gaskiya ce! Maita babu ita a cikin Alqur'ani amma a yau akwai ta cikin al'umma idan na tab'a rayuwar
wani yayi hakuri 👋👋👋_
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
JINI..!
×Ya fi Ruwa Kauri×
Mai_Dambu
BABI NA BIYU.
"Ni zaki gayawa Mariyah tana sona? Ni zaki gayawa haka? Ni a duniya ina da makiya irin ta? Toh bari na
gaya miki kul ki cire kanki a cikin wannan batun ko kuma na sauya miki halittarki." Inji Yadiko Salamatu,
"Yadiko son zuciyar tayi yawa baki tunanin idan wani abu ya faru dake ta silar cutar da ita? Me kike nima
ne? Baki daya kin hanata aure kin cutar da ita dukkan mu Yaranki babu wanda yake zaune a gabanki?
Don Allah ba dan mu ba kodan Allah ki kyale ta haka? Wallahi na gaji da ganin Innah tana kuma Banu
zuciyar Imani ne...." Tasss ta dauke ta da mari, jikinta har yana rawa, baki daya ji take kamar ta rufe
Munnah da duka..
"Sakarya mara hankali, kamar ba nice na haife ta ba. Anya kema Mariyah bata baki wani abu ba? Dan
baki da kishin kai sai na yar Mariyah. Wallahi sai na yafe ki ga ita" daya daga cikin Yan matan falon ta ce.
"Ni na rasa wacce irin zuciya ce da Addah Munnah? Wallahi sai ki dauka Addah Rooman tana bata wani
abu ne fa nan kuwa ko ficika bata ba."
"Hmm, Yasmin indai Addah Munnah ce ya yarda da zuciyarta kare ya cinye, kamar ba Yar Yadiko ba"
"Allah ya kyauta." Mik'ewa tayi tare da ɗaukar jakarta, ya nufi hanyar fita. Yadiko Salamatu tace mata.
"Toh sai ki gayawa Uwarki tana nan tana jiranki, Allah ya kiyayye mu da irin zuciyar ki."
"Aikuwa Yadiko kinyi gaskiya da kika tuna mata akwai uwarta ta biyu,.ya kamata ta san yadda zata gaya
mata yadda abin yake." Suka kwashe da dariya, haka ta had'a kayan ta, ta bar gidan bata iya kuka a gidan
ba, sai dai dake kusan unguwa daya ce tana isa gidanta ko takan Yaranta bata bi ba, ya shige d'akinta
tana kuka.
...
Shiru Alhaji Babba yayi yana nazarin maganar dan shi akan Umm-e-Rooman, akwai kamshin gaskiya a
cikin wannan al'amarin, amma kuma taya zai gamsu da maganar shi bayan shi da kan shi har cikin gidan
nan aka kawo mishi hoton videon, Umm-e-Rooman. Taya zai yarda da su baki daya sai dai idan Chindo
yayi haka ne don ya rufawa yar dan Uwan shi asiri amma baki daya baya tunanin akwai wani hanyar da
zasu kare kare kansu.
"Ina cikin damuwa, maganar Umm-e-Rooman akwai wani abu da yake boye bayanta?" Yakura ta kalle shi
kafin tace mishi.
"Toh me zance Alhaji duk abin da ka yanke ai daga ita har mu duk naka ne"
Kafin yace.
"Allah ya kyauta"
**
Gab magarib muka shiga yola, kallona Baffa yayi sannan ya dauke kanshi ganin yadda nake rawan sanyi.
"Eh"
"Amin Ya Allah"
"Tsakaninki da Allah, meke faruwa?" Sunkuyar da kai nayi sannan nace mishi.
"Wallahi tallahi ban san meke faruwa ba, wallahi ban tab'a zuwa club ba, ban san hanyar shi ba"
"Allah ya kyauta"
"Amin" na fada cikin shashekar kuka, domin shi daya ya rage min nayi bayan wanda nake yi kullum.
Muna shiga cikin gidan, muka yi tozali da katon hoton Babangida, sanye da Kayan Lauyoyi yana
murmushi, hawaye ne ya zubo min. Ban san lokacin da na isa gaban hoton ba, na tsaya ina shashekar
kuka.
"Me ya sa? Me ya sa? Me ya sa baka gaya min zaka tafi ba? Me ya sa ka tafi ka barni? Me ya sa baka
tsaya na zama mallakar ba ba? Ka gaya min meye nayi maka ne da ka guje ni? A ina kake?" Na shiga
dukar hoton ina kuka da ihu.
"Toh me ya sa nima ban mutu ba? Meye amfanin bakin cikin da nake kunsa? Me ya sa baka tafi da Ni
ba?"
Cikin wani irin rugugi hoton ya motsa, kallon shi nayi yana murmushi, tare da mika min hannun. Kai
hannu nayi zan mika mishi naji an dafa kafadana.
Da sauri na juya tare da fashewa da kuka, Mama. Rungume ni tayi tana shafa bayana.
"Ashe abin da ya faru kenan? Ubangiji ya sauya miki da wanda ya fishi, kiyi hakuri kowani rayuwa akwai
jarabtar naki jarabtar kenan"
Gyada mata kai nayi ta riko hannuna, muka wuce daki. Mama itace uwar gidan Baffa Chindo, kuma
mahaifiyar Babangida, a hankali na juya baya ina kallon hoton. Har lokacin mika min hannu yaƙe. Rintsa
idanuna nayi na kuma juyawa, na ga hoton ya koma dai-dai. Hawaye ne ya zubo min.
"Kin bar su a can ko? Nasan zuwa an jima zasu shigo ko gobe da safe"
Zama nayi a bakin gadon mu, na kalle ta sannan na ce mata.
"Haka Allah ya shirya miki baki da zab'i sai na amsar abin da ya baƙi"
"Mama ranar da Hamma Babangida" yadda ta kafe ni da idanu ya sani yin shiru ina kallonta. Murmushi
tayi sannan tace min.
Kuka na fashe da shi ina jin babu dadi a raina. A hankali na mike tare da shiga ban daki nayi alola, sanan
na fito na fara gabatar da sallah da yake kaina. Lokacin ta fita, sai karfe goma naji yan matan gidan mu
sun shigo tare da Amaryan Baffa Chindo.
Ban iya fitowa ba, sabida suma har yau kallo daya suke min, ina kwance Fanan ta shigo d'akin.
"Addah Rooman!"
"Na'am"
"Allah ya baki lafiya, ga wayar ki inji Khamil kin barshi tun a wurin Kamu" a hankali na mika hannu na
amshi wayar. Kallona tayi sannan tace min..
"Wallahi na yarda da ke, ban tab'a miki kallon mara kamun kai ba." Hawaye ne ya zubo min. A hankali na
share su. Sannan nace mata.
"Nagode"
A hankali abin da ya faru a cikin awa ashirin da hudu. A babban zauren da aka tanadar domin yin
walima taro ko wani abu dai, duk a cikin gidan mu yake, muna hankalin mu yayi nisa, ina sanye da Kayan
saki na fulani, kaina a sunkuye. Sako ya shigo min.
"Ki shirya domin babu d'aga kafa, babu sassauci. Tuzurancina zan juye miki su kafa!"
"Subhanallahi! Don Allah ka bar wannan maganar kar kunnen na yayi bindiga" daga daka cikin abokan
shi ne ya matso wurin, ya ɗan mishi magana a kasa kasa.
"Ina zuwa yan mata" ya fita daga dakin taron. Yana zuwa waje, wani dattijo ne ya mika musu takardan.
"Yallabai Khamil wallahi ya tafi" a hankali ya juya tare da nufar hanyar cikin gidan, ya fara bude sakon
wata yar takarda ya gani.
*Ango da alamar dai kana daukin daren farkon ka ko? Toh gashi nan ayi shagalin biki lafiya!*
Kallon wasu hotuna yayi tare da ciro su, Rooman ce tsirara haihuwar uwarta da Ubanta, jikin shi yana
rawa kamar zai fadi ya jingina da bango. A hankali yake kallon hotunar, bai san lokacin da ya daina gani
ba, sai zuɓewa yayi a wurin sumamme. Masu wucewa ne suka gan shi ga hotunar a kasa yashe. Shine
aka fasa ihu tare da kwasar shi zuwa asibitin. Hotunan kuma kamar kyaftu da bismillah ya yadu sosai a
cikin gidan. A can asibitin kuwa tsoro da tashin hankali ya sanya shi suma. Haka likitocin suka fada.
Bayan awa biyu ya farka, sallamar shi suka yi tare da bashi shawara akan ya kula da lafiyar shi. A wurin
Kamun kam ya watse domin kafin kace kwabo danginmu sun shigo dakin taron sun min cin mutuncin
kamar ba jinin su bace ni.
Sannan suka mika hotunar mutane suna gani, da gudu na fita a cikin dakin taron. Na nufi gidan mu, ina
shiga Yadiko Salamatu ya kalle ni tana dariya,
A can Falon Alhaji Babba kan muhawara ake, sai da aka yi musu sallama, Baba Lado ya mikawa Baffa
Nura wani faffen video, suka karb'a.
"Inji waye?"
"Nima yanzun aka buga kofar gidan, na bude shine wani yaro yace wai na baku"
A hankali suka amsa, tare da had'a kayan kallon falon Alhaji Babba, suka saka cd din, yana fara play
sai ga Umm-e-Rooman tana rawa cikin yan iska, wannan ya dauke ta.
"Nura kashe haka!" Allah Sarki Mahaifinta kan shi ƙasa, ya kasa d'ago kai ya kalli badakalar da yar shi
take yi. Tashi Alhaji Babba yayi tare da cewa.
Washi gari.
Khamil ya fita hayacin shi, domin yana mugun son ta, haka wajen karfe biyu na rana sun haɗu, har da shi
ɗin. Rarrafawa yayi gabanta yana faɗin.
"Meye nai miki? Kin san yadda nake son ki kuwa? Wallahi ina sonki haka bai sauya min sonki ba, wallahi
na shirya aurenki"
"Ba zaka aure ta ba, ba zaka zauna da yarinyar da ta zab'i karuwanci ba, zuri'ar mu ta lalata mana,
wallahi ko bayan raina ka auri Rooman Allah ya isa Ban yafe maka ba"
Inji Mahaifiyar shi, wacce ta kasance Kanwar Baffana ce ita,babu wanda ya hanata magana sai Baban
Khamil shi din Kawu nane, domin Dan Yayan Alhaji Babba ne.
"Ina ganin kuyi hakuri da wannan had'in tunda abin da ya faru kenan!" Inji Kakana wanda ya haifi
Mahaifiyata. Alhaji Muhammad Madakin Muri ya faɗa.
Alhaji Babba ya kasa cewa kome, sai dai kawai yana jin su,haka akayi ta fidda shaidun ina fito yawon
dare, wallahi ban tab'a fita yawon dare ba, na rantse nayi kuka babu wanda ya yarda da ni, karshe watsa
min hotunar suka yi, hannuna yana rawa na kalle tare da fashewa da kuka. Ina rantse musu.
Amma basu yarda ba, har Daddy ya rufe ni da duka, ina kallon Innah ta bar falon.
... Hawayen da ya jika min fuskana na goge, na tsani kowa haushin kowa nake ji, domin ina da yakinin
bani da albarka ce yasa kome yake faruwa dani.
Haka na kwana ina kuka karshe da naga kukan bai da amfani na tashi tare da gabatar da sallah nafilla.
Na jima ina addu'o'in, sannan na kwanta.
**
A hankali na bude idanuna, ina kallon dakin da nake, hayaniyar mutane nake ji, dan haka na fito tare da
kallon waje.
Biki ake sosai tare da shagali, a hankali nake kallon mutanen wurin ban gane fuskar kowa ba.
"Rooman Barka da zuwa" na juya tare da kallon matar da tayi min magana.
"Hmm" ta min murmushi, kananun Yarana ne, suka zo da gudu tare da zage ni. Gasu nan tabarkallah,
kallon su nayi na kasa magana domin bakina yayi min nauyi dan haka na kalle su da kyau. Ji nayi an riko
hannuna, na d'ago kai, ban ga fuskar shi ba, amma kuma yadda ya rike hannuna har cikin tsakiyar kaina
naji rokon shi. Dan haka ban san lokacin da na mike ba, sake riƙe hannuna aka yi na juya da sauri.
Mutumin ya fisgo ni, yunkurowar da Mehd yayi, ai kuwa, mutumin ya daki kirjin Mehd, faduwa yayi tare
da dungure.
Bude idanun nayi tare da farkawa,tashi nayi zaune na kalli ko ina, sannan na tashi zaune. Lokacin ana
kiran sallah farko, a hankali na sauka a gadon na nufi ban daki, alola nayi sannan na fito na gabatar da
raka'atul fijr, ina idarwa na koma na zauna ina azkar. Wayata da take jikin Charger tayi haske, mik'ewa
nayi tare da ɗaukar ta,.na duba.
_karya kake domin da kana so na ba zaka ki gabatar da kanka ba, Mehd me yasa kike wasa da Rayuwata?
Dan ka ga na damu da kai! Toh yanzun ma an fasa aure na idan har da gaske kake ka fito ina jiranka_
Na tura mishi daga haka na kashe wayar dan na san shi bai da hakuri Yanzun zai addabi rayuwata da
sako, ko kuma zuwa an jima na gan shi domin ba kan gado ne dashi ba. Kuma bana tunanin akwai macen
da yake tare da ita bayan ni. Shigar sallah yasa ni mik'ewa ma fara gabatar da sallah asuba, ina idarwa na
zauna na cigaba da addu'a, har rana ta fara fitowa, kafin na koma na kwanta.
A hankali barci me nauyi ya dauke ni, mafarkin dai da na saba shekaru goma baya, wato wani farin doki
yake bina tare da wasu karannuka manya da kananu, bina suke nayi gudun nayi gudun har na gaji.
Bakina sai ambaton Allah yake, saura kadan dokin nan ya cimma ni,.naji an riko hannuna. Tare da fisgo ni
sama. Da sauri na ja wani numfashi domin ina jin rikon har yanzun kallon dakin nayi, kafin na kuma
lumshe idanuna. Sai dai me gurnanin da nake ji a saman kaina ya sani, bude ido na. Ina me rasa abin da
zan furta dangane da addu'a ko niman kariya. Wata bakar halitta kamar mace kamar ba mace ba, gashi
ya rufe kanta, hawaye ne ya shiga zuba min ina kuka tare da damke zanin gadon sai gunjin kika nake.
Kamar wacce aka buge ta da wani abu ta b'ace, a hankali ya tako tare da hura min iska, tuni barci yayi
gaba dani. Ban kuma farkawa ba dai karfe sha biyu na rana, a hankali ya bude idanun. Ina kallon dakin.
Kafin na sauka a gadon ina son tuna abin da ya faru amma ina na manta kome kamar shafe min shi akayi
a ƙwaƙwalwata...
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
JINI..!
Mai_Dambu
BABI NA UKU.
Mika nayi ina me zaro manyan idanuna waje, tare da sake wata siririyar tsaki domin na gaji sosai. Kallon
lallen hannuna nayi ina kara jin damuwa a raina, a hankali na nufi ban daki ina jin kamar nayi ta kurma
ihu. Ban dakin da na shiga haka kawai na ji ba zan iya kome ba, domin wata irin kasala ce ta saukar min
sakamakon rashin addu'ar shiga ban daki da ban yi ba, na kai awa daya a cikin ban dakin. Ina nazarin
abin da ban san ni ba.
Kamar ba zan yi kome ba, a daddafe nayi wanka tare da gyara jikina, na dauro alola sakamakon jin ana
kiraye kirayen sallah, a hankali na fito. Na shimfid'a abin sallah. Jakata na bude tare da ciro doguwar
jallabiyar sallah ta, na saka da casbi na fara gabatar da sallah. Ina idarwa na zauna a gurin ina addu'o'in,
barci me nauyi da kasala ya sani mik'ewa a saman abin sallah, ina ambaton Allah, daga nan barci ya
dauke ni.
Gudu nake sosai a bakin dajin nan, dakyar na fita cikin surkukin dajin, kafin na isa bakin wani ruwa,
ina son shiga ina jin takun shanun da suna biyo ni, juyawa nayi naga wata mata da nake yawan mafarki
da ita fuskarta a rufe yake da mayafi. Ta kawo min hannu zata cafko ni, na ji an cire ni sama, a firgice na
bude idanuna, ina kallon yadda d'akina yayi wani irin sanyi, har ina rawan sanyi. A hankali na tashi daga
sallayar na koma bakin gado, naja bargo.
Shashekar kuka nake sakamakon jin abin da ake da gangan jikina, a da can baya mafarki nake, amma
a yanzun a zahiri nake ganin ana shirin having sex dani, sai dai a duk lokacin da haka ta faru ba tab'a yin
Sex dani ba, sai dai za ayi ta jagwalgwalani.
"Ya waduddu Ya Zul'arshin Azim, Ya fa'ali limayuri?" Bakina ne yayi nauyi sabida yadda ake min wani
irin abu kamar ana dukana yasani fara ayatul kursiyu, har karshen ta, kafin nayi dama dama, duk abin da
yake faruwa idanuna a rufe, domin duk yadda naso bude idona bana iyawa, a hankali nayi idanun sun
bude, kallon gefena nayi. Kafin na lumshe shi zan mike naji na ƙasa tashi..
"Hmmm!hmmm!hmmm!" A mugun tsora ce ba d'ago kaina ina kallon sama, wani ajiyar zuciya na sauke
tare da kafewa da kallon matar me gashi buzu buzu har fuskarta bana ganin kome.
"Rooman! Waye zai cire ki daga kundin ukubar mu? Waye zai yayye miki mayafin azabbar da muka
shirya miki, Lallai muna bukatar ki a cikin mu, dan haka ke tamu ce har abada ba zaki tab'a subuce mana
ba"
Ta kai hannu zata tab'a, ina kallonta. Tare da kokarin motsawa amma babu hali,shigowar Mama zata
min magana na bude wayata, taga na kafe ina kallon sama kamar na suma, tayi maza ta kira. Shahid
dasu Fanan, suka rufa a kaina, jijjiga ni Fanan tayi tana faɗin.
Da sauri Shahid ya tallafi kaina tare da d'ago ni. Jan numfashi nayi, sannan na fashe da kuka, na fada
jikin shi ina kuka.
"Wata mata ne," kafewa bakina yayi tare da kasa magana, tana takowa tare da cewa.
"Ba zaki fada ba, Bama son su tuna da wani abu da zai taimaki rayuwar ki, ke tamu ce. Tun daga lokacin
da na ganki na fara sonki, dan haka dole kiyi shiru dan bama son a tuna da wani abu da zai mana iyaka
dake."
"Wayyo Allah na, don Allah ka b'oye ni karka bari ta tab'a ni, don Allah karka bari ta tab'a ni" aikuwa na
sake wata irin kara sakamakon tab'a ni da tayi, na koma jikin shi kamar an sake danyen nama. D'ago kai
na yayi, yana Kallon Mahaifiyar shi.
" A saka mata ruwa mana" da sauri Fanan ta fita can sai gata da ruwan, tazo suka saka min. Bude
idanun nayi ina jan wani ajiyar zuciya, kallon su nayi da sauri na tashi a jikin shi,ina hararan shi tare da
cewa.
"Ban son Iskanci, meye haka?" Dama bamu cika shiri da shi ba,
"Toh tsigai, baki da lafiya ne kuma kina ta ihu shine muka taimaka miki!"
"Mama wai bani da lafiya? Ya ban ji haka ba a jikina? Ni fa lafiya na lau" na fada mata ina kallon su.
Mamaki ne ya kama su.
"Ni din? Lafiya ta lau, kun fara gane gane ne?" Na tambaye su,
"Amma!"
"A'a!" Mama ta dakatar da Hisham da dama tunda aka fara abun yana kallon mu.
"Babu abin da ya faru, dama wayarki ce a kashe Mariyah tana son magana dake" gyada mata kai nayi,
sannan na gyara zamana a tsakiyar gadon ina kallon su, kowa ya fita a sanyayye.
"A'a fa! Kar na kuma jin wanin ku yayi yunkurin shiga rayuwar ta, Allah yana gani kuma yana ji, ba zai
barta haka ba, kuskuren da Babangida yayi kenan, shine sai labarin shi babu shi babu dalilin shi."
Ta faɗa kwalla na zubo mata, kallonta suka yi bayan sun shiga d'akinta, tare da tambayar ta meye
ya faru.
"Babu kome"
"Ban boye muku kome ba, don Allah ku barni" ta daka musu tsawa, tare da koran su. Suna fita ta dauki
wayar ta, tana me niman Number Innahr Rooman. An gaya mata ana waya dan haka ta dakata, bayan
minti biyar ta kuma gwadawa ya shiga.
"Yarinyar nan bata da lafiya! Na kuma kiranki na gaya miki a karo na biyar, Yarki bata da lafiya, na gaya
miki. Tun shekara goma da suka wuce Yarki bata da lafiya baki tashi ba, na kuma gaya miki Yarki bata da
lafiya baki tashi ba, toh bari na gaya miki matukar kika zauna shiru. Wallahi rayuwar ta yana cikin garari.
Dan haka ki san abin yi. Allah yana tare da mu?"
"Mama lafiya?" Suka kalle ta, tare da tambayar ta, had'iye yawun tsoro tayi tare da cewa.
"Babu kome"
"Wallahi Addah Rooman gata nan dai sai haki take kamar tayi tsere." Ajiyar zuciya ta sauke tana kallon
su, kafin tace musu.
"Babu kome fa" ta mike, tare da amsar wayarta, ta ajiye a gadon, sannan ta wuce ban daki tayi alola.
Sannan ta shigo cikin dakin ta same ni ina zaune.
"Ina ruwanki da Rooman? Waye ya aike ki shiga rayuwar ta, baki ji ba ko? Abin da ya faru da duk me
taurin kai shi ya faru da Babangida dan haka ki tsaya akan Yaranki da mijinki, ki mai da hankali gurin kare
kanki da muguwar kishiyar ki, Rooman mallakar mu ce, dan haka ki ja bakin ki yi shiru ko kuma mu
saubantaki"
"Rooman!" Bude kwayar idanun nayi tare da kallonta, cikin idanun yayi sak da na kura. Ta razana amma
kuma dakiyar da yake ranta yayi yawa. Murmushi tayi sannan ta ce.
"Waye kai?"
"Me yasa duk lokacin da aka fasa aurenta kuke damunta?" Ta kuma tambayar Rooman da take tsaye
jingine da wardrob,
"A yan shekaru na, dan na mutu ba wani abu bane domin na sha ruwa, dan haka ku fita ku bar ta ta
huta"
"Hmm! Zamu tafi da kome ma. Da abin da kike shirin aikatawa ba sai kin tuna da shi ba" daga haka na
d'aga hannun dama na, na wani haske ne, a can kuma na zube a gurin, tare da ajiyar zuciya.
A hankali Mama ta taimaka min ba haura gadon, na kwanta. Sallah ta gabatar tare da addu'a, tana
idarwa ta kalle ni, ta rasa meke faruwa ma, domin kamar an wanke mata kanta take ji.
A hankali ta gyara min kwanciya, sannan ta fita tana kallon Yaranta a falo amma bata kula su ba,
kitchen ta nufa. Anan ta hadu da Aunty Bintu. Murmushi tayi mata, sai lokacin kalaman aljanin nan ya
dawo mata. Hmm. Tace a ranta rana me had'a abubuwan da zata had'a bata dai yarda da batun aljanin
ba, domin tasan su kan su, munafukai ne suna iya had'a husuma.
A hankali kowa ya manta meye ya faru baki daya, satina biyu na koma aiki, a wannan satin naji labarin
Khamil Jafar Muhammad Muri zai yi aure, itama yar Gwaggo mu ce, dan haka nayi musu fatan Alkhairi.
Lokacin da na koma aikina dayawa abokan aikina sun ta tambayana meye ya faru, murmushi na musu
sannan na cigaba da aikina babu dare babu rana.
Dake ina aikin Bank ne shi yasa bani da lokacin kowa sai na aikina da kuma abubuwan da suka shafi
yan uwana.
"Rooman Yakub Yero!" Muryan MD din mu ne, d'ago kai nayi ina kallon shi.
"Na'am Sir"
Mehd! Murmushi nayi tare da duba wayar, kallon MD nayi da ya daki table din da nake zaune a kai.
"Ya ina magana zaki mai dani dan iska?" Ya tambaye ni a tsawa ce.
"Sir wannan fa rayuwata ce, kuma ban ga dalilin da zai saka ana binciken abin da ya shafi privet life dina
ba." Na fada ina kallon kasa.
"Babu inda zata!" Mehd ya bashi amsa, kwarjinin da yayi mishi yasa ya kasa mishi tijara.
"Kai dan gidan Uban waye zaka shigo mana banki da gadara"
"Kayi kuskuren kula Budurwan da Mehd ya fada soyayyar ta, dan haka ka kome Office dinka zan zo naji
da kai. Kin ga gama aikin nan kizo ki raka ni"
"Toh" na fada tare da had'a aikin gabana akan lokaci, ina kallon shi lokaci zuwa lokaci, domin ya kara
kiba da kyau.
"Zamu iya tafiya?" Murmushi na sakar mishi sannan na fito na nufi office din MD. Ina zuwa na same shi
sai gumi yake.
"Sir!"
"Don Allah ki tafi" ya fada min muryan shi na rawa, tab'e bakina nayi tare da barin shi a gurin, ina fitowa
na kalli Abokan aikina nace musu.
"An gama Gimbiya" ya saka kai muka fita, aikuwa kamar jira abokan aikina suke mu fita suka dasa gulmar
mu.
"Aikin kenan, ina zata yi aure ta zama gwamjo daga wannan yazo ya kwasa sai wannan yazo ya
kwasa,bata da aikin fari sai dai idan an shirya aurenta ta fasa."
"Munafukan banza munafikan wofi, akan uban waye take? Shegu marasa abin yi"
Sannan ya bar su a gurin yana hararan su, shiru suka yi babu wanda ya kuma magana.
--
Muna fita kuwa bamu tsaya ba, sai wurin shan ice cream,nan ya sayo min chocolat ice cream, sannan ya
kawo min ya zauna yana kallona.
"Me yasa tun da na gaya maka batun auren da zan yi baka kuma juyowa ba? Ai ko babu kome nayi min
fatan Alkhairi!"
"Duk wanda zai so ki bayan ni ne, akan me zan zo nace miki sai an jima? Bayan ina tare da ke? Ko hakura
da auron nan ina sonki" ajiye ice cream din nayi tare da kallon shi.
"Na'am Rooman! Kina ina?" Yadda yayi magana sai da ya bani tsoro, mik'ewa nayi tare da cewa.
Da sauri na ture ice cream din da ban kai ga sha ba, na fita da gudu. Biyo ni yayi tare da cewa.
"Lafiya?"
"Toh Allah ya sawwaka" ya fada min, tare da bude min kofar na shiga motar, ganin yadda na rud'e yasa
shi tukin da sauri, muna isa asibitin ban kai ga mishi magana ba na fice da sauri kamar wata tab'abbiya,
ina shiga Emergency, na kira wayar shi, Innah ce ta ɗauka.
"Innah" na shiga niman dakin da sauri, kafin na samu. Yana zaune a tsakiyar gadon hannun na bisa kan
shi, Innar mu tana mishi fifita. Na karasa gefen shi na zauna.
"Dadda na?"
"Hmm! Umm-e-Rooman!" Kuka na sake mishi da shi,.hannun sai wani sheki yake yana motsi kamar a
cika ruwa a cikin abu ana juya shi haka hannun yake motsi. Kuka nake har ina shasheka.
Ayarin likitoci ne suka shigo duba hannun, kafin suka koma gefe, suna faɗin.
"Toh gaskiya sai mun nime shi! Ko mu tura shi Federal medical center Gombe"
"Dr me zai hana mu kira shi, zai iya zuwa koda na kwana biyu ne tunda muna da cases dayawa akan irin
wannan abun!"
" Alhaji kayi hakuri, ba zamu saka maka ko ruwa ba,.bari mu dauki hoton hannun mu turawa Babban
likitan mu, ya gani. Zai zo ya duba ka"
"Kiyi hakuri zamu abin da zamu iya amma Insha Allah zamu kira shi."
"Hmm! Bayan tafiyar ku da kwana uku, yace yayi sartse, da na duba hannun babu kome, toh sai muka
bar shi a haka, bayan kwana uku sun tafi sallar juma'a, Deen ya buge mishi hannun da Murfin mota. Kinji
sanadin kenan." Hawaye ne ya zubo min..
#Mai_Dambu
https://www.wattpad.com/1144426297?
utm_medium=link&utm_source=android&utm_content=share_published
JINI..!
_Akwai turaren wuta dan Maiduguri da Chad Ubansu me sanyin dadi idan ka saka sau daya sai ka kuma
nima idan har kin yarda ke ƙasaitacciyar mace ce me aji jaraba turaren wuta na zamani me yayi ba iya
nan ba hatta Humra me sanyin dadi akwai. Ga masu bukatar bikin ko amaryan karni wato me jego
tuntube Aishah Shuwa da kanki zaki bani labarin kamshi...+234 812 535 5554 sai an gwada akan san na
kwarai_
BABI NA HUDU.
"Innah toh shine baku gwada na islamic ba, ni dai yanzun mu fara gwada na gida" na fada musu ina
kuka,
"A'a kawai zasu duba idan asibitin bai yi ba zamu koma gida" inji Daddy. Kallon Innah nayi domin tayi
magana, bata ce kome ba, kawai sunkuyar da kai tayi haka ya tabbatar min da cewa tana bin bayan
mijinta. Kasa jure ganin shi nayi cikin wannan yanayin na kuma rushe musu da da kuka ina faɗin.
"Don Allah ku bari a maka maganin Islamic zaka ji dadin shi." Share ni yayi kamar bai damu da halin da
yake ciki ba yace min.
"Hmm! Da dai kin tafi kin gayawa Hamma Chindo ne da yafi akan ki zauna kina mana kuka kuma nasan
Mariyah tana bukatar abinci ko?"
Ya fada tare da kallon ta cikin karfin hali, gyada kai tayi. Baki daya sun haɗe min kai, haka na fita tare
da jan kuka na.
"Toh Dadda." Goge fuskata nayi sannan na saka kai na fita ina jan kuka na.
Mehd na hango a waje yana jirana, a hankali na isa wurin motar shi na kalle shi.
"Oh ai ban zata zaki yarda na shiga cikin bane naga kamar ke daya kika damu da iyayen ki"
"Kai ni gida" na fada mishi ina kauda kaina, tare da kallon window.
"Allah ya sawwaka"
"Amin"
"Nagode sosai"
"Amin Ya Allah Nagode sosai" na fada mishi ina shigewa gidan. Yadda na bude get din na shiga ina jin
kunci a rayuwata, ban san meke min dad'i ba, na wuce zuwa cikin gidan, a falon na samu Mama. Zama
nayi ina jin damuwa a raina.
"Amin Ya Allah," na fada, fitowar Aunty Bintu yasa mu, kallon ta tana latsa wayar ta.
Mik'ewa nayi lokacin Aunty Bintu tana kokarin wurgo min tambayar ta,
"Waye ba lafiya?"
D'akina na wuce nayi wanka tare da cire kayan jikina, na fito na nufi kitchen na daura abincin da zan
dafa musu. Ina aiki hankalina yayi nisa akan aikin naji kamar an shafa kafana, a matukar razane na kalli
kasa na, ajiyar zuciya na sauke tare da kallon magen Mama.
"Meow" ya fada min, dan haka ban kula shi ba, na cigaba da aikina har na gama had'awa na fito.
Daga haka muka shiga hira, sai wajen karfe biyar na yamma muka nufi asibitin, dukkan mu.
Koda muka shiga cikin hannun ta motsa sai yadda kai yake yana wash wash, ni da ban da juriya na fashe
da kuka, ina me rike shi tare da jin kamar zan cire ciwon a jikina. Shigowar likitocin ya sa muna zuba
musu Ido.
"Kuyi hakuri, Dr ba zai samu zuwa ba baya gari, dan haka zamu sallame ku, idan har ya dawo zamu nime
ku"
"Toh ya zamu yi da hannun shi? Kuma kuce zaku sallame shi bayan ciwon ba ta gida bace."
"Gaskiya da ace Dr Hayat yazo toh da tabbas shi iya bada wani abu akan ciwon shi, amma bai zo ba
asalima baya kasar yana kasar egypt, idan ya dawo zamu tura mishi sakon ku." Dr din ya fadi haka,
kamar nayi kuka haka nake kallon mahaifina da ciwon hannun shi, haka muka tattara muka dawo gida,
har Baffa Chindo ya dawo domin an gaya mishi halin da ake ciki, kuma ta tawo, kallon kanin shi yayi
sannan yace mishi.
"Ina ga bari na kira Makocina shima naga yana da dan sani akan matsalar makarai." Ciro wayar shi yayi
ya kira Makocin mu, Baban Abba domin yana da yaro Abba,. Can kuwa sai gashi ya shigo zama yayi
sannan ya kalle mu bayan mun gaishe shi.
"Rooman!"
Sarawa kaina yayi na mike a hankali na bar falon, juyawa yayi sannan ya ce.
"Alhaji bani da maganin ciwon shi, sai dai kuma zan had'a mishi maganin da zai rage mishi zafin ciwon
nashi da girman, amma bani da wani abu a kai. Sannan taya haka ta faru?" Ya tambayi Daddy, nan ya
gaya mishi abin da Ya faru.
"Karka kuma dukar Umm-e-Rooman. Idan kuma ka cigaba zaka iya rasa rayuwar ka, shi yasa na kore ta,
gaskiya ban da wani sani akan matsalar ta, amma tabbas akwai lokuta da wasu manyan abubuwa zasu
fito ta sanadin ta, amma kuyi hakuri. Na jima ina son nayi magana amma kamar rufe min baƙi ake yi.
Alhaji Chindo ai na gaya maka ta sanadin ta, Allah zai iya kawo wasu abubuwan masu kyau da marasa
kyau."
Yana fada tare da tofa addu'o'in a jikin hannun, kafin ya mike ya ce.
"Toh" ya mike, sannan yayi musu bankwana, juyawa yayi tare da kallon su ya ce.
"Insha Allah" yana fita Shahid ya bi bayan shi har gidan shi, ya had'a mishi magani, sannan ya ce mishi.
"Akwai matsala a rayuwar Rooman, ko nima kasada nayi da na shiga wannan al'amarin,dan haka kayi
baya da ita karka shige mata."
"Insha Allah"
Suka yi sallama, yana fitowa gaban shi ya fadi, kallon kofar gidan su yayi, daga inda yake. Ya hango wasu
manyan manyan karanuka.
"Innalillahi wa'inna ilaihi rajioun!" Ya furta lokacin da suka yo kan shi da masifaffen gudu, kare kan shi
yayi, yana ambaton Allah, tsit yayi tare da jin wani sanyi na kad'awa. A hankali ya bude idanun shi, yaga
babu kome a kofar gidan, da sauri ya isa tare da shiga cikin gidan, yana shiga ya samu ana tattaunawa
akan matsalar Baffan Umm-e-Rooman, mika musu maganin yayi suka fara amfani dashi ana shafa akan
hannun.
Ina shiga daki na kwanta, tare da shiru ina nazarin abin da na gani a idanun malam, karar da wayata tayi
ya sani dauka tare da sakawa a kunne na.
"Mehd"
"Lafiya lau, dama akan maganar auren mu ne nake son muyi magana, iyaye na sun dame ni"
"Hm! Yanzun an kawo Baffana asibiti jinya ne zan musu maganar aure? Ko an ce maka bani da
hankali ne da zan same su da maganar aure?" Yadda na tsaya ina mishi rashin mutunci sai ka dauka
wani abu me ƙarfi yayi min nan kuwa raina ne ya b'aci da maganar auren.
"Ok kiyi hakuri ban kyauta ba, Allah ya bashi lafiya zan zo insha Allah na duba jikin shi." Ya fada min,
kashe wayar nayi tare da jin takaicin ambaton aure da yayi. Ina kwance naji kamar ana goge bango
kamar irin b'era na cin abu a dakin mutum.
Bude idanun nayi a hankali tare da nazarin ta ina b'era ya shigo dakin. A hankali na juya tare da
kallon inda nake jin motsin, rubutu naga aka yi a jikin bangon dakin da jini.
Wani irin tsoro ne ya kamani, na juya da sauri, ina kallon kofar da zan fita. Kofar ta rufe rub.
Cikin tsananin tsoro na juya tare da kallon matar da take takowa gabana.
Tana isowa ta d'ago idanunta,
tana nuna ni tare da fashewa da dariya, kallon dakin tayi tare da hango kwaro da sauri ta mika dogayen
yatsunta, ta kamo shi ta wurga a bakinta, tana taunawa. Ai kuwa na fara amai kamar nice nake taunawa.
Kama wuyana tayi tare da d'aga hannunta ta fara spelling magical words.
Sai da tayi nisa har dakin yana girgiza, domin na fara hango duhu. Kawai sai gani nayi an yi sama da ita,
zuɓewa nayi a wurin na suma.
Shigowar da Innah tayi tare da Mama duba ni, suka same ni a wurin kwance yasa baki daya suka rud'e,
take suka cika d'akin. Sai da na dauki kusan minti talatin kafin na farka bayan naka dogon numfashi,
sannan na bude idanuna ina kallon su.
"Sannun Allah ya baki lafiya" inji Innah, gyada kai nayi tare da cewa.
Shafa kaina Mama tayi tana jin babu dadi a ranta wannan matsalar yaushe yarinyar nan zata huta.
Allah ya kawo mata mafita kawai, amma tabbas Umm-e-Rooman tana cikin matsalar rayuwa.
**
Gombe.
State lowcost.
Kofar gida ne me dauke da manya manyan gefe,har guda uku. Kasancewar babban unguwa ce wanda
za a kira shi da karamin estate, duk da cikin tsarin rukunin gidajen gwamantin tarayya yake, kafin ka
shiga cikin gidan akwai babban masallacin Juma'a, wanda yake dauke da hawa biyu na gini, sama can
gurin zaman mata. Awa na biyu wurin zaman matasa da yara maza ne kasa kuma kuma wurin zaman
dattawane.
Sannan a gefen masallacin akwai Makaranta wanda ake kiran shi Madarasatul Sheikh Ja'afar
Mahmud Adam. Shima gidan sama ne me dauke da Class har bakwai, kasa ma Class bakwa ne. Daliban
makaranta na sanye da unifoam brown. Da farin hula maza mata kuma da farin hijab.
Gaba kadan da makaranta akwai wani makaranta wanda shi kuma Makarantar Boko ce me suna.
Duk wadannan makarantun suna farkon shiga Estate din ne. Idan ka shiga cikin unguwar kuwa,
A hankali idan ka bar makarantar da masallacin juma'a,.akwai Nana Aisha Specialize hospital. Me
dauke da gidan sama, babban wuri aka tanadarwa asibitin, idan ka tafi kadan a cikin unguwar akwai
manyan shaguna har guda biyar. Masu ji da kyau da kuma kayan kawai wanda aka rubuta. M&M
Shopping Mall.
Daga nan idan ka dauki titi daudar rukunin gidajen ne na Familyn Moddibo Malami, wato Babban
Chef Judge. Na garin gombe. Khadi Adamu Moddibo.
Unguwa ce me dauke da gashin kanta domin idan zaka shiga unguwar sai ka wuce get uku, get din
farko yana dauke da yan sanda da civil depends, get na biyu yana dauke da Mopol, kasancewar a cikin
yaran Khadi Adamu Moddibo yana da Mataimakin IG na kasa, sai get na biyu, Dr Hadiza Abdulwahab
Moddibo, Karamar minister ilimi ce. Sai Professor Saifullah Adamu Moddibo, yana jami'ar Bayero
University.
Idan aka ce za a fito da yaran Khadi Adamu Moddibo, da matsayin su toh tabbas za a gama Pagen
baki daya ba a gama ba, yaran shi maza da mata Biyar. Ban da Yaran yan uwan shi da suke zagaye cikin
Family.
Sannan rukunin gidajen daya na bin daya ne, Alhaji Abdulwahab, shine Babban dan shi kuma
mataimakin IG na kasa, yana zaune a garin Abuja da matar shi Dr Hadiza Abdulwahab Moddibo.
Bafulata ce yar garin Nafada. Kuma yar boko ce da ta taso cikin al'umma da arziki,jama'a akwai dan na
gada shine wanda ba zai tab'a d'aga ido ya kalli dukiyar dake gaban shi ba har ya wulakanta wani. Akwai
dan na koya wanda yake alfahari da dukiyar da bata shi ba, Amma Hajiya Hadiza ta haɗu ta kowacce
fuska ce, dukiyarta da aikin da matsayinta basu gabanta al'umma ce a gaban ta.
Suna da yara Biyar Maza biyu mata uku. Dr Hayatuddeen Abdulwahab Adam M, shine babba a
Familyn baki daya, kuma shine mutum na farko da har yanzun ya kasa auruwa, domin idan aka ce mishi
aure kamar an zage shi ne, yake zai fara wani yanayi. Yana da shekaru talatin da tara, kuma babban
Malamin addinin Musulunci ne, uwa uba likitan musuluncin ne, bayan na boko ya had'a baki daya, a
yadda ake fada a Familyn Moddibo ana zargin cewa aljana ta aure shi domin an tab'a mishi aure
Moddibo ya nima mishi mata amma ya kasa zama da ita, bai da lokacin ta ita kuma ta fara wasu
abubuwan dole Moddibo ya kira shi da ya sake ta.
Sai Kanwar shi da take bin shi Fatima tana aure a Katsina dan Sarkin Katsina yana aurenta,, sai Aalim
yana aiki da Office din embassy na Malawi. Sai Abeedah tana karatun ta master American University
Abuja. Sai Yar karamar su, Nana A'ishah tana Karatu a Novena University warri delta State.
Sai Dan kasuwa Alhaji Abubakar Adamu Moddibo, Babban dan shi Dr Nu'aiym ne, aboki na kuɗ da kud
din Hayatuddeen,. Suna matukar son juna, Dr Nu'aiym yana da aure har da Yara biyu matar shi me suna
Hoor domin shuwa arab ce, banbancin abokin shi tuzuranci yana keta mishi hazo.
Sai Abdul Hamid yana kwara yana aikin a babban kotun can domin ya gaji kakan su. Yana da mata da
Yaron shi daya, Matar shi ne suna Abla itama yar Fulanin kumo ce.
Sai Badhriya tana auren soja suna Jos, yaranta Uku. Sai karamar su Behnaz. Tare suke karatu da
Barrah. Da Nana A'ishah, amma sabida sun fita rawan kai Macidd'o ya ce kar a Kuskura a hadu su
makaranta guda, domin ba zasu barta tayi karatu ba.
Sai gidan professor Saifullah Adamu Moddibo, yana V.C ne na jami'ar, yana da yara hudu duk mata.
Nana A'ishah. Itace Babba tana aure a nan gombe. Baban mijinta yana rike da control na NNPC. Mijinta
kuma Babban jami'in tsaro ne na sama.
Sai Hawwa'u tana aure a Bauchi. Sai Yar karamar su, me suna Barrah yanzun take karatunta na
degree
Gidan Dan Majalisar wakilai Alhaji Hamza Adamu Moddibo, duk cikin Familyn babu wanda yake da
yara marasa jin magana da takadiranci kamar Alhaji Hamza yaran shi ba a musu fada. Babban su yana
Jamaica, yaki dawowa domin a gulmace gulmacen da yake yawo an ce Yana can ne yana saffaran
miyagun kwayoyi daga kasar Mexico zuwa Afrika.
Sai kanwa shi Me suna Darrah likita ce a Nana A'ishah hospital, sabida Macidd'o tayi karatunta, kuma ta
sha alwashin sai ta aure shi ko ana ha maza ha mata, kowa a Familyn yasan wannan burin shi yasa ta
zama mutuniyar kirki na fitan hankali ce, irin sune ake cewa Mage mai kwanciyar daukar rai, matukar
tana son abu bata hanzari bata gudu ta iya bin kome a hankali hankali har dai ta cimma nasara akan ta,
Mahaifiyar su Hajiya Rushdiyya, sakada yalla ce, fara ce kal har tana ja ja, sai Nuruddeen yana nan yana
aiki a Ministery of Economic...
Da saura... Domin akwai abin da ba zamu fahimta ba a cikin wannan yanayin tafiyar.
#Mai_Dambu
https://youtu.be/i45MWo6gIh4
EWF
JINI..!
*Fatan Alkhairi ya isa gare ki Nimcy'luv😂 my Snow White! Na kara Miki da Princess Moana! Domin kina
nan kamar Moana Yar barbie doll dina! Wato Yar tsanar roba irin babyn wasan yaran nan🤩 Nagode
Sosai*
Mai_Dambu
BABI NA BIYAR.
Nuruddeen wanda suke mishi lakabi da Nur, tacceccen dan bariki ne, dan iska ne manemin mata na
bugawa a jarida, matukar zai ga Mace toh komin munin ta matukar tayi mishi tabbas zai bita. Shi yasa
abokan shi da sauran na kusa dashi suke kiran shi kusa baka haramun.
Mutum ne da Allah ya daura mishi masifar sanyi,zai yi wuya ka ga yana magana ko yana hayaniya,
Sai Tagwaye Nusayr da Nusrat Nusayr namiji ne, Nusrat kuma mace, suma dalibai ne a matakin secondry
school, Yar autar Adamu Moddibo Malami, Fatimah wacce suke kiranta da Gwaggo Fa'e. Tana da Yaran
Uku Mulham da Muayyad, sai Mace me suna Sarrah ita ma tana jami'ar Ahmadu Bello domin nan ta
samu.
Sannan akwai wasu ƴaƴan Yan uwan Moddibo a gefe guda, Kawu tukur da Kawu Rabi'u,sun tattaro
sun zauna a gidan tare da shiga sha'anin gidan baki daya.
Kawu Tukur yana da Yara Maza. Biyu Jamal da Abdul Mannan, Jamal shi yake rike da albashin
ma'aikatan Asibitin baki daya, Yayi da Abdul Mannan kuma yake gefen koyarwa yana rike da Markazul
Da'awa Momerio Academy School. Matar Kasu Tukur irin mutanen nan ne masu masifar son abin
duniya, Umma Sadiya, amma bata da gulma ko kananun magana,ganin haka yasa ta dauko Yar kaninta
me suna Nuwwaratu, dake Allah yayi yarinyar da araha shi yasa ta saka buri dayawa. Idan ka cire
wannan dabi'ar Umma Sadiya bata da matsalar kome.
Sai Kawu Rabi'u yana da Yara uku, Bashir shine Babba kuma yana aikin soja ne, sai mai bi mishi
Nurse ce tana aiki a Nana A'ishah hospital, Sai karamar su wacce itama tana karatun microbiology, a
a.t.b.u Bauchi. Matar Kasu Tukur me suna Umma Dahare, irin munafukan matan ne da suka kware a kai
gulma da kutungula, ta san hanyar da zata had'a makirci a tashi bom a cikin al'umma, Hajiya Hadiza ce
kadai taki bata fuska amma ba karamar munafuka bace.
...
A bangaren can na estate din akwai yan aiki maza da mata suma a wurin ba kananun munafukai bane,
sai wata Mata ce da mijinta da Yaranta Allah ya tsiratar dasu. Suna kiranta Adda Jebu, mace ce da tasan
ciwon kanta tana da Yara da mata wasu na cikin garin gombe sun yi aure. Ɗanta na Uku shine hannun
damar Dr Hatayuddeen. Yana tare da shi a gida ko a waje, ya zama kamar tail din shi, duk inda ya saka
kafa tare suke.
Sai Yar Kanwar ta da ta dauko daga hunna kaye, me suna Umma Hani, Addah Jebu tana da matukar
hakuri domin ta kwashe shekaru talatin a cikin gidan Khadi Adamu Moddibo. Kuma har yanzu bata daina
aikinta ba, domin duk gidan da aka yi Haihuwa itace take musu zaman biki, har ayi arba'in, sanan dan
irin su daka yaji da su abubuwa haka itace take musu mace ce yar amana. Akwai Yar uwan mijinta tunda
mijin matar Ya rasu ta dawo wurin ta da zama, itama tana aikin sosai matar me suna Iya Lami, basu da
magana ko shiga gulmar yan aikin gidan babu ruwan su, duk wasu masu aiki sun zo bayan su ne, dan
haka basu cika shiga harkan kowa ba. Mijinta me suna Malam Musa tsohon driver Khadi Adamu
Moddibo ne, kuma har yau idan baya son tafiya me nisa shi yake jan shi a motar shi.
Aminu shine Babban dan su yana koyarwa a cikin makarantar Markazul Da'awa Momerio, sai Nana tana
aure a can jeka da fari, sai Adamu takwaran Khadi, yana tare da Hayatuddeen, suna Masar yanzun haka,
sai kanwar shi itama tana nan cikin estate din tana auren wani ma'aikacin asibiti kuma itama aikin da
take kenan, dan Nurse ce.
Khadi Adamu Moddibo yana da mata daya Hajiya Aisha wacce suke kira Nenneh,mace ce da tayi nisa a
hidimar Addini da daukaka kalmar Allah, mace ce me tarin ilimi da sanin ya kamata,mace ce da bata
damu da ɗaukar gutsiri tsome irin na yan bani na iya ba, sai dai a gefe guda Allah yayi mata baiwar fada
mafadaciya ce.
Kuma itama bafulata ce gaba da baya, wacce idan har zata yi magana sai dai kaji ta surka da fillanci,
domin mace ce mai mugun kishin kabilar ta bata cika Hausa ba, idan zata yi kuwa toh lallai rabin Hausar
fullanci ne. Ita ta haifi yara biyar rus din nan babu haɗin gwiwa da kowa sai taimakon Ubangiji.
Kusan yaran Khadi Adamu Moddibo basu zaman gombe idan ka cire Hatayuddeen da Moddibo ya
mayyance mishi ya dawo gida yayi aiki domin yana aiki ne a asibitin jami'ar South Korea. Ganin yaki aure
yasa Moddibo yayi mishi kiranye sai gashi babu shiri domin da wasa suka yi musu da Nu'aiym wanda
suke kira da Lamido, kasancewar shi din sunan shi sunan wani Baffan Moddibo ne, suna zaune da dare
suna hira a lokacin sanyi. Dake Dr Nu'aiym irin mutanen nan ne masu mugun barkwace, ya sha shayin da
Nenneh ta kawo, ya lumshe idanun shi ya cewa Moddibo.
"Khadi! Na rantse da Allah mata na zata iya wannan shayin yadda kake gwarzanta tsohuwar nan"
"Moddibo! Shin taya zaka iya dawo mana da wancan Imam ɗin?"
"Idan har kayi yadda ya dawo nan da jibi ni kuma zan saya maka sabuwar mota "
"Ubanka wancan dan siyasan, na haife shi lokacin ina da mota na bakwai ne"
"Kaga abin da yake had'ani da kai ko? Baka da aiki sai Ash'aria!" Ya fada fuskar shi a bad'e. Yana wani
kumburi da hura hanci.
"Tunda abin ya zama da cin fuska sai da safe" ya miki yana kad'a key din shi tare da nufar hanyar
waje.
"Lamido!" Dama sun saba haka idan ya taso suka yi fadar su, yaga sun yi fushi. Saukowa yake tare da
nuna musu babu kome a dawo a cigaba da hira.
"Kai ne kake da renin hankali, wata mota ce ban hau ba a shekaru na din nan? Kana tsammanin na kyale
Maccido ne haka kawai? A'a na zuba mishi ido ne naga yadda zai kare gudun shi. Kowa yasan Yarinyar
nan Yar gidan Ubanka dan siyasar nan tana masifar kaunar shi, na kira shi nace yayi mata magana yace
bai da lokacin ta. Amma idan na kira Uwar shi zata mishi magana, ban san me zanyi wa Maccido yaji
dad'i ba, na nima mishi ya'yan manyan mutane da malamai yaki amsar su, na koma gidan sarautar Buba
yero na duba mishi Yan mata yaki karb'a. Shi yasa da aka ce Korea ta rike shi ban yi mamaki ba.
Idan shi ba namiji bane ya gaya min gaskiya na nima mishi magani, Darrah tana nan tana jiran shi
domin babu fashi akan auren shi da ita, kai kuma kace na kira shi?"
"Alkali idan har dawowan shi babu matsala a dawo mana dashi, ko d'azun sai da Nenneh ta min magana.
Wai yaki aure bata son ta mutu ba yi aure ba"
"Insha Allah zata ga auren shi" ya fada tare da kallon Alqur'anin hannun shi.
Dan haka bayan Dr Nu'aiym yayi mishi sai da safe, ya mike tare da shiga ban daki yayi alola sannan ya
fito ya fara gabatar da sallar nafilla, a daren bai rintsa ba sai da ya gayawa Allah kukan shi akan Jikar shi
mafi soyuwa a zuciyar shi.
Tsawon kwanaki uku ya dauka yana rokon Allah akan Dr Hatayuddeen sai gashi tare da Adam Jelar
shi. Suka dawo domin a can ma yana tare da shi ne Jelar shi, tun gama secondry din Adamu yasa Dr
Nu'aiym ya tura mishi Adam, yanzun haka yayi karatun shi a fannin computer.
Bayan dawowa shi ne ya kuma tafiya Cairo dama a can yayi degree din shi da likitanci, kuma yana
samun damar komawa shine ya fara karatun shi a fannin likitanci a Muslunci. Kuma har lokacin suna tare
da Adam.
Bayan ya gama domin karatun ya dauke shi shekara uku ne, yana dawowa ya mai da hankalin shi
akan aikin shi yana aiki da Babban asibitin Gombe Federal Medical Center.
**
Yola.
Hannun Daddy sai godiyar Ubangiji kawai, nima ba lafiyar nake dashi ba, yau fari gobe dan har aikina
bana zuwa.
"Ina ganin zamu tafi da ita gida kawai, domin nafi zargin ciwon bana asibiti bane dan ga Baban su
ma." Inji Innah jikinta a matukar sanyayye, domin al'amarin ya bata tsoro kamar ba zata iya ba take gani.
"Amin Ya Allah"
Dake suna cikin dakina ne, had'a kayana suka yi, tunda mehd yayi maganar aure ne baki daya nake
wannan yanayin, ban san yadda zan fada ba. Amma duk lokacin da wani da namiji zai min magana akan
aure kafin zuwan yau ban tab'a shiga makamanacin halin da nake ciki ba.
Dan haka shima ya kafe domin dai shekaranjiya ya shigo kuma an yi magana da shi, rashin lafiya ta ce
kawai ya hana ayi dogon magana. Sai da Mama ta had'a min kayana tsaf tare da Innah, sannan aka kira
Shahid yazo ya fitar da kayan, ni kuma Mama ta rike ni muka fito waje, aka saka ni a baya. Ina kwance
jikin Innah.
Bankwana muka yi da mutanen Yola muka wuce Mubi. Tun a hanya Daddy yake cewa.
"Alhamdulillahi. Hannun nan dai da sauki sosai, kamar bashi bane ya kumbura sumtun din nan ba"
"Allah ya baka lafiya!" Inji Driver da zai kai mu Mubi. Ina kwance jikin Innah, baki daya jikina ciwo ya ke
min, na rasa inda zan a rayuwata. A hankali na kalli Innah.
"Anya zan sami lafiya?" Rufe min bakina tayi tare da girgiza min kai.
"Insha Allah zaki samu lafiya, cuta da mutuwa duk na Allah ne" kwalla ce ta kuma zubo min, dan haka
koda muka isa wuraren karfe biyu, kai tsaye Falon Alhaji Babba aka kai mu, musamman ni.
Tunda aka kwantar dani, suka zuba min ido nayi wani irin fari fat, domin sai da muka iso ne Innah ta
lura da haka, gyara min kwanciya aka yi, sannan suka zuba min ido.
Flash Back.
Ranar da na fadi a dakin nan, ranar Daddy yaji kamar an cire mishi ciwon hannun shi, ina kwance.
Wannan mummunar matar ta taso zuwa kaina ta tsaya kanta kasa kafaffunta a sama gashin kanta yana
lullube da fuskarta, a hankali ta daidaita tsayuwar ta a kaina, kafin ta shake wuyata tana zuba min wasu
irin abu da suka fito bakin ta.
Kai mata duka wani irin haske yayi ta fadi can gefe, tana muzurai, wani mutum na gani fari fat har
yana kore kore, farin gashin kan shi ya lullube fuska shi.
Shafa kaina yayi tare da cikina, yana me kallon fuskana, yadda nake zubda hawaye ya dashi saka
hannun shi ya dauke hawayen yana mi b'acewa.
Tun daga lokacin ban kuma samun lafiya ba, sai dai mugayen mafarkan da nake yi, wani lokaci ina
son nayi amai amma dai na kasa ko naji abu yana yawo a cikina, haka yasa kullum sai nayi yunkurin
amai, tun ina zuwa aiki har MD din mu ya bani hutun nayi jinya, ganin Haka Baffa Chindo, yayiwa Baban
Abba magana yazo ya duba ni, yana zuwa ya kare min kallo ya ce musu.
"Gaskiya al'amarin Rooman akwai matsala, dan hakan ku had'a mata da na gida, domin da alamun
abin da yake boye ne zai bayyana kan shi."
"Meye yake boye da bamu sani ba?" Kallon shi suka yi bayan sun tambaye shi.
"Akwai Duhu da Haske a tare da ita, dan haka ban san yadda zan muku bayani ba, amma akwai
banbancin a tsakanin mu da mugayen mutane" ya gaya musu bayan ya had'a min magani da ya bukaci a
kawo mishi.
Kasa magana suka yi dan bayan fitar shi, kawai da minti biyar aka shigo da sauri yayi hatsari Allah ya
takaita bai mutu ba, amma ya jikkata. Baffa Chindo ya dauki nauyin jinyar shi da dawainiyar gidan shi,
yana asibitin ya bawa Baffa Chindo karin hasken a maida ni gida ayi jinyar a can. Shine dalilin da aka
dawo dani gida. Kafin a dawo dani Baffa Chindo da Daddy suka gayawa Alhaji Babba, kuma dake yana da
kyakyawan fahimta da kanshi ya samu malam Haruna, da yake unguwar mu. Yayi mishi bayani, shiru
dattijon nan yayi sannan yace mishi.
Aikuwa haka ce ta faru,bayan sallah isha da suka haɗu ya mika mishi hannu suka gaisa.
"Alhaji Hashim! Yarinyar nan tana zagaye ne cikin tashin hankali. Ban san yadda zan maka bayani ba,
amma akwai fararren al'amari a kan ta, wanda ba sabo bane. Dan haka maganin da zamu mata da
wanda zamu bata bai kai wanda Ubangiji zai mata ba. Idan aka yi hakuri waraka yana nan zuwa gare ta
amma sai an yi hakuri an kai zuciya nesa."
....
Takowa malamin yayi tare da Almajiran shi, suka saka ni a tsakiyar su, sannan aka kawo ruwa da buta
aka min alola, sannan aka zaunar da ni bayan an jingina baya na da jikin kujeran falon. Suka fara
addu'o'in kafin aka fara karanta ayoyin ruki'a daga Alqur'ani me girma.
Tun da aka fara nake zaune, ina jin a mai, amma babu wani abun da ya shafi jikina. Shi kan shi Malam
Haruna yayi mamakin yadda abin ya faru, domin ko jiya da suka yi magana da Alhaji Babba sai da suka yi
artabu da miyagun, amma yau gashi nan suna addu'o'in babu alamar wani shaidani.
Yunkurin amai da nake yi ne, yasa suka dakatar da karatun, ganin na kasa kome yasa suka cigaba
da karatun su, wani irin zufa nake jikin yana rawa kafin na fara kwara amai duk da banci kome ba, haka
nayi ta amayar da wasu irin abu. Sai da nayi sosai kafin na koma na jingina da kujeran ina ajiyar zuciya.
Yan uwan Daddy abin ya basu tsoro domin amai ne bakikkirin, sai motsi yake tare da juyi, aka Cigaba da
karatun ruki'a sai da suka ga na fara barci suka kyale ni, Malam Haruna Yasaka hannu ya yayi Bismillah ya
kwashe dukkan aman ya zuba a tire.
Sannan ya fita bayan ya haɗa mana magani da wanda kullum za a na kawo min ina sha, da wanda za
ayi min hayaki goshin magarib, lokacin ana kiran sallah farko za a yi min. Sai wanda kullum za a min
salala da garin jar dawa. Da ruwan rubutun da zan na wanka da shi.
Sanan yayi musu sallama, ya fita.. kallona Alhaji Babba yayi sannan ya ce min.
**
#Mai_Dambu
*Ayi hakuri da yanayin Hausar da nake amfani dashi domin ni yar Bauchi ce kuma Hausar Bauchi nake
amfani dashi! Kuma kowa yasan Bauchi baya cikin Hausa Bakwai👏🏻 idan aka ga yanayin Hausar ayi min
afuwa bagwariya ce take rubutun ba Bahaushiyah ba🤙🏽👏🏻*
JINI..!
Mai_Dambu
_Akwai turaren wuta dan Maiduguri da Chad Ubansu me sanyin dadi idan ka saka sau daya sai ka kuma
nima idan har kin yarda ke ƙasaitacciyar mace ce me aji jaraba turaren wuta na zamani me yayi ba iya
nan ba hatta Humra me sanyin dadi akwai. Ga masu bukatar bikin ko amaryan karni tuntube Aishah
Shuwa da kanki zaki bani labarin kamshi...+234 812 535 5554 sai an gwada akan san ba kwarai_
BABI NA SHIDA.
Tushen Labari.
Cirra yaƙe jikin shi yana rawa, karkarwa kuwa, kamar wanda aka watsa mishi ruwa, yana kallon yadda
suke zarta da hukuncin bisa rashin adalci, duk da yaji labarin Mai Martaba Sarkin Gombe bai da lafiya
Amma yana ganin tsagwarancin son zuciya da son kai a kwayar idanun su.
"Malam Kamal muna baka hakuri zamu bawa dan uwanka Malam Hatayuddeen Sarkin Malaman
Gombe, tunda shi ya fi cancantar zama sarkin Malamai." D'ago kai yayi sannan ya ce.
"Taya ina sama dashi zaku zab'i tozartani? Bayan kunsan shi din ba toh amma maganar Gaskiya wannan
ba hukuncin adalci bane domin ni na san sarautar Sarkin malamai da gidan mu ya dace."
Shiru suka yi suma sun san gaskiya ya fada, wanda zasu bawa Sarkin Malamai din yana da nashi matsayin
a gefe guda, sabida son zuciya irin tasu yasa suka dauki muƙamin suka bashi.
Ba dan kome ba sai dan ya kasance Dan Boko, shi kuma bai yi karatun boko ba, amma a haka sai yayi
hakuri tare da mik'ewa yana faɗin.
"Babu kome, kowa rabon shi yake tsira da shi." Daga haka ya fita daga fadar.
Shi kan shi Malam Hatayuddeen bai san cewa shi zasu bawa Sarkin Malaman ba da ba zai amsa ba,
domin Y'ayan Maza suke da shi da Kamalu, kuma basu wuce sa'anin juna ba, kasancewar tare suka taso,
banbancin su da Malam Kamal shine shi yayi karatun boko, domin da karfin tsiya aka tafi da shi karatun
boko, shi kuma Kamal an saka shi ya gudu. Kasancewar a lokacin shigowar turawan biritania kasar
Nijeriya, kama yara suke da karfin tsiya ana tura su makarantar boko, sai gashi Hatayuddeen har kasar
Birtaniya yayi karatun shi sosai a gurin.
Lokacin da Malam Kamal ya dawo gida, ya fadawa yan uwan shi halin da ake ciki, sun yi bakin ciki.
Matuka gaya amma sai suka dauki haka a matsayin ƙaddara ce. Bayan haka da dare sai ga malam
Hatayuddeen har gida yazo. Ya gaida mutanen gidan tare da shiga wurin dan uwan shi ya zauna akan
buzu yana faɗin.
"Yero kayi hakuri, wallahi ban san haka zai faru ba, da ban zo Gombe ba."
"Moddibo kenan, wallahi babu kome. Allah ya nufa kai ne zaɓaɓɓen, mu ai faffutika muke Allah ya
tayaka riko" inji Malam Kamal Yero, kasancewar family daya ne amma kuma suma suna da lakabin su.
Kowani family da inkiyarta. Shiru ne ya gifta tsakanin su, kafin Malam Hatayuddeen Moddibo ya ce
mishi.
"Idan nayi kuskuren ka gyara min karka barni nayi ta lallube cikin duhu, ka haska min fitilar da take
hannun ka, don Allah karka barni haka."
"Insha Allah zan yi ƙoƙarin tayaka riko, domin kazo da abu me girman gaske ne"
"Nagode sosai"
Haka suka yi hiran kamar babu abin da ya had'a su, a gefe guda akwai wani dan uwan iyayen su,
kasancewar shi din Kamar Uba yake musu, dan haka shima yana niman a bashi sarautar Sarkin
Malaman,sai gashi an zab'i Hatayuddeen, sanin cewa Hatayuddeen bai san kome akan sha'anin addini
sosai ba, yasa shi shigewa Hatayuddeen.
Tare da mishi saran b'oye, yadda ba zai fahimci waye shi ba, ya boye asalin shi ya bayyana wata
fuska na daban, tun da jimawa basu shiri da Malam Kamal Yero, basu ga maciji duk da kuwa dan uwan
Iyayen su ne, amma baki daya basu shiri da Malam Kamal Yero. Sabida yayi laifi har sau biyu ana kawowa
Baffa Hatayuddeen Adamu Moddibo karan shi, shi kuma ya kawo karan wurin Alhaji Abubakar Yero
mahaifin Malam Kamal Yero.
Sun same shi da maganar yayi rantsuwa duk wanda ya kuma mishi magana a bakin ran shi, Baffan
Hatayuddeen ya ji tsoro sosai kasancewar shi ne babba a gidan su, tunda babu iyayen su. Sai ya ja
Abubakar Yero tare da cewa.
"Kaga kyale shi ba zai tab'a ji ba, idan muka matsa mishi hatsabibi ne zai iya cutar da lafiyar mu har da
rayuwar mu ma."
"Toh shi kenan, nayi shiru." Haka suka zuba mishi ido, tunda su ne manyan. A irin wannan abubuwan da
yake aikatawa har aka tab'a kai karan shi gidan Sarki, shi ne aka kira Sarkin Malamai wato Alhaji
Abubakar Yero ya tare da Alhaji Baffan Hatayuddeen Moddibo, suka nufi gidan sarki aka yi magana, koda
aka gama tare da koran shi a cikin gari. Shine ya kulla ci yan uwan shi tare da alkawarin dai ya kashe su
har lahira.
Kuma alkawarin shi bai fadi banza ba, sai da ya kashe su. Shima gidan su Babban Family ne, shi yasa
Malam Kamal ya rike shi a ran shi har kwanan gobe, baya magana dashi domin an dakatar da shi ne da
shima ya rama kisar da aka yiwa Baffan su.
Domin lokacin da hankalin shi dan yana samartaka abun ya faru. Dan haka ko kanen shi ya haramta
musu soyayya da yaran gidan Baffa Lameer.
Bayan kwana takwas,sai ga sako daga fadar Mai martaba, dan haka bai yi kasa a gwiwa ba, ya isa
fadar yana shiga ya samu Baffa Lameer, ya gurfana a gaban Sarkin Gombe ga Malam Hatayuddeen
Moddibo zaune.
"Mai martaba ina son la shiga tsakanin mu da Malam Kamal Yero, domin yayi alwashin sai yaga bayan
Hatayuddeen Moddibo, sabida Sarautan da aka bashi. Dan haka kuyi mishi iyaka da Hayatu, domin ina
da shaidar shi ya kashe mahaifin shi da Mahaifin Hatayuddeen, idan kuka sake zai aikata kome.
Ram Malam yayi masifar b'aci jikin shi yana rawa, ya mike tare da riko wuyar Baffa Lameer. Sai da
fadawa suka taru a akan shi kafin ya sake shi. Mai martaba ya ce.
"Malam Kamal Yero, meye yayi zafi haka? Da har zaka yi kisa akan sarauta, toh na maka iyaka da ƙasar
gombe, ka tafi ka bar min yankina. Idan har na ganka tabbas za a kashe ka" wannan kalaman yasa shi
mik'ewa tare da cewa.
"Nagode" ya saka kai ya fita, jiya matar shi Harira take gaya mishi Kanwar shi Labaraba tana tare da
Bashir. Kanin Hatayuddeen ba karamin farin ciki yayi ba,ya dawo gida kenan suna tattauwana aka kuma
taso shi a gaba da tashin hankali. Da yasa shi komawa cikin gidan aka tattara tare da barin garin gombe.
.Da asuba suka bar garin gombe,sai da suka kusan mubi aka fahimci babu Balaraba a cikin su, ita kuma
an sake mata sunan ne kasancewar ta fara kal aka haife ta, kanwar shi da suka Uba daya ce, mahaifin su
ya rasu ya bar uwarta da karamin cikin ta, kasancewar Mahaifiyar su Malam Kamal ta jima da rasuwa,
tun suna yara ta rasu,
Su shida ne a cikin dakin su, sai dakin Matar baban su, Yara biyu. Balaraba itace Babba, sai Sabitu. Ganin
kamar ta bata ne, Malam Kamal yabi sawunta, har ya shiga gombe babu labarin ta, dan haka ya dawo
tare da bawa mahaifiyar ta hakuri suka cigaba da tafiya, basu zame ko ina ba sai garin Muri da yake cikin
Mubi.
Dake suna da yan uwa maza da mata dangin su. Yasa suna komawa garin basu jima ba..aka. Aurar da
Jamai ga Dan Gwaggo Hakama Harisu. Shine aka bashi Madakin Muri, kasancewar Malam Kamal shi ya
kafa garin Muri.
Bayan shekaru.
Zuri'arsa ta kuma bunƙasa, tare da taimakon Allah, suka rike auren zumunta, kuma wani ikon Allah babu
wanda zai ce maka an tab'a samun matsala.
Kanen shi biyar nan duk sai da ya had'a auren ƴaƴan su da juna. Sunayen kanen shi ya had'a da Aminu,
Nasir, Muhammad, Habibu, Hauwa'u, Fatimah, sai ya had'a dan Aminu da Yar Fatima, Yar Habibu da Dan
Muhammad,Yar shi da Dan Nasiru. dan Hawwau da yar Sabitu.
Dangin su baki daya sai ya zamana auren zumuncin yayyi karfi a cikin zuri'ar. A hankali suka hayayyaf
can gidan Madakin Muri aka samu yan mata da Samarika dan haka suka ci-gaba da had'a auren
zumuncin su.
**
Allah yayiwa Malam Kamal rasuwa inda ya kuma jadadda musu karfin zumunci, da kuma bai yarda su
koma Gombe ba, ko suyi alaka da yan gombe.
Gidan Harisu kasancewar shine Madakin Muri,sai aka samu auratayya a tsakanin gidan shi da gidan
Sarkin Malamai, wato gidan malam Kamal.
Suma kenan malam Kamal sun rasu bayan sun hayayyafa. A hankali manyan suna yi ta karewa, ana
kuma Cigaba da had'a auren zumunta. Har bayan shekaru casa'in cif.
Kakan shi shine Malam Kamal Yero. mahaifin shi Hassan Yero, shine ɗan autar Malam Kamal Yero domin
su biyu aka haifa, Ya macen ta rasuwa.
Hajiya Yawuro ita kuma Yar Jikar Habibu Yaro ne, Kabiru Muri ya haife ta. Dan su karfafa
dangantakar su, aka bawa Alhaji Babba ita domin shi ya kasance Babba a cikin Familyn.
Chindo wanda sunan shi Aliyu, sai Mahaifin Rooman Yakub, sai Zainab tana aure a gidan Madakin Muri,
sai Jamil wanda yake soja ne yana can kudu yana auren yar baffan shi, Sai Lawizah tana nan a cikin garin
tana auren Jikar Aminu,, sai Nusaiba tana aure jikan Fatimah amma ta rasu shekara biyu kenan, sai
Balkisu. Tana auren jikan Sabitu, sai Hassana da Hussainah, Hassanah tana auren Jikar Muhammad, suna
cikin gidan, Hussainah tana auren a gidan Madakin Muri, sai gambon su yana Abuja yana auren Kanwar
Mariyah.
Yakura Adama Kanwar Alhaji Babba ce, ita kuma aka bawa jikan Harisu wato Alhaji Muhammad
Madakin Muri. Ita ta haifi Mariyah.
**
Kasancewar Chindo shine babba dan Alhaji Babba, sai aka bashi auren Mama ita ta haifi Babangida
wanda sunan shi Hashim ne, sai kanwar shi da take bin shi, Jiddah sai Shahid da Hisham sai Fanan.
Kasancewar Ita Mama Yar Yadiko Delu ce, ita kuma Mariyah Yar Yakura Adama ce.
Gidan Yakub kuma an had'a shi aure da Mariyah, Kanwar Maman Babangida ce, sun jima basu
haihu ba. Sai da suka tafi gyambo bikin wata yar gwaggon su, wacce shima mijinta kanin su Alhaji Babba
ne, a gidan bikin ana sha'ani wata ta ta shigo cikin gidan.
"Bani biyar" kallon mutanen wurin tayi, kafin ta ciro biyar ta mika mata.
"Arzikin mijin ki zai lalace amma sai dai zan baki damar zab'i haihuwa ko Arziki?"
Kallon matar tayi sannan ta kalli Maman Babangida, da take goyon Babangida lokacin, dan yana yawon
shi bai wuce shekara uku ba, sunkuyar da kai tayi.
"Shalle baki ganin bakuwa ce, don Allah ki kyale ta Y'ata ce."
"Sumaye! An rufe mata bakin haifarta ce. Sabida arzikin mijinta. Sai dai basu san cewa Allah ya halicci
irin mu a doran kasa ba. Ba zata haihu arzikin da yake da shi zai lalace. Domin ba ta Allah bace shima
tura mishi aka yi. Dan haka ki zab'a idan arziki kike bukata na yi tafiya ta, idan kuma Haihuwa kike so
tsaya muyi magana."
Dayawa mata a wurin kansu rabuwa yayi wasu na cewa ta zab'i dukiya ta bar haihuwa wasu na cewa
ta zab'i haihuwa ta bar dukiya. Wata dattijuwar mata ce ta fito ganin yadda jikin Mariyah yake rawa tace
mata.
"Idan ta zab'i dukiya, har abada ba zata tab'a haihuwa ba, idan ta zab'i haihuwa har abada ba zasu tab'a
tsiya ba,domin zasu fi karfin kome mijinta ba zai yi Maula ko roko ba, amma arzikin shi ba zai wuce
wanda zai dauki nauyin iyalin shi ba. Domin a yanzun ai bin shi ake yayi aure yaki yi."
"Toh na zab'a mata haihuwar!" Ta faɗa tana kallon yadda Mariyah take sauke ajiyar zuciya.
"Yawwa Insha Allah zaki haifi abin da zai janyo miki arziki har cikin dakin ki, sai dai kuma zaki tashi a
tsaye, domin ana bibiyar rayuwar ki, gidan ku akwai masu bibiyar ki. Ba iya gidan mijinki ba, har gidan
iyayen ki"
"Sannun da ƙoƙarin dakatar da wasu abubuwan, sai dai kiyi hakuri. Duk tsanani yana tare da sauki." Ta
juya kan Babangida tana shafa kanshi.
"Yaro, ki yawaita mishi addu'o'in. Allah ya kare shi mugun ji da mugun gani" daga haka tayi ficcewarta
daga cikin gidan.
Nan suka shiga hiranta da yadda take taimakawa mutane, ita dai Mariyah bata yi magana ba, tana dai
kallon abin kamar almara, baya bikin sun dawo gida ne, wannan watar tayi b'atar wata, tun daga lokacin
daga ita sai Maman Babangida suke dama a layin su, ita tayi ta kula da ita har cikin ya fito.
Abin mamaki cikin nada wata shida ya kwanta, kamar ba a tab'a halittar cikin ba, hankalin Mama ya
tashi dan haka ta nufi gyambo, taje ya saka gwaggon su a gaba tana kuka.
"Ba wai ba zan kai ki bane, amma ai ke kin san abin da yake faruwa me yasa ba zaki dakatar ba? Don
Allah ki yi wani abu mana"
"Wallahi ba zan iya wani abu. Kai ba, tun tuni Mariyah ce ta zab'e haka don Allah." Ta faɗa tana kuka,
"Basu sani ba, amma ita ta zab'i dukiya akan haihuwa. Don Allah ki rufa min asiri, ki bar abun haka."
Mik'ewa tayi sannan ta dauki mayafi suka fita, sun yi tafiya me tazara, sannan suka isa gidan Shalle tana
zaune a gindin bishiyar tsamiya.
"Kina son yar uwarki, son itama ɗayar tun ranar na fahimci haka, me yasa? Kinsan ai da yarinta a tare da
ita akan me zaku dage ita ta zab'e bayan zab'ar mata aka yi"
"Ta ko ina zagaye muke da su, don Allah kiyi wani abu." Mik'ewa tayi sannan ta tsinko ganyen tsamiya ta
had'a da wasu ciyayyi. Ta mika mata.
" Dafa ta zauna akan tsohon turmin tsakar gidan ku, ta sha Insha Allah zata sauka lafiya daga kan shima
sai ta bukaci hutawa."
"Bana karban sadaka. Idan kin tafi tasha ki bawa Almajiri. Idan namiji ta haifa a sanya mishi Abdullahi,
idan mace ce kuma ku saka mata sunan da zai dace da rayuwar ta. Amma kice karta yi kuka fa! Naso da
zanyi rayuwa tabbas da zan tsaya na taimakawa abin da zata haifa."
Gyada kai suka yi. tare da mata sallama, suna tafiya. Ko minti talatin ba ayi ba, wasu mutane suka
kawo jikan su dan kimanin shekaru goma baya, babu Lafiya. Karban shi tayi tana murmushi tace musu.
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
JINI..!
Mai_Dambu
_Akwai turaren wuta dan Maiduguri da Chad Ubansu me sanyin dadi idan ka saka sau daya sai ka kuma
nima idan har kin yarda ke ƙasaitacciyar mace ce me aji jaraba turaren wuta na zamani me yayi ba iya
nan ba hatta Humra me sanyin dadi akwai. Ga masu bukatar bikin ko amaryan karni tuntube Aishah
Shuwa da kanki zaki bani labarin kamshi...+234 812 535 5554 sai an gwada akan san ba kwarai_
BABI NA BAKWAI.
"Toh Allah mai yadda yaso, ku dan bani minti biyar mu gani." A hankali take shafa mishi wasu maganin
da ta kwab'a tare da had'a mishi ruwan tana bashi yana sha. Kafin ta juya ta kalle shi tana faɗin.
"Kwana Uku, nazo biki ne dashi bamu tab'a zuwa ba sai yau" murmushi tayi sannan ta ce mata.
"Zan baki zab'i amma ki bani nera biyar" duba jakarta tayi dakyar ta hango nera biyar ta bata. Juyawa
tayi sannan tace mata.
"Zaki shahara sosai, zaki daukaka sosai. Sannan kukanki ba tsawon shekaru zaki cigaba da yi, kafin Allah
ya kawo miki me share miki shi. Sai dai zan muku aikin nan kyauta da kuma wani abu ɗaya. Wancan
matar ta tafi bana son zaman ta a nan."
Juyawa matar tayi ya rage daga Shalle sai matar da ta kawo danta, sun yi magana me yawan gaske,tare
da mikawa Uwar yaron wasu abubuwan sannan ta ce mata.
"Shi din zai zama gaggara badau ne, kuma zai zama mutum na farko me yawan Alkhairi, kiyi ta addu'o'in,
Allah zai tsaya muku, domin kina cikin makiya, shi kuma Karki damu da yadda rayuwar shi take, kiyi
kokarin ganin kin fahimce shi. Wannan na bashi ne, domin ya zama adali a cikin al'umma, mai tausayi da
jin kai, karki damu da lallai sai yayi yadda kike so, bayan Mayun sun shafe shi, akwai abin da ban gane ba,
amma kiyi hanzarin barin nan da shi."
"Ki tabbatar yau kuka bar garin, karki kwana a cikin shi, sannan ki bawa Almajiri sadaka kune mutane na
karshe da nayi muku aiki akan gabba"
"Mun gode" ta faɗa tare da saba'a yaron a kafad'ar ta, suka bar wurin Shalle. Bayan kamar minti biyar
ta shiga had'a sauran abubuwan tare da daure ciyawar da yake wurin. Wani irin rugugi ne da wani katon
tsawa ya diro a wurin, wasu irin manyan halittu suka bayyana a gaban ta.
"Alhamdulillahi burina ya cika kuma na sadaukar da kome ga wanda nasan al'umma zasu amfana da su,
duk abinda zaku min sai kuyi"
"Shalle me yasa baki jin magana? Kinsan" shake wuyar jibgeggen halittar tayi sannan tace.
"Hukuncin shekaru nawa zaku dauka kuna min, na gaya muku ba zan yi ku ba, ku kyale ni mana" watsa
mata wani irin Chain suka yi tare da daure ta suka tafi da ita.. duk yadda ta juya tsinin Chain din ne yake
soke ta dan haka ta hakura da motsi.
A ranta tana ayyanawa idan har matan nan me cikin ta haifi Ya mace Ubangiji ya nufe su da saka Umm-e-
Rooman. Domin sunan ya tasirantu da wargaza wasu abubuwan. Allah nuna mata wannan karshen
zaluncin.
**
Basu kwana a gyambo ba, Maman Babangida tana bayan motar, Matar da ta kawo danta itama tana
gabanta, ganin ya rage saura mutum biyu matar ta biya kudin motar baki daya ta ce mishi.
"Babu kome"
Haka suka yi ta tafiya har Allah ya kawo su Yola, dare yayi sosai. Dan haka matar tacewa driver.
"Ko zaka kai ta garin su, ina ga sai gobe mu wuce kaga dare yayi zan kara maka kudin sama da." Jin kudin
da za a biya shi yasa shi Amincewa sai gashi har Mubi, bude ido yaron matar yayi sannan ya ce wa Driver
din.
"Tsayar da motar" yadda yayi maganar kamar umarni ne dan haka mutumin ya tsayar da motar.
Kurawa wajen yayi idanu, tare da kallon yadda ayarin wasu irin bakakken macizai suke tsallake titin, su
kansu wani irin sanyi ne yake kad'awa, tare da tsoro ya kama su, amma shi yana ganin macizan. Sai da
suka gama wucewa sannan ya cewa driver.
"Muje" haka suka ci-gaba da tafiya har suka isa gidan su Mama.
"A'a ina son gari ya waye mana a gida ne ba bar yara a gida,"
"Toh shi kenan" haka ta fita tana musu godiya, sai da ta buga kofar gidan aka bude, har Baffa Chindo yaje
yayiwa matar godiya, sannan suka juya abin su, bayan ta shiga cikin gidan.
Washi Gari
Sa sassafe ta dafa maganin ta kaiwa Mariyah, sannan ta dawo ta Cigaba da ayyukan ta, haka suka yi ta yi
har aka kwana aka wuni, tsawon wata biyu ana abu daya, sai ga cikin ya fito bul, abin mamaki. Haka suka
ci-gaba da tattalin cikin, duk da samun shi yaja baya, amma kuma akwai na rufin asiri.
Kafin ta haifi cikin nan kuwa, sai da jini ya ɓalle mata, kamar zata mutu, haka Alhaji Babba ya shiga
niman magani kamar gobe duk inda ya shiga za a gaya mishi ai matsalar a cikin gidan yake, ba a wajen
gidan ba. Gashi nan idan yaje ya tara Familyn din su yayi musu kashedi. A sake mishi kurwan Surukar shi.
Yana zuwa yayi musu hauka na fitar hankali, tare da cewa sai ya dauko Sarkin Mayu yayi musu tonan
silili.
Jin haka kuwa bai gama fita a kwayar shi ba, aka ce jinin da yake zuba ya tsaya. Da haka aka samu cikin
ya kai labari, shi yasa da ta tashi haihuwa babu wanda ya sani daga Mamar Babangida sai mazajen su, sai
Alhaji Babba. Shi da kan shi ya tsaya da addu'a, har Allah ya dauke ta lafiya.
Ana kawo mishi yarinyar yayi mata addu'o'in tare da mata Huduba, sunan da zai saka mata ne yake ta
wasiwasi, a hankali ya ji kamar ana ce mishi ka saka mata UmmuRuman, ai kuwa ya rangad'a mata
Ummu Ruman, kowa yazo Barka har da kakanina yarinyar, kowa ya dauke ta sai yayi magana, gashi a
lokacin aka bawa Yakub auren Salamatu.
Murna a cikin Zuri'ar babu wanda bai yi ba, bayan suna aka Umm-e-Rooman ta kama wani irin kuka
mara dadin ji. Haka aka yi ta tunanin ko wani abu ne, kafin su yi arba'in yarinyar ta koma kamar
Kwarangwal,sai da Alhaji Babba ya kai yarinyan can kauyen numan wurin wani me magani, mutumin ya
duba ta sosai, kafin ya basu magani tare da cewa.
"Akwai Mayu a cikin gidan, ta ko ina suna son yarinyar suna bibiyar rayuwar Uwar da yar Uwar tafi ƙarfin
su, suka koma kan Yarinyar. Dan haka ga wannan ayi ta mata hayaki aka bata tana sha itama Uwarta a
bata ta sha, wannan ta wanke nononta da shi"
Ya amsa tare da musu sallama ya bar kauyen ya dawo gida,. Lokacin da ya dawo ne ya bada aka fara
maganin, sannan ya tara meeting. Bayan la'asar.
Sun taru baki daya, shiru yayi sannan ya mike tare da cewa.
"Na tara ku ne a nan ba dan kome ba, sai dan wancan yarinyar! Tun kafin a haife ta kowa yasan yadda
muke ta fama har zuwa yau. Sai da na gama yawo na, aka ce min ciwon yarinyar a cikin gidan nan yake.
meye Umm-e-Rooman tayi muku? Ku idan har rayuwarta kuka bukata toh ku dauki nawa ku barta ya
rayu! Don Allah ku sake kurwanta." Yadda yayi maganar yayi kashe musu jiki dan haka aka shiga kananun
magana.
"Ai kowa yana fama da matsala babu wanda ya sani a she a cikin mu ake mana haka, toh gaskiya ya isa
haka matukar a ka cigaba wallahi kome zai faru. Domin ba za a tab'a mana dan uwa ba, itama Yarinyar a
kyale ta haka ko kuma muyi abin da zai hana kowa sukuni sai a dauko Sarkin Mayu yayi mana tonan silili
a cikin gidan." Jin haka yasa duk suka shiga hankalin su. Miyagun cikin su, suka shiga hankalin su kamar
me. Tare da alkawarin sake kurwan yarinyar.
Bayan an gama taron tare a kafa sharadi idan yarinyar ta kuma wani ciwo wallahi koma wacece sai an
fitar da ita, dan Alhaji Babba yayi rantsuwa idan ba zasu tab'a shi ba, toh a sake mishi kurwan Jikar shi,
tun da suka ji abin da sauran yan uwan shi suka fada tare da gaya musu zasu dauki mugun mataki
matukar suka tab'a Alhaji Babba.
Shine yarinyar ta samu lafiya, a hankali da kome ya sauya har yarinyar ta kai shekara daya da rabi
Bata kuma wani lalura ba. Wani abin da Mariyah take yi duk lokacin da magarib tai zata saka
Babangida ya rike hannunta su je cikin gidan, wurin Yakura Adama, Kakar ta na Uba. Tun yarinyar bata
da wayo har tayi,. Wani lokaci da kanta take tafiya, kafin ka shiga cikin gidan, akwai bishiyar rimi, a cikin
gidan kullum tazo wucewa sai ta tsaya tana kallon wurin.
Tun abin yana bata tsoro idan tazo sai ta tsaya, har ta daina tsoron. Amma haka kullum sai ta zo wurin
bata da yawan magana, haduwar ta da wurin yasa ta kuma zama mara magana, idan tazo wurin zata iya
zama har isha tana kallon abubuwan al'ajabi.
A hankali take girma har ta kai lokacin da aka saka ta a makaranta, a lokacin aka yi auren Yakub da
Salamatu. Allah da ikon shi tana shigowa sai cikin Maimunari, wacce suke kira da Munnah. A lokacin
Mariyah tana da cikin Abdul Malik, kusan a tare suka haihu.
Daga nan suka shiga haihuwa kamar gasa, har lokacin da Umm-e-Rooman ta gama Primary school,
ana goyon Hamdiya. Lokacin Babangida yana ƙoƙarin shiga jami'a.
Tun daga lokacin wata irin shakuwa ta shiga tsakanin su, wani abu da ba kasafai ake gani a wurin
yaran Fulani ko hausawa ba, shine gashin Umm-e-Rooman ja ne, me sirki da fari fat, wanda ya karkato ta
goshinta. Wannan ya faru ne lokacin tana da shekaru biyar, tazo zata wuce wurin bishiyar rimin cikin
gidan su, wani katon bakin kare ya taso mata, yadda ta fasa kara, tare da zuɓewa a sume. Ihunta da aka
ji ne yasa aka fito a nan a ka same ta, ta suma. Daukar ta Innah tayi,. Lokacin Yadiko Salamatu tana aiki a
tsakar gidan,Maman Babangida ta fito dan tana sallah taji ihun. Shine ta fito, Innah ta na shiga cikin
gidan ta mikawa Mama Umm-e-Rooman, ta wuce dakin ta.
Bayan ta dauki Umm-e-Rooman, wani farin haske ta fito da mugun gudu, ya caki karen ihu yayi tare da
b'acewa, dama tunda Rooman ta fadi karen yake zagaye ta, ganin haka hasken ta kuma bayyana kafin
zuwan Innah ta tafi da gudu ta sami karen. Tartsatsin wuta ne ya zube a kan Rooman a hankali ya shige
cikin gashin kanta. Innah tana zuwa kuwa ta dauke ta bakin ta dauke da addu'a.
Bayan Mama ta kaita d'akinta ne ta fara mata alola ta daura da addu'a, cikin ikon Allah ta farka da
lafiyarta.
Haka yasa basu damu, sai da ta fara girma ne aka lura da farin gashin da yake jikin gashin kanta, sai
aka ɗauki haka a matsayin yar baiwa.
Lokacin da aka kai ta Makarantar kwana, watan ta biyu aka dawo da ita gida sakamakon rashin lafiyar
da ta fara, inda suka tashi da addu'a, asalima Rooman ta taso bata da wadattacen lafiya. Kuma jikinta a
buɗe, shi yasa da zaran wasu miyagun sun kalle ta ko sun mata wani. Shi kenan babu lafiya, sai dai
lokacin da aka dawo da ita gida, suka kai ta numan anan aka basu magani tare da rufe mata Jikinta. Ta
cigaba da zuwa wani privet school anan Mubi.
A hankali girma ya bayyana a tare da ni, lokacin ina shekara na goma sha bakwai, ina aji biyar na
secondry school, dake makaranta a aji biyar ake zana Waec, ina gamawa ban tsaya ba na nufi jami'a, a
nan ne samari suka min cak har da masu turowa gida, duk wanda yazo da a dakatar da shi a gaya mishi
an yi min miji.
A ka'idar gidan mu, Yarinya ta kai aji biyu na jami'a ake mata aure lokacin Hamma Babangida yana
master din shi. Lokacin wayar salula sai wane da wane, lokacin da aka bawa Baffan Chin okdo karamin
jakadar Nigeria a Ukran ya kawo mana kananun waya, da shi muke cikin soyayyar mu.
Lokacin da ya gama aka saka bikin mu, inda aka fara hidima sosai. Tare da fara biki.
Lokacin sun koma Yola da zama, akan idan aka gama bikin mu can zamu zauna tunda a Yola nake
karatu, aka tsayar da maganar.
* Tun aka fara maganar auren sun yake cikin tashin hankali, domin wasu miyagun mafarki yake.
Kuma ya rasa yadda zai yi dan haka ya sami mama ana saura sati Uku bikin su
Tana sallah isha ya zauna a gaban ta yayi shiru, tana idar da sallah tayi addu'o'in, sannan ta zuba
mishi ido.
Shiru yayi bai ma san tana yi ba, can kuma ta sake mishi magana kamar wanda yake barci ya firgita.
"Mama Umm-e-Rooman! Anya tana da lafiya?" Duban shi tayi kafin tace mishi.
"Abin da yasa na miki tambayar, Muna lafiya da ita tace wai kar na Kuskura nace zan aure ta, idan ba
haka ba zan mutu." Kallon shi sosai tare da take cewa.
"Ina nufin ita da kanta tace na janye auren ta ko ta kashe ni, idan bata kashe ni ba zata shafe Tarihi na, ta
gaya min haka tun wata uku saura bikin mu, yanzun da ya rage saura sati Uku, na fara wasu miyagun
mafarkai, wasu mata suna bina zasu kashe ni,tare da wani wanda ban sani ba.
Mama ina jin tashin hankali akan haka don Allah meke faruwa."
"Kasan tayi matsalar rashin lafiya, ina ga shine yake bibiyar ta"
Ya fada yana mai da ajiyar zuciya, girgiza kai take gabanta yana mugun faduwa. Haka tayi ta bashi
shawara, kafin ta sallame shi yana fita ta kira Rooman.
"Wallahi ban tab'a cewa zan kashe shi ba, akan me zan fadi haka ga mutumin da yake sona, wallahi ban
fada mishi haka ba." Duk yadda mama taso jin ko akwai wani abu amma bata fada ba, har suka yi
sallama.
"Inno ki jawa Barmani kunne wallahi ta sake, wani abu ta faru da Babangida na rantse da Allah kome zai
fito har ke zai shafa, dan haka tayi gaggawar fita harkan shi."
"Karki damu babu abin da zai faru, ki kwantar da hankalin ki, Allah yana tare dake."
"Ba sai kin gaya min akwai Allah ba Inno na jima da sanin akwai shi...₦300
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
JINI..!
Mai_Dambu
Talla! Talla!! Talla!!!*
_Akwai turaren wuta dan Maiduguri da Chad Ubansu me sanyin dadi idan ka saka sau daya sai ka kuma
nima idan har kin yarda ke ƙasaitacciyar mace ce me aji jaraba turaren wuta na zamani me yayi ba iya
nan ba hatta Humra me sanyin dadi akwai. Ga masu bukatar bikin ko amaryan karni tuntube Aishah
Shuwa da kanki zaki bani labarin kamshi...+234 812 535 5554 sai an gwada akan san ba kwarai_
BABI NA TAKWAS.
"Na sani ba zaki yarda da ni ba, amma wallahi ba haka bane, babu abin da zai faru, na miki alƙawarin
haka, a duk na mune babu abin da Barmani zata musu."
"Na dai gaya miki ki ja mata kunne, wallahi wani abu ya faru sai na fadi abin da zai sakata jin kunyar
zama a cikin al'umma da cikin gidan" inji Maman Babangida.
Wasa suke a bakin kofar gidan su ita da Mariyah kasancewar an yi ruwan sama sosai, dan haka suka nufi
kofar gidan tare da tsugunawa suna kallon ruwan da yake gudana.
"Addah Salaha,. Kalli yadda dandali kwadi suke yawo a cikin ruwan. Karar motar katako suna ji, a hankali
suka d'ago kan su, tare da kallon matar da tazo ana sauke kayanta.
"Laa Innah Barmani! Sannun da zuwa Sannun da zuwa" rike kayan hannunta suka yi tare da kallon ta.
Biyan kudin tayi bayan ta mika hannu zata dauki kayan, Yaron motar ya kai hannu tare da cewa.
"A'a bari na kai miki cikin gidan mana" kyale shi tayi sai da ya kai cikin gidan sannan ya juya zai fita ta
dafa kafadar shi tare da cewa.
"Nagode Allah ya saka maka da gidan aljanna." Tana sake shi ya juya tafi ita kuma ta kalli hannunta yayi
damshi, kallon kasa tayi sannan ta durkusa ta dauki kurwan yaron ta nufi cikin gidan, dake yaran sun
shiga cikin gidan domin sanar da zuwan ta, tana shiga zauren gidan ta dauki kurwan yaron ta d'aga wani
kututture ta saka sannan ta mai da iccen ta mike tare da shiga cikin gidan.
Tana isa asalin cikin gidan ta ciro maitar ta sab'a a bishiyar gwaiba, sannan ta nufi cikin gidan da fara
kwance bisa fuskarta. Nan gidan ya hautsine da murna,
Tana hango kananun yaran gidan harshenta ya fara zazzagowa, tana jin ina ma da bata cire maitar ta
ba, da ta samu kurwowi dayawa, amma babu kome zata adana abinta tasan gaba zai mata amfani, dan
haka aka shiga gaisuwa.
Ita din yar uwa ce ga Yadiko Delu, dan haka suka shiga cikin dakin ta, kallon juna suka yi bayan sun
kuma gaisawa.
"Ya zaman gidan na ku?" Kasancewar ita a taraba take aure, dan haka bata cika zuwa na sosai.
"Lafiya lau"
"Toh madalla" Yadiko tasan halin ta, kara kallon ta tai sannan tace mata.
"Kai Delu sai kace na baki wani abu mara kyau, toh Allah ya baki hakuri mai ta aiko baka ci dan kanka ba,
zaka ci kodan kare rayuwar ka da ta iyalin ka,"
"Hm! Keda ya zama miki dole ba, amma yadda nake da saurin fushi idan naci maita sai na gama da
kowa" ganin Yadiko Delu ba zata fahimta ba, ya sata share zancen ta nufi waje tayi alola tana kallon
Yawuro da take ta kwashe abinci tace mata.
"Yawuro Uwargida a gidan Malam Mamman Muri, naga abu ina son da fatan ba zaki hanani ba." Kallon
ta Yawuro tai dan bata matan wani sha'ani ta ya tab'a had'a su taji ana cewa kowa ya maka dan shi ya
rike Barmani ta iso idan ka shirya zaman makoki a gidan ka toh. Jin haka yasa ya fara kokarin fahimtar
Barmani tana maita kenan. Dan haka ta kuma saka ido sosai akan Yaranta tare musu addu'a sosai. Tana
kuma karb'a musu jiko da hayaki.
"Ayya Barmani, me kika gani kike so?" Ta tambaye ta a hankali tana kwashe abincin ƙarshe.
"Mariyah"
"Kai Delu wasa nake mata" ta wuce tayi ban daki bayan ta kama ruwa ta fito, sannan tayi alola ta samu
yaran suna cin abinci.
Dakin yar uwarta ta shiga, ta zauna tare da shiru kafin ta mike ta gabatar da sallah da yake kan ta, tana
idarwa ta nufi hanyar waje bayan ta zauna domin matan gidan a wurin Alhaji Muhammad Muri suke cin
abincin su.
"Kowa ya zab'i abin da yake so ni kuma ba bashi." Dake Salaha tana da masifar wayo kuma Yadiko Delu
ta mata fada akan karta yarda Barmani ta ce ta zab'i abu zata kashe ta ne, ta daina ganin su, aikuwa tuni
tsoron Yar uwan Mahaifiyarta ya shiga ranta. Ganin Mariyah tana kallon Innah Barmani yasa ta rike
hannun Mariyah tana girgiza mata kai.
Rashin wayo, sai ta kai hannunta zata zab'i hannun da Barmani ta dunkule. Salaha ta buge hannun,
kallonta Barmani tayi sannan tace mata.
"Ina ruwanki tunda ke ba zaki yi ba." Yadda tayi mata maganar tana hararanta yasa baki daya tsoro ya
kamata, dan haka ta koma gefe tana kallon su, har Mariyah ta zab'i dukiya bayan ta ce mata.
"Wannan kudi ne, wannan kuma Yara ne wanene kike so?" Abin ka da kuruciya sai ta kai hannunta kan
dukiyar tana faɗin.
"Addah kullum zan ci dad'i na barki yara kuma zasu dame ni, tare da su zamu yi ta cin daɗin."
"Yawwa Shalele, zan zaki ci dad'i." Tana fadar haka ta kalli Salaha tare da zabga mata harara, har
iyayen su, suka dawo. Bakin Salaha bai yi nauyi ba ta gayawa Uwarta, itama bata yi kasa a gwiwa ba,
tayiwa barmani fada da cewa matukar bata kyale yarinyar ba zata gayawa Alhaji Muhammad Muri, jin
haka yasa baki daya tsoro ya kamata ta ce.
"Kai wasa nake fa, ban mata kome ba, wallahi babu maitar ma yanxun."
Sanin halin Alhaji Muhammad Madakin Muri yasa ta fadi haka domin zai iya sawa a mata wulakanci
akan Yaran shi.
Cikin dare bayan kowa ya kwanta ta, mike tare da nufar inda bishiyar gwaibar nan yaƙe ta dauki maitar
ta, ta had'iye sannan ta nufi zauren gidan ta dauki kurwan yaron driver nan, ta fita tsaya tare da kallon
shi tana murmushi, tunda ta had'iye maitar ta zama wata irin tsohuwa me ban tsoro da kyama, dan haka
ta nufi hanyar waje bayan ta koma tsuntsuwata duji (wato Mujiya kuyi hakuri da Hausar nawa)
Tashi tayi sama tare da cillawa can samaniya, ta nufi wani tsubiri, ta sauka sai ga wasu ma sun
sauko, mikawa shugaban su tayi kurwan yaron ta kalle shi kafin ya mikawa sauran aka kwantar da shi,
aka fara rawa.
Suna rawa kayan su na kwaɓewa, har sai da suka yi tsirara, sannan suka fara aiki yanka kurwowin
mutane, bayansu gama suka watsa a katon tukunyar da yake gaban su,
Wani kwalbar shugaban su, ta bude bayan ta diga wani bakin ruwa. "Fuuuuuuwa!" Hayakin dark pink
ya tashi sama, kafin suka had'a baki wurin cewa.
"Wureraaaaaa!"
Suka d'aga hannun su, sama tare da kara furta "Wureraaaaaa". Bayan sun gama, kowa ya fadi bukatar
shi. Itama Barmani ta fadi bukatar ta tare da mika mahaifar Mariyah.
"Ba zan amshi mahaifar ba, ki ajiye can domin zata haihu ko bud'ade ko bijima, zata auri me arziki ba wai
fatar ki bace ta kai ta haka ƙaddararta ce dan haka babu bukata domin haihuwa zata yi. Sai dai mu ajiye
wannan muyi ta gana mishi azaba koda ba zata haihu da wuri ba. Kuma Uwar Yarinyar bata wasa da
addu'a ban san wata irin sa'a kika ci har kika raba da mahaifar ta ba"
Da haka suka gama kai kukan su, sannan aka dauko wasu irin kwanuka aka zuba ana zuba musu
kurwowin da aka dafa.
A hankali kowa yake shan nashi sannan suka wani irin ihu, tare da fadin.
**
Lokacin fitar Barmani akan idanun Salaha ce, dan haka bata san lokacin da ta dawo ba, domin tayi barci,
amma kuma ta kudira a ranta ba zata tab'a barin ta cutar da Mariyah.
Wannan shine abin da ya faru, har zuwa ranar da aka da akayi auren su, tana rike da abin lokacin da
Allah ya budawa Yakubu ne abin ya fara bata tsoro domin yayi Mahaukacin kudi,kafin Allah ya had'a su
da Shalle ta basu makarin wancan abin.
...
A dawo labarin.
Yau kwana biyar ya rage dan haka ina kwance, naji kamar ana kirana. Mik'ewa nayi tare da fitowa kofar
part din mu, wani haske na gani ya bayyana, a hankali na tako har wurin hasken da yake inda bishiyar
rimi yake na tsaya, tun ina yarinya nake ganin wurin ban cika ganin abin da yake wurin ba, amma yau
naga wani mutum da ya juya bayan shi, farin gashin kanshi ya sauka a gadon bayan shi.
Yana zaune kamar yadda na saba ganin shi ya lakwashe kafar shi yayi zaman yogo, dafa kafadana
aka yi, na juya tare da sake wata ƙatuwar kara.
"Ina lafiya naga taje ta kafe wancan bishiyar rimin da ido bata san nazo ba, na tab'a kafad'ar ta shine ta
suma,"
nan da nan aka shiga yayyafa min ruwan sanyi, ajiyar zuciya na sauke tare da kallon su.
"Meye ya faru?" Suka min tambayar. Dafe goshina nayi tare da cewa.
"Babu kome"
"Toh meye ya kai ki wurin bishiyar rimin can?" Inji Daddy,. Kallon su nayi kafin na shiga ƙoƙarin tuni abin
da ya faru, na manta baki daya.
"Wallahi ban sani ba, ni kamar kira na aka yi ko meye oho ban sani ba fa" na fada musu ina kokarin
mik'ewa.
"Amin Ya Allah" Innah tace tana kallona, ina shiga dakina na kwanta tare da sauke ajiyar zuciya,ina kara
jin wani sanyi a kaina zuwa kirjina,, lumshe idanuna nayi barci me mugun karfi yayi gaba dani.
A wani katon fili babu kome a wurin sai Flowers.
"Kina son su ne?" Aka fada a bayana, da sauri na juya tare da kallon shi, gefen shi wasu yan mata ne,
suke shafa shi tare da bin jikin shi suna mishi wani irin romancing, kallon shi nayi fuskar shi lullube da
farin gashi. Juyawa nayi da sauri domin daya daga cikin yan matan ta mike tare da hawa jikin shi, tana
wasa da al'auran shi.
"You like then?" Ya kuma tambaya na, gyada mishi kai nayi duk da na juya mishi baya, jin shi nayi
yana dab dani, na d'ago kai na ina ƙoƙarin kallon fuskar shi. Amma na kasa hango fuskar shi,. Hannun shi
ya d'aga tare da kallon wurin Flower ya nuna da shi take wuta ta kama Flower.
"Me yasa?" Na fada da karfi ina kallon shi, bayan na kalli yadda flowers din suke ci da wuta.
"Ni ya dace kice kina so,duk namijin da ya kuskura ya ce sai ya rab'e ki haka zan mai da shi, ke mallaka ta
ce."
"Ni? Ina ruwa na da kai? Meye ya had'a ni da kai? Babu abin da zai tab'a had'a ni da kai dan haka ka
kyale Ni." Na fada tare da kaucewa da gudu, sai dai duk gudun da nake ban iya wuce shi ba, iyakata a
wuri guda nake ta falla gudu, sai da ya riko hannuna, tare da daka min tsawa, wanda ya sani daina ji da
gani, na yi baya zan zube ya tare ni.
"Ke mallaka ta ce. Ina kare ki ne domin kar a cutar dake daga ranar da na matsa sai buzunki, dan haka
karki kuskura raina ya b'aci kuma, idan ba haka ba zaki ga izayar azaba sai kin mika wuya zan kyale ki" ya
fada min haka yana kallon jikina. Kai hannun shi yayi zai tab'a ni na farka daga mugun mafarkin da nake,
kallon gefe da gefe nayi,tare da addu'a na koma na kwanta.
Yola.
Kwanciya yayi sabida ya gaji, baki daya wunin yau yayi shine a zirga-zirgan bikin shi da su, sabida ya gaji
ainun yana kwanciya barci ya dauke shi. Yana fara barcin ko minti talatin be yi ba, yaji ana daure shi.
"Har ka isa ka shiga cikin rayuwar ta? Ita din namu ce, idan ka sake aka daura auren baka fasa ba, zamu
kashe ka kamar yadda ka gani, wurgaka zamu yi a cikin wancan tukunyar azabar." Bude idanun yayi tare
da kallon sama.
Wata tsohuwa me ban tsoro ce a saman kanshi gefen ta,wasu manyan karannuka ne, suna haushi.
"Zamu kashe ka! Idan ba...." Bayyanar hasken da yayi a dakin yasa suka b'ace, yana zuwa ya shake wuyar
Babangida.
"Duk wanda ka ga zai zo maka bayan ni ne, zan kashe ka ko na shafe tarihin ka, ka rabu da Rooman ko na
salwantar da rayuwar ka.". Yadda ya shake shi ne,yasa shi zubda kwalla a hankali bakin shi ya motsa tare
da cewa.
"Rooman tawa ce, ba zan tab'a barwa wani ba" sake shake shi tayi tare da daka mishi tsawa.
"Karya kake tawa ce" ya cigaba da shake shi har sai da ya daina numfashi sannan ya sake shi, domin ya
zata ya mutu nez yayi b'acewar shi a dakin.
Babu wanda ya san abin da ya faru har kusan washi gari, ba a gan shi ya tafi masalaci ba, shine
Mama tazo duba shi, yana sume. Salati tare da kiran Yan uwan shi, suka kai shi asibitin. Dakyar aka
samu ya farka.
Yana bude ido, ya fara kokarin tashi yana ture mutane, yana faɗin.
"Wallahi bakin isa ba, Rooman tawa ce" ganin haka likitocin suna danna mishi alluran barci.
Ga bikin saura kwana hudu, basu fada a can mubi ba, aka cigaba da kula shi shi har, ana gobe daurin
auren yaji dauki kamar bashi ba.
A ranar suka nufi Mubi,. Kallon Mahaifin shi yayi sannan ya ce.
"Insha Allah zaka rayu ma" ya fada mishi,suna isowa aka fara shagali tare da hidima sosai, sai dai bai
zauna a cikin mu ba, falon Alhaji Babba ya nufa, ya zauna yana faɗin.
"Dattijo! Don Allah ka min alƙawarin babu Rooman! Iya haka zaka min ka tabbatar min da ina kaunar
Rooman"
"Takwara na baka Rooman har abada!" Ya fada tare da kallon shi.
"Toh Insha Allah, duk inda na kasance zan waiwayo gare ta, ni dai ka tabbatar min da Rooman ta zama
tawa"
Ya fada tare da mik'ewa yana jin kamar idan ya bar gidan bai zama dole ya kuma daina ba, domin shi
daya san yadda yake ji a jikin shi baki daya, ji yaƙe yayi ta tafiya ko zai samu sauki da yake nima akan
rayuwar shi.
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
JINI..!
Mai_Dambu
BABI NA TARA
Daukar motar shi yayi tare da nufar hanyar gari, yana ji kamar ana kad'a shi tamkar yadda ake koran
shanu ana zuga musu bulala haka yake jin shi. Ji yaƙe kamar duniyar ce bata da ce da shi ba, shi yasa zai
tafi zai tafi haka yake ji kamar ana koran shi daga garin Mubi.
Sai da yayi dogon tafiya, tare da isa tasha, ya tsaya yana kallon motar da yake jin ana faɗin.
"Lagos!!! Ibadan!!!" Motar ya fada tare da kifa kan shi a jikin kujeran."
**
A can kuwa hak kawai naji raina yana b'aci sosai, dan haka na shige daki na fashe da kuka, sosai nake
kuka ina jin wani irin kunci. Shigowar kanwata Hamdiya ta zuba min ido.
"Toh ai sai ki taso a saka miki lalle" ta faɗa min, kallonta nayi domin na fara jin haushin ta, a hankali na
mike tare da nufar kofar, ina fita Yagwalgwal Kanwar Alhaji Babba ta yab'a min lallen me shegen yawa
haka suka feshe ni da turaren kamshi.
Ina kuka gefe guda masu kidan garaya ce a gefe da molar su, ana kid'an garaya,. Sarawa kaina yayi dan
dole na kwace kai na, na gudu falon yadiko Salamatu,tana zaune ta ganni na shigo ina zare ido.
"Uwar me kika shigo yi?" Ta tambaye ni, kallon ta nayi, sannan na wuce dakin ta, na kwanta a saman
dogon kujeran da yake uwar d'akinta, duk da suna falo, kuka nake wanda baki daya ya d'aga musu
hankali, duk jarabarta da bala'in ta, sai da ta sauko tana kallona.
"Ke ni bana son munafunci da kinibibi, uwar me aka miki" d'ago kai nayi tare da kallonta da kwayar
idanuna sa suka yi fari kal.
"Subhanallahi! Rooman!" Ta kira suna na, d'ago kai nayi da fararren idanuna.
"Yadiko don Allah kice a fasa auren nan" na fada ina rike hannun ta. Wani kallo ta min tare da juyawa
tayi ta bar dakin. Kafin minti talatin maganar ta karad'e Familyn mu dama gamu da yawan bala'i.
Kamar za a cinye ni haka aka tura ni har falon Alhaji Babba, ina zuwa na zube ina kuka.
"Toh bamu kira ki kiyi mana kuka ba, me ye hujjar ki ba kin Babangida?"
"Wallahi ban sani ba, amma don Allah ku fasa auren, ina jin kamar zan mutu" na fada musu haka,
Haushin da wasu suka ji babu iyaka, dan haka suka mai da zancen kamar wasa, dan haka suka watsar da
al'amarin tare da korata,
Abin mamaki baya karewa, har kusan sha biyun dare babu Babangida babu labarin shi, dan haka aka
bazama niman shi.
Ina kwance a d'akina, na ji kamar ana shafa kaina, buɗe nayi tare da kallon sama na, matar nan ce. Tana
murmushi tare da kai hannun ta ta shake wuyata, kokarin numfashi nake amma baki daya na kasa,domin
tayi min mugun shaka ne.
"Ke kamar mallakar mu ce, duk lokacin da kika fara kokarin ganin kin kawo wanda zai taimake ki zamu
kashe shi,muyi ta azabtar da ke ta yadda kowa sai ya manta da..." Hasken nan ne ya bayyana yasa ta
b'acewa. Yana zuwa ya d'ago ni zaune yana me shafa min wuyata.
"Me yasa kike da taurin kai? Gashi nan kin ja ya bar gidan dan haka daga yau kar na kuma ganin wani ya
shigo rayuwar ki,muna da rayuwa dake me kyau" kallon shi nayi bakina yayi nauyi, a hankali ya shafa
goshina, komawa nayi na kwanta. karfe biyar na asuba gidan mu ya dauki labarin b'atar Babangida.
Duk inda ake saka ran za a same shi babu labarin shi,haka yayi mugun d'aga hankalin mutanen gidan,
sai lokacin wasu suka fara daura ayar tambayar su akan fasa auren da nace ayi, dan haka kafin wani
lokaci Al'amarin ya girmama a cikin Familyn mu, kananun magana da tashin hankalin ya kara ta'azara,
har gani ake kamar akwai abin da nake a boye shi yasa nace ba fasa auren.
Auran da ba a daura shi ba kenan, domin dai ango ya b'ata, kuma an fasa auren. Kallona Alhaji Babba
yayi sannan ya ce min.
"Me yasa jiya kika ce a fasa auren?" Kallon shi nayi tare da zaro idanu waje.
"Hmm! Ban sani ba." Abin yayi mugun b'atawa Iyayena rai.
Kauuu, Daddy ya kifa min mari, sai da na daina ji da gani, wani shuuu ya cika kunne na, kafin na dawo
daga hutun wucin gadin da na shiga na rashin ji.
"Wallahi ban san kome ba" ina fada tare da shashekar kuka,
"Babu kome da zata sani, kawai a Cigaba da addu'a, tare da rokon Allah. Koda zaku Shakara ana abu
daya ba zamu tab'a samun kome ba, addu'o'in shine ya dace." Inji Baffan Chindo mahaifin Babangida,
rarrafawa nayi gaban shi, ina kuka tare da cewa.
"Ban san kome akan b'atar shi ba, amma wallahi ba zan tab'a cutar da shi ba,Baffa ka yarda dani."
"Karki damu Rooman babu abin da yafi ƙarfin Allah,dan haka dai na kuka." Uzurin da Baffan Chindo yayi
min yasa na dauke shi a wani aji na musamman, lokacin da ake nawa rikicin a falon Alhaji Babba.
"Innoh sai da na gaya miki ki jawa yar uwarki kunne,na gaya miki ba sau daya ba, ba sau biyu ba.
Wallahi sai na gayawa Alhaji Babba abin da yake faruwa."
Mama ta faɗa cikin kuka domin bata zargin akwai wani dalili ta bangaren Rooman, ta fi zargin Innah
barmani.
"Kiyi hakuri wallahi barmani bata da hannu a cikin wannan lamari,. Da kaina na mata magana ta
daina maita tun ba yau ba." Ta faɗa tare da sauke nannauyar ajiyar zuciya, kafin ta kalli yar nata.
"Ki yarda da ni!" Ta faɗa a sanyayye, domin bata da wasu kalaman da zasu yi tasiri a kan Salaha.
"Taya zan yarda dake? Bayan kin san ta tab'a cutar yar kishiyar ki baki dakatar da ita ba, kina sane matar
lawandi da ta rasu a wurin haihuwa itace ta kama ta.'"
"A'a ita ma taimaka mata aka yi. Don Allah ki bar wannan zancen idan kika cigaba da magana abubuwa
zasu fito rai zai b'aci"
"Ina ruwana da b'acin ranaku? Meye zai dame ni da b'acin ranku ? Akwai b'acin ran da ya kai wanda
nake ciki? Akwai bakin cikin da ya kai nake ciki? Yaron da ya dace yana tare da matar shi yau kuka
salwantar min dashi. Idan na kyale ku Allah ba zai kyale ku ba, Inno yar uwanrki." Ta mike cikin kuka tare
da kallon Mahaifiyarta.
"Ko babu kome zaku kashe shi na ga gawar shi zai fi min sauki akan ace baya nan ba a san inda yake ba."
Ta faɗa cikin sautin kuka me cin rai. Uwa ce kawai zata fahimci halin da Mama take ciki. Domin da za a ce
za a cire zuciyarta da babu mamaki za a iya hango halin da take ciki.
Haka ta bar dakin duk da Mahaifiyar ta ce, sai da taji ta tsane ta kamar ta mutu, bata kaunar ganin ta
baki daya, a hanyar shigowa suka haɗu da Barmani.
"Ayya ashe abin da ya faru kenan?" Wani irin fusataccen kallo ta mata me dauke da bakin ciki da b'acin
rai tace mata.
Daga haka ta nufi gidan Alhaji Babba, ita kuma Barmani ta kalle ta jiki a mace ta shiga dakin Yar
uwarta, ta zauna.
"Saboda halin ki na ganin abu ba zaki barshi ba? Barmani don Allah idan kece kika tab'a Babangida na
zuba gwiwata a kasa ki kyale shi"
"Wallahi ban tab'a kama kurwan yaron nan ba, don Allah ki bata hakuri bani bace akwai wani al'amari a
tare da yarinyar wallahi ban tab'a ba, sai dai maganar gaskiya ba iya nice nake bibiyar ta ba, har da wasu
a cikin gidan wallahi kawai nawa ne kawai Salaha ta gani bata ga na sauran ba!" Ta faɗa rai a jagule.
Kura mata ido tayi sannan ta ce.
"Ance min mayyu munafukai ne, dan haka har dake ban yarda baki da hannu a cikin b'atar Babangida ba,
idan wani abu ne don Allah ki gawar shi ku bamu"
"Mun ci mun ki mu bada, idan kika sake min magana sai mu kara samu turo miki gawar kiyi uwar da zaki
yi da shi"ta faɗa tare da fita daga dakin tana isa tsakar gidan ta haɗu da matar Sha'aibu da tsohon
cikinta, a kuwa ta ce mata.
Da sauri ta miko mata tare da bata, ai kuwa ta had'a da kurwanta, tayi gaba abin ta sai da tayi kamar
zata shiga ban daki ta kuma juyo abin ta, tana fita ta dauki kurwan ta nad'e a jikin bishiyar maina da yake
kofar gidan yayi ta fitar ta. Gidan Alhaji Babba ta shiga jajjanta musu, tana shiga ta samu wasu bakin da
suka zo bikin. Kallon matar tayi da yar jaririyar ta, ai kuwa ta kalli yarinyar,. Kallon ta kawai tayi yarinyar
ta fara kuka tare da mimmikewa. Bata damu ba ta bar su a nan kawai domin yadda take jin b'acin rai
babu abin da ba zata iya aikatawa ba.
A hankali ta nufi cikin falon Alhaji Babba ta samu suna tattaunawa ta gaida su, tare da basu hakuri
da musu nunin su kaiwa Allah kukan su.
Duk wani mutumin banza musamman Mayu haka suke da wannan dabi'ar nuna maka suke sun Fika
sanin Allah. Yadda take nasihar zaka dauka bata da wata fuska bayan wanda take ado da shi. Sannan ta
mike tana faɗin.
"Amin Ya Allah, Amin dan Alfarman Annabi" suka fada baki daya, suna jajjantawa. Tana fita ta nufi
cikin gidan ta kwashi kurwowin da ta cire bayan ta kulle a mayaninta, wato wani tsuma ne kamar hanky,
ta fita a hankali ta nufi hanyar gidan Yar uwanta. Tana shiga tagan su cirko cirko, zasu nufi asibiti.
Tana fitowa kofar gida ta tsaya jikin bishiyar maina ta dauki kurwan lamiyo, suka nufi asibitin tana
zuwa daidai kofar dakin haihuwa ya janyo dutse ta daura akan kurwan Lamiyo, ta zauna a kai, tana me
murzawa.
Tun ana saka ran haihuwa har zuwa dare, bata tashi ba, tana zaune a kan kurwan. Dake akwai
mutane dayawa a kusa da ita suma kuma sun yi yadda tayi ne,. Wato dauko dutse su zauna a kai.
Kwatsam sai ga wani mutum irin maharba nan, tun daga nesa yaganta. Dan haka ya nufe ta, tare da
cewa.
"Iya tashi mana, ai kin gama da ita barta ta sauke nauyin da yake tare da ita." Yadda yayi maganar kasa
kasa babu wanda yake jin su yasa ta mike a hankali, tare da cewa.
"Babu abin da ya dame ni, domin wata rana zaki tab'a wanda zai dame ki" yayi wucewar shi, ko minti
biyar bai yi ba, aka sanar da haihuwar Lamiyo, amma ita kan babu. Ga farin ciki ga bakin ciki abin ya
d'aga hankalin mutane dayawa, musamman yan uwanta da mijinta.
Haka aka dawo da gawarta, Kallon juna suka yi da Yakura Adama, domin ta san haka kawai ruwa baya
tsami banza, kallon Barmani tayi sannan tace mata.
"Ba yau na fara jin labarin wacece ke ba, amma na yau ya kara tabbatar min da cewa zaki iya aikata
kome, ki fita a cikin gidan nan kafin na sanar musu cewa kina da Hannu a abubuwan da suke faruwa!"
"Adama meye laifina? Ina ruwana da abin da yake faruwa?" Kau Yakura Adama ta dauke ya da mari, tana
nuna mata hanyar waje, juyawa tayi sannan ta ce mata.
"Insha Allah sai na rama abin da kika min domin bana yafiya baya manta ranar daukar fansa."
"Kije kiyi duk abin da yayi miki algulgunguma munafuka me fuska biyu, ja'ira kawai wacce bata san
akwai Allah ba. Ubangiji sai ya saka mana. Kuma abin da kika daure ki sake ko kuma na gayawa Ahijo,"
tana kiran sunan Ahijo ta kalle Yakura Adama tana mamaki.
"Toh ina ruwana da wani abu? Kawai zargina yake." Sake turawa ta Yakura Adama tayi tana fadin.
"Ba zaki sake ba kenan?"
"Amma Adama wannan cin fuska ne da cin zarafin Yar Uwata." Inji Yadiko Delu,
"Jikokina ma baki bari ba, balle na wasu, Adama kin yi min dai-dai" inji Yawuro Uwargida Alhaji Babba,
kakar mu.
Yadda matan suka had'e mata kai tare da niman fallasa asirin ta, yasa ta ciro mayaninta tare da warware
sai ga kuda suna tashi sama, tare da kama gaban su.
"Fita mana a cikin zuri'ar mu, karki lalata darajar mu, domin zama dake kamar zaman kura ce a garken
awaki"
"Sai na rama"
"Insha Allah ba zaki iya mana kome ba, domin Allah yana tare da mu"
Zata fita muka hadu da ita ban san me yake faruwa a cikin gidan ba, kallona tayi sannan tace min.
"Sannun kin ji" ta kai hannunta tare da tab'a hannuna, da sauri ta cire hannun ta, tana kallona tare da
cewa.
"Wai! Lallai ma kuwa, gidan Madakin Muri da Hassan Yero zasu yi aiki babba, toh Allah ya tishe mu
Alkhairi"
Gyada kai nayi tare da shiga cikin gidan, na samu suna tattaunawa. Ban saurare su ba, na a shige dakin
Yakura Adama na kwanta ina kuka kasancewar itace Kakata da ta haifi Uwata. Yawuro Balkisu ta haifi
Ubana,. Shigowa suka yi tare da maimaita abin da ya faru na mike zubur.
"Ai kuwa ta rike hannu na ta sake yanzun da zan shigo." Na basu labarin abin da ta fad'a.
"Lallai ma! Dole na kai ta wurin Ahijo, domin ba zan kyale haka ba, zata iya cutar da ita babu gaira
babu dalili."
Kallon su nake a hankali,kafin na kumshe idanuna,nace musu.
"Naga tsoro a idanunta ba zata iya min kome ba, Allah yana tare da ni,duk da wani sharrin ta zai koma
kanta. Damuwata Hamma Babangida" na fada hawaye na zuba daga idanu na. Nan kuma jikin su yayi
masifar sanyi,suna kara jin tausayina, rarrashina suna fara, amma haka bai hana ni kuka kamar me ba, ji
nake kamar bani da gata, kome ya tsaya min cak.
#Mai_Dambu
https://chat.whatsapp.com/GhM2louNlbeJSgwVtluonQ
EWF.
JINI..!
Mai_Dambu
BABI NA GOMA.
Duk yadda lamarin yake sai da ya wuce tunanin kowa, domin a cikin kwanaki uku babu labarin Hamma
Babangida babu dalilin shi. Kwanciya jinya Mama tayi nima a tsatsaye nayi nawa, kafin a cika sati daya
labarin Hamma Babangida ya sha ruwa. Mun yi kuka har mun godewa Allah.
Dan haka muka dawo Yola bayan mun bar Mubi, dama kuma a nan nake karatuna, sannan na dawo,
gidan su Hamma Babangida na cigaba da zama, a hankali kome ya sauya mama da yan uwan shi basu
tab'a fushi dani ba,asalima kyauttta min suke kamar nice Babangida.
Kwanci tashi asaran me rai, Babangida ya cika shekara daya da barin gida, ni kuma ba kammala
karatuna na degree, a lokacin manima sun min caaa. Dan haka Alhaji Babba ya saka aka kira ni lokacin da
na dawo hutun kafin a tura mu bautar ƙasa.
Zama nayi a gaban shi ina zaune, Hamma Yusuf ya shigo shima ya zauna.
"Gashi nan ku daidaita kanku, tun bayan b'atar Babangida naso miki magana, domin shi ya bukaci haka,
toh yanzun dai gashi nan da kan shi"
"Alhaji na zata zaka bari har Hamma Babangida ya dawo ne, don Allah kayi hakuri"
"Toh abin da na gani shi nayi, Babangida ba abokin rayuwarki bane, shi yasa na zab'a miki Yusuf" ya fada
cikin lallashi da lalluma,tare da kalmomin masu dadi da daraja.
Mik'ewa yayi tare da bamu wuri, kai na a sunkuye. Hamma Yusuf ya gyara zaman shi tare da
isowa gabana.
"Na jima ina son na tinkare ki da maganar soyayya, toh Allah bai nufa ba."
"Gwara da baka min magana ba, domin bana son ka" na fada tare da kallon shi kwalla na zubo min.
"Mutumin da nake so ya b'ata, taya zan zo wani bayan shi, taya zan kula wani namijin bayan shi na
ajiyewa rayuwata don Allah ka hakura da ni"
Na mike zan fita, ya dawo dani gaban shi tare da kura min ido.
"I love You"
"Na jima da jin kalmar a bakin Hamma na" na gaya mishi tare da kallon shi, hawaye na zuba min,
Tun daga ranar ya addabi rayuwata, hidima kala kala. Shima dan cikin dangin mu ne, dan haka aka yi
na'am da zancen shi. Kafin kace kwabo kowa yasan da soyayyar mu.
Tun da aka fara magana manyan mu suka tsayar da magana. Shi kenan mafarkai tare da wani irin
damuwa ya shige ni.
....
Suna zaune da abokan shi a Yola wani gidan cin abincin, bayan sallah isha, domin abin da ya kawo shi
wurin cin abinci, kasancewar a Yola yake da aiki.
Hango ta yayi ita da wani mutum, sanye take da wando iya gwiwarta sai wani riga bai kai cibiyarta
ba, kallon ta yayi daga sama har kasa zuciyar shi tana tsannaninta bugawa.
Fita yayi cikin abokan shi ya bi bayan ta, koda ya shiga bai gansu ba, dan haka ya fito yana kyautatta
zaton gizo ne, ya dawo wurin su ya zauna ya gasun fito.
A hankali ya taka tare da nufar inda suke, har sun tadda motar su, dan haka da sauri ya shiga nashi tare
da bin bayan su, sai da suka yi tafiya me nisa, kafin suka tsaya, zuba musu ido yayi sannan ya fito,koda
ya isa jikin motar gaban shi ne ya fara faduwa, sabida glass din motar a bude take, kana jin muryan na
ciki. Isa yayi tare da bude motar. Yaji an shake wuyar shi.
"Ka rabu da ita ko kuma na kashe ka har lahira" ya fadi haka tare da buga shi da kasa, sai da ya daina
numfashi, bude idanu shi yayi tare da rike wuyar shi da yake jin numfashi na mishi wuyar shaka.
Daidai kunnen shi aka ce mishi.
"Ba mafarki bane, ka kiyayye kanka akan Rooman" da sauri ya tashi zaune, domin bai zaci haka ba.
Bai sauka a gadon domin yayo alola tare da niman tsari ba, gyara kwanciyar shi yayi tare lumshe
idanun shi. Aikuwa wani barcin yayi gaba da shi. Ko minti talatin bai yi ba, wasu bakakken karannuka su
uku suka taso shi a gaba da gudu ( Mayu sun fi amfani da Mage da Kare, sun fi kwarewa akan tsafin su da
suddabarun su akan wadannan halittar.).
Dan haka koda yayi gudun shi, a wani rami ya tsaya tare da share gumin da yake keto mishi, da farin
ciki ya kalli Rooman da tazo fuskar ta, babu walwala tana isowa gaban shi ta kalle shi tana faɗin.
"Hamma na gaya maka bana son ka, Hamma Babangida nake so, gashi nan yana ramin nan dan haka duk
wanda yazo matukar ba ciro min shi zai yi ba, har abada ba zan tab'a son shi ba," tana gama fadar haka
ta tura shi da dukkan karfinta ya fada ramin.
Wani zabura yayi da mugun sauri zai tashi aka shiga daure shine. Kallon saman kan shi yayi wannan
mummunar matar ce.
"Baka isa ba, idan kana son ranka da lafiyar ka, toh dole ka rabu da ita ko kuma mu yanka ka mu zuba
namar ka a cikin tukunyar mu ta tsafi."
Girgiza kai ya fara tare da jin lallai dole ya rabu da Rooman, amma taya?
Kai mishi cafka tayi ya rintsa idanun shi, tare da fasa ihu kamar ba namiji ba, sai da mutanen gidan
suka taru a dakin shi. Ya tashi jikin shi yana rawa.
"Lafiya?" Yadda yake haki zai baka tsoro,.dan haka kamar wanda ake razana ya shiga waige waige, tare
da sauka a gadon.
Kafin gari ya waye, ya fara zabura kamar wanda ya soma haukacewa. Dakyar aka samu yayi barci. Yana
kwanciya kowa a falon sai kallon shi yake ya farka da ihu.
"Don Allah Karku kashe ni,wayyo Allah na, wallahi na fasa auren Rooman don Allah Karku min kome
wallahi na fasa"
Nan take kowa ya fahimci abin da yake faruwa. Dan haka babu b'ata lokaci aka nufi falon meeting da
shi, tare da kallon yadda ya koma kamar Mahaukaci karfi da yaji. Ina sallama ma shiga falon ya mike tare
da niman maboya,. yana faɗin.
"Wallahi na fasa auren ta, na rantse da Allah na fasa, idan na kuma ki kashe ni." Sake baki nayi ina kallon
shi.
"Wayyo Allah na, na mutu na lalace wallhi ba zan kuma ba, don Allah ki kyale ni, na fasa auren ki nace"
ya zube sumamme a wurin, kallon shi nayi tare da zuba gwiwata a kasa ina me jin wani irin bakin ciki
mara iyaka.
"Tashi ki bar min Yarona idan ma maita ce ki tsallaka shi, amma aure kan an fasa ba dai wannan
kurwan ba." Inji Innah Yarinyah, mik'ewa nayi tare da komawa gefen guda na zauna tare da kifa kaina a
tsakanin cinyoyina, baka jin kome a falon sai shashekar kuka na, babu wanda yayi min wani abu ko
magana. Sai ma tashin hankalin da aka shiga yayi da wasu suke ganin ai ba mamaki maita ce naci shi yasa
nake wannan lamarin, amma idan maita ce ai da tuni na gama da yan dakin mu.
Wasa wasa aka samu rabuwar kai a cikin Ahalin mu,duk sabida ni, yayin da wasu suka yarda maita nake
wasu basu yarda ba, musamman Yaran Alhaji Babba, babu kamar Baffa Chindo, domin shi har cewa yayi
zai kai mutu kotu idan aka kuma jifana da kalmar maita. Ganin haka yasa na samu sauƙin tafiya bautar
ƙasa, a can ma manime ne suka fito rututu.
Amma ban d'ago kai na kalle su ba, har na gama bautar ƙasa. Na dawo Yola. A nan muka hadu da
Khalid Dan Yayan Yadiko Salamatu. Aikuwa ya makale min kamar zai cinye ni. Naki kula shi naki yarda
mu kulla alaƙar soyayya, asalima sai na gaya mishi gaskiya akai na.
Amma dake soja ne bai da hankali sai gashi yace ya ji ya gani, koda maganar ta shiga cikin gidan mu,
ai Gwaggon shi tayi tsalle ta dire tace ba jinin ta ba.
Sai dai me! Ko wata biyu ba ayi ba, ya fasa niman tare da turo min zungureriyar sakon na bani hakuri
akan ya fasa aurena, dariya nayi domin zuwa yanzun bana jin kome akan haka, wannan shine namiji na
hudu da aka saka aurena da shi.
***
Sai da na shekara uku cif babu wani mafarki ko wani abu da zai nuna akwai wasu masu bibiyar rayuwata.
Sai ga Hamma Khamil.
Kamar da wasa dake an ga babu abinda ya kuma faruwa, kuma lokacin Innah ta dage min da niman
taimako, musamman da taga ya fito ta shiga niman taimako ta ko ina. Allah da ikon shi sai ga maganar
aure ya tabbata har mun shirya kan mu.
Dake ba mazaunin kasar bane yana kasar Russia ne, dan haka yayi alƙawarin idan aka yi bikin mu zai
wuce can ya nima min aiki daga baya nabi bayan shi.
Alhamdulillahi kowa yaji dadin samun lafiya ta, kuma mutum ne da yake da kokarin ibada da addini,
ko mafarki bai tab'a yi ba, idan ya kwana biyu a mubi zai dibo jiki yazo Yola, haka muke fita tare da yawo.
Akwai ranar da muka fita tare da da zama a wurin shakatawa, kallona yayi sannan yace min.
"Babu idan ma akwai toh Hamma Babangida ne" na bashi amsa a takaice,
"Eh babu gaskiya sai dai muna kyautatta zaton yana raye domin duk lokacin da nayi addu'a akan shi ina
jin kwarin gwiwar yana raye ban tab'a jin yana mace ba"
"Me yasa baki manta dashi ba?" Ya tambaye ni, murmushi nayi sannan na gyara zama ina kallon shi.
"Kai ka fara sona ne bayan kaji labarina da yadda nake, ka ganni da idonka sai ka ji na burge ka, daga nan
ka fada soyayya dani. Shi kuma ya fara sona ne tun Daga ranar da aka ce an samu cikina yake murnan
yayi Kani ko kanwa, bai da wurin kwanciya sama da jikin Mahaifiyata gudun kar ta tab'a mishi Kani ko
Kanwar shi! Ya soni tun daga lokacin da yaji labarin an same ni.
Mahaifiyar shi tayi tafiyar ƙaddara domin Allah ya shiga al'amarin Mahaifiyata, taya kake ganin zan
manta soyayyar shi? Lokacin da aka haife ni, sai da aka yi kwana uku baya fita ko cikin gida gudun kar a
dauke ni. Yaso ni tun daga ranar da aka fada akwai ni, har ranar da na diro duniya bai fasa sona ba, abu
na karshe da ya nima don Allah a bashi aurena duk lokacin da ya dawo meye yasa Alhaji Babba bai rike
alkawarin shi ba? Yafi son ya karya alƙawarin shi ko? Toh idan ban so shi ba waye zai so? Ina son shi da
dukkan zuciyata."
"Na fahimci yadda kike ji! Don Allah ki manta dashi zaki soni fiye dashi ma"
Murmushi nayi domin ya bani dariya gyara zama nayi sannan na kura mishi ido, sanan nace mishi.
Haka muka bar maganar tare da barin wurin, bayan kwana biyu. Hamma Khamil ya koma Russia,
bayan kiran gaggawar da aka mishi. Dole aka dakatar da bikin akan lallai sai ya dawo.
A hankali kome yake tafiya min na manta da kome, shima Khamil din sai muyi wata uku bana waya da
juna kuma lafiya lau, sannan kuma ba wani abu bane kawai yanayin aikin shi ne. Bani Mantawa ba tafi
wani bikin abokiyar aikina muka hadu da wani gaye me zafi.
Yes nace me zafi ne sabida haduwar shi, yana cikin abokan angon, kasancewar abokiyar aikina Christer
ce,sai gashi ya fito cikin abokan angon. Dake yan matan amare mun saka gown ce Dari purple, su kuma
mazan sun saka suit grey colour. Sai aka yi dace kowanne mu ya kama abokin tafiyar shi da inda zamu
zauna. Tunda muka zauna yake kare min kallo sai gyara kayan jikina nake domin ban saba ba. Karshe ciro
mayafi nayi daga jakata, na yafa. Murmushi yayi sannan ya ce min.
"Amma wannan shine saka kayan nan na farko ko?" Kallon shi nayi sannan na sunkuya kaina ina gyada
mishi.
Murmushi yayi sannan ya ce min.
"Toh kuwa dole ki damu da kanki" sai lokacin na kuma kare.mishi kallo kafin nace mishi.
"Eh haka ake ganin amma kuma ai suna na, Mehd Moin Indimi!"
Kallon shi nayi kafin na sunkuyar da kaina, ina tuna inda na tab'a jin sunan, a bankin mu. Da sauri na
d'ago kai ina kallon shi.
"Mehd Moin Indimi" d'age min gira daya yayi tare da mik'ewa lokacin da aka kira shi,.mika min hannun
yayi na girgiza kai tare da mik'ewa tsaye muka nufi inda aka kira shi, sai da ya gama bada tarihin Angon
sannan ya koma komawa inda muka taso tare, zama yana murmushi yace min.
"Abokina ne tare muka yi secondry school, ita kuma Yarinyar yar nan Yola ce, shi kuma Ubanshi Sarki ne
a Imo, shi yasa na zo domin mun zauna a Mexico City, na united state."
"Ita Amaryan abokiyar aikina ce, muna aiki a Zenith bank, shi yasa ka gani a wurin bikin." Nafada tare
da kallon shi.
"Wow! Kina nufin kin fito a Familyn Aliyu Hashim Hassan Yero" murmushi nayi sannan nace mishi.
"Eh Ya'yan Baba na ne" girgiza kai yayi sannan yace min.
"Ai ban kai ka ba, ka duba da kyau, domin kuwa Yan mata suna bin ka da kallo ne"dariya yayi sannan
yace min.
Kafin kace me mehd ya shiga alamarina yayi kane kane, tare da nuna min zallar madaran soyayyar shi.
Ya iya kashe zuciyar mace da soyayya tare da nuna min nan duniya babu wata dama dani, sai dai kash an
riga da am yi mana baiko da Khamil....
#Mai_Dambu
JINI..!
Mai_Dambu
Kamar yadda na gaya muku Khamil ya tafi bai waiwaye ni ba, ban kuma jin duriyar shi ba, kai ko gida ya
daina kira, sai da muka kwashe wata biyar sannan ya fara kirana, tare da gaya min uzurin shi. Ban wani ji
haushi ba, kawai dai naji babu dad'i shi ya tafi ban san rayuwar da yake ba, ni kuma Nan iyaye sun
hanani sukuni ba halin a ganni da saurayi da ayi ya min fada da surutu.
Haka yasa na mishi magana akan yadda maganar auren mu ya lalace, bai wani bani uzuri ba, amma ya
gaya min cewa. Wallahi nan ma hidima ce tayi mishi yawa, dan haka nayi hakuri zai zo.
A gefe guda kuwa shakuwar mu da Mehd yayi yawa, domin kuwa kowa yasan cewa muna soyayya
duk da ba wani soyayya bace na can. Sai dai kawai wata rana zai iya dauke kafa shima na wasu watanin.
Sai da ta kai ta kawo a cikin gidan mu na Mubi, an fara kananun magana, wanda ban san daga inda ta
fito ba, wai naki aure ina yawon gantali. Ranar Jabir ya ganni a can abuja a wani hotel. A lokaci ne
Hammah yusef shima ya fada musu ya san ta tab'a mafarkin ina yawo amma bai tab'a gani na ba. Sai da
takai maganar har kunnen Alhaji Babba. Abin da ya kawo zancen ba kome bane sai dan yadda aka tado
da zancen aurena da Khamil, nan ne fa magana ta sake kwab'ewa har aka kira shi aka gaya mishi ya ce
bai yarda ba.
Lokacin za ayi bikin Yaran Yadiko dan haka ta saka Innah a gaba da habaici da kananun magana.yau ake
cincin Munnah da Falisat. Tana cikin mutane ana aiki kasancewar sun girme Hamdiya da Shkuriyah.
Ita Hamdiya take bin Abdul Malik, shamsudeen yake binta sai Shkuriyah, take bin shi. Kuma dama
Abdul Malik ya da Munnah ne sa'o'in juna, Hamdiya da Falisat akwai dan yan watani a tsakanin su,
Falisat ce babba sai Tsakanin Shkuriyah da Jannart akwai shekara biyu, amma dake suna da jikin girma
zaka rantse da Allah sun fi mu girma.
"Wasu suna bugewa da karuwanci ne a kare da sunan aljanu ko Mayu ke bibiyar su,nan kuwa an
Cigaba tunda ta kai har an fara haduwa da su a hotel hotel dake cikin Yola da Jimeta." Dariya masu aikin
cincin din suka saka, Innah kan bata kula su ba, domin bata dauke su a mutnen da suka san ciwon kan su
ba. Haka suka ci-gaba da habaicin su.
"Ina ganin a duk macen da ta haifi Y'a mace bata da bakin da zata zagi wata Yar, bar ganin ƙatara, ka
kiyayye mai nima, idan Uwa ta cika uwa huta zagin dan wani sabida ciki me haife haife."
"Kwarai Mariyah, idan da ana sauya ƙaddara tabbasa ni da kai na zan sauya ƙaddaran Rooman, amma
al'amarin na Ubangiji ne wani baya sauya. Ku kuma ku tabbata haka babu abin da Allah zai jarabce ku, ai
abin alfahari ne ma Allah ya jarabce ka. Ana maka tabbacin kana da imani ne mara imani kam sai dai mu
mishi fatan rabauta" inji Yawuro.
Jikin su ne yayi sanyi domin sun san cewa tunda tayi magana tabbas ta gaji da mugun halin su ne,
domin tana jin abin da suke faɗa.
Ire-iren waɗannan abubuwan yana kara fusata Yadiko Salamatu domin kuwa tana ji tana gani bakiɗaya
mutane suka juya da laifin da take ganin na Innah ce.
Koda lokacin bikin yazo duk mun zo daga Yola,nan ma nasha bakar magana tare da fadar duk abinda
ya fito bakin su, haka bai saka naji a raina zan yi fushi da kaddarata ba,kawai na yarda babu wanda ya
wuce ƙaddaran shi. Haka aka yi bikin ana gaya min magana, wallahi ban d'ago kai nayi magana ba, a
wurin Dinner ba karamin rikici aka yi ba domin kuwa an kama Nasim Annur mijin Falisat da wata
yarinya, ba karamin tashin hankali muka shiga ba.
Sai abin ya zo mana banbarakwai, domin duk cika bakin su, ga dai mijinta an kama shi a wurin
bikin su da mace,
Dan kar maganar ya zama babban magana a take aka juya zancen tare da cewa, ba wani abu suke ba
kawai ya taimaka mata ne,. Baki daya suka rena mana hankali muka tafi a hankali.
Muna dawowa aka ce ana nima na,wallahi ban dauka wani abu ba kawai na fito, sai ganin Annur nayi
ya zo wurina,dan haka na nufi wurin shi tare da tambayar shi Lafiya?
"Dama naga kawai kinyi min kyau ne a cikin kayan ankon yasani zuwa ganin ki, wato Rooman da nasan
kin fisu kyau wallahi da ban fara niman Falisat ba. Sabida Allah yayi miki baiwa irin matan da suka san
darajar kan su, wallahi yau da na ganki ba karamin matsanancin damuwa na shiga ba."
"Toh yayi kyau. Amma kafin nan ina son na tuna maka kanwata kake aure da muke Uba daya, idan ka
Kuskura ka janyo min tashin hankali." Takawa nayi gaban shi tare da kallon shi sosai sannan nace mishi.
"Sai na baka mamaki domin wallahi sai na hanaka barci ka juya ka tafi bana son Iskanci"
Na bar shi a wurin, a hankali shiga ta cikin gida ne naji kamar ana bina a baya, da sauri na shiga cikin
gidan, ina isa wurin bishiyar rimin, naji na kasa motsi. Na tsaya kamar an dasani, juyawa nayi na kalli
bishiyar rimin. Kofa ce ta bude, a hankali na hango wani fili sosai, kamar irin lambu nan, dan haka na
taka a hankali tare da kai hannu zan buɗe.
"Hmm. Ganin kofa nayi" na juya ina nuna mishi, babu kome sai kokon bishiyar.
Ya tambaye ni, sai lokacin na kuma kallon kofar na ga babu kome, a tsora ce na kalle shi.
Jikin shi ne yayi masifar sanyi, koda na nufi gidan mu nuna min hanyar gidan shi yayi haka na shiga
falon shi, na zauna. Shima ta shigo ya zauna.
"Babu ko ina, kawai naji ina son zuwa wurin ne" jinjinq kai yayi sannan yace min.
"Hm"
"Karki kuma zuwa wurin kinji, maza tashi ki nufi gidan ku."
Haka na nufi cikin gidan mu na kwanta, tare da jin wani irin tsoro da damuwa, me yasa ba a ganin abin
da nake gani? Me yasa mutane basu lura da abin da yake faruwa dani? Ni kadai ce nake ganin kome ba
kowa ba? Anya ni yar Adam ce kuwa!?
Na tambayi kaina, kai na ne da ya fara sarawa na koma na kwanta ina jin babu dadi a raina, a hankali
bakina yake karanto ayatul kursiyu,. Iya shi na karanta ban kuma karanta kome ba, sabida nauyin barcin
da ya dauke ni.
... 2:am
A hankali nake takawa har jikin bishiyar rimin, a hankali na tura kofar tare da bude kofar, wani irin sanyi
ne ya huro tare da dusar ƙanƙara, a hankali na bude tare da hango step, sauka nake a hankali. Can na
hango wani mutum zaune yayi zaman yogo, gaban shi wuta ne yake ci. A hankali nake matse jikina,
sabida sanyin da ake kad'awa, jikina yana wani irin rawa, haka na nufi inda yake domin koda nayi
tunanin juyawa babu kofar babu dalilin shi.
Da sauri na isa wurin wutar, na durkusa, bude idanu yayi tare da kallona yau kan ya daure gashin sa a
tsiyar kan shi, Allah yayi halitta, kyakyawa ne na gaban kwantaccen, garin gashin sa yana tufke a tsakiyar
kan shi. Kallona yayi tare da warware kafar shi ya tashi tare da tab'a wani wurin sai ga ƙatuwar rigar
sanyi.
Takowa yayi tare da saka min a bayana, sannan ya zauna tare da kallon yadda nake jin sanyi, dafani
yayi,. Can na fara zufa saboda zafin da nake ji. Ina son nayi mishi magana amma bakina yayi nauyi dan
haka na zuba mishi ido. Janye hannun shi yayi yana kallona.
Jin sukuwar dawakai ne ya sani juyawa, ba dawakai bane mata ne tsirara, suke zuwa kuma ba zaka
tab'a ganin kafar su ba.
"Tun d'azun nayi tsammanin zaki zo." Gyada kai nayi sannan, na sunkuyar da kaina. Domin matan suna
zuwa suka shiga shafe mishi jikin shi. Yana kallon yadda na sunkuyar da kaina.
Tun da nake a rayuwata ban tab'a ganin yadda ake kwanciya da mace a zahiri ba, sai gashi nan a kan
idanuna. Mutumin nan yana kwanciya da matan nan daya bayan daya, kuma idan ya gama zai sauka ya
koma kan ɗaya.jikina ne ya dauki mugun rawa. Na firgice sakamakon tun karo ni da yayi.
Jikina yana rawa bakina ya gaza furta kome, haka tawo da mugun gudu ya dauke ni cak, tare da kai ni
wani daki na daban a wani gida da yake sama zance ko haka yake ban sani ba, yana kai ni dakin ya dire
ni. A gaban madubi ya ajiye ni, tare da janye min kayan jikina, farin gashin da yake surke a jikin gashina
ya bayyana, shafa shi yayi yana faɗin.
"Haske na ne ya zuba a kan ki, shi yasa gashin kanki yayi fari tas. Haka nake son ki haifa min fararren Yara
kyawawa irinki." Ya fada yana shafa kaina, na kasa furta kome, na kasa motsi duk yadda yayi dani haka
nake bin shi.
A hankali ya kai hannun shi zai tab'a jikina na ja da baya. Ina girgiza mishi kai.
"Zaki tarawa kanki mutane! Kuma bana fatan a fara miki kallon mahaukaciya"
"Me yasa zaka shigo rayuwata?" Na fada da ƙarfi! Kai ne ka ɗauke min sh..."
"Rooman tashi kiyi alola kin kwanta sai surutu kike ko?" Naji muryan Innah, kafin nayi magana, ta shigo
dakin tare da buga min matashin kaina, a hankali na bude idanuna, ina kallonta, ba ita nake kallo ba shi
nake kallo da yake tsaye a bayanta.
"Ina nayi mugun mafarki ne" na fada ina mik'ewa daga kwanciyar. "Sai a kace karki yi addu'a?
Wannan ai sakarcin ne? Maza tashi kiyi alola" ta faɗa min tana barin d'akin, a hankali na kuma kallon
wurin baya nan,. Kasala ce da kiwuya ya sauko min, a hankali na nufi ban daki na shiga da addu'a nayi
alola. Ina fitowa nazo na shimfid'a abin sallah. Sai da na gabatar da nafilla,.sannan na zauna tare da
kallon window dakin da nake jin wucewar, abu da gudu. Kamar wacce aka tura ni lallai sai na leka.
A hankali na isa jikin window zan bude shi naji an rike hannuna.
"Me zaki gani?" Yayi min tambayar kamar zai shige jikina.
"Hm"
"Koma ki kwanta" kamar wacce nake kiran umarnin shi haka na koma na kwanta, ban kuma sanin meye
ya faru ba, sai da gari ya waye. Innah ta bude min so window,
A hankali na bude idanuna ina kallon agogon dakin.
"Subhanallahi! Yau ban yi sallah asuba ba, har bakwai" da gudu na isa ban daki nai wanka da alola tare
da fitowa na gabatar da sallah, sannan na cigaba da azkar, har takwas saura na fito ina kallon Innah.
"Eh" na zauna a kujeran da Abdul Malik yake na dauke kofin kunun shi na sha.
"Matsalata dake kenan koda mutum yana marmarin ki da zaran ya ganki toh karshe dole" dole ki hau
mishi kai gaskiya gwara ki koma Yola ko zamu maida kiba."
"Na shiga uku na lalace! Hande kawai kununka kawai na kurb'a kake min jafa'i da masifa toh can da su
gada"
Dariya kanena suke min, tare da goyan bayana, a hankali muke hira har Mama tazo nan na shiga wanka
na barsu suna tattaunawa.
....
Karfe goma sha biyu muka bar garin Mubi zuwa Yola, mun isa gida da wuri dan haka muna isa muka fara
abin ci, tare da hira
A hankali rayuwa yake tafiya cike da kalubale, musamman na rayuwa kuma jarabawa ta kowani fuska
ina ganin shi abin da yake daure min kai iya ni ce nake fuskar ta haka, babu me fuskar abin da yake
faruwa dani, babu me gane halin da nake ciki.
Na kan zauna nayi kuka nayi shiru, sai naga kamar rayuwar ba tawa bace, ganin Khamil yaki zuwa Alhaji
Babba ya bani damar fito da wanda ya akace mishi ana gani na da shi a hotel. Wallahi ban tab'a zuwa
hotel ba, amma sai gashi ana yawan gani na a can.
Har Yola Daddy ya biyo ni yayi min fada, Innah ma tazo amma a banza. Zama nayi a gaban Mama ina
kuka nace mata.
Wasu daga cikin dangin mu sun yarda wasu kuma kawai sun ji ne,dan sun ce ana son a rufa min asiri
ne. Gefe guda Mehd yaki magana, nayi nayi ya fito amma bawan Allah nan yaki dan haka muka yi faɗa
dashi.
Muka rabu sabida bana jin tayi yadda nake tunanin shima muka nasan kofa magana tayi karfi, karshe
suma tafiya zai yi ya barni da dakon kayan shi. Dan haka na watsar da su baki ɗaya.
Wani abin mamaki sai ba daina mugayen mafarkai da kuma ganin abin da nake gani, har nake murnan ko
dai na samu lafiya ne, haka ba karamin dad'i ya sani ba.
**
Ina wurin aiki, kaina yayi zafi aka ce nayi bako, na sha mamaki ganin Hammah Khamil da rakiyar
Hammah yusef.
"Hmm! Ku ne? Sannun ku da zuwa" na juya tare da niman excuse. Basu hanani ba, kasancewar bana
wasa da aikina. Haka suka Barni muka nufi gida, duk da lokacin tashi aikina yayi haka nayi ta jin wani irin
farin ciki yana ratsa ni.
"Hmm!"
"Toh tun jiya nazo nace zan miki surprise" murmushi nayi me sauti, kaina a sunkuye sannan nace mishi.
"Barka da hanya?"
"Yawwa" ya ce min.
" Aiki?"
"Alhamdulillahi! Yanzun gani nan na dawo saura kawai ayi bikin mu sai na tafi da takardun ki na fara
nima miki aiki a can kafin ki nan kin gama had'a kayan ki, sai ku biyo.."
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
JINI..!
Mai_Dambu
"Innalillahi wa'inna ilaihirrajiun! Lafiya?" Hamma Khamil ya tambaye shi, kallon titin yayi, dukkan mu har
shi din, wata bakar saniya ce a tsakiyar titin. Tana huci, idan Hammah Yusuf ya motsa motar ta ja itama.
Abin mamaki ka da baya yayi aikuwa ta rufi motar da gudu, tare da kai mishi wani irin duka da kawonta.
"Innalillahi wa'inna ilaihirrajiun!" Na fada da karfi, kamar almara haka saniyar nan tayi ta dukar
motar mu. Sosai fa ta haukace mana, dakyar Allah ya kwace mu, sakamakon zuwan wani dattijo zai
wuce, ya daka mata tsawa, shine ta shiga daji da gudu, shi kuma ya tsayar da mu tare da leka motar,
sannan yace mana.
"Toh ka shirya da kyau" ya fadi haka tare da juyawa ya dauki keken shi ya shiga dajin.
Kallon juna suka yi, sannan Hammah Yusuf ya ja motar muka bar gurin, koda muka isa gida, kamar
wanda aka shafe mana tunani mun manta.
**
Ganin Hammah Khamil ya dawo aka saka bikin a kurkusa, tare da shirin ba zata.
Ana saura sati biyu bikin, Khamil ya tafi lagos,. Bayan ya gama abin da zai yi ya nufi masaukin shi, zai
shiga hotel din ya hango Rooman, tsaye da wasu maza biyu, daya yana dafe da k'ugunta suna masha'a,
hango shi da suka yi ne, suka bar wurin, dan haka yana shiga dakin shi ya fara kokwanto, sai ya gwada
kiranta.
"Kina ina?"
Da zai kwanta yayi wanka da alola, sannan ya zauna sai da yayi azkar da ya saba tare da karatun
Alqur'ani, sannan ta rufe ya kwanta,. Koda suka zo kan shi gaza cutar da shi suka yi tare da kallon shi da
bakin ciki suka juya abin su, haka yayi barcin shi a tsanake.
**
Bayan wayar shi na juya na cigaba da barci na, sai dai ban yi nisa ba, naji kamar ana tashi na, ina bude
ido naga wata mace sanye da jajajjyen kaya, d'ago ni tayi tare da kai ni gaban madubi, fuskarta a rufe da
bakin gashin kanta, tana taje min gashin kai na.
"Mun hanaki kula kowa! Amma baki ji ba, mun tsorata ki baki ji ba" jan gashina tayi tare da nad'e min
wuyana, ta matse sosai. Kakari nake tana faɗin.
"Ki gaya mishi ya tafi ko nayi ta azabtar dake har karshen rayuwar ki, daga yau na fara saka ki kuka duk
lokacin da kika kawo yarimarki ba zamu fasa koran shi ba" ta shake min wuyar. Yadda nake tari da kakari
yasa su Mama da Fanan suna tawo dakin sai dai suna shigowa suka same ni ina ƙoƙarin kwace kaina
daga kwanciyar da nake, hannuna a wuyata, ina ƙoƙarin cire gashin.
"Babu wanda ya isa ya cire ki a ukubar nan sai ni, dan haka zan kuma gargadinki da babban murya kika
kuma barin wani ya zo da niman auren ki sai na kashe shi"
Tamke wuyar matar tayi sosai, har na daina kokarin kwace kaina, a hankali jikina ta fara sakewa, da
sauri Mama ta d'ago ni, hawayen jini ne ya zubo min. Har lokacin bata fasa shake ni ba, dai da wannan
farin hasken ya kuma bayyana, gashin gaban goshina yayi fari tass har da haske,. Kawai ya wurgi matar
sai da ta bugu da bango lokacin na suma.
"Shahid" Mama ta kwala mishi kira, daga shi har Baffa Chindo suka tawo, dole aka nufi asibiti dani,
hankalin su yayi mugun tashi domin koda ka kawo ni bana ko motsi balle numfashi.
Har gari ya waye babu wani kyakyawan sakamakon da zai tabbatar musu na farfaɗo, haka Baffa
Chindo ya kira Daddy ya gaya mishi, babu shiri ya zo dan sai yamma ya shigo, koda ya ga halin da nake
ciki, kasa hakuri yayi yace.
"Inji Mama" haka ya hakura babu yadda ya iya, amma ya gayawa Innar mu, aikuwa bata tashi zuwa ba
sai da magani, lokacin da tazo ana na asibiti, ana na gidan, babu wani Cigaban haka nayi sati Daya aka
mai dani gida, can mubi.
Muna komawa gida, aka fasa auren domin dai bani da lafiya, nan ma aka shiga kananun magana,. Ban
san iya adadin wahalar da Innah tasha ba,. Mutane dayawa zasu dauki abin kamar wasa amma wallahi
matsalar da nake ciki gaske ce, haka tayi ta yawon gidan magani dani, na kare lalace.
Haka dai muka samu wani me magani da ya taimaka min da magani amma ya gaya min gaskiya.
"Kuyi hakuri! Matsalar ta akwai hannu a cikin shi bayan laluran ta akwai wasu masu hannun a cikin shi,
zan bata magani ne domin hannun wadancan ya fita a jikinta, amma bani nake da maganin ta ba, tun
kafin a haife ta, Allah ya samar mata da mai maganinta, har yanzun ba a dace bane amma tabbas zai
shigo kuma ba tare da ta nime haka ba, waraka na Allah ce"
"Kiyi hakuri! Kuma ku zuba runshin wuta a cikin jikon Insha Allah zaki koma bakin aikin ki"
Ya fada min haka, godiya muka mishi tare da barin kauyen, na sha bakar wahala rayuwata, domin
kuwa, karfi da yaji aka shiga jifana da kalmar Yar iska,. Tun ina daurewa har na gaza hakuri, na zama
kamar mahaukaciya a cikin dangin mu, yawan mutane basu yarda da abin da zan fara ba, asalima kallon
makaryacinya suke min.
Bayan na gama jinya na koma bakin aikina, kuma dake sun fahimci wacece ni basu tab'a fushi da halin
da nake ciki ba, haka na cigaba da rayuwa har tsawon shekaru biyar.
A lokacin na cire rai da maganar aure, sai ga Mehd Moin Indimi, muka kuma dinkewa,. Domin lokacin na
koma makaranta, yin masters, anan dai muka kuma dinkewa kamar bamu ba, har yake gaya min yayi
aure matar shi da yara biyu,. Ban wani damu ba domin dawowar shi da karfin shi ya dawo. Kwana biyu
muna cikin haka ban san me ya faru ba, sai shafawa nayi na ji labarin baya kasar, wannan abin yayi min
ciwo. Gashi lokacin an kusan bikin Hamdiya da Shkuriyah,. Haka nayi ta kuka ina gayawa Innar mu,
murmushi tayi sannan tace min.
"Karki damu Insha Allah Ubangiji yana sane dake, baya barci baya gyangyandi, idan ya tashi koma waye
sai Allah ya tabbatar da ikon shi. Wallhi lokaci ne da saura."
Haka tayi ta kwantar min da hankali, koda bikin su Hamdiya ta taso dakyar nazo, haka suka yi ta min
gori, idan na zauna a daki bana fitowa sai naga kamar nice abun kallon su.
Sau dayawa mutane idan suka ganni sai suta tambayana.
"Yaushe zaki yi aure? Har yanzun baki yi aure ba? Zaman me kike haka batu yi aure ba?" Wadannan
tambayoyin yasa ko cikin gidan bana shiga, bana magana da kowa abin da ya kawo ni nake yi, ban cika
son magana ba.
Idan naga zaka dame ni da magana ma kyale ka nake, nayi ta zaman kad'aici. Haka suka gama bikin
Wallahi ban san me aka yi ba, ranar da aka kai Amare nasan da ni aka ji gidan Hamdiya aka fita, muka kai
Shkuriyah, kuma na dawo na samu Innah tana dakin Daddy, na shiga ban daki ina wanka, naji ana buga
min kofar ban daki, da sauri na fito.
Tare da kallon Innah, kafin nayi wata magana ta kifa min mari,
"Innah!" Sake marina tayi, tare da rufe ni da duka, sosai fa duka na take tana kuka, narasa me nayi. Sai
da Daddy ya kwace ni. Sannan Tace min.
"Tir da halinki, ba zan miki baki ba, Amma wallahi kin." Shiru tayi domin tana tsoron kalmar da zata fada
min kar ya tarwatsa min rayuwa yasa tayi shiru tana share kwallar da yake zuba mata.
Fita tayi daga d'akin, ta shiga d'akinta ina takure jikin gadona na lullube jikina da zanin gadon, domin
dukar da ta min dai da towel din ya sunce, wani irin tsoro ne ya kama ni, ina kuka tare da jin kamar bani
duniyar shigowa Shamsudeen yayi ya zauna tare da kallona.
"Addah Rooman! Me yasa kika zab'i haka a matsayin adalci? Zina da babu kyau"
Ware idanu nayi akan shi tare da fashewa da kuka, na durkusa kamar bani ce gaba da shi ba, na shiga
rantse mishi ina gaya mishi ban tab'a aikata zina ba.
"Wallahi na rantse maka da Allah, ban tab'a zina ba, na rantse da Allah, wallahi babu wanda ya tab'a rike
hannuna."
Abun da ya faru kuwa, Alhaji Babba shi da Madakin Muri sun fito wani gaisuwa da suka gangara kasan
su, kadan na rasuwa da aka yi basu samu zuwa ba, shine suka yanke shawarar zuwa a daren, aikuwa
suna Dawowa, suka tsaya a kofar gidan Alhaji Muhammad Madakin Muri, suke tattaunawa, bayan sun
gama. Suka nufi gidajen su, a hankali ya sako kai tare da sallama a zauren. Hango Rooman yayi da wani
mutum suna masha'a, da sauri ya dawo da baya, haka mutumin ya fito yayi tafiyar shi, ita kuma ta juya
tare da shigewa cikin gidan.
Yana shiga ya samu Yawuro yace ta kira mishi yakub, aikuwa ko minti goma basu yi ba, sai gasu tare
nan ya gaya mishi. Amma ya nime ya bar maganar a rufa asiri ba sai duniya taji ba, lokacin da ya dawo
yake gayawa Innah shamsudeen yana wurin, bakin cikin haka yasa Innah rufe ta da duka.
Shine abin da ya faru, kuma wallahi bani bace amma babu wanda zai yarda bani bace, haka washi gari
da sassafe na bar Mubi. Ina kuka har isa Yola.
Tun bayan Khamil babu namijin da ya kuma zuwa niman aurena kai ko a cikin Familyn mu, kowa cewa
yake nafi karfin shi. Naso ba fara bin malamai ko zasu taimaka min, na gayawa Mama fada ta min tare da
cewa, ban godewa Allah ba kenan dan ya jarabce ni, haka yasa ni hakura na zuba ido akan kome.
Ban kuma waiwayar al'amarin rayuwata ba, sai da na samu good ten year rabona da kwanciyar hankali,
bayan b'atar Babangida, da samun matsalolina.
A cikin wannan shekarun na girma,kannen na sun haihu da yaran su, kuma har yau ba a fasa gaya min
magana ba, idan aka ga na zo Mubi sai an tambaye ni,.dama baki yi aure ba? Lallai duniya ta miki dad'i.
k'iyayyar da Yadiko Salamatu take min yasa aka fara zargin ko tana da hannu a cikin abin da yake faruwa
dani.
Shima zargi ne bai zama dole. ya kasance gaskiya ba, abin tausayi. Kowa ya juya min baya, kamar basu
damu da halin da nake ciki ba, tun da uwar da ta haife ni da juya min baya na Fahimci yanayin da nake
ciki ya ta'azzara.
Mama da Shamsudeen, kai Yaron nan Allah yayi mishi albarka, domin kuwa babu inda baya zuwa domin
nimo min magani, shi akan shi ya fahimci cewa lalura ce dani, amma sauran jama'a basu yarda ba, wani
kauye aka mishi kwatancen har Kamaru, yaron nan yaje.
Ya amso min maganin turare da hayaki, ya kawo min na fara, kwatsam sai ga Khamil ya dawo shine aka
saka bikin mu.
Ranar kamun kuma aka kuma tarwatsa min ranar Aurena, iyayena kowa ya gaji da matsala ta, a cikin
Familyn mu, mahaifina ya tsane ni, kowa ya guje ni sai Shamsudeen da Mama da Innah wacce itama sai
da Shamsudeen ya fahimtar da ita. Sannan ta saduda. Shine har ta damu dani.
Dawo labari.
**
"Abin da daure kai,kuma dama aljanu ne da ita tsawon shekaru bamu sani ba?"
"Hm! Gata nan dai sau uku kenan tana fama da irin wannan laluran, wallahi na rasa yadda zan yi da
matsalar ta,.
#Mai_Dambu
JINI..!
Mai_Dambu
"Toh yanzun an fasa auren ta da Khamil wannan shine karo na uku ba zan kuma shiga cikin maganar ba,
dan haka kowa ya kama gaban shi ita kuma Allah ya bata lafiya, amma abin da daure kai."
Haka suka yi ta magana babu wanda ya kuma cewa kala domin kuwa abin yana ratsa zuciyarsu da
jikin su, sai dai yadda suke kokwanto yasa ba zaka fahimci abin da yake faruwa ba.
A cikin gidan kuwa Barmani ce ta zo tsufa ya cimma sosai, sai dai har yanzun tana nan da dirinta na
fulanin asali, kallon Yadiko Tarasulu tayi, kishiyar Yawuro ta tab'e baki sannan tace mata.
"Ba girma gare shi ba sai kaifi, ido hudu daga ina?" Inji Yadiko Tarasulu,
"Kowa ya kona rumbunsa yasan yadda toka yake tsada." Gyara tsayuwa Yadiko Tarasulu tayi sannan tace
mata.
"Hmm! Haka ne, Ranar bikin farar kaza, balbela ba gayya ce ba. dan haka abi wani sarkin ban nan" inji
Yawuro da ta shigo sanye da madubin ta.
"Kare zai mutu da haushin kura, wurin yar Uwata nazo ba wani abu nazo yi ba."
"Idan kin gadama kiyi, domin nasan nan gaba ba zaki kuma tab'a kowa ba da izinin Ubangiji." Dariya
tayi sannan tace musu.
Ta faɗa tare da juyawa ta fita, sannan ya nufi hanyar tasha tana kara kullatar su a ranta.
Sai wurin karfe biyar na farka babu kowa a falon Alhaji, dan haka na mike tare da kallon kayana da
suka jike da zufa, na nufi cikin gidan, ina shiga muka hadu da Yadiko Salamatu.
"Har an cire cikin kenan?" Ta tambaye ni,
"Ban tab'a yi ba, kuma bana fatan ko makiyina yayi haka, Allah da ya jarabce ni, shi sai yayye min, ba
wayo da dabara kika fi kowa ba, kawai ya jarabce ni ne domin yaga zan iya hakuri ko ba zan iya hakuri
ba, Alhamdulillahi iya haka ma ba gode mishi, kuma nasan ba zai wulakantani ba, shine kadiran
wamaridan." Ban tab'a gaya mata maganar da ya sata shiru ba sai yau, sannan na barta a wurin tana
bina da ido,.har zan shiga falon Innar mu na cigaba da cewa.
"Ban tab'a munana zato ga wani dan adam ba, ban tab'a gayawa wani dan Adam magana ba, kawai
nasan ina cikin mutanen da suka rasa farincikin su ne, sai dai misalin da zan miki ya zaki ji idan aka ce
kece kika haife ni? Ya zaki kalli jama'a idan aka ce kece kika haifi wacce ake wurginta da magana? Kece
baki sani ba, domin tun fil azal haka zanen ƙaddara ta, ta fito min babu abin da zai faru dani ba tare da
Ubangiji ya zana min shi. Sai dai ban cire rai da rahamar Ubangiji ba. Kamar yadda baki san ranar da zan
mutu ba,kema baki san ranar da zaki mutu ba, toh meye nayiwa Ubangiji butulci da rahamar da yayi
miki? Toh da ya zabe ki ya baki farin ciki da jin dadi lafiya da nutsuwa?"
"Ya isa haka? Ubangiji yana sane dake, ina jin a raina lafiyar ki tana dab da samuwa"
Daga haka na shiga cikin falon Mu na zauna ina kuka, Innah bata hanani ba, sannan bata min fada ba, ta
dai barni na ji sanyi tunda na amayar da abun da yake raina maybe na iya samun peace of mind, kuma
babu karya na samu nutsuwa, na samu kome na rage damuwa ta.
Innah bata fasa min jinya ba, duk inda taji me magani tana hanya, kuma tana kawo min zan yi, kawai
ina amfani ne dashi amma wallahi ni daya nasan yadda nake ji, izuwa yanzun babu me min magana a
cikin Familyn mu, kawai gani ake kamar ta daure min gindi ne nake abin da na gadama aka ce wai Aljanu
na damuna.
Sai da nayi sati biyar a gida, sannan Baffa Chindo ya kawo min takardun ya nima min aiki a babban
asibitin Yola sabida manager bankin mu yayi mishi compain akan yanayi na, shine suka tattauna har ya
gaya mishi lalura ta. Shi kuma ya bada shawaran na fara aiki a can zai nima min aiki domin yasan yan
board din, kuma haka aka yi.
An nima min aiki a Office din cashier's din asibitin. Ban ji kome ba. Amma kuma inda baka saba ba, taya
zaka iya fuskarta su. Haka na sha jinyata na koma Yola.
Anan ma sai da nayi kwana uku, kafin na fara aiki, ranar da na tafi aikin,babu laifi tunda ba yawo
zaka yi ba, Office ce babba sai Ogan mu da yake ciki, daga bakin kofar ina zaune da table dina bama iya
ni ba, akwai mutane a cikin Office din. Baki daya kudin da yake shiga na asibitin Office din mu yake
shigowa nayi aikin banki sai ya zama ina da good experiencing akan haka.
Kuma yadda nake aikin sai ya zama baki daya abokan aikina kallana suke. Irin na zama wata daban a
cikin su, kuma ba haka bane.
Karfe biyar na yamma muka tashi, na nufi gida. A harabar gidan mu na hango motar Mehd, ban yi
mamaki ba, haka na shiga cikin gidan, ba iya shi bane har da manyan shi, na gaishe su cikin ladabi da
biyayya, sannan na wuce.
"Amin Ya Allah" ban san tafiyar su ba, sai dai naga sakon shi ya shigo min.
*Hm*
*Hm*
"Rooman!"
"Na'am"
"Na'am"
"Bani da lafiya!"
"Hm! Ba zaka gane ba, amma an fasa aurena ya kai sau biyar sabida Ni din bani da rabon nayi aure a
rayuwata!"
"Mehd ina nufin ni bani da sa'ar aure a rayuwata, don Allah karka b'ata lokacin ka a kaina"
"Mehd ban sani ba, amma tabbas ƙaddara ta rabani da abubuwa dayawa, a cikin su ban san ni ba har da
farin cikina ta raba ni dashi Maybe na samu a gaba. Amma kayi hakuri"
"Ba zan iya ba, duk tsawon lokacin da na dauka ina faffutikar ganin na tawo gare ki, amma kice min nayi
hakuri,ba zan iya ba"
"Wallahi ba zan iya ba domin ina kaunarki da gaskiya kuma aurenki na zo yi"
"Mehd baka tunanin rayuwar ka ce? Sun b'atar da Babangida, sun zautar da Hammah Yusuf, sun faraka
ni da Khamil don Allah ka tafi"
"Wallahi ko me zasu yi sai dai suyi amma ni ba zan fasa ba ina kaunar ki" ya kasa fahimtar abin da nake
nufi nayi nayi ya gane amma bawan Allah nan yaki asalima kashe wayar yayi tare da kirana yarinya
karama, zama nayi ina kuka, a hankali naji anyi baya da hular kaina, sannan aka fara taje min gashin
kaina. Bakina yana rawa na fara zubda kwalla.
"Wallahi bani na kawo shi ba, wallahi bani na kawo shi ba, na rantse da Allah, shi ya kawo kan shi don
Allah ku kyale ni zan sallame shi" daidai kunne na aka ce min.
"Ba kuka na tambaye ki ba, na tambaye ki ne? Kin fadi wani abu, kin ce an rabaki da masoyanki" girgiza
kai nayi tare da fashewa da kuka, murmushi aka yi sannan a kace min.
"Zaki iya fadar kome idan kika so! Amma ukubar mu ba zaki iya bada labarin shi ba ko?"
"Don..." Gashin kaina aka saka tare da murɗe min shi a wuya, hannu na kai ina ƙoƙarin cire gashin.
"Meye nayi muku ne? Meye nayi kuka azabtar dani? Idan laifi nayi kuyi hakuri mana! Wallahi ban kira shi
ba, idan dan maganar da nayi ne kayi hakuri ba zan "
"Babu yarimar da zai zo gare ki, muna bukatar ki haka a rayuwar mu, amma matukar kika nace zaki
fuskanci ukubarki." Sake min gashin aka yi tare da d'ago hannuna aka bude shi, wuka aka ja akan
hannuna tare da yarda wukar. Ihun da na saka tare da rike hannuna da yake zubda jini. Ina kuka.
Wannan wacce irin masifa ce, zama nayi na sha kuka tare da kallon hannuna da yake zubda jini.
Nasan bani da Sa'a shi yasa baki daya kome yake faruwa dani karya tani ake, gani ake kamar ba da
gaske bane,. Gani suke kamar shashi fadi ce, babu wanda ya tab'a duba yadda kome akan kaina ko dan
bai faru da su bane? Ko dan su din zababbun ne, zama nayi na ci kuka nayi kuka na tsani kaina me yasa
nazo a matsayin mace? Me yasa ban mutu ba tun daga haihuwa ta? Haka na cigaba da kuka na, ina
shashekar kuka. Har karfe shida ina zaune kafin na tashi nayi wanka da alola.
Zama nayi ina jin babu dad'i, kafin na gabatar da sallah magarib, ina na shiga lazumi, har aka kira
isha, ina da ilimin addini daidai gwargwado, ina da haddar Alqur'ani me girma,. Nasan litattafai na
Addini. Na san abubuwa dayawa akan addinina, me yasa ni ba a san kome a kaina ba?
Me yasa kowa yake mantawa dani? Kodan bani da Sa'a ce, haka nake kallon rayuwata kamar
tatsuniya ko nace shirin wasan kwaikwayo, domin baki daya bani jin dadin shi. Har dare ban kuma ganin
kome ba, sai ma Mehd da ya dame ni, idan na rufe idanuna hango shi nake tare da shiga masifar da zata
dame shi.
**
*Gombe*
Karfe biyar na yamma suka sauko daga jirgin sama, cikin yanayin shi na sanyin tafiyar shi kamar wanda
yake cike da kasaita, yana tafiya a tsaye yake kamar wani mashi, gefen shi Adam ne, yana biye dashi,
karar wayar da take hannun shi ce ya katse mishi hanzari, ya duba sannan ya taka da sauri ya isa wurin
shi, cikin biyayya yace mishi.
"Ummi idan na isa zan kiraki" yayi magana cikin nutsuwa da sanyi kamar wani mace, haka yake komi
idan zai yi da sanyi yake yin ta.
benz c300 ce a tazo daukar su, da sauri Adam ya bude mishi kofar baya ya zauna, sannan ya shiga gaba
ya zauna driver ya ja su zuwa gida.
A hankali yake kallon wayar da sakonin asibitocin da ake niman Dr Hayat suke ya juya tare da cewa.
"Dr zan shigar da wasu bayanai akan asibitocin da suke niman ka, sannan akwai yiwar kana da meeting
da za a gobe Insha Allah, sai kuma maganar."
"Hum!" Ta faɗa tare da d'ago narkakkun idanun shi akan fuskar Adam.
Shiru yayi har suka kusan shiga cikin estate din, sannan yace mishi.
"Dr Hayat!" Adam ya kira sunan shi, ganin yadda ya saka kan shi a jikin sit yasa shi fahimtar baya son
magana ne, dan haka yayi shiru sannan ya soke ganawar shi da Darrah Hamza Adamu Moddibo.
Har suka isa mansion din Khadi Adamu Moddibo, suka yi parking, a hankali ya fito daga cikin
motar bayan Adamu ya bude mishi, yana tattara kayan shi ya bi bayan shi da su. Suna shiga suka fara
haduwa da Adda Jebu. Tare da Gwaggo Fa'e.
Haurawa sama yayi da sauri yana d'aga musu hannu, cikin fadanci Maman Baraka me aikin Nenneh
tace mishi.
JINI..!
Mai_Dambu
```Assalamu Alaikum.
Idan bakisan yanda ake kwanciyar aure da Oga ba wannan damar kice💃🏻💃🏻.
Idan bakisan yanda samun gamsuwa tsakanin mata da miji ba wannan damar kice.💃🏻💃🏻.
Idan baki iya Maganar zaburar da sha'awar mijinki ba abeg anty com closer ur chance is here💃🏻💃🏻💃🏻.
Idan kinason ki haɗa turaren wanka, turaren wanke gashi, turaren tsuguno, turaren sanyaya baki yayi
ƙamshi abeg my sister com very close to this wannan damar ki ce.
Gaba ɗaya wannan fa akan 2k ne? Waima naji ana faɗar maganin rage tunbi da sanya ƙarfin azzakarin
oga duk zaku samu to ina laifi?💃🏻💃🏻💃🏻.
Maza tuntuɓi wannan lambar.
07084161619```
Wani banzan kallo Gwaggo Fa'e tayi mata tare da dauke kai tana jan tsaki, domin basa shiri da Hajiya
Hadiza Mahaifiyar shi,ko ga maciji basu yi sabida yadda aka shiga tsakanin su tare da ganin yadda
Mahaifin su ya damu da Maccido, wato Dr Hayat ya kara fusata ta, kallon Adamu tayi da ya wuce da
kayan Macidd'o sama, yana saukowa ya samu babu kowa a falon sai ita, Domin Addah Jebu ta bar gidan
dama sako ta kawowa Nenneh, kuma tayi tafiyar ta, dan ta lura rashin mutuncin Gwaggo Fa'e yana shirin
motsawa babu ruwanta da kowa yi take.
"Maccido yana ina?" Ta tambaye shi a gatsale, dake yasan halin ta, tunda yaga Mahaifiyar shi ta bar
gidan ya fahimci cewa zata iya rashin mutuncin ne, dan haka ya ce mata.
"Yana tare da su Nenneh" kwafa tayi sannan ta mike tare da haurawa sama, tana shigowa Falon ta kalle
shi zaune a tsakiyar su, sai wani shagwaɓe musu yake, Nenneh sai ina kasa ka ina ka ajiye, kamar su mai
da shi cikin su.
"Dattijo bari nayi wanka, Ranki shi dade, ajiye min furata" ya mike tare da nufar hanyar waje, kallon juna
suka yi ya dauke kai yana faɗin.
"Ban ciki da Iskanci da rashin girmamawa, dan Uwarka masu mugun tambarin, ai ka ganni a kasa ka
ɗauke kai dake wancan munafukar da take yawo cikin kartin mazan tana zugaka" lumshe idanun shi yayi
sannan ya bude shi akan ta, murmushi yayi kafin ya ce mata.
"Allah ya huci zuciyar ki, idan baki huce ba, na tsaya ko karasa" ya fada mata yana wani karamin
murmushi,
"Zanci mutuncin ka, dan Uwarka ita ce Sa'a ta ba kai ba dan iska ka ko aure sai yawon bin mata kake."
"Kuma a haka ni dolen ki ne, gyada tayi mai ko ta sha matsa" ya fada cikin zolaya, dake ya fahimci ita din
ba gaban kanta take ba sai abin da aka gaya mata, dan haka ya wuce ta, sai fada take, yana fita Khadi
Adamu Moddibo ya rufeta da fada tare da yi kamar zai buge ta. Karshe fushi tayi wai ana fifita. Dr Hayat
akan sauran Yaran gidan, da wani be bai yi aure ba,da Khadi yana nan ya saka shi a gaba sai yayi aure,
amma shi dake dan gaban goshin sune babu wanda ya damu da yayi aure. Haka ta gama masifarta ta bar
sanan tayi musu sallama ta fita, sai da yayi wanka, ya shirya cikin ash jallabiya, ya dauki karamin
counter ya nufi masalaci sabida sallah magarib da ya karato.
Yana isa suka haɗu da Matasan cikin estate din suka mika mishi hannu, tare da shiga Masallacin bayan
an idar ne mike tare da nufar asibiti. Shafa aljuhun shi yayi yaji babu wayar shi dan haka yana shiga ya,
cikin asibitin da motar shi domin akwai tazara tsakanin masallacin da gida, a hankali ya fito daga cikin
motar y nufi cikin asibitin gadan gadan, matsawa ake ana bashi wuri domin kuwa kowa yasan girman shi
da darajar shi a cikin asibitin. Yana shiga cikin reception, ya tsaya tare da kallon yadda ake gudanar da
kome.
Sai gaisuwa ake kawo mishi yana d'aga musu hannu, idanun shi na kan takardan da yake cikawa.
Daga nesa ta hango shi bayan fitowar ta, daga dakin tiyata. Wani irin farin ciki ne ya lallub'e, ta sake
murmushin jin dadi, cikin nutsuwa ta ke cire face mask ɗinta ta karaso har inda yaƙe, ta tsaya tana kallon
shi.
"YA Maccido yaushe a gari?" Ta faɗa a hankali, domin tasan halin shi yanzun sai ya iya banza da ita, cikin
shakka kar ya zubda mata mutuncinta a gaban jama'a, yasa ta kuma cewa.
"Alhamdulillahi!" Sannan ya wuce ta, da sauri ta bishi cikin mugun ladabi take taka mishi baya, har VIP
suka nufa tare suka shiga wani daki da yake wuri har da security guda biyu a wurin.
Suna ganin shi suka bude mishi kofar, ya shiga a hankali idanun shi yana sauka akan mara lafiyar da
yake kwance, wanda numfashin da yake ne zai tabbatar maka yana raye! Haka ya gama duba shi sannan
ya juya zai fita ta ce mishi.
"Meke damun shi?" Ta tambaya tana kallon shi, domin bai zama dole ya bata amsa ba, amma kuma tayi
mamaki da ya katse mata tunaninta da cewa.
"Ya Maccido"
A gajiye da hayaniyar ta, ta kalle ta sannan ya juya abin shi. Sanin cewa Allah ya bata sa'a har ya mata
magana yasa take bibiyar shi, har Office din shi da yafi kowanne girma, yana shiga ya samu Adam yana ta
aiki. A duniyar Dr Darrah ta tsani Adam domin tana ganin kamar shi yake mata iyaka da Likitan ta, kuma
yake hanata sakat da shi dan kullum yana nanike dashi kamar jelar shi cikin wani basarwa ta watsa mishi
harara sannan ta nufi daya daga cikin kujerun alfarmar Office din ta zauna tare da daura kafarta daya
akan daya.
Ganin Dr Hayat ya shiga duba wasu takardun ya manta ta, yasa ta kalli Adam ta ce mishi.
"Wild Dog zo nan" kalmar ba iya shi Adam din ba, hatta Dr Hayat yaji kalmar amma sai ya share tare da
cigaba da aikin shi , yana jiran ya ga yadda Adam zai dauki al'amarin.
Ganin Adam din shima bai saurare ta ba, kuma bai d'ago ya kalle ta ba, yasa shi jin haka yayi
daidai.
"Kai zo nan ina magana kai yi banza da ni" juyawa yayi ya kalli gefe da gefen shi sannan ya cigaba da
aikin shi.
"Ai na zata da wani kike?" Ya bata amsa yana kallon ta, murmushi Dr Hayat yayi yana me Cigaba da
sauraron su.
"Ka bamu wuri" ta faɗa da karfi, d'ago kai Dr Hayat yayi tare da kura mata ido, sunkuyar da kai tayi
tare da wasa da hannun ta, kafin yayi magana ta ce.
"Sorry Dear" ta faɗa da mugun ladabi da kirsa da kisisina, shiru Office din ya dauka kamar babu kowa a
cikin Office din.
Mik'ewa tayi tare da isa table din shi tana me sunkuyawa, ta kalle shi.
"Ya Maccido, baka ga sakona ba?" Aikin shi yake kamar ba da shi take magana ba, sai da ta kuma
maimaita maganar ya d'ago kai yana kallon ta.
"Na soke" ya fada mata,
"Amma why?"
Tambaye shi da matukar mamaki da tashin hankali, yadda ta zuba mishi ido yace mata.
"Amma me yasa?"
"Bani da lokacin ki" a matukar sanyayye ta juya tare da barin Office din, kallon Adamu yayi sannan yace
mishi.
Dauko Laptop din yayi tare da duba abubuwan da suke da shi ranar asabar da Lahadi.
"Akwai wasu yan uwa Fulani da suka kawo mara lafiya yau kwanan su uku, sai wata mata da aka kawo ta
shekara daya cikin jikinta yana kwance, akwai wani dan kasuwa da aka kawo shima yana nan da matsalar
hauka, sai matsalar mara lafiyan nan kuma ka ce daga wannan karon Insha Allah zai tashi"
Had'e hannun shi yayi wuri guda, yana kallon Adam sannan yace mishi.
"Matsalar su da sauki, na gayen can ne yake bukatar nime Ahalin shi. Shekaru biyar kenan da muna tsinci
shi amma babu wani cigaba da ake samu, Naso tuntuni nayi aikin shi amma baki daya Malam Umaru ya
hanani wai zai yi gashi nan babu wani ciki gaba sai ci baya, dan haka da yardan Ubangiji tunda na dawo
baki daya." Numfashi ya sauke tare da kallon Adamu, sannan ya dauke kan shi.
Mik'ewa yayi tare da nufar hanyar waje, bai tsaya ba sai a wurin motar shi. Yana zuwa ya samu an
sace mishi tayar motar shi, dan haka ya dauki abin da zai dauka ya nufi hanyar gida, yana tafiya yana
zikiri, irin na hailala tare da istigifar, sai da yayi dan tafiya kafin. Darrah yazo da gudu har ta wuce shi ta
dawo tare da sauke glass din motar ta.
"Ya Maccido" dauke kanshi yayi tare da mai da hankalin shi gaba, bata hakura ba ta kuma bin shi.
Tare da Mahaukacin parking. Ta fito daga motar tana kallon shi. Sanye take da riga da wando, wandon
irin leater jeans ne sai wata farar shirt ta cikin shi ta daura jacket top a saman rigar shima leater, yayo
mata kyau domin ta zuge zip din jacket top ɗin.
Sai wandon shima haka, da wani takalmi wanda yayi masifar mata kyau, kanta sanye da wani turb da
yayi matukar sanyaya fitowa kamar wata baturiya. Dama uwar su sadaka yalla ce, tasan darajar kyau da
haduwa,ga Uba bafulatanin asali.
"Ina ga kamar mun gama wannan yanayin tun tuni" a hankali ta kare mishi kallo sannan ta ce mishi.
"Ni yar uwar ka ce, kuma nice wacce aka mana baiko me yasa kake wulakantani? Naga dai"
"Darrahhhh" yadda ya kira sunan ta, sai da taji shi har tsakiyar kanta, wani irin magagi muryan shi me
sanyin dad'i yayi mata, ta kuma kare mishi kallo.
"Please" yadda tayi maganar yayi matukar tasirantu a ranshi, cikin wani shegen iyayi da son nuna bata
damu da kome ba, ta kaskantar da kanta tace mishi.
"Hm" ta juya inda yake ta bude mishi kofar motar ya shiga, sannan ta juya side ɗinta, ta bude motar ta
shiga itama, lumshe idanun shi yayi tare da shakar kamshin turaren oud, mai sanyin dad'i, wanda yasan
ita take amfani da shi.
Har ta tadda motar yana ji ta saka wakar Love is gone! Yadda wakar yake tashi a hankali , tare da
yadda ake baitocin yayi matukar kashe mishi jikin shi, time to time. Tana satar kallon shi, har suka isa
kofar gidan Moddibo, a hankali ta tsayar da motar.
Tana kallon shi da yayi shiru, dan niman gindin zama, bata mishi magana ba, ta cigaba da game a
wayar ta, shima yana sane sun iso amma kuma yayi pretend kamar yana barci, haka ta cigaba da abin da
take, har wayar ta yayi kara, kasa kasa tayi tsaki sannan ta dauka tare da cewa.
"Nannah ya kike? A'a ni bazan zo Abuja." Kome ta faɗa mata take ta saci kallon Maccido da yake kokarin
fita daga motar shi, zai nufi cikin gidan tace mata.
"Ya Maccido"
"Yes" ya fada a kagunce"
Juyawa yayi tare da tafiya shi, dake takalmin kafarta irin heel din nan ne me kama da sandal kawai
taje zata mishi magana tsinin takalmin ya shiga kasar Interlock, ai kuwa ta fadi ragwajab, a kasa sai da ta
sake kara. Da sauri ya juyo ya ganta zube a kasa tana kara da yarfe hannun ta, marmaza ya iso wurinta
tare da kai hannun shi ta ciro takalmin ta, sannan a karon farko da ya kalle ta da tausayawa. Kafin ya
mika mata kayan shi ta rike, bai ce mata kome ba, sai ganin shi tayi ta dauke ta cak. Domin ko babu
maganar aure a tsakanin su Maccido mutum ne mai matukar tausayi da jin kai, shi yasa ya dauke ta har
cikin gidan su.
"Innalillahi wa'inna ilaihi rajioun, yau naga abin da ya hana mata gemu ya ba maza, wannan tereren fa?
Sauke ta ban da rashin kunya irin na dan Yau yaushe zaki yarda gardeden namiji ya kwakume ki wai nan
ya dauke ki, salon ya tabo miki nonuwar ki"
Ajiye ta yayi a kujeran da yake facing na Nenneh. Tura baki Darrah tayi.
300₦
#Mai_Dambu
JINI..!
Mai_Dambu
"Ke tafi can yar banza yau ba gobe ba, Allah ya kyauta ban da nasan halin Maccido ba mutumin banza
bane ai da wani sakaran kika samu sai ya dakume miki mazaunai sakarya kawai" amsar kayan shi yayi
tare da nufar hanyar sama.
Idan ya cigaba da sauraron Nenneh zuciyar shi zata buga a banza, dan haka ta cire takalmin ta, tana
yatsuna fuska, alamar kafar yana mata ciwo.
"Sannun ko! Ai sai da ba hanaki saka wannan kofaton amma dake taurin kan bala'i ce dake kika ki jin
yawa gaki sarkin ado"
"Kai Nenneh baki gajiya da magana ne" ta mike tare da nufar d'akinta da yake kasa, tana
dingishi,kamshin turaren ta bai hana ta shaƙar nashi da ya mannu a jikin ta ba, haka ta nufi dakin ta tana
murmushi, yau ya zame mata rana mafi alkhairi, abubuwa uku, Nannah ta kirata ta ce Insha Allah an
kusan saka auren ta da Maccido, d'azun Maccido ya dauke ta, yanzun Nenneh tace za a saka auren su,
me yafi haka dad'i?
Tana shiga d'akinta ta zube akan gadonta, tana me yatsuna fuskarta, tare da sake murmushi kafin ta
ce.
"Ya Hayatuddeen Abdulwahab Adam Moddibo. Nan gaba zan zama Mrs Hayat! Matar Dr Hayat! Maccido
Wife!" Wani lumshe idanu tayi tare da cire hular kanta tana warware gashin kanta da ya sauka har
kirjinta.
Tashi tayi tare da gyara zaman ta, tana murmushi kiran kawarta Adeenah. Cikin murmushi ta ce mata.
"Beb ya kike"
"Lafiya kwana biyu? Kin b'ata ko kin samo Dr Hayat din ne?" Kawarta ta tambaye ta cikin tsokana, wani
munafikin ajiyar zuciya ta sauke tare da cewa.
"Wow! Don Allah fa?" Lumshe idanun ta tayi tare da budewa ta shiga fesa mata abin da ya faru a
tsakanin su. Dariya suka saka tare da cewa.
"Hmm! Bestie ba zaki gane bane amma abin yayi mugun tab'a imani na,don Allah ya kike son nayi."
Buga kofar dakin ta aka yi, da sauri yayi sallama da kawarta domin a tunaninta Maccido ne yazo.
"Shigo mana" ta faɗa a sanyayye,. Turo kofar aka yi, Maman Baraka ta gani, wani had'e rai tayi tare da
kallon ta, tace mata.
"Wani abu?"
"Ok kawo min" amsa tayi tare da sake murmushin yake, tana kallon kayan, magani ne sai plastie,
amsa tayi sai yar short not.
"Zaki iya tafiya" fita Maman Baraka tayi, sannan ta samu Nenneh a falo.
Bayan fitar ta ne ta kira Abeedah, suka gaisa tare da hira sosai. Jin muryan Hilwa tana kuka ne ta
tambaya.
"Wallahi ice cream take so! Dad yace dai gobe zai fita yanzun dare yayi."
"A'a haba ayi mata oda mana, har gida zaa kawo mata da" ta faɗa tare da nuna ayiwa Yarinyar yadda
take so. Tab'e baki Aunty Abeey tayi sannan ta ce mata.
"Kinga kyale ta, kawai" sabida mugun niman gindin zama, sai gashi ta shiga map na Google ta fara
binciken vanillah take tayi oda ta Online, tana gamawa ta tura kudin tare da na delivery. Sannan ta kashe
wayar. Bayan sun gama ne ta kira Ummin Maccido.
Suka shiga gaisawa, tare da jan Ummi da hira, kafin tayi mata sallama har zata kashe wayar tace mata.
"Allah ya kyauta yana nan, ban san me ya had'a shi da Moddibo ba, yayi fushi da gombe."
"Ayya Ubangiji ya huci zuciyar shi" ta faɗa tare da yiwa Ummin bankwana.
"Nannah ya kike?"
"Lafiya lau d'azun ina miki bayani kin san inda nake nake miki bayani?"
"Am sorry Nannah, kiyi hakuri ina tare da Maccido ne" cikin wani irin bakin cikin ta ce mata.
"Shi din? Toh Allah ya kyauta zan duba na gani Yaron da idan ya ganni kamar yaga kashi, ko zai gaishe ni
sai yayi ta d'aga kai ka kamar wanda zai bani abin duniya"
"Dalla banza yi min shiru ina nan ina nima miki dan babban gida, kina nan ki na kashe kanki domin
wallahi ba son ki yake ba,"
"Nannah idan na zaki tayani murna ba, babu amfanin kushe abun da nake so, don Allah ya kike son nayi
ne" ta faɗa cikin shashekar kuka, domin ta tsani halin uwarta. Sai dai abin da bata sani ba, uwarta ta
wuce tunanin me tunani, dan haka cikin fada Hajiya Rushdiyya tace mata.
"Yar iska shegiya zan nima miki inda zaki huta shi ne zaki min haka? Toh na bar ki da shi din Allah ya baki
sa'a banzayi"
Kifa kanta tayi tare da fashewa da kuka, sai da tayi ya ishe ta sannan tayi shiru.
**
A hankali yake saukowa daga step, yana kallon Jamal da Abdul Mannan da suna shigo gidan gwara Bashir
ya san da zuwan shi.
Fuskar shi a yabo ba fallasa, suka kalla kafin suka mike daga zaman da suke, mika mishi hannu suka yi,
murmushi yayi sannan ya nuna musu hannun shi da yake ciwo.
"Barkan ku da zuwa"
"Yawwa Dr!" Juyar da idanun shi yayi sannan ya kula babu wanda yake bukatar gani.
"Bai iso ba, idan ya iso zai zo Insha Allah" kallon Adamu yayi da ya shigo falon da sallama, murmushi suka
yiwa junan su, sannan ya zauna tare da cewa.
Sannan ya cigaba da kallonta kasa kasa tana zaune da wata rigar. Me mugun kyau tare da kallon su,
tace musu.
Kallon shi tayi taga hankalin shi baya kanta, tace mishi.
"Ya Maccido"
"Hm"
Kallon shi tayi baki a sake sannan ta fita tare da jin wani mugun kunya da ta kamata,har sai da tayi
danasanin mishi magana dama ai ba bakonta bane, ya saba gaya mata magana,. Don haka tana shiga
motar ta, ta nufi hanyar asibiti. Daga nesa ta hango Adam da Fadilah, suna tafiya suna hira.
Har ya kai ta asibitin sannan ya juya zai fita, ai kuwa tayi kanshi da motar ta, tsayawa yayi cak. Yana
kallon ta, a hankali ta bude motar ta fito tare da mishi wani kallon banza daga sama har kasa, sannan ta
ce masa.
"Ina son fita da Ya Maccido, kuma kai nake bukata ka shirya mishi zama da ni, idan haka bai samu ba.
Zan kore wancan zabiyar Yarinyar kuma na hanata aiki a ko ina, bana son a fusata ni, Maccido kaɗai
yake da hurimin fusata ni, kuma nayi hakuri dan haka idan har ba rasa zama da shi yau."
"Bani zaki yi wa hauka ba, shi Maccidon zaki samu, ai wargi wuri ya samu, ina ruwa na da rayuwar ki.
Maybe baki da Sa'a ce shi yasa yake niman subuce miki. Kije kiyi da kanki.".daga haka ya wuce ta bai
mata magana ba, domin yasan abin da take nufi, shi kuma Ubangidan shi bai da lokacin ta, tunda yaga
Maccido yaki amsar ta yake da yakinin bata da hankali, amma mu'amalar ta da mutane ba haka yake ba,
domin tana da kyakyawan fahimta da mutane, kawai matsalar tana kallon Adam ne a wanda ya hanata
sakat da Maccido dinta.
Shi yasa take mishi rashin mutunci. Dan haka ya kyale ta, a hankali ta shiga cikin asibitin ta jima zaune
kafin ta dauki wayarta. Kiran Mahaifiyarta tayi cikin shashekar kuka, take gaya mata abin da yake faru.
"Kwantar da hankalin ki zan kira ki anjima" sai da ta share fuskarta tare da goga powder sannan ta
fita a motar bayan ta saka madubi a fuskar ta
Sun tattauna kafin kowa ya mike ya kama gaban shi, kallon Jamal Abdul Mannan yayi sannan yace
mishi.
"Yaron nan bai da hankali, kaga yadda yake magana kamar Umarni yake bamu." Share shi yayi bai
tankawa dan uwan shi ba, dan haka ya kira Baban su ya gaya mishi, kafin ya kashe wayar tare da nufar
inda motar shi yake.
Bayan fitar su ya wuce falon Khadi Adamu Moddibo, ya zauna tare da kallon shi yana nazarin wasu
littattafai na addini, nutsuwa yayi sannan yace mishi.
"Jiya Shatu ta gaya min kun daidaita kanku kai da Darrah." Da sauri ya kalli Khadi.
"D'azun na kira Yarinyar na tambaye ta, tace kun gama magana. Kai nake son naji bakin ka."
Gyara zama yayi sannan ya ce mishi.
"A'a ba za ayi haka ba, idan kana da wacce kake so kayi magana sai na san me zan yi" cikin sanyin jiki da
yanayin shi me bala'in sanyi ya ce.
"A'a bana son na baka abin da baka so ne" kamar zai yi kuka ya ce.
"Shi kenan, zan kara maka wata Alfarma idan ka sami wacce kake so ka kawo min batunta zan tsaya
maka Insha Allah"
"Insha Allah" daga ya mika mishi wata Littafin da yake hannun shi ya ce.
"Wannan Kakana ne ya rubuta shi, labarin Zuri'ar mu ne baki daya, da wadannda suna fita daga cikin
gidan nan,. Idan ka duba ga wani fili can ta bayan wannan unguwar toh na sune. Hakkin su ne."
"Yana nan dai babu wani cigaba, domin ban san me Malam Umaru ya dauki Alamarin gobe Insha Allah
zan fara duba shi."
"Irin wannan yanayin na da matuƙar wahala domin kuwa,.zai iya shafar Zuri'ar ka ce. Shi yasa naki yarda
kayi aikin nan tun kana yaro."
Shiru yayi sannan ya cigaba da cewa.
"Mahaifiyarka sabida lafiyarka ta amince da haka, amma baki daya haka yana son zame mana matsala
lokacin da ya dawo da kai, shi yasa naki yarda da ka fara, Maccido matsalar aikin jinni yana da matukar
wahala,.idan har ka cire su bai zama dole su rabu da kai ba, sai su koma cikin Zuri'ar ka su zauna. Kana da
yadda zaka yi yadda ba zasu dawo cikin haularka ba?"
"Na jima da fara aikin,kuma ina yi har a asibitin da nake aikin, Abba idan ka hanani Allah kadai yasan abin
da zai faru akwai mutane da yawa da rayuwar su take cikin garari, idan aka taimaka musu sai Allah ya
kare namu yanayi."
"Shi kenan, Allah yayi maka jagora ya kuma baka sa'a." Ya kuma bashi addu'o'in da kuma mishi fatan
Alkhairi. Mik'ewa yayi ya nufi dakin shi yayi wanka tare da gyara jikin shi. Yasan zuwa yanzun ya san
Adam yana jiran shi. Dan haka ya had'a dan kuzarin shi ya gama abun da zai yi ya sauko kasa, hango
Nenneh tana karyawa ya kalle ta, daga nesa ya fahimci kunu take sha. Dan haka ya taka har gaban ta,
zama yayi tare da kallon ta ya ce mata.
"Matar karfe"
B'ata rai yayi kamar ba shi ba, kara wayar shi yayi , dauka yayi cikin nutsuwa da son daukar laifin da yayi
ya ce mata.
"Bata mu gaisa"
300₦
#Mai_Dambu
Da Akwai grp na karuwan mata me suna Beautiful Ladies zamu fara programs haka Insha Allah ranar
Monday. Game bukata zai iya min magana ta number na idan zaka biya kuma Bismillah:08130269641👇
1- Short story na Yaren novel
4- Dirty talk
1k
JINI..!
Mai_Dambu
Cikin girmammawa ya gaishe shi sannan ya koma gefe ya tsaya tare da jiran su gama wayar su, bayan
sun gama ne ya nufi dakin Maccido ya dauko abin da zai dauka tare da hango wani list na magangunar
musulunci, dan haka yana dauka ya sauko kasa, bai b'ata lokaci ba, ya kai kayan motar Maccido, daga
nan ya ajiye su. Yana tsaye jikin motar har ya iso, bude mishi motar yayi sannan ya ce mishi.
"A'a" ya fada tare da kwantar da kanshi jikin motar, yana jin babu dadi.
"Naga takardan maganin da za ayi aiki da shi" shiru yayi sannan ya cigaba da cewa.
"Toh shikenan" da sauri ta shiga kitchen ta kawo mishi kunun tsamiya da tayi da kosai ta kalle shi tare
da cewa.
"Zan ci haka."
Ya fada yana murmushi, kallon Adam tayi da ya zauna kamar wani shashasha, ta kwada mishi harara,
mik'ewa yayi ya nufi kitchen. Sai gashi dauke da filet dauke da tuwon shiga miyar kuka tana turiri. Ya
ajiye musu.
A hankali Maccido ya shanye kunun da kosan, sai kuma ya kalli tuwon yana jin koshi amma yana son
tuwon dan haka ya fara cin shi a hankali. Ai bai san lokacin da yaci rabi ba, sai da ya gama ya fahimci
barnan da yayi dan haka da ya mike ajiye 5k yayi a kasar kofin kunun sannan yayi mata godiya, domin sai
Adam yaki cin abincin.
Bayan sun mata sallama suka tafi, wurin d'aga kayan taga kudin. Mamaki ne ya kamata amma bata yi
mamakin halin Maccido ba, mutum ne me son Alkhairi, kuma dabi'ar shi ce alkhairi. Dan haka ta dauka
tare da ajiye kudin a saman frij din falonta.
"Hm"
"Amma maganganun nan zamu saya ne yanzun ko sai mun dawo?" Ya tambaye shi yana kallon shi ta
madubin shi.
"Toh yallabai" shiru yayi yana nazarin babban makasudin zuwan shi Nafada, dan haka yayi nisa cikin
tunani. Kafin ya cigaba da aikin shi a jikin Laptop din har suka isa Nafada, a hankali ya bude motar ya fito
bayan sun tsaya a wani kofar gida.
Budewa Maccido motar yayi shima ya fito yana miƙa, kafin ta wuce cikin gidan, kallon juna suka yi
bayan sun shiga cikin gidan, da sallama. Suna shiga suka sami Innayi tana aikinta.
"Na'am Innayi" ajiye garin tayi sannan ta shiga cikin d'akinta, a hankali suka bi bayanta. Sannan suka
zauna tana kallon su.
"Adamu"
"Lafiya lau"
Tashi tayi ta basu ruwa a randan sanyi, suka sha har da godiya.
"Ina Mahaifiyarka?"
"Tana lafiya"
"Ka bata hakuri har yau ban ji labarin inda dangin Yero suke ba. Kuma nasa ana niman a cigaba da
bincika mata"
"Innayi, ban gane meke faruwa ba? Shin dangin Ummina sun tafi ne?"
"Amma"
"Amma Innayi na zata kece kika haife ta."girgiza mishi kai tayi sannan tace mishi.
"Na rike ta ne bayan rasuwar iyayenta kafin na dawo da ita gidan Khadi domin ni yar aikin mahaifiyarta
ce" ware idanun shi yayi akan ta, kafin ya mike a hankali yana fadin.
"Toh shikenan, Adam ka ciro mata sakon ta yana bayan motar."
"Ok" ya fita, can sai gashi da kayan da suka zo dashi domin tun daren jiya Adam yayi sayayyar ya zuba a
cikin motar, bayan ya ajiye mata, shima ya ajiye mata Kudi sannan ya ce mata.
"Babu kome"
Daga haka yayi mata sallama, suka bar garin jikin shi yayi masifar sanyi, ya jima yana nazarin abin da ta
baya sun shiga gombe ne, suka sayi abin da zasu yi amfani da shi, sanan suka nufi gidan kasancewar yau
din lokacin kurarren lokaci ne, domin juma'a ce, a masalacin estate din suka yi sallah juma'a, bayan nan
ya nufi office din shi ba cikin masalacin domin a gefen masallacin yake ruki'ar shi, haka yayi ya duba
mutanen da aka kawo su. Bayan ya gama ya ce musu.
"Ku fara amfani da maganin kafin nazo gare ku." Ya fada musu.
"Mun gode"
Bai saurare su ba, ya fita tare da bawa Adam umarnin lallai gobe bayan sallah asuba ya fito da Mara
lafiyan ya kawo shi ya fara aikin shi.
Daga nan suka wuce cikin asibitin yana shiga,.aka shiga meeting akan lokaci, bayan an gama ne aka
mika mishi wani tiyatar da zai shiga, bai b'ata lokaci ba, ya fara sauya kayan jikin shi. A hankali yana
kallon yadda Darrah take kokarin shigowa Office din shi domin yana hangota, a gurguje ya saka kayan
sannan ya tsaya yana gyara zaman rigar jikin shi sannan ta fito daga dakin.
"A'a" yace mata tare da ficcewa ta barta tare da nufar dakin tiyatar.
Kamar da wasa take bibiyar shi amma sai wulakancin yake mata bata damu ba, har ya fito aikin bata
hakura ba, kasa hakuri tayi ta kira mahaifiyar ta gaya mata halin da take ciki, gashi har maganar ya kai
gaban iyayen su, amma Maccido bai saduda ba, wulakancin shi kamar kara mishi ake ta rasa yadda zata
yi da shi.
"Amma jiya kike ce min ya dauke ke ki? Yau kuma kice kin rasa yadda zaki yi dashi? Ok zan Nime ki
an jima ban da lema da nacin me zaki yi da Yaron da uwar shi bata da asali, ki hakura da shi"
"A'a Nannah mutuwa ce kwai ba zan yi domin shi ba, amma ina mishi mahaukaciyar so" ta faɗa cikin
kuka.
"Toh Allah ya kyauta, toh me kike bukata?" Cikin shashekar kuka ta ce.
"Why Nannah?"
"Sabida yana tare da naso haka tun jiya bai yiwu ba"
"Nannah ki kokarta domin shi na sauya kaina amma bai san ina yi ba"
Share kukan tayi ta zauna a wurin bata fita ba, tana jiran kiran Mahaifiyar ta.
**
Durkushe take a gaban wata mata tsirara babu kome a jikinta, sai ganyen ayaba, itama haka cikin
kaskantar da kai ta ce mata.
"Shugaba kiyi wani abu nasan zaki iya Darrah tana cikin tashin hankali da damuwa, taki maganar yaron
can da na kawo wancan watan, yanzun dan Wan mijina take so."
"Kaddarar su bata hadu ba, ta hakura da wanda kika bata, domin ta sanadinta zamu iya rasa karfin
mu" cikin damuwa da tashin hankali take kallon kasa tace.
"Yaron yana da karfin kariya, daga na Ubangiji. Akwai boyayyen al'amari a tare dashi, idan ta nace zata
aure shi amma abisa sharadin kar ta sake ya dauko mace daga wani wurin da sunan zai kara mata kishiya
domin kuwa shine zai tarwatsa mata farin cikin ta, sannan akai akai kuyi ta bani bayanin halin da take
ciki, idan ta samu haihuwa na farko na dodo ne, sabida kasadar da zai dauka na had'a ta da Yaron shima
ba wai kan yaron zai nufa ba, zai tunzira iyayen shi da kakannin su ne ayi auren cikin kankanin lokaci."
"Hanzari ba gudu ba. Uwar Yaron tana tsaye akan shi, kuma ba gaya miki akwai boyayyen al'amari akan
shi, dan haka ta kula da abun da zai lalata mana shirin mu, domin kuwa daga mu har ita zamu sami
matsala, ta cigaba da tafiyarta da rayuwar ta da fuska biyu, matukar ta bayyana kanta zata iya rasa auren
shi, domin kanta yana masifar rawa, akwai Yaron da yake tare dashi idanun ta na kan yaron karta bari
wani abu mara dadi ya faru a tsakanin su. Domin haka zai bayyana suffarta na gaskiya kuma zata iya rasa
Yaron da take so, kinga" ta juyar mata da madubin gabanta.
Sake zuɓewa tayi tana godiya, tare da mata alƙawarin amincewa da duk abin da aka kafa musu zasu bi,
sannan ta ce mata.
"Ayi gaggawan bikin domin akwai rabo ne, a tsakanin su, wannan rabon nake son ta kasance namu,
daren su na farko ta saka wannan a gabanta ta kwab'a da zuma. Da zaran ya shafi azzakarin shi ba zai iya
hakura da ita ba, wannan kwallin ta saka idan ya raka abokan shi."
Gyada kai tayi, tare da kallon kasa tana murmushin jin dadi.
"Ki tabbatar tayi amfani da shi yadda nace, sannan ta daina salollin uku! Ba sai na gaya miki ba ai kin san
su, batun iyayen ta da auren nan da awa daya zasu ji ta bakin ki, kafin nan ki nuna baki bukatar hadin su,
ba dan kome ba, sai dan kin nuna musu Yarki na da daraja, ga wannan kuma daga ranar da ta aure shi ta
saka a k'ugunta, zai rage mata karfin taurin zuciyar shi da kan shi. Zai sassauta mata."
Gyada mata kai tayi sannan ta mata godiya, ta b'ace daga gabanta. A hankali ta sauke ajiyar zuciya bayan
ta rufe madubin aikinta, ta mai dashi cikin wardrob din ta. Tana kallon kayan da aka bata, zama tayi ta
rubuta kome sannan ta kira Yar nata, tare da nuna mata lallai tazo Abuja tana son ganin ta, domin ba zai
yiwu ta je can ba, zasu yi tunanin dan tana son auren ne.
Bayan sun gama magana kuwa ta kai kayan ta boye bayan ta sakawa kowane sunan shi da aikin shi.
Sannan ta bar dakin.
Aikuwa ko awa biyu ba a rufa ba, mijinta Alhaji Hamza ya shigo da zancen Auren Maccido da Darrah,
aikuwa yayi tsalle ta tuma, tace bata san zancen ba, dan haka ba dai yarta ba, dakyar da saka bakin
kawarta Hajiya Safinah ta amince aka ajiye maganar dake, Professor Saifullah Adamu Moddibo shine ya
tuntube Alhaji Hamza, shi kuma yace mishi ya sami Alhaji Abubakar Adamu Moddibo da zancen abun
gwanin ban sha'awa, yadda suke mutuntta zumuncin su, Dake Hajiya Rushdiyya kawar Gwaggo Fa'e ce,
take suka shiga kulla munafuncin su tare da hadin kan Umma Dahare.
Dama Hajiya Hadiza da Hajiya Rahama matar Professor Saifullah halin su daya, Hajiya Sadiya matar
Alhaji Abubakar ce ma bata cika shiga cikin su ba, dan bata ji sosai idan kuma aka dage tayi magana toh
kowa sai nyaji
**
Saturday.
Sanye yake da normal kaya, farar fatar shi sai wani, aka kwantar da mara lafiya. Zubawa Malam Umaru
idanu yayi sannan yace mishi.
"Tsawon lokacin da muka dauka na zata ya warke ne, ashe yana nan yadda yake."
"Wallahi nayi iya bakin kokarina,aljanun da suke tare dashi masu mugun taurin kai ne, duk yadda kayi
dasu sai sun karkashe shi yasa muka dauki lokacin har haka."
"Tsawon lokacin har haka baka gaya min ba" ya fada tare da had'a wani magani da ya zuba garin
magarya, tare da Addu'o'in, sannan...
₦300
#Mai_Dambu.
Da Akwai grp na karuwan mata me suna Beautiful Ladies zamu fara programs haka Insha Allah ranar
Monday. Game bukata zai iya min magana ta number na idan zaka biya kuma Bismillah:08130269641👇
4- Dirty talk
1k
JINI..!
Mai_Dambu
A hankali ya mike tare da bada umarnin a cire kayan Mara lafiyar, sannan ya cigaba da shafa mishi
maganin tare da fara karanto ayoyin Alkur'ani da ake ruki'a dashi, duk da yana kwance ne kamar a sume,
Dr Hayat bai fasa karanto ayoyin tare da daukaka muryan shi, sai da aka shafe awa daya kafin ya tsaya
babu alamar zai motsa.
Gaushi aka kawo yana ci sosai, sannan Adam ya zuba wani hayaki, ko minti biyar ba ayi ba. Mara lafiyar
ya fara kukan jaki, can yayi wani irin gurnani da juyi sannan ya cigaba haushin kare, abin tausayi haka
yayi ta kukan dabbobi, Dr Hayat bai fasa ba, kuma bai musu magana ba, hayakin da aka saka musu ne ta
addabi rayuwar shi suka fara cewa.
"Hayatuddeen Dan Abdulwahab dan Adamu, Adamu Dan Abdul Malik, Abdul Malik dan Hayatuddeen
Modibbo! Ya isa haka idan ka cigaba da kona mu zaka ga abin da zai dame ka"
Bai d'ago kai ba, ɓalle su saka ran yana jin su, haka ta cigaba da tozarta su, har sai da suka fara kuka da
rokon Allah ya kyale zasu fita. Sai lokacin yayi murmushi sannan ya ce musu.
"Toh maguzanci kuka iya kenan?" Ta tambaye su. Shiru suka yi suna kallon shi.
"Ina da abin yi, idan ba zaku yi magana na zan cigaba domin ba dan ku nake zaune a nan ba" ya fada
musu cikin rashin damuwa da halin da suke ciki.
"Amma ai musulunci ya baka damar ka tausaya mana. Idan aka bimu a sannun" bai kai aya ba, Dr Hayat
ya cigaba da karatun shi, ana kuma bunka musu hayaki, ai babu shiri suka fasa ihu, shima kuma yasan
zasu yi amma ganin zasu rena mishi hankali ne yasa shi biyo musu ta baya, sun sha gumurzu,yana kallon
yadda yake gurnani.
"Zaku bani aron lokacin ku muyi magana ko sai na kara cigaba" sun kaishi, kallon shi suka yi sannan ya ce
musu.
"A'a idan nace ku fita baku yi niyyar fita ba wahalar da juna zamu yi, dan haka ku zauna zan babu
masauki maza dan nasan tabbas zan kona ku har lahira"
Kamar zasu yi hauka , suka gigice yana cigaba da karatun shi sai da suna ga zai halaka su, suka ce
mishi.
"Kayi hakuri zamu bar shi!" Suka fada tare da fashewa da kuka suna rokon shi, amma bai saka ya fasa ba
sai da yayi musu ligis sannan yace musu.
"Toh shi kenan" ya fada tare da cigaba da karatun shi, ganin zasu mutu yasa suka shiga fita yana hamma
shi.
"Ku dawo" ya daka musu tsawa,a mugun tsora ce suka shiga dawowa, take idanu shi ya kuma juyewa, ya
kura musu ido.
"Ni sa'an ku ne?" Ya tambaye su yana gyara zaman shi akan kujeran da ke dakin.
"Sai kun ajiye min magana daya ba zaku kuma dawowa ba, zan kyale ku idan ba haka ba, wallahi azim ko
kun fita zan dawo daku"
Cikin rawan jiki suka fara niman hanyar da zasu ware tare da yin alƙawarin karya.
"Kayi mana rai zamu fita shi malam Umaru bai da tawali'u ne, kuma zuciyar shi cike take da wasi wasi,shi
yasa muka yi ta bashi wahala domin shi lallaba mu yake kai kuma kamar zaka dake mu kake ji"
Sosa gemun shi yayi kafin ya kura musu ido, dan haka ya shiga addu'o'in shi yana me amsar wani zare
asalin na kad'i wanda tsofi suke kad'awa, yana addu'a yana nad'e shi jikin wani dutse, Ya Allah wani irin
ihu suke tare da niman agaji yana yi yana karawa.
"Tun da ya iya lallaba ku, kuka ki tafiya meye zai saka na biku a hankali, bayan nasan bai zama dole ku
fita ba, maza zauna bari na ji da alamarin ku. Bana matsawa aljani ya fita dole amma kuma xan daka shi
ya tsani kan shi idan ya ga mutane yayi ta gudu da ƙafarsa."
"Mun tuba wallahi turo mu aka yi Yarima Safdar ne don Allah ka mana rai ba zamu kuma dawowa
ba." Suka fada suna ihu a wuri guda,
"Ku nawa ne?" Ya tambaye su,
Sai da ya gama daure dutsen tam, sannan ya kura musu ido, yana fadin.
"Toh zaku fita ne ko sai na gaya muku yadda zan fita da ku"
"Wallahi zaka kona mune, don Allah ka mana rai ba zamu kuma ba"
Tab'e baki yayi bayan ya gama shafa man zaitu man Habbatun Saudat, man tafarnuwa, man kanunfari,
sai ayatul shifa da ya tofa a cikin man gelu, ya dauki dutsen da ya daure ya tofa addu'a sannan ya daura
kan kan gaushi, wani irin bude baki Mara lafiyan yayi sai ga hayaki nan yana futa ta bakin shi, zuwa cikin
gaushin baki daya suka fita, komawa can yayi ya kwanta.
Dan haka basu kuma bin ta kan shi ba, ya dauki dutsen da yake kan gashin ya jefa cikin wani cantaine,
ya bar dakin bayan ya bar su malam Umaru yana aiki shafe jikin mara lafiyar da mayukan da ya haɗa
mishi.
Dakin mara lafiya na gaba ta shiga ya same ta, tana ta dariya. Kayan aikin shi Adam ya shiga mishi da
su, sanan ya dauki kujeran da ya zauna a can ya kawo mishi.
Kurawa juna ido suka yi sannan matar ta fara kokarin niman hanyar gudu. Fitar da wayar shi yayi
yana aikin latse latse, dai da Adam ya gama kawo mishi kome, sannan ya zauna.
Babu musu suka dawo, nan ma ya shiga kona su da Ayar Allah, ganin su din suma na ture ne, take ya
musu yadda yayiwa wadancan. Itama turo su kishiya ta mata, kuma irin su suna da matukar wahalar fita,
shi yasa shima idan yayi musu ruki'a baya sakewa su tafi kame su yake ya daure su. Haka yayi mugun
d'aga musu hankali, tun kafin yazo kan wasu, sai gudawa suke. Kuma abin mamaki yana daka musu
tsawa zasu dawo.
Kallon wata mata yayi da da takawa wani yaronta kan shi rankwalele, sai bawa matar wahala yake.
"Sannun munafuki, ka zauna a jikin yaro tana ta kashe kudi kan Mayu ne suka kama mata yaro, wannan
adalci ne? Idan shekarun ka sun ja ka koma manyan kokon duwatsu ka zauna mana, idan ba zai yiwu ba
sai ka kaura zuwa yankin wani sashi na duniya shine zaka dawo nan ka zauna. Kana ta bawa Yaro karami
wahala."
"Kayi min rai zan tafi" inji Yaron, share shi yayi ya fara aikin shi bai wani jima ba ya gama da yaron,
baki daya sai da ya gama aikin shi tas sannan ya kuma bin su ya basu maganunguna. Zuwa ranar Lahadi
zai kuma dawowa ya duba al'amarin su.
**
Yola.
Shiryawa nake da gaggawa, amma sai ji nayi wani irin kasala ya kamani. Kwanciya nayi dake ina daure da
towel, kamar barci nake ji kamar idanu na, biyu ina jin lokacin da yake shafa kirjina zuwa cikina, wani
irin mika nayi saboda yadda yake min abu yayi mugun d'aga min wata tsohuwar sha'awar da take
damuna.
Ina jin shi yana lasar jikina tun daga pp dina har samar kirjina, ba zan iya tuna kome ba, amma
tabbas na farka naji, cikin ruwan maniyyi, tashin hankali da wani irin tsoro ya kama ni, wannan shine
karon farko da na fara mafarkin nayi sex, Dan haka da sauri na gwada saka hannu a gabana naji kofar
lafiya, dan haka nayi maza na tashi wanka nayi tare da tsarkake jikina, sannan na fito na shirya. Domin
ina jin wani irin mutuwar jiki, haka na isa asibiti na fara aikina.
Haka kawai nake jin bani da wani walwala, har muka tashi koda na koma gida nayi wanka tare da alola
saboda lokacin sallah magabri ya kusa, dan haka na saka doguwar riga, sannan na shimfida abin sallah,
na fara sallah.
Ina idarwa, na zauna ina azkar. Wayata da take jikin caji tayi kara, a hankali na rarrafa na dauka.
"Mehd"
"Barka da dai"
"Yawwa yan mata, Yau su Uncle's dina sun isa gidan ku, kuma sun gama magana shine aka ce in tambaye
ki size nawa ne kike saka takalmi?"
"Wallahi su suka sani, kuma na gaya musu kina da na Fulani manya manyan"
"I swear. Nasan san auri mace me manyan kaya, dan haka nawa kike sakawa.?"
"Ban sani ba" na kashe wayar, fir yaki hakura ni ma kuwa naki nashi amsa, har ya gaji ya kyale ni, sam
bai da kunya.
Bayan mun gama hiran ne, na dan zauna har aka kira Isha na, daura bayan na gama ne shima sai na
daura da Shafa'i da wuturi.
Ina idarwa na jima ina addu'o'in, kafin na tashi na fita. Na gaida Mama da Aunty Binta, na nufi kitchen
na zuba abinci ba fara ci ina kallon wani series da ake a MBC drama, kallon Fanan nayi tare da cewa.
"Wai da gaske hiran da naga ana yi jiya a family group haka ne?"
"Eh mana"
"Amin Ya Allah" muka saka dariya, muna zaune Shahid da Hisham suka shigo, Baffa yana take musu
naya, falon suka zube aka bude hira dake Allah bai bawa Aunty Binta haihuwa ba.
Hiran mu baki daya fatar Allah ya bata haihuwa muke, bata ce kome ba, sai dariya da take. Mana suma
abuncin muka gabatar musu dashi sannan muka zauna aka cigaba da hiran karfe goma na tashi tare da
komawa dakina bayan na musu sai da safe. Ina shiga dakin na shiga ban daki nayi alola sannan na fito.
Ina fitowa na kwanta tare da saka pm na Alkur'ani, nayi addu'a kafin na cigaba da sauraron karatun har
barci ya dauke ni, nasan kamar da kaina na kashe karatun amma ba zan iya cewa ga dalilin da ya sani
haka ba.
02:30
Kamar wacce aka tashe ni haka ba bude ido na, a hankali na janye mayafina, sannan na zauna ina me
kallon mirror, tashi shi na nufi wurin mirror din na zauna. Daukar abin taje gashi na fara taje gashina.. ina
fara haka hawaye ya fara wanke min fuskana jikina yana masifar rawa domin nasan zata bayyana
yanzun, gashin kaina ne ya fara nad'e hannuna zuwa wuya na.
₦300
#Mai_Dambu
"Wallahi ban san yadda zan yi da shi bane,don Allah ki kyale ni" zarge gashina tayi sosai yadda na fara
shakewa.
"Wacece ke?"
"Ni ce wacce na saka aka mai da mahaifar Mariyah domin na san zata haifi sarauniyar mayyu" kwalla ne
ya zuba min cikin shashrkar kuka na kasa kwace kaina ina jin ta tsaga bayana sannan ta saka bakinta a
kunne na.
"Zan cigaba da jiran lokacin da haka zai faru, amma ba zan taba barin wani ya dauke min ke ba, domin na
iya ni nake bukatar ki."
Sake ni tai tare da barin dakin, a hankali na zube wurin barci..@Mai_Dambu, 300₦
Da Akwai grp na karuwan mata me suna Beautiful Ladies zamu fara programs haka Insha Allah ranar
Monday. Game bukata zai iya min magana ta number na idan zaka biya kuma Bismillah:08130269641👇
1k
JINI..!
Mai_Dambu
_Akwai turaren wuta dan Maiduguri da Chad Ubansu me sanyin dadi idan ka saka sau daya sai ka kuma
nima idan har kin yarda ke ƙasaitacciyar mace ce me aji jaraba turaren wuta na zamani me yayi ba iya
nan ba hatta Humra me sanyin dadi akwai. Ga masu bukatar bikin ko amaryan karni tuntube Aishah
Shuwa da kanki zaki bani labarin kamshi...+234 812 535 5554 sai an gwada akan san ba kwarai_
BABI NA TAKWAS.
"Na sani ba zaki yarda da ni ba, amma wallahi ba haka bane, babu abin da zai faru, na miki alƙawarin
haka, a duk na mune babu abin da Barmani zata musu."
"Na dai gaya miki ki ja mata kunne, wallahi wani abu ya faru sai na fadi abin da zai sakata jin kunyar
zama a cikin al'umma da cikin gidan" inji Maman Babangida.
"Addah Salaha,. Kalli yadda dandali kwadi suke yawo a cikin ruwan. Karar motar katako suna ji, a hankali
suka d'ago kan su, tare da kallon matar da tazo ana sauke kayanta.
"Laa Innah Barmani! Sannun da zuwa Sannun da zuwa" rike kayan hannunta suka yi tare da kallon ta.
Biyan kudin tayi bayan ta mika hannu zata dauki kayan, Yaron motar ya kai hannu tare da cewa.
"A'a bari na kai miki cikin gidan mana" kyale shi tayi sai da ya kai cikin gidan sannan ya juya zai fita ta
dafa kafadar shi tare da cewa.
"Nagode Allah ya saka maka da gidan aljanna." Tana sake shi ya juya tafi ita kuma ta kalli hannunta yayi
damshi, kallon kasa tayi sannan ta durkusa ta dauki kurwan yaron ta nufi cikin gidan, dake yaran sun
shiga cikin gidan domin sanar da zuwan ta, tana shiga zauren gidan ta dauki kurwan yaron ta d'aga wani
kututture ta saka sannan ta mai da iccen ta mike tare da shiga cikin gidan.
Tana isa asalin cikin gidan ta ciro maitar ta sab'a a bishiyar gwaiba, sannan ta nufi cikin gidan da fara
kwance bisa fuskarta. Nan gidan ya hautsine da murna,
Tana hango kananun yaran gidan harshenta ya fara zazzagowa, tana jin ina ma da bata cire maitar ta
ba, da ta samu kurwowi dayawa, amma babu kome zata adana abinta tasan gaba zai mata amfani, dan
haka aka shiga gaisuwa.
Ita din yar uwa ce ga Yadiko Delu, dan haka suka shiga cikin dakin ta, kallon juna suka yi bayan sun
kuma gaisawa.
"Ya zaman gidan na ku?" Kasancewar ita a taraba take aure, dan haka bata cika zuwa na sosai.
"Lafiya lau"
"Toh madalla" Yadiko tasan halin ta, kara kallon ta tai sannan tace mata.
"Ina fatar kin rabu da wannan mugun abin?"
"Kai Delu sai kace na baki wani abu mara kyau, toh Allah ya baki hakuri mai ta aiko baka ci dan kanka ba,
zaka ci kodan kare rayuwar ka da ta iyalin ka,"
"Hm! Keda ya zama miki dole ba, amma yadda nake da saurin fushi idan naci maita sai na gama da
kowa" ganin Yadiko Delu ba zata fahimta ba, ya sata share zancen ta nufi waje tayi alola tana kallon
Yawuro da take ta kwashe abinci tace mata.
"Yawuro Uwargida a gidan Malam Mamman Muri, naga abu ina son da fatan ba zaki hanani ba." Kallon
ta Yawuro tai dan bata matan wani sha'ani ta ya tab'a had'a su taji ana cewa kowa ya maka dan shi ya
rike Barmani ta iso idan ka shirya zaman makoki a gidan ka toh. Jin haka yasa ya fara kokarin fahimtar
Barmani tana maita kenan. Dan haka ta kuma saka ido sosai akan Yaranta tare musu addu'a sosai. Tana
kuma karb'a musu jiko da hayaki.
"Ayya Barmani, me kika gani kike so?" Ta tambaye ta a hankali tana kwashe abincin ƙarshe.
"Mariyah"
"Kai Delu wasa nake mata" ta wuce tayi ban daki bayan ta kama ruwa ta fito, sannan tayi alola ta samu
yaran suna cin abinci.
Dakin yar uwarta ta shiga, ta zauna tare da shiru kafin ta mike ta gabatar da sallah da yake kan ta, tana
idarwa ta nufi hanyar waje bayan ta zauna domin matan gidan a wurin Alhaji Muhammad Muri suke cin
abincin su.
"Kowa ya zab'i abin da yake so ni kuma ba bashi." Dake Salaha tana da masifar wayo kuma Yadiko Delu
ta mata fada akan karta yarda Barmani ta ce ta zab'i abu zata kashe ta ne, ta daina ganin su, aikuwa tuni
tsoron Yar uwan Mahaifiyarta ya shiga ranta. Ganin Mariyah tana kallon Innah Barmani yasa ta rike
hannun Mariyah tana girgiza mata kai.
Rashin wayo, sai ta kai hannunta zata zab'i hannun da Barmani ta dunkule. Salaha ta buge hannun,
kallonta Barmani tayi sannan tace mata.
"Ina ruwanki tunda ke ba zaki yi ba." Yadda tayi mata maganar tana hararanta yasa baki daya tsoro ya
kamata, dan haka ta koma gefe tana kallon su, har Mariyah ta zab'i dukiya bayan ta ce mata.
"Wannan kudi ne, wannan kuma Yara ne wanene kike so?" Abin ka da kuruciya sai ta kai hannunta kan
dukiyar tana faɗin.
"Addah kullum zan ci dad'i na barki yara kuma zasu dame ni, tare da su zamu yi ta cin daɗin."
"Yawwa Shalele, zan zaki ci dad'i." Tana fadar haka ta kalli Salaha tare da zabga mata harara, har
iyayen su, suka dawo. Bakin Salaha bai yi nauyi ba ta gayawa Uwarta, itama bata yi kasa a gwiwa ba,
tayiwa barmani fada da cewa matukar bata kyale yarinyar ba zata gayawa Alhaji Muhammad Muri, jin
haka yasa baki daya tsoro ya kamata ta ce.
"Kai wasa nake fa, ban mata kome ba, wallahi babu maitar ma yanxun."
Sanin halin Alhaji Muhammad Madakin Muri yasa ta fadi haka domin zai iya sawa a mata wulakanci
akan Yaran shi.
Cikin dare bayan kowa ya kwanta ta, mike tare da nufar inda bishiyar gwaibar nan yaƙe ta dauki maitar
ta, ta had'iye sannan ta nufi zauren gidan ta dauki kurwan yaron driver nan, ta fita tsaya tare da kallon
shi tana murmushi, tunda ta had'iye maitar ta zama wata irin tsohuwa me ban tsoro da kyama, dan haka
ta nufi hanyar waje bayan ta koma tsuntsuwata duji (wato Mujiya kuyi hakuri da Hausar nawa)
Tashi tayi sama tare da cillawa can samaniya, ta nufi wani tsubiri, ta sauka sai ga wasu ma sun
sauko, mikawa shugaban su tayi kurwan yaron ta kalle shi kafin ya mikawa sauran aka kwantar da shi,
aka fara rawa.
Suna rawa kayan su na kwaɓewa, har sai da suka yi tsirara, sannan suka fara aiki yanka kurwowin
mutane, bayansu gama suka watsa a katon tukunyar da yake gaban su,
Wani kwalbar shugaban su, ta bude bayan ta diga wani bakin ruwa. "Fuuuuuuwa!" Hayakin dark pink
ya tashi sama, kafin suka had'a baki wurin cewa.
"Wureraaaaaa!"
Suka d'aga hannun su, sama tare da kara furta "Wureraaaaaa". Bayan sun gama, kowa ya fadi bukatar
shi. Itama Barmani ta fadi bukatar ta tare da mika mahaifar Mariyah.
"Ba zan amshi mahaifar ba, ki ajiye can domin zata haihu ko bud'ade ko bijima, zata auri me arziki ba wai
fatar ki bace ta kai ta haka ƙaddararta ce dan haka babu bukata domin haihuwa zata yi. Sai dai mu ajiye
wannan muyi ta gana mishi azaba koda ba zata haihu da wuri ba. Kuma Uwar Yarinyar bata wasa da
addu'a ban san wata irin sa'a kika ci har kika raba da mahaifar ta ba"
Da haka suka gama kai kukan su, sannan aka dauko wasu irin kwanuka aka zuba ana zuba musu
kurwowin da aka dafa.
A hankali kowa yake shan nashi sannan suka wani irin ihu, tare da fadin.
**
Lokacin fitar Barmani akan idanun Salaha ce, dan haka bata san lokacin da ta dawo ba, domin tayi barci,
amma kuma ta kudira a ranta ba zata tab'a barin ta cutar da Mariyah.
Wannan shine abin da ya faru, har zuwa ranar da aka da akayi auren su, tana rike da abin lokacin da
Allah ya budawa Yakubu ne abin ya fara bata tsoro domin yayi Mahaukacin kudi,kafin Allah ya had'a su
da Shalle ta basu makarin wancan abin.
...
A dawo labarin.
Yau kwana biyar ya rage dan haka ina kwance, naji kamar ana kirana. Mik'ewa nayi tare da fitowa kofar
part din mu, wani haske na gani ya bayyana, a hankali na tako har wurin hasken da yake inda bishiyar
rimi yake na tsaya, tun ina yarinya nake ganin wurin ban cika ganin abin da yake wurin ba, amma yau
naga wani mutum da ya juya bayan shi, farin gashin kanshi ya sauka a gadon bayan shi.
Yana zaune kamar yadda na saba ganin shi ya lakwashe kafar shi yayi zaman yogo, dafa kafadana
aka yi, na juya tare da sake wata ƙatuwar kara.
"Ina lafiya naga taje ta kafe wancan bishiyar rimin da ido bata san nazo ba, na tab'a kafad'ar ta shine ta
suma,"
nan da nan aka shiga yayyafa min ruwan sanyi, ajiyar zuciya na sauke tare da kallon su.
"Meye ya faru?" Suka min tambayar. Dafe goshina nayi tare da cewa.
"Babu kome"
"Toh meye ya kai ki wurin bishiyar rimin can?" Inji Daddy,. Kallon su nayi kafin na shiga ƙoƙarin tuni abin
da ya faru, na manta baki daya.
"Wallahi ban sani ba, ni kamar kira na aka yi ko meye oho ban sani ba fa" na fada musu ina kokarin
mik'ewa.
"Amin Ya Allah" Innah tace tana kallona, ina shiga dakina na kwanta tare da sauke ajiyar zuciya,ina kara
jin wani sanyi a kaina zuwa kirjina,, lumshe idanuna nayi barci me mugun karfi yayi gaba dani.
"Kina son su ne?" Aka fada a bayana, da sauri na juya tare da kallon shi, gefen shi wasu yan mata ne,
suke shafa shi tare da bin jikin shi suna mishi wani irin romancing, kallon shi nayi fuskar shi lullube da
farin gashi. Juyawa nayi da sauri domin daya daga cikin yan matan ta mike tare da hawa jikin shi, tana
wasa da al'auran shi.
"You like then?" Ya kuma tambaya na, gyada mishi kai nayi duk da na juya mishi baya, jin shi nayi
yana dab dani, na d'ago kai na ina ƙoƙarin kallon fuskar shi. Amma na kasa hango fuskar shi,. Hannun shi
ya d'aga tare da kallon wurin Flower ya nuna da shi take wuta ta kama Flower.
"Me yasa?" Na fada da karfi ina kallon shi, bayan na kalli yadda flowers din suke ci da wuta.
"Ni ya dace kice kina so,duk namijin da ya kuskura ya ce sai ya rab'e ki haka zan mai da shi, ke mallaka ta
ce."
"Ni? Ina ruwa na da kai? Meye ya had'a ni da kai? Babu abin da zai tab'a had'a ni da kai dan haka ka
kyale Ni." Na fada tare da kaucewa da gudu, sai dai duk gudun da nake ban iya wuce shi ba, iyakata a
wuri guda nake ta falla gudu, sai da ya riko hannuna, tare da daka min tsawa, wanda ya sani daina ji da
gani, na yi baya zan zube ya tare ni.
"Ke mallaka ta ce. Ina kare ki ne domin kar a cutar dake daga ranar da na matsa sai buzunki, dan haka
karki kuskura raina ya b'aci kuma, idan ba haka ba zaki ga izayar azaba sai kin mika wuya zan kyale ki" ya
fada min haka yana kallon jikina. Kai hannun shi yayi zai tab'a ni na farka daga mugun mafarkin da nake,
kallon gefe da gefe nayi,tare da addu'a na koma na kwanta.
Yola.
Kwanciya yayi sabida ya gaji, baki daya wunin yau yayi shine a zirga-zirgan bikin shi da su, sabida ya gaji
ainun yana kwanciya barci ya dauke shi. Yana fara barcin ko minti talatin be yi ba, yaji ana daure shi.
"Har ka isa ka shiga cikin rayuwar ta? Ita din namu ce, idan ka sake aka daura auren baka fasa ba, zamu
kashe ka kamar yadda ka gani, wurgaka zamu yi a cikin wancan tukunyar azabar." Bude idanun yayi tare
da kallon sama.
Wata tsohuwa me ban tsoro ce a saman kanshi gefen ta,wasu manyan karannuka ne, suna haushi.
"Zamu kashe ka! Idan ba...." Bayyanar hasken da yayi a dakin yasa suka b'ace, yana zuwa ya shake wuyar
Babangida.
"Duk wanda ka ga zai zo maka bayan ni ne, zan kashe ka ko na shafe tarihin ka, ka rabu da Rooman ko na
salwantar da rayuwar ka.". Yadda ya shake shi ne,yasa shi zubda kwalla a hankali bakin shi ya motsa tare
da cewa.
"Rooman tawa ce, ba zan tab'a barwa wani ba" sake shake shi tayi tare da daka mishi tsawa.
"Karya kake tawa ce" ya cigaba da shake shi har sai da ya daina numfashi sannan ya sake shi, domin ya
zata ya mutu nez yayi b'acewar shi a dakin.
Babu wanda ya san abin da ya faru har kusan washi gari, ba a gan shi ya tafi masalaci ba, shine
Mama tazo duba shi, yana sume. Salati tare da kiran Yan uwan shi, suka kai shi asibitin. Dakyar aka
samu ya farka.
Yana bude ido, ya fara kokarin tashi yana ture mutane, yana faɗin.
"Wallahi bakin isa ba, Rooman tawa ce" ganin haka likitocin suna danna mishi alluran barci.
Ga bikin saura kwana hudu, basu fada a can mubi ba, aka cigaba da kula shi shi har, ana gobe daurin
auren yaji dauki kamar bashi ba.
A ranar suka nufi Mubi,. Kallon Mahaifin shi yayi sannan ya ce.
"Insha Allah zaka rayu ma" ya fada mishi,suna isowa aka fara shagali tare da hidima sosai, sai dai bai
zauna a cikin mu ba, falon Alhaji Babba ya nufa, ya zauna yana faɗin.
"Dattijo! Don Allah ka min alƙawarin babu Rooman! Iya haka zaka min ka tabbatar min da ina kaunar
Rooman"
"Toh Insha Allah, duk inda na kasance zan waiwayo gare ta, ni dai ka tabbatar min da Rooman ta zama
tawa"
Ya fada tare da mik'ewa yana jin kamar idan ya bar gidan bai zama dole ya kuma daina ba, domin shi
daya san yadda yake ji a jikin shi baki daya, ji yaƙe yayi ta tafiya ko zai samu sauki da yake nima akan
rayuwar shi.
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
JINI..!
Zuwa yanzun zan iya cewa bayan mahaifiyata da Shamsudeen da Mama babu wanda ya yarda dani,
Alhaji Babba yayi min katangar karfe da iyayena, haka nake rayuwa cikin kadaici da damuwa, babu
wanda zai ce gashi ya tagaza min da wani abu da zan taimaki rayuwata, haka nake yawo nake gararan
ba, kannena duk suna dakin auren su, ni ina yawo a titi kwararo-kwararo. Saboda ni har labarin aka bani
Innah bata fita ko ina sabida ko ta fita bata zama a cikin mutane, Allah kadai yasan halin da take ciki na
kunci da bakin ciki ga mutane ba imani ne dasu ba.
A gefe guda zan iya cewa na samu lafiya ban sami lafiya ba, domin haka kawai zai ta zubda jini sai nayi
sama da kwana talatin ina zubda jini, wani lokacin kuma na rame na lalace kamar wacce take mugun
ciwo.
Aikuwa abokan aikina har tambaya na suke, ko bani da lafiya ne, na kan gaya musu nace lafiya ta
lau, domin na takaita kananun magana da mita, haka yasa baki daya jikin shi yayi sanyi domin duk
lokacin da suka min irin wannan tambayar, bana rufe wata guda zan hada wani masifaffen kiba. Duk
wanda ya ganni sai yayi magana.
A hakikanin na fara sabo da halin da nake ciki, tunda ya zame min ƙaddara ta.
Ranar wata Laraba, ana ruwan sama muka tashi aiki, kasancewar lokacin yayi, dan haka na fito tare da
tsayawa, ganin babu mutane sosai ya sani takawa da kafa, ban ga zuwan shi ba, sai dai na ganshi muna
jerawa da shine.
"Bala'i" na furta kasar makoshina, har muka kusan isa inda zan hau napep zuwa gida, ruwa me karfi aka
sake tare sa wani irin cidda wato tsawa.
A matukar razane na kai hannuna tare da kama jikin shi, tsigar jikina ne ya mike, da sauri na cire
hannuna daga jikin shi. Ina faɗin.
"Sorry"
"Hmm" ya fad'a min, a hankali ya dube ni. Ganin na duba agogona da ya tsaya cak, baya aiki duba
wayata nayi a kashe, tsaki nayi domin naji haushi.
"Don Allah bawan Allah karfe nawa?" Jan rigar shi yayi sannan ya kalle ni.
"Shida saura"
Da sauri na zuba kayana cikin wata jaka,na fara kokarin fita ta cikin ruwan.
"Ba dai a cikin ruwan zaki tafi ba?" Ya tambaye ni yana me dauke kanshi daga gare ni.
"Ya zan yi? Idan na bata lokaci a ban raina zai b'aci kawai zan tafi"
Ware idanun nayi domin ya bani dariya kafin na sake yar karamar dariya ina faɗin.
"Duka dai? A'a kawai bana son na kai dare ne, kuma idan ka duba ni mace ce, ba daraja ta ce zaman waje
ba, tunda an tashi aiki." Shafa kanshi yayi tare sa lasar bakin shi ya ce min.
"Gaskiya ne kuma ai duk macen arziki ba zata mai da kanta balagaza ba."
"Toh ka gani,shi yasa nake kara kare kimata, rashin aure ba zai zubda min kimata ba." Na fada ina
murmushi,
"Rooman"
"Mujahid"
"Karki damu, Insha Allah yanzu muka fara haduwa sai dai idan baki bukatar haduwa dani"
Gyada mishi kai nayi domin ya matukar cika min idanu na, asalin wani irin kwarjini yayi dan haka na bude
lemar tare da nufar ruwan da lemar.
"Taya zan ki haduwa da wanda ya taimaka min? Ina matuƙar godiya" na gaya mishi bayan na bar wurin,
tare da dimbin godiyata.
A hankali na kuma juyawa tare da d'aga lemar ina kallon shi, murmushi yayi min sannan ya d'aga min
hannu, haka na bar asibitin zuciyata cike da Alkhairin. Koya ka samu wanda ya mutuntakka arziki ne.
Har inda zan samu abin hawa na iso sannan na tsaya kadan sai ga napep na tsare shi muka bar wurin,
ninke lemar nayi ina murmushin jin dadi, domin lemar har wani irin kamshi yake irin wanda yake nuna
ma'abocin kamshi ne yake adane dashi.
"Dalla Malama babu wata mamanki, har kin fara kwace ne?"
"Kai dai baka gane bane? Hassadarka bata cuwa domin, dai ni din yar mama ce"
"Na yarda, amma idan Maman zata bani auren Yar ta sai na riketa gam" yayi maganar cikin kwarin
gwiwa, shiru falon ya dauka, a hankali na wuce ban kuma cewa kome ba.
"An kawo Alhaji Babba asibiti bai da lafiya" cak na tsaya, bana son su fahimci kukan da nake ne, san haka
na ce musu.
"Asibitin mu?"
"Ki shirya idan zamu kai abinci da ke ce" girgiza kai nayi sannan na ce mata.
"Ya cewa Yaran shi ko kan gawar shi nazo bai yafe musu ba taya zan je na duba shi?"
Ina jin takun Shahid ya tawo har bayana yana faɗin.
"Babu shakka ya fadi haka amma a yanzun shi da kan shi yake niman ki, yau yayi ta tambayar ki, ki duba
wayarki na kira babu adadi." Goge fuskana nayi domin babu amfanin haka na wuce abin na, mutumin da
ya rabani da iyayena, yayi min hannunka me sanda. Ya ce min.
"Ba zan hanaki zuwa ganin iyayen ki ba, amma kuma karki kuma kawo min wani da sunan shi zaki aura
ba zaki karasa sauran kimar da nake adane da ita domin sauran yan uwan ki ba"
Hawaye ne ya zubo min lokacin da yake fadar haka,shi kuma Daddy yace bai ya ce min.
"Idan na kuma ganin ki gidan nan ban yafe miki ba, kuma zai iya shafar mahaifiyar ki, sai ki zab'a"
Ina shiga dakin na rufe kofana tare da jingina a jikin kofar ina me fashewa da kuka, tare da jin kamar
zuciyata zata buga. Haka nayi ta kuka, har sai da kaina ta fara ciwo na hakura da kukan na zauna ina
share kwalla domin ina tausayin kaina da kaina.
Tashi nayi na shiga ban daki nayi wanka tare da gyara jikina sannan na fito na gabatar da sallah magabri,
ina idarwa na zuwa a wurin har lokacin isha yayi,. Na mike tare da gabatar da shi. Ina idarwa na daura da
Shafa'i da wuturi, na jima ina kuka tare da gayawa Allah damuwar da ta dame ni.
"Gani nan" sauya shiga nayi na saka doguwar riga, sannan na lullube kaina da babban mayafin kayan.
Muka nufi asibitin anan cikin motar sai da Shahid ta tadda maganar shi a kaina.
Fada Mama tayi mishi tare da nuna mishi bata son zancen, dan taga yadda nake jin babu dad'i akan
hakan yasa ta mishi fada ya bari. Mun isa asibitin daga shi sai Yakurah suna hira.
Ganin mu yasa suka kara fadadda farar su, tare da da karban kayan abincin da yake rike a hannuna
Yakurah tayi, tana faɗin.
"Rumana"
"Na'am" na fada a sanyayye,
"Alhaji Babba ya jikinka?" Bai bani amsa ba, sai kafe Mama yayi da idanun shi sannan ya ce mata.
"Salaha! Yanzun kuma yarku tana jin dadin yawon banza da take yi ko? Sai anyi magana ke da Mariyah
da mara kunyar kaninta kuce aljani ke damunta, bayan kowa yasan bin maza take yi" da sauri n fita daga
asibitin, kuka yana kara tawo min can na fita na zauna tare da sunkuyar da kaina ina kuka kamar karamar
yarinya. D'ago kai nayi naga wasu ma'aurata sun fito rungume da Yaron su, matar tana takawa a hankali,
har aka sakata a motar sanan aka bata babyn ta amsa, hawaye ne ke tsare a fuskana. Farin cikin da take
kwance a fuskar su abin burgewa ne. Kowa na kalla sai naga duk suna cikin farin cikin, amma ban dani.
Nawa farin cikin yayi nesa dani, babu wanda ya damu da kuka na.
"Irin su Alhaji Babba, tsofa da rikici yake damun su, idan da zamu yi hakuri sai kome ya wuce kamar bai
faru" ya faɗa yana mika min hanky, goge fuskana nayi sannan na shiga kallon kasa.
"Kawai bana jin dadin kalaman Alhaji Babba ne a kaina, kowa ma kallona yake as slut gani ake karuwanci
nake yi ban tab'a zina ba, ban san ya ake yinta ba, amma Alhaji Babba ya wurge ni da kalmar. Ba kome"
na fada bayan na mike na nufi wurin motar shi na tsaya, ina jiran su fito mu tafi, komawa yayi cikin
asibitin har suka fito, gida muka fita, tun a motar Mama take min nasiha akan abin da ya faru. Amma ban
ce kome ba, sai godiya da nayi mata.
**
Gombe.
Tun da ya tafi masallaci sallah asuba, bai kuma dawowa cikin gidan ba, dan dai bai san wainar da ake
toyawa ba. Dan haka mara lafiyan shi ya fara dubawa sannan ya kuma kara da basu magani hankalin shi
ya fi tsayawa akan Mara lafiyan nan, san haka ya tsaya yayi mishi jinya sosai domin yana jin shi kamar
wani dan uwanshi ba jini ne.
Bayan ya dawo ne ya samu gidan ana ta aiki tare sa gyara falon. Dakin Nenneh ya wuce tare da kallon
ta.
"Koma baka son ta matsalar kace amma babu fashi aure an gama dashi" ta fada cikin sababi.
"Lallai ma kuwa" ya zari key din motar shi zai fita suka hadu da Moddibo, cikin sanyin da lallashi ya ce
mishi.
"Zo muje"
Haka ya bi shi har falon shi, suka zauna. Kafin ya kalle shi dakyau.
"Kayi hakuri, na maka laifi toh ya zanyi? Bana son ganinka ne haka. Tunda Lamido ya tafi Germany bani
da wanda zan gaya mishi yadda nake son kayi aure domin iyayen ka ba zasu hana ka ko saka ka ba.
Maccido baka ga girma kake ba? Ai yaci ace kana da Yara biyu ko uku, amma baki daya kaki kowa yayi
maka maganar aure sai ka daina mishi magana."
"Na baka damar ka kawo min matar da kake so baka kawo ba. Sannan na baka dama idan har zaka kawo
matar da kake so zan hada ayi bikin ku lokaci guda, na maka alkawarin haka. Ko yanzun kace min ga
wacce kake so zan baka damar haka"
Gyada mishi kai yayi tare da jin ba zai iya muzantawa kakan shi ba, meye kuma yake nima sama da
haka? Sunkuyar da kai yayi tare da cewa.
**
Abuja
Ranar Asabar da asuba a bar garin Gombe, ya nufi wurin mahaifiyarta, amma ta Bauchi tabi saboda anan
zata samu jirgin da zai wuce jos sai ta samu ba Abuja a can. Tunda tazo bata samu kebewa da Hajiya
Rushediyya ba, domin sun tafi wani taron su na Matan yan majalisa. Sai ranar Lahadi da karfe goma sha
biyu, ta fito sanye da kananun kaya, ta sauko ƙasa. Nusrat da Nusayr suna farko tare da wasan banza.
Ta wuce dinning table, yan aikin gidan kowa shiga hankalin shi yayi, tana zaune sai ga Nur ya fito shima
yana waya da idanun shi masu kama da yan kwaya. Zama yayi yana kallon ta kafin ya fara diban abin
karyawan.
"Beb ashe yau ne baikon ku da Maccido" wani farin tayi da idanun ta.
"Inji Ubanki"
"Sai dai ubanka" ta fada tana diban Farfesun kayan cikin a spoon har Hajiya Rushediyya ta sauko..paid
300,@Mai_Dambu
JINI..!
Mai_Dambu
BABI NA ASHIRIN
"Bana son wasan banza meye na zagin iyaye kamar kun zamu abin goge bakin ku." Ta fada cikin tsare
gida, zama tayi tare da kallon yarta sannan ta ce mata.
"Idan kin gama ƙaryawa ki same ni a dakina."ta wuce abin ta, tana aikin hada abubuwanta, tana gama
ƙaryawa ta mike tare da nufar dakin mahaifiyar su. Tana zuwa ya zauna a bakin gadon.
A hankali ta fara fito mata da abubuwan da ake bukatar tayi amfani dashi sa jadadda mata da take yi
akan lallai karta sake yayi batun kara aure, domin zasu iya fuskantar collapse.
"Nannah idan na fahimta ba zai taba sona ba? Toh meye amfanin wannan aikin? Ni soyayyar shi nake
nima not black magic, please let him love by himself,bana son black magic"
Kura mata ido tayi, tare da jin kamar ta rufe ta sa mugun duka, dan haka ta mike a hankali, tana faɗin.
"Aikin gama ya gama, domin nan da sati biyu zaki zama matar shi,.ki dauki kayan kiyi amfani dashi ko
kuma kina ji kina gani ki zama bora"
"Idan da nasan haka zaki min wallahi da ban zo ba, haka ma bata b'aci ba, ga su nan babu abin da zanyi
dasu" ta fada tare sa barin dakin. Haka kawai za a bata wani bakin sihiri ta samo shi daga baya ya kwace
mata ina shi take so ba wani abin shi ba.
Dan haka tunda ta shiga dakin ta ta gama booking din jirgin sassafe na gobe Monday.
Bayan fitar ta Hajiya Rushediyya ta sake murmushin takaici ta yiwa kayan kyakkyawar adana domin zata
dawo Indai ita ta haife zata dawo tana kuka lokacin zata yi treating taurin kanta.
Bata kuma lekowa waje ba, domin bata son ganin Mahaifiyar ta. Addu'a take Allah ya kai ta gobe
tabar Abuja.
**
Gombe.
An gama kome cikin yarda Allah, aka saka bikin kamar yadda Khadi yaso wato sati biyu zuwa. Sannan ya
ware kudi na musamman ya bada akan ayi sayayyar kayan aure a cikin kwanakin.
Lokacin da labari ya fad'a kunnen Hajiya Hadizah, tayi matukar farin ciki duk da mutanen da aka basu
kudin had'a kayan Gwaggo Fa'e ce sai yar koranta uwar Munafukai Umma Dahare, sai kanwar Mijin
Gwaggo Fa'e Sailuba.
Tare suka tafi kasuwa aka yi ta sayayyar kayan akwatin. Yayin da Hajiya Hadizah tayi nata sayayyar
dan oda tayi daga dubai, sauran kayan ta bawa kawarta Hajiya Fareedah tayi mata anan abuja, har
Kaduna aka tafi had'a hijabai masu masifar kyau aka kawowa mata. Tura mata hoton kayan Abeedah
tayi dan dole ta ajiye na wurinta sai abin da babu ne ta tura mata, domin an a family group.
**
Lokacin da Darrah ta dawo gida Gombe bata yi tsammanin zata samu kulawa daga Maccido ba, sai dai
yana kulata har yana tambyarta me zata yi na bikin su. Tace mishi.
"Shi kenan saura kwanaki nasan zaki so kamu, bride show, mothers night, and dinner." Gyada mishi kai
tayi tare da jin wani kwalla na cika mata idanunta.
"Why Adam?"
"Ina bukata" ta fita. A cikin motar shi ta nufi cikin gidan. Jan motar shi yayi tare da nufar inda mara
lafiyan shi yake, duk da ya sallami sauran mutanen shine dai har yau bai fara magana ba, Asalima kamar
ya manta kome na shi ne.
Kuma irin wannan matsalar yana iya shafar kwakwalwar mutum. Dan haka yake kara bashi kulawa
tare da mai dashi asibiti ana duba ƙwaƙwalwar shi.
Sai da ya fara zuwa asibiti ya duba mara lafiyan, sannan ya mishi addu'a kafin ya fito. Ya nufi wurin
motar shi da yake Park space. Ya shiga tare da kunnata amma taki ta shi. Sake gwadawa yayi, bata tashi
ba jikin shine ya bashi akwai wani a bayan motar shi ɗan haka ya kalli mirror motar.
Sam Allah bai daura mishi tsoro ko shakkar wani abin halitta ba, dan haka yayi Bismillah ta tadda motar
aikuwa ta tashi, ya ja motar shi yana me kunna wakar Zain, yana bin shi cikin nutsuwa da kwarin gwiwa.
Dawowa gaba halittar yayi.
A tsaye yake kamar one, kafar shi daya tal, yanayin shi na sadaukan maza ne, yana da kai kamar na
saniya. Sai gangr jikin shi irin ta yan adam. Cikin muryan firgitarwa yace mishi.
Cigaba yayi da maganar shi Dr Hayat yayi kamar bai gan shi ba, sai da suka kusan shiga unguwar su ya
taka wani wawan birki kamar an watsa aljanin waje haka ya watsar da shi waje. A hankali ya fito daga
motar lokacin aljanin ya koma siffar shi ta asalin rabi mutum rabi saniya.
"Nasan baka san ni ba, kar na kuma ganinka a cikin da'irar nan domin mallaka ta ce, idan na sake ba
kuma ganin ka, kai da wanda yake turo ku zan lalata muku halittar ku"
Da wani irin fusata aljanin ya nufi kan Hayat, aikuwa kamar wanda aka wurgo mishi tsawa haka ya
b'ace tare da kara da rugigi.
"Alhamdulillah" ya fada tare da komawa cikin motar shi, ya zauna sannan ya tashe ta ya nufi gida.
**
Yola.
Kwanan Alhaji Babba biyar aka kasa gano matsalar shi ɗan haka yaran shi suka kawo shi babban asibitin
da nake aiki, tunda aka gaya min nayi ta shige da ficce har Allah ya taimaka aka samu damar kawo shi
cikin asibitin, ciwon ciki yake fama dashi amma da aka duba babu shi babu alamar shi.
Idan ciwon ya tashi kamar zai yi hauka a cikin wannan yanayin nima na fara irin ciwon cikin. Amma ina
boye nawa, idan na shi ya fara mishi haka zan ji a jikina kafin nima na fara.
Ganin basu da wani masaniyar yasa a babban likitan asibitin ya tura sako zuwa asibitin Nana A'ishah
hospital da kokon baran su Dr Hayat yazo yayi musu wani taimakon.
Sun samu duba sakon su kuma ya gaya musu gaskiya ana bikin shi a wannan satin, dan haka suka yi
ta rokon shi don Allah ya zo ya duba al'amarin su..
Allah da ikon shi nawa ciwon cikin yayi sauki sakamakon wani magani da Mujaddadi ya bani, domin
kwana uku ina fama da ciwon sai gashi a kwana na hudu yazo har gida ban san ya aka yi yasan gidan mu
ba, ina kwance baba iliya yayi min magana na fito ina tafiya da kyar.
"Idan na baki magani zaki sha?" Ya tambaye ni, murmushi nayi mishi sannan nace mishi.
"Ok, kawo min kofi da ruwa." Juyawa nayi na shiga cikin gidan,
Can na dawo da ruwan, yana amsa ya ciro wani kunshi a cikin aljanin shi ya saka a cikin ruwan, sannan
yayi addu"a ya tofa. Sannan ya bani.
"Kisha da Bismillah"
"Zan tafi zuwa gobe Insha Allah xan zo na duba jikin ki"
"Nagode Sosai, Allah ya kai mu" ya juya tare sa barin gidan, nima na koma cikin gidan, wato wani mugun
ciwon cikin da ya kuma tirnike ni, na cigaba da juyi ina jin kamar wani abu zai fita ta kasa na, tashi nayi
tare da sauka kasa. Ban taba jin haka zai faru dani ba, kamar wacce na suma, ban san yadda zan kamanta
abun ba amma na fahimci kamar wani abu yana fita a gaba ne da mugun ciwon ciki da zafin, Bani da ikon
hanawa.
Kamar a zahiri ne ko a mafarki aka mika min baby nad'e a shawel pinky, tare da nuna min shi ban ga
fuskar wanda yake nuna min ba, amma naji kamar ana cewa.
"Sannun kinji, sannun da dakon kayan mu, kinga dawa yake kama?"
"Innalilahi! Rooman sannan ciwon cikin ne?" Inji Mama da ta shigo ta same ni kwance cikin
mawuyacin hali, kallona tayi tare da cewa.
"Ban sani ba," na bata amsa a wahale, haka ta kula da lafiya ta tare da kasa nutsuwa dan haka ta kira
Innah ta gaya mata halin sa nake ciki. Allah Sarki Uwa kenan.
A cikin wannan yanayin, tazo muka tafi Maiduguri, gidan wani Malam Aminu Goni, yana gani na ya
shiga had'a min magani tare da cewa.
"Lafiyar ki tana gab da samuwa, sai dai fararren ƙaddara zata iya ratsa zukatan mu, hakuri da juriya zai
kai mu ga cin nasara, amma tabbas lafiyar ki ta kusan samuwa ga wannan Insha Allah zai wanke miki
cikinki ba zaki kuma daukar nauyin wani shaidani ba, sai na abokin rayuwar ki."
Kwanan mu daya muka dawo anan muka ji labarin ai likitan da zai ga Alhaji Babba ya bada uzurina ayi
hakuri ba zai samu zuwa ga iyayen shi sun hana shi. Abin tausayi haka dattijon sai makala mishi alluran
barci da na rage zafin ciwon suke kawai.
Gombe.
Ranar Asabar aka daura auren Hayatuddeen Abdulwahab Adamu Moddibo tare da Hafsat Darrah Hamza
Adamu Moddibo, akan sadaki nera dubu saba'in. Daurin auren da ya tara dubanin al'ummar Musulmi
daga ɓangaren uban amarya da kuma ɓangaren Uwar ango da Uban Ango.
Bikin ne na Who is Who, Dan ma Hajiya Hadizah taki yarda da bidia, an yi bikin dai dai gwargwado, tare
da shagali. Ana gobe daurin auren wato ranar juma'a, ya tadda rigima zai tafi Yola ana niman shi ai kuwa,
mahaifin shi da Mahaifiyar shi sun san zai tsarewa aurenne kuma sun fahimci hake daga wani irin rigima
da suka yi da Darrah har ya mare ta, ranar kamu. Aikuwa ran mahaifiyarta ta yayi masifar ɓaci domin
tana ganin tun yanzun ya fara saka hannu a jikin yarta ina kuma da anyi auren sai me ba zai faru ba, wato
idan ta nazarci akan abin da bai taka kara ya karya ba ya mareta, amma tuno da sharadin shugaban su
sai jikin ta yayi sanyi ta rufe yar nata da fada.
Dama akan Ummi ce kanwar Adamu yar rikon Addah Jebu, wai kawai dan ta shiga cikin taron kawayen
ta, shine fa ta mari yarinyar akan idanun Adamu, shima ran shi ya ɓaci ya gaya mata magna dake bata da
kunya sai gashi ta d'aga hannu zata mare shi akan idanun Maccido, shi ya rike hannunta ya gaura mata
mari, abin kenan ya zama kananun magana a cikin Family din Gwaggo Fa'e da tafi kusanci da uwar
amaryan ta daka tsalle ta tuna tace bata iya ji ba.
Akan me zai tozartata a gaban jama'a, nan suka yi ta kananun magana har dai Hajiya Hadizah ta fito
tayi magana shine aka samu sauƙin al'amarin amma na ciki yana ciki. An bar shi ne a ga kamun ludayin
zaman su. Ranar juma'a yace zai tafi aiki Yola, sai da ran Mahaifiyar shi ya ɓaci sannan ya hakura kan
Insha Allah nan da sati biyu zai zo domin ta mishi gargadi da bata yarda y tafi a kan lokacin ba, dole ya
kai tafiyar sati biyu masu zuwa.
Haka aka yi shagali tare da yan uwan shi, duk da yana fara'a da farin ciki amma Khadi kadai yasan bayan
kaunar auren sai Dr Nu'aiym..300#@Mai_Dambu
JINI..!
Mai_Dambu
"A'a Rooman ba zaki iya daukar kasadar da nake ba, zaki rabu da ni."
Cikin rashin sanin madafa na kuma isa gaban shi.
"Bani da wanda ya fahimce ni, Babu wanda ya gane halin da nake ciki, karya tani suke, yau naga ciki a
jikin matar Baffa, kuma da na fito kace na koma na ciro gashinta, na hango wani abu a jikin Matar
Babana,. Na hango mutuwar Auren Falisat. Kai ne kawai ka yarda dani. Me yasa zan wasa da damar da
na samu?"
"Duniyar mu sun bambanta, kaddaran mu daya ce, ina sonki kiyi min alkawarin zaki tsaya a bayana" rike
hannuna nayi gam tare da kura mishi ido nace.
"Nayi maka alkawarin da Allah ba zan tab'a a juya maka baya ba, amma akwai abin da yake faruwa dani
da zarar na samu wanda nake so" takowa yayi gaba na.
"Ko kud'a sai na so ta cutar dake zai cutar dake, ki kwanta kiyi barci, amma karki manta alkawarin mu kar
wani abu ya dawo ya juyawa kaddaran mu baya"
Gyada kai nayi tare da rike hannuna ina jin hawaye na kuma tuttulomin.
"Insha Allah duk rintsi duk wuya ina tare da kai" a hankali ya bude min hannun shi na shiga cikin kirjin shi
yana buga bayana.
"Nima haka"
"Ni kuma zan baki mamaki domin babu wanda ya isa ya rabani dake" haka ya janye ni sannan yayi min
sallama ta tafi. Tun daga lokacin ban kuma samun matsala da kome ba, Asalima na daina mafarkin da
nake ne. Matar nan ta daina zuwa min sai barci na nake cikin kwanciyar hankali da nutsuwa.
Nayi kyau na kara kiba, fatatta tayi mugun haske duk wanda ya kalle ni sai ya fahimci nutsuwa ta zo
min,tsakanina da Mujaddadi wata mahaukaciyar soyayya ce muke kamar zan zaucce, har a wurin aikina
kowa yasan na fada soyayya na fitar hankali, ba dare ba rana sakon dare daban, sakon rana daban, gashi
idan yazo gidan yakan b'ata lokaci kafin ya tafi dan haka ranar da Shahid ya gaji da shegen hiran da baya
karewa ya fito yayi mana sallama.
"Addah Rooman! Ki shiga cikin gidan," ya fada min tare da mikawa Mujaddadi hannu.. kin mika mishi
hannu yayi tare da tsare juna da idanu.
"Malam ina son ka fahimci wani abu a matsayin ka na mutumin kirki bai dace kana zuwa kana b'atawa
yarinya lokaci ba, sannan idan har da gaske kake toh ka fito idan kuma baka shirya ba, toh kar na kuma
ganin kafarka a kofar gidan nan"
"Tabbas zan gayawa me faɗin mu kar na kuma ganin ka a cikin gidan nan" ya fada shima da danyen kai.
"Hmm, zan fita ba zan kuma dawowa ba, amma ka sani ba a bina bashin da ya rage a kaina da na biya da
yadda ba zaka iya kwacewa ba, sai dai ina kaunar ta, kuma nasan kayi haka ne dan kare mutuncinta da
na baka mamaki." Bai kula shi ba ya shige tare da rufe gidan.
Bayan nayi wanka tare da alola nayi sallah, na kwanta. Ban jima ba na kwanta. Kamar mafarki haka nake
jin yanayin dan haka ba shiga ambaton Allah har barci ya dauke ni.
"Mujaddadi lafiya kake huci baka tafi bane?" Duk lokaci guda na wurga mishi tambayoyin da suke
bakina.
"Kanin ki nan ne ya min rashin kunya, ba dan ina son ki ba, wallahi sai na bashi mamaki."
"Kayi hakuri zan mishi magana ai kai ba sa'an shi bane, don Allah kayi hakuri kaji Insha Allah irin haka ba
zai kuma faruwa ba" na fada tare da rarrashinsa, rike ni yayi tare da cewa.
"Sai kin sumbace Ni" juyawa nayi naga babu kowa kawai na sumbace shi. Rungume ni yayi tare da cewa.
"Zanyi tafiya na tsawon wata guda,an turo min Ammyna bata da lafiya, zan je na duba ta, ki tayani rike
amanar kaina"
"Ayya Ubangiji ya bata lafiya ja gaishe ta, sannan zan rike maka amanar da ka bani." A hankali ya saka
hannun shi cikin aljuhun shi ya cire wani zobe ya saka min a hannuna. Sannan ya ce min.
"Ki kula da bakon lamarin da zai zo miki ba haka kawai ake amsar kowa ba, karki manta ki ajiye min
zuciyar ki tana da me iko da ita"
Gyada kai nayi sannan na ce mishi.
"Insha Allah" rungume ni yayi tare da sauke min sumbata a goshi, sannan ya ce min.
Washi gari.
Da na tashi ban lura da zaben ba, nayi ta hidima na, sai da na zo tafi asibiti na kalli Aunty Binta da take
kwance a falon.
"Aunty ya dai?"
"Babu"
"Ki daure domin zaki iya samun masu bibiyarki, idan har haka ta faru cikin jikinki zai zube" tashi tayi yana
kallona sannan tace min.
"Akwai da gaske akwai, sai dai ki boye domin xa a iya rasa shi "
"Baki aikin bokanci balle nace ke din bokayan ce, amma bakin ki yana sake.magana da yawa."
Tashi nayi xan bar falon na ji na rike abu ina, dubawa sa mamaki na ga zobe ne mai kyau, kuma ta dace
da hannuna. Sai lokacin abin da ya faru ya dawo min, kamar a mafarki kamar a zahiri kawai sai na ajiye
shi a zahiri ne domin ai muna cikin magana ya gaya min zai bani kyauta sai ga Shahid. Ina cikin wannan
yanayin Shahid ya fito kallon shi nayi naga fuskar shi a kumbure. Ban yi mamaki ba sai dai na ce mishi.
"Bana son rashin mutunci akan me zaka gayawa Mujaddadi bakar magana?" Tsaki yayi domin baya jin
dadi jikin shi.
"Ki rabu dashi bana jin mutumin kirki ne, idan kanwar shi aka kuma tsarewa da hira har goma zai ji sai
ne? Addah Ke ba yarinya b'ace balle a ce da kuruciya akan ki, idan da yau kinyi aure da tun lokacin can
babban yanki ko danki zai kai shekara goma, amma kin zauna kina abu kamar wata adult ko su ba zasu yi
abin da kike ba, kai ya waye an daina wannan yanayin don Allah domin mutuncin ki da ta gidan nan ki
rage hiran dare"
Wallahi maganar shi tayi tasiri a raina amma kuma, yadda nake jin Mujaddadi ba zan iya hakuri ba, dan
haka na tsaya cikin masifa na gaya mishi magna tare da mishi gargadi ya fita hanyar Mujaddadi. Karshe
sai da Mama ta shiga maganar ta mishi fada, sannan ya hakura bawai dan yaji ba.
A cikin kwanakin Fanan tazo mana wuni, kamar ba zamu rabu ba, na had'a mata kayan mata da na
sayi na aurena duk na bata tayi ta murna har tana nunawa Mama, murmushi kawai tayi da zata tafi na
ciro mata wasu rigunar barci, ajiye mata sai gata har da kuka, ina son Fanan domin bayan kannena sai
ita, sabida duk abin da zan yi babu me saurin bada shaida aka kaina sama da ita. Zuciya tana son me
kyautatta mata tana kin me kuntatta mata, shi yasa ko kannena ban ji na basu ba sai ita, na bata kome.
Haka muka tafi asibiti da ita Alhaji Babba ya fara zagina,.zama tayi tace mishi.
"Alhaji Babba kenan, kai kana fama da ciwo kai da zaki yi kokarin komawa ga mahaliccin ka babu hakkin
kowa akan ka kake kwasar hakkin Addah Rooman? Ka tab'a zama da ita koda ta awa daya ne ka
tambaye ta ya take ji da rashin auren nan? Ko ka tab'a cewa Abba ya saki matar shi ɗan bata haihuwa?
Zaka iya bawa Aunty Binta haihuwa? Zaka iya dawo da Hamma Babangida? Zaka iya dawo da wanda ya
mutu?" Kallon shi tayi few second kafin ta cigaba da cewa.
"Matukar ba zaka iya yin haka ba, me yasa kake tozartatta a gaban mu? Ka tab'a jin yadda iyayenta suke
ji?"
"Ke Fatimah zoki fita" Baffa Chindo ya daka mata tsawa. D'aga mishi hannu yayi ya barta ta fadi abin da
yake bakinta, da alamar ya fara saukowa ne. Cikin shashrkar kuka ta ce.
"Ko sau daya ka tab'a tambayar Innah ya take ji? Karka manta zuciyar namiji da mace ba daya bane, me
yasa baka tab'a tambayar yadda Innah take ji ba? Kasan yadda zuciyar ta yake kumbura a kan babbar
Yarta? Duk Yaranka tsoron ka suke ji har jikokin ka dukkan mu tsoron ka muke ji, taya Uba zai hakura da
yar shi sabida kai amma na zaka d'aga mata kafa ba? Taya Uwa zata sadaukar da yarta ba zaka d'aga
mata kafa ba, Alhaji Babba na tuna maka girman abin da kayi ka raba iyaye da yarsu, itace Babba amma
ka hanata hanyar da zata ga iyayen ta, ka sakata tana jin muzanci a cikin yan uwan baki daya.
Ka saka kowa ya kyamaceta duk sabida abin da kake ganin ta b'ata muku sunan zuri'a ko? Idan har
haka ne gaskiya babu adalci a cikin wannan zuri'a domin an kashe rayuwar wasu an tadda ta wasu, karfi
da yaji ta kai Innah bata isa.shiga cikin dangi ba. Ka tuna akwai ranar da zamu hadu a gaban Allah zamu
hadu a gaban kotun koli kotun da babu lauya. Yarana dubu nawa suka kasance a cikin wannan yanayin
amma babu wanda ya kyamace su sai kai ita ce mace tal a cikin gidan ka ja kowa gaya mata abun da ya
fito bakin shi yake, Idan ka mutu babu hakkin kowa kake tunanin a ranka? Toh akwai hakkin rana
zumunci da kayi ka raba zumuncin kowa yasan bafilatani da zumunci daga nan har Kamaru zai tafi da
kafa domin zumuntar shi amma kai ka raba su sa yar su. Alhaji Babba kayi hakuri na zake dayawa"
Daga haka ta ficce daga cikin dakin tana kuka tare da nufar inda zata same ni.
"Da fatan baki mishi wani magana mara daɗi ba balle ya kuma tsanata"
"Addah Rooman me yasa baki saka damuwa a ranki?" Dariya nayi domin tambayar ya bani dariya.
"Toh akan me zan damu? Kawai ba bar haka a matsayin jarabta ce Allah zai kawo karshen kome Insha
Allah" rike hannunta nayi ina kuma jin kaunarta a raina sama da kome. Rungume juna muyi ina kuka
tana kuka.
Bayan fitar ta yayi shiru kamar babu shi a cikin dakin tabbas tayi gaskiya da ta fada mishi gaskiya sai
dai bai tab'a yarda da cewa yana kuskure ba sai Yau. Yau an wanke mishi idanun shi. Domin ya farka
daga barci na yake yi, bai tab'a sanin haka yayi burgima cikin aikata son ran shi ba sai Yanzun da Fanan ta
farka da shi, Indai haka shi ake kira horo toh ya so kanshi da yawa, domin yayi amfani da jahilci ya jahilce
ta, ya nuna kamar ita ta janyowa kanta masifar da take ciki.
#Mai_Dambu
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
JINI..!
Mai_Dambu
Baki daya ya tattara ya koma bayan gidan su, duk da ana walima ce amma yaki shiga cikin jama'arsa,
bakiɗaya ya ware kanshi baya son zama a cikin gidan, haka kawai yake jin zuwa Yola kamar an tilasta shi
ne, yana kara jin wani irin abu yana tunzira shi ga sura can dan haka ya tashi tare da nufar gidan da zai
zauna da Darrah an gyara kome ga wasu manyan hotuna da aka kafe su a cikin gidan shi da ita bai san
lokacin da aka dauka ba.
A hankali ya isa part din shi, me dauke da part biyu a cikin na shi, sannan tun da aka zo za a yi jere ya
ce ayi a kasa an kad'a an raya ya bari a yi a kusa da dakin shi ya kafe tare da botsare musu, kuma wannan
batsarewar yana daga cikin yanayin shine idan aka saka shi dole toh babu me jin daɗin shi, shi yasa
Ummin shi take masifar kula da shi domin tun yana Yaro tashi da wannan mugun yanayin.
Saman a kulle yake dan haka ya bude idan bashi ba sai adam suke da key din saman, kuma duk
yadda Darrah taso a mata jere a kusa dashi abin yaci tura dan haka ta kudirin aniyar matukar aka kawota
gidan sai ta haɗa sama da kasa ta rike dan ko jiya sai da ta mishi magana ya gaya mata bakar magana
wanda ya sata jin babu dad'i. Har take danasanin mishi magana akan part din.
**
Bayan ranar Lahadi aka yi budar kai, bayan yan uwa da abokan arziki sun sayi bakin amarya, kannen shi
da abokan shi suka mishi liki da one Dollar, ita kuma a bangaren ta aka yi na 1k domin basu san za ayi
haka ba, shi kuma da sanin shi Aalim da Dr Nu'aiym suka shirya kome. Duk da sun san baya son hidimar.
Bayan an watse aka kai amarya gidan ta wanda ya gaji da shegen kyau, sanye take da Royal blue gown
duk wani wanda ya kai ga son ganin mace idan har yaga Darrah sai yaji ta mishi kyau dama yar gayu ce
na fitar hankali.
Ta san sirrin saka sutura ya hau jikinta, mace ce mai matukar ji da kanta, amma a wurin Dr Hayat bata
kai yar goge gogen asibitin su ba, domin sam Allah bai daura mishi sonta ba, kawai yana mata kome ne
as sister da suke yan uwa. Haka aka gama ganin kome zasu fita uwarta ta mika mata kayan tare da cewa.
"If you like use it, ke zai amfana bani ba, idan bai miki ba zaki iya ajiye min zan zo na amshi abu na,
amma ki sani ba zaki tab'a samun kan shi ba domin ya wuce saninki"
Kamar zata yi kuka haka yake kallon uwar dole ta amsa tare da tura baki tana faɗin.
"God bless you, my child zanyi miss ɗinki duk abin da yayi miki ki gayawa uwar shi domin zata fi jin zafin
da ciwon idan aka ce danta yana wulakanta matar shi so make sure kin yi amfani da kome sannan babu
ruwan ki da guy din nan domin zai iya kawo mana na kasu a cikin al'amarin ki so Allah ya bada zaman
lafiya, my baby nasan baki tab'a mu'amala da namiji ba, so kiyi hakuri a yadda zai zo miki but maza suna
fara son mace daga First meet din su ki kula da kanki Dr Darrah" cikin zubar kwalla ta gyada mata kai. har
ta sannan kawayen suka shigo dakin, aka shiga hira da chafta irin na cikakkun yan matan da suka goge da
iskanci.
Bayan kamar awa daya sai ga ango da tawagar shi, suka shigo. Nan aka yi wasa da dariya sannan aka
musu nasiha bayan an sayi baki, kafin nan kuma aka fara tsokanar su.
Bayan tafiyar su yayi musu rakiya yan matan na suka mata sallama bayan an basu dubu dari uku,
domin dai Maccido yace bai da kudin da zai yi wasan banza da shi, Aalim da Dr Nu'aiym suka bada, koda
ta kalli kayan da Mahaifiyarta ta bata ajiye shi tayi bata gwada amfani dashi ba.
Tun tana saka rai zai dawo sai lokacin ta lura da ya ajiye mata ledar kazar da ake kawowa da wasu
kayan, ban daki ta shiga ta watsa ruwa sannan ta fito ta sauya kayanta, ta wuce ta da kayan kitchen, bata
saka kome a bakinta ba, ta dawo daki ta kwanta, sai lokacin kuka ya zo mata. Tayi kuka kamar ranta zai
fita domin bata tab'a yarda auren ta zai zama haka ba. Sai gashi mijin da take so ya ki zuwa dakin ta.
Washi gari tana tsaka da barci ya buga mata kofa,a firgice ta farka tace mishi.
"Ok na tashi" ta kuma mai da kanta ta kwanta, tana jin kanta yana masifar sara mata.
Barci me dadi kasancewar damina ce, dan haka ta mike tayi ta sharan barci sai karfe goma ta farka
tare da mika sannan ta nufi toilet, tayi wanka da alola. Tazo tayi Sallah karfe goma, tana jin hayaniyar
mutane a falon. Cikin nutsuwa ta shirya bayan ta saka wani atamfar Holand baki da Ash, ba karamin
kyau yayi mata ba, Darrah akwai iya daukar wanka dan haka ta shirya bayan tayi light makeup. Ta fito
falon tana raba idanu a kan Abeedah d Yaranta sai Nusrat da Nusayr, Nana A'ishah autar su Dr suna ta
hira har da shi a cikin.
"Eh wallahi"
Kallon shi tayi taga yana ta nashi hidimar da dan gidan Abeedah.
"Ki duba dinning table akwai abin ƙaryawa" inji Nana A'ishah,
Murmushi yayi sannan ya kyale ta, tare da kallon kannen shi yana tambayar su taya akayi tasan sunan
Imam, murmushi suka mishi sannan Abeedah ta ce.
"Shekaranjiya a wurin Mothers night Ummi ta bata amanar Imam dinta" murmushi tayi sannan ta ce
mishi.
"Allah ya fe muku" ya fada tare da mikewa ya nufi sama inda yake, ya bar su a nan.
"Nana A'ishah dibo mata abinci, zauna anan" suka shiga riritatta, kanta yana wani irin kato domin bata
zata Yan uwan shi suna da sauki har haka ba, kuma sai gashi ganin idanunta suna kaunarta ina kuma
Mahaifiyar shi, tasan ai sai abin ya wuce haka.
Wunin ranar tashi ne da baki daga dangin mahaifiyarta zuwa abokan ta da kawayen ta, shi yasa su
Abeedah ma suka mata sallama dan zasu kome abin su, A'ishah zata koma Abuja domin tayi hutu ne, shi
ma angon baya gida ya tafi yawon gaida dangin shi da abokan arziki, karfe bakwai na dare ya shiga
asibitin ya sami mara lafiyan shi zaune yana kallon abinci.
"Sannun ya jikinka?"
"Tun shekarar jiya da naji sanarwar daurin auren ka!" Ya fada tare da kallon shi, sannan ta cigaba da
cewa.
"Na fita masu kula da kofar suka dawo dani, da na tambaye su auren waye aka daura suka ce min auren
Dr Hayat ne shi yake duba lafiyata, zaka zo ma idan ka samu lokaci, ban gan ka ba sai yau. Nima na bar
nawa amaryan nasan tana jiran zuwa na, don Allah a ina nake yanzun?"
"Da farko dai ya sunanka? Sannan sai naji labarin daga yadda kazo sai mu san nayi"
"Sunana Hashim Aliyu Hashim Yero." Shiru yayi tare da kallon kasa hawaye ne ya zubo mishi ya kalle shi
kafin ya ce mishi.
"Ban san daga inda na fito ba, Asalima ban san tarihina ba"
"Na bar Rooman a gida kuma ina ji a jikina tana jirana, don Allah ka taimaka min na tuna daga inda ba
fito"
Tashi Dr Hayat yayi tare da zama kusa dashi yana dafa kafadar shi yana faɗin.
"Insha Allah zaka tuna kome da yardan Allah" abin tausayi,ya rike sunansa da sunan ta amma ya manta
daga inda ya fito, haka suka tab'a hira kafin yayi mishi sallama ya bar asibitin.
Sai ya zama baki daya kulawar Hashim Aliyu Hashim Yero ya dawo hannun Dr Hayat, tun baya son
fitowa har ya fara fitowa waje, karshe ya mai dashi gidan Moddibo da zama domin zai fi sakewa da tsofin
kuma suma sun san laluran shi. A yadda yake basu labarin Rooman da yadda yake kaunarta yasa shima
shiga mishi addu'o'in ko za a dace ya tuna da asalin shi, domin yana cikin kaddaran rayuwa.
**
Bayan sati biyu na ji sauki kamar bani ba, alakata da Mujaddadi tayi nisa, sosai ban san ya akayi na bashi
labarin halin da nake ciki ba, amma ya ce min zai yi tafiya na kwana biyu zai dawo.
Da wuri na tashi ina son zuwa asibitin kasancewar yau Asabar kuma yan uwan mu suna zuwa daga
Mubi. Dan haka ni da Aunty Binta muka gama kome, sannan muka fito Shahid da Mama suna jiran.
"Amin Ya Allah" muka saka dariya, sannan muka nufi asibitin. Mun sami yan uwan duk sun zo har da
Yadiko salamatu.
"Yar duniya dole ki ajiye kiba sai kace ana hura ki, to waye ya sani lafiyayyar mace idan ta samu namiji
ai sai san Barka" ban d'ago kai na kalle su ba, balle naji a raina dani suke. Abu daya suka fada na kuma
basu amsar da suka yi tsuru tsuru.
"Ranar da aka gaya muku zaku mutu ranar zan yi aure" shiru suka yi, babu wanda ya iya bani amsa sai
yadiko salamatu.
"Shi yasa kike rufe mutuwar Auren Falisat da ta zauna a gidan Munnah ko? Alhamdulillah ban yi ba
amma Allah ya bawa Innata masu share mata hawaye, kiji da ciwon da kishiyar Falisat ta lika mata tunda
ana bin gidan malamai domin tayi lafiya ta koma wurin Annur" daga haka na mike. Zan bar wurin Aunty
Binta ta kai hannuna zata tab'a ni na ce mata.
"Karki tab'ani, kina da shigar ciki, raina a b'ace yake xan iya tureki ki rasa cikin jiknki"
Da sauri ta mai da hannun ta, suna bina da kallo.
"Bata da shi! Karya ne babu kome ma fada da karfi" juyewa nayi na bar su falon, kallon Aunty Binta suka
yi yadda ta koma kalar tausayi ga koshi ga kwanan yinwa.
A waje muka hadu da shi kwalla ne ya cika min ido, nuna min motar shi yayi na shiga. Shiga nayi tare sa
fashewa da kuka, na kifa kaina akan gwiwa ta.
"Sorry ki tafi ki tsinko gashin Auntyn domin kuwa akwai mayyu a cikin tafiyar su, idan kika sake ta rasa
cikin jikinta ba zata tab'a mantawa dake ba."
"Zo nan" muka fita da ita sannan na tura hannuna cikin hijab din ta, na tura har cikin dan kwalinta, na
tsinko gashi ina murmushin jin dadin na ce mata.
"Congratulations, Mom baby amma kiyi hakuri karki yarda akwai cikin domin akwai matsala" na juya da
sauri ina fita ban gan shi ba, kamar xan yi hauka. Haka na bar asibitin dan. Ba zan zauna ba, na dawo
gida. Ina sauka a napep na hango shi.
Kwalla ne ya zubo min, na taka har gaban shi. Cikin shashrkar kuka na riko hannun shi, tare da daura
fuskana,.na fashe da kuka ina fadin.
JINI..!
"Ku kira min Yakubu!" Ya fada a sanyayye, kan shi a sunkuye. Domin Yanzun yafi jin kunyar kanshi da na
Iyayen Rooman sama da kome a rayuwar shi, bai san wani irin ubane shi ba? Bai san sani irin kaka ne shi
ba? Ya kuntatta mata ya kuntatta iyayenta. Tabbas akwai rashin adalci.
Bayan mintina ashirin suka shigo tare, zama yayi sannan ya ce mishi.
"Alhaji gani"
"Me yasa da na kore rumana baka damu ba?" Sunkuyar da kai yayi tare da yin shiru, jikin shi yana rawa.
Sake maimaita tambayar yayi.
Sunkuyar da kai ya kuma sai lokacin ruwan hawaye yake zuba daga idanun shi.
"Alhaji kai mahaifina ne, kai na fara samu kafin ita, dan na sadaukar da ita sabida laifin ta, kuma babu
wani kuskure"
"Yakubu kana rike dani amma ka iya boye soyayyar yarka saboda Ni?"
"Alhaji" ya d'ago kai idanun shi yana zubda kwalla, sabida bai da abun da zai kuma kare kanshi.
"Me yasa a lokacin baka gaya min gaskiya akan yadda na so kaina ba?" Ya kuma tambayar shi,
Zube gwiwar shi yayi a ƙasa yana share kwalla tare da jin wani irin tulin kunya ya rufe mishi idanu.
**
Gombe.
Aiki ne yayi masifar shan kan shi bai da lokacin zuwa ko ina, duk da yayi sati biyu a gida hutun amarci,
amma fa ba yayi hutun nan a cikin gidan ba, domin kullum yana wurin jama'ar shi yana taimaka musu
sannan kuma ya ki zaman gidan ne saboda fitinar Darrah.
Domin tsakanin ta da Allah take nuna kwalamarta akan shi, ga shigar banza dan ma yayiwa Adam iyaka
da cikin gidan shi, sabida bai san abin da zai gani ba da kazamtar da Darrah take yi.
A gajiye ya shigo gidan tana sanye da wata haf gown na Ankara, dake Allah yayi mata diri me kyau
rigar ta zauna a kugunta cass, a hankali take saukowa tana kallon shi idan bata yi karya ba, yau kwana
biyu rabon da ta gan shi, Asalima lokacin da yake tashi take sharara barcinta. Ko kafin ta fito sai dai ya ga
short not na ya tafi aiki. Tsayawa tayi tana kallon shi, shima kallon mamaki yake mata, domin bai san me
taje yi a part din shi ba, shi mutum ne da yake matukar kiyaye zaman shi da kowa be damu da yayi maka
bincike ba, Asalima shi be cika azarzababi a rayuwar mutane ba, kodan ya kasance na musamman ne
oho amma bai ji dadin yadda ta haura part din nan ba, domin akwai dakin da yake adana wasu bayanai
na mutanen da yayi musu aikin jinnu. Tattara giran shi yayi tare da kura mata ido yayi.
"Kayi hakuri Ya Imam na shiga ganin part din ne domin sun fi dacewa da ni"
A hankali ya wuce ta bai ce mata kome ba, dama kuma tasan bai zama dole ya amsa mata ba, dan
haka tayi wucewar ta, itama dakinta. Tare da bude wardrob din ta ta dauki kayan da Uwarta ta bata ta
dawo gaban madubi ta kunce sannan ta zizara masayin ta saka a idanunta, sannan ta mai dashi bayan ta
kwab'a wanda zata saka a gaban ta.
A hankali ta sauya kayanta, sannan ya shiga ban daki ta saka na gabanta, ta fito a hankali ta nufi dakin
shi. Daidai zai shiga wanka ta shigo mishi. A fisge ya d'ago kai suka yi ido hudu, wani cika mishi ido tayi.
As long as you wish haka abin ya kasance. Kura mata ido yayi, yana jin wani maganaɗisu yana fisgar shi
gare ta, wani uban karsashi yake ji akanta, dauke kai yayi kamar munafiki amma still yana son kallonta
domin wani irin kyau tayi mishi, wani irin taku take cikin yauki da kwarkwasa, ga wani iyayi da take
kamar tsohuwar karuwa, bude mata hannu yayi, yana jin kan shi yana juya mishi, a hankali ya zube sa ita
a gadon, duk da kasar zuciyar shi baya jin kome amma akan shi sa idanu shi wani irin tiriri da masifar
bukatar ta yake ji, bai cika mai da hankali akan haka ba, amma baki daya yau sai da yaji yana masifar
kaunar tab'a ta, dan haka he can't wait to get her. Ya fara yamutsata kamar zai dafata danye ya cinta, ita
kanta bata tab'a zata abin zai yi tasiri ba, sabida yadda tasan shi sa masifar tsare ibadan shi. Abin da bata
sani ba, kwalli idan har mace ta kalli namiji da shi zai ji yana masifar jin sha'awar ta ko yayya take
matukar zai ganta da kwallin toh baki daya sai ji yana bukatar kusantarta ne.
Haka ce ta faru, domin kwallin irin na miyagun mutane ne mata masu bin maza da kuma mata masu
bin mata, ko masa masu bin maza,aka ayi shi. Sai gashi daga ganin ta da kwallin yaji baki daya yana
bukatar yaji yadda take. Aikuwa da ya bita abubuwan suka kankama, musamman da lafiyarin shi ta tab'a
rijiyar man fetur dinta ta kuma gogi maganin take jikin shi ya fara masifar rawa tare da jin kamar zai
mutu idan bai cita ba, domin wani azababben jaraba yake gashi lafiyarin shi ta mike kam, sai wani harbin
iska take, dan haka ya rufe idanun shi tare da karanto addu'ar saduwa sa iyali, ya saita tafiyar shi sosai
yake burma hanyar tare da jin kamar zai yi hauka. Wannan shine first time da suka tab'a haduwa da
mabanbanta juna bata taɓa zina ba haka shima bai tab'a zina ba, itace macen da ta bude samartakan shi,
itama shi ya fara bude budurcinta, baki daya sabin shiga ne babu wani jin dadi sai shine ma yake jin
dadin haka.
Amma ita ta dauke shine ending of the world, domin ba a taba cin Uwarta a mutunce haka ba,. Ta
wahala sosai a hannun shi shima kuma yasan ita din bata tab'a had'a shimfida da wani da namiji ba sai
shi, gashi abun ta hadu da mishi da karfin abin da yake gabanta, sai da ya yakince kan shi da addu'a da
kiran sunan Allah Ubangiji ya ji kiran shi ya amsa mishi, dakyar ya janye a jikin ta, fuskar yayi jajjur, bai
wani kumbura ba, amma kuma yayi ja sosai kamar ba ita ba.
A hankali ya mike kanshi na sara mishi, ban daki ya shiga yayi wanka tare da gyara jikin shi ya fito ya
saka boxes da doguwar rigar shi white jallabiyya, ya fito ya same har ta yi barci. Buga pillow din da take
kai yayi tare da kura mata idanu. Ba laifi tana da kyau dan kaɗan. A hankali ya tsinci kan shi da shiga ban
daki ta had'a mata ruwan zafi, sannan ya fito ya samu tana kokarin tashi zaune. Cikin mutuwar jiki ya isa
gabanta, tare da saka hannun shi ya bude cinyarta. A ja drower din da take kusa da inda take ya janyo shi
a hankali, ya dauko wani karamin torch ya haska a gabanta, a hankali ya kai hannun shi yaji ko ya wurin
yake, sai gashi ya tab'o har da magani.
"Meye kika saka a gaban ki?" Ya tambaye ta yana kallon fuskar ta. Dauke kai tayi tana jin wani irin kwalla
na cika mata idanun ta.
"Tambayar ki nake?" Ya daka mata tsawa. Wani gigitaccen kuka ta saka mishi tare da kame jikinta har ta
had'e kafarta tayi. Ta fara ture hannun shi.
"Ka kyale ni, cire hannun ka a jikina. Bana so." Ta gigita shi da kukanta dan dama tana son tayi covering
abin da yake tambayar ta ne, kuma ganin yadda take kuka yasa shi d'aga kafadar shi yace.
"Ke kika sani, idan kika lalata gabanki akan idanun ki zan kara aure na kwanta da ita babu yadda kika iya"
Jin haka yasa ta sake wani irin kuka me bala'in cin rai tace mishi
"Yau ne daren farkona da kai amma kana gaya min maganar da tafito bakin ka, amadadin ka taimaka min
shine kake gaya kin maganar da zata kashe ni har lahirana, kasan zaka kara aure me yasa ka kwanta
dani? Wato zaka gwada min halin ku na maza shine bari ka nuna gaya min Nagode ni ce na biyo ka shi
yasa zaka tozarta Ni"
Jikin shine yayi mugun sanyi, kuma take ya hango rashin kyautattawan shi, dan haka ya rungume ta,
tare da nufar ban daki da ita, ya kuma ji a ranshi koda ba zai sota ba ta cancanci ya kula da ita, dan haka
ya shiga riritatta, a ranar ma a gida yayi Sallah magabri da isha. Domin wani irin kulawa yake bata,
musamman da yaga yadda bedsheets din da suka yi kome a wurin ya lalace, nan ya kara jin ta samu
matsayi a ranshi, duk da yasan wacece ta haife ta, bai sani ba ko wanan azancin da bahaushe ya ce
barewa bata gudu danta yayi rarrafe zai faru ko kuma Hausar nan ne da ake cewa. Albasa bata yi halin
ruwa na, matukar Darrah bata dauki halin Hajiya Rushediyya ba toh tabbas zai ce yayi dace da matar da
zai zauna da ita koda bayan sonta.
Amma matukar ta dauko halin Uwarta ba makawa zasu gauraya da juna. Domin ba zai lamunci a lalata
mishi tarbiyyar gida ban dan haka zai saka idanun shi akan gidan shi domin ba zai dauki nauyin da ba zai
sauke shi ba.
Washi gari da tafi masallacin bayan an idar da sallah ya kalli Hashim murmushi suka sakarwa juna
sannan Hashim ya ce mishi..
"Ma gaji da zaman gida, ina son na fara aiki a cikin asibitin nan koda shara ne" ya fada a sanyayye.
Tausayin shi ne ya cika zuciyar Dr Hayat sannan tace mishi.
"Kafi karfin shara, zamu nima maka wani aiki dai amma shara ba naka bane"
"Dr Hayat da dai ja duba ba wani abu bane, kawai ina son na rage zaman ne ina yawan tunani ne kuma
Dr Nu'aiym ya gaya min yana shafar lafiyata ce shi yasa zan fara aikin." Baki daya ya fama cika zuciyar Dr
Hayat da tausayi, babban mutum da shi yana kaskantar da kanshi, kuma yayi imani da Allah da ace yana
cikin ahalin shi ba mamaki da ya wuce inda ake tsammani, kuma daga yanayin shi kawai yake kara
tabbatar mishi daga babban gida ya fito lafuzan shi! Iya mu'amala da mutane, rashin shiga damuwar
kowa wannan dabi'a ce ta nagartattun mutane, shi yasa Shima Dr Hayat yake masifar girmama shi domin
bai mishi kama da mutanen banza ba, sannan a gefe guda yana miahi kallon kamar babban yayan shi, shi
yasa yake masifar kaunar shi.
"Ina ganin next week zan tafi Yola, ba zan wuce kwana biyu ba zan dawo dan ma sun nime ni ne" inji
Dr Hayat,
"Ayya Allah Sarki, kamar na tab'a jin sunan garin!" Ya fada yana kallon Dr Hayat, can kuma ya sunkuyar
da kan shi.
"Na tab'a jin sunan garin amma ban san ta inda yake ba, Allah ya kiyaye hanya" ya fada cikin sanyin
murya.
"Ayya babu kome, ai ba Yanzun bane tafiyar da sauran lokaci idan zan tafi xan gaya maka tashi mu tafi
gida"
Mikewa yayi suka fita tare suna tab'a hira, rabin hiran akan garin Yola ce, da yake ta maimaita sunan
garin har Dr Hayat ya sauke shi sannan ya wuce na shi gidansa. Wani irin shakuwa da mutuntta juna ne
ya shiga tsakaninsu musamman yadda Hashim ya ke ganin alfarman da Dr Hayat yayi mishi, kome a
duniya da me zai saka mishi? Allah ya bashi abun da zai saka mishi, Allah ya bashi abun da zai biya shi da
shi domin yayi mishi kome..
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
JINI..!
YOLA
Baki daya Alhaji Babba ya tara kan Yaran shi da kuma jikokin shi yayi musu nasiha da yadda suna
tsangwame Rooman babu wanda ya fi karfin ƙaddara, wasu sun ji ne amma bai zama dole su dauki abin
da ya fada musu ba, kawai dai sun dauki haka a matsayin wasiyya yake musu tunda ciwon shi ta ki ci yaƙi
cinyewa yasa suka fadi haka.
Sai kananun magana suke akan me zai tara su akan Umm-e-Rooman duk yana jin su, amma babu yadda
ya iya dasu, dan haka ya ce musu.
"Idan na ji sauki zan nime ku akanta domin bana son shirmen." Ganin haka yasa kowa ya mike ran shi
babu dadi.
Amma nasha zagi, duk da dayawan su, zuwa suke basu kwana, amma sun ji babu dad'i yadda aka
tarasu akan Umm-e-Rooman. Washi gari kamar ba zan je duba su ba,haka na daure na shiga da sallama
gudun kar ya tozartani ko su tsinka ni ko abokan aikina ban gaya musu kakana bai da lafiya ba, kawai dai
nazo ne duba shi. Still ba wani abu bane ya haɗa mu, but yayi laushi kamar ba shi ba.
"Sunce ranar Laraba likitan zai zo" na gaya mishi haka, d'ago kai yayi yana kallona.
"Baki tsane ni ba?" Ya tambaye ni a sanyayye, murmushi nayi domin ya bani dariya da tausayi.
"A'a ban tsane ka ba, akan me zan tsane ka? Kai kakana ne idan muka dauki fadar Annabi Ibrahim kai
Ubana ne, dan haka ka bar daukar kalmar tsana, fahimta fuska ce"
"Allah ya Miki albarka." Ya fada muryan shi a raunane, mikewa nayi a hankali tare da nufar waje nace
mishi.
A nan nake gayawa ogan kakana bai da lafiya, ashe bayan an tashi ya gayawa yan office din dake muna
mutunci sai gashi sun shiga har sun gaishe shi. Ogan mu har da Alkhairi.
Sai ranar talata da naje Alhaji yake gaya min, ina zaune ciwon cikin shi ya taso mishi sosai sai gani
ina kuka wiwi, na rasa meke min dadi a rayuwa ta, dole na kuma tafiya har office din babban likitan
asibitin muka yi magana dashi ashe kafin naje su Daddy da Baffa sun je, bai wani damu ba, amma ina
zuwa ya ga hoton shedar aikina kawai sai ya kira likitan har da marairaice fuska kamar zai yi kuka. Ajiyar
zuciya ya sauke tare da cewa.
"Nagode Sosai ni kaiwa alfarma Nagode Dr" tab'e baki nayi a raina nace.
*Ba mamaki jibgegen tsoho ne ake wani karya mishi wuya tare da tila mishi kasa, banza da shi yazo ya
duba min kaka na kar ya mutu*
"Toh kin ji yadda muka yi dashi zai biyo jirgin karfe biyar da fatan nayi Miki kokari ko?" Ya tambaye ni.
"Babu kome ai abokan aikin ki sune suka kara gaya min wacece ke, dan haka karki damu" wallahi sai naji
kunya ta kama ni, cikin nutsuwa na ce mishi.
"Nagode Sosai Dr" sannan na baro office din, a hankali nake tafiya ina jin wani irin yanayi yana shiga ta,
kamar ance na kalli kasar bishiya. Ajiyar zuciya na sauke. Fuskana dauke da fara'a yana waya ne. A
tsakanin mu akwai nisa dan haka ina hango shi. Kafin na isa wurin wata kyakkyawar mace ta sha gaba na.
"Ke dakikiyar ina ce? Ke jahilar ina ce? Wawuya balagaza mara kamun kai kin ga namiji kin tsaya kina
wani rawan jiki zaki tafi gare shi ban san meye matsalar bil adam da wasu jinsin ba!" Ta fadi haka tare da
jan tsaki, sannan ta bar wurin. Ina tsaye kamar status naji an dafa ni. A mugun tsora ce na kalle shi ina
zare idanu.
"Baki da lafiya" ya fada min tare da sani a gaba muka tafi, kamar wani raƙumi da akala, har dakin shi
office dina ya kai ni. Sannan ya tafi. da muka tashi dakin Alhaji Babba na nufa,, bayan mun yi hira muka
koma gida da Shahid.
Karfe goma ya wuce kadan aka bugawa Baffa ga likitan akan Alhaji Babba, duk suka watsa domin ana
gaya min wani masifaffen barci da ciwon kai ya hanani tafiya.
**
Gombe.
Shi da Adamu ne a motar aka kira su na lokacin yana kunbiya kunbiya, aka gaya musu matsalar Alhaji
Babba. Shiru yayi tare da zurfaffa tunani.
"Kai ni gida na had'a kayana xan tafi Yola yau insha Allah" ba musu suka nufi gida ya had'a kome na shi
sannan Adam ya kai shi airport..
Wannan shine dalilin da yasa shi zuwa babu shiri. Sabida suna ta kiran abu babu iyaka kuma rokon shi
suke.
Zama yayi bayan yayi addu'o'in sannan, wani irin kaunar dattijon ne yake yawo a ran shi. Wani irin kallo
yake mishi kamar yaga Moddibo. Zama yayi bayan ya mikawa Alhaji Babba ruwa sannan ya ce mishi.
"Ka godewa Allah kana tsaye akan ibada da addini amma yadda aka kame kayan cikin ka sai wani ba kai
ba."
"Zaka koma gida domin aikinka nata asibiti bace ta gida ce, idan da hali muje can nayi maka maganin
zai fi sirri da rufin asiri ko?" Ya tambaye shi yana kare mishi kallo.
"Eh wallahi likita" ya fada yana jin kamar ana tab'a mishi kayan cikin shi sosai yake jin ana warware abu
dan haka ya fara zufa kamar wanda aka saukar shi akan dakin girki, domin wani irin zufa nan ne na idan
wahala tayi salaha,
"Yanzun mu bar nan saboda kar hankalin sauran majinyata ya dawo kanmu" fita baban Rooman yayi aka
dawo da motar shi daidai kofar ya fito ya taimaka aka fito da Alhaji Babba, aka saka motar.
"Toh babu damuwa ga number waya na" inji Baban Rooman, karba Dr Hayat yayi ya gama abin da
zai yi sannan ya mika mishi wayar, kara tayi a hankali Baban Rooman ya ɗauka.
"Hello Rooman zamu tafi gida likitan yazo, a'a ki barshi kawai"
Kashe wayar yayi bayan ya cewa mahaifiyar shi ta shiga motar, suna barin asibitin, Dr Hayat yabi motar
da ido, tare da rintsawa. Dan shi yasan abin da yake ganin. A hankali yake takawa, wayar shi ce tayi kara
a hankali ya dauka tare da kaiwa kunnen shi.
"Lafiya Darrah?" Saka hannu yayi tare da murza yatsun shi a goshinsa, yana tafiya a hankali, kawai yayi
an wani bangaje shi sai da wayar shi yayi wata irin dira kafin fuskar ta ya dagargaje, cikin fusata ya juya
domin bata tsaya ba, ya bi bayanta da sassarfa. Ya fisgota zai dalla mata mari. Rintsi idanunta tayi dukka
biyu tare da kawo hannu zata kare fuskar ta, wanda ya bayyana tsoronta da firgicinta ƙarara akan fuskar
ta. Yadda suka yi tsayuwar sai sun masifar burge ka, ita tai baya kadan shi kuma ya kifa kad'an.
Kurawa fuskarta idanu yayi yana son tuna inda yasan yanayin fuskar amma baki daya ya dauke wuta,
sakamakon wani abu da ya gaya yana zagaye da ita, sake mata hannu yayi sai lokacin ya lura da hawayen
da yake zuba a kyakkyawar fuskar ta. Sake ta yayi tare da juyawa yayi tafiyar shi domin ba dan ita yazo
ba dan wasu yazo ba xai had'awa kan shi aiki ba domin wannan gagarumin aiki ne akan ta, shi ba ita yazo
yiwa aiki ba. Daukar wayar shi yayi wacce take ta aiki har lokacin duk da fuskarta ta tashi aiki.
Tsaki yayi tare sa kwafa domin baki daya sai ya nime sabuwar screen, dan haka yayi tafiya kad'an har
office din da aka bashi yana shiga ya zauna. Ko minti biyar bai yi ba, kamar ance ya d'ago kan shi idanun
shi ya sauka akan wani mummunar halitta.
Kunna tv yayi tare da bude files yana dubawa. Ya kuma tsalle ya dawo kusa da Dr Hayat, da wani uban
tsalle ya koma baya yana jikin jikin shi kamar an jona mishi wuta.
"Karka kusakura ka tunkari abin da na ajiye wa kaina da ruhina?" Wallahi fess yyi banza da shi ya
cigaba da aikin shi yasan dai duk haukar shi bai isa ya tab'a shi ba idan kuma ya isa Bismillah. Ganin yayi
magana yaki kula shi yasa shi juyawa zai fita aikuwa Dr Hayat ya dauki wata biro ya saita shi sannan ya
ruge shi da ita a fusace yayi kan Dr Hayat, shi ma kuma akwai shirin da yake mishi, tun kafin ya iso gare
shi ya lumshe idanun shi tare da ware hannun shi, yana zuwa dab da shi ya finciko rigar shi haka yabawa
Dr samar daukar aninin rigar shi yana kallon shi da ya koma gefe. Wasa da aninin yake tare da
murmushin mugunta.
"Kaje na san kai an baka aiki ne ubangidan ka shine sa'a na." Cike da tsoro da firgici ya kalli DR sannan
ya ce mishi.
"Taya ka gane?"
"Ta hanyar aninin rigar ka, idan naso ita yarinyar da kike gadi sai na tsaya a bayanta yadda zan ci kaniyar
ku, kai da ubangidan ka. Amma wannan ba aiki na bane"
"Karya kake bil adam shugaba yafi karfin ajawalinka" inji aljanin. Babu abin da yake bashi mamaki
kamar yadda jinjirin bil adam da ya kama shi ya rike shi kuma ya hana shi tafiya sai ya dauki fansar abin
da yayi mishi tabbas.
...
Baki daya hankali na yayi gaba, burina na hadu da Daddy, shi nayi ta sauri da gudu, wallahi baki daya ban
san yana gabana ba,har na samu damar bangaje shi. Fisgo ni da yayi tare sa rike hannuna ya sani
matukar firgita.
Domin yayi min kama da mutumin da yake rike hannuna, a ina ne ma? Rud'anin da na shiga kuma
gashi da alamun a fusace yake da tashin hankali, kwalla ne ya kuma zubo min, ban san ya tafi ba dan ban
ji takun shi ba, a hankali na bude idanuna ina niman shi babu shi babu dalilin shi ko dai aljani ne? Daga
nesa na hango Mujaddadi. Da sassarfa na isa gare shi wani irin kuka yana tunkaro min, a hankali ya bude
min hannun shi na shiga tare da fashe mishi da kuka.
Da sauri ya juya yana kallon ta, nima lekata nayi ina mamakin ta, jiya ita ta tare ne.
"Maida!"
"Wacece ita?"
Kamar wanda ya saka min wani abu baki daya na manta kome na fara tafiya kamar mutum mutumi.
Yadda nake tafiya tare da bin umarnin shi har ta kai ni da hawa kan titin asibitin,dai dai wata motar
ambulan ta kawo hatsari, da wani azazzabben gudu yayo kaina tare da dauke ni muka fada gefen hanyar.
D'ago kaina yayi yana kallon yadda nake zubda jini ta hanci.
Taimakon gaggawa aka kawo mana daga ni har shi. A can kuwa wani irin fisgar ta yayi suka lulla sararin
samaniya tare da cillawa yammacin duniya.
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
JINI..!
Mai_Dambu
"Mafi girman kuskure shine bayyana kanki a gare ta, wallahi sai na baki mamaki" ya kuma cillata kamar
yadda ake buga kwallo haka yake mata mugun duka, amma taurin kai ya hanata shiru balle har ta kai ga
ta bashi hakuri, ganin irin dukar da yake mata yasa ta yin wani siddabaru ta b'ace tana fad'a mishi.
"Ba zaka tab'a samun nasara ba, wannan karon Safdar domin tayi maka nisan ba zata aure kuma da kai
Yanzun na fara" ta fashe da dariya har kusrwan duniya tana amsawa da wata irin amo da karaji.
Juyawa yayi yana neman ta, tare da kiran sunanta "maidah" ina shiru wurin ya dauka tare da
bayyana amon muryan shi da yake wani irin rugugi da cidda.
Iska yabi da sauri tare da nufar nahiyar duniya, ba tare da b'ata lokaci ba ya nufi asibitin, bayan an
gama yiwa Dr Hayat gyaran ciwon shi, ya kura mata ido tana ta sharan barci, shigowa yayi ta jikin
bangon. Ba zaita Dr Hayat yana ganin shi ba, dan haka ya isa gaban ta a hankali yana shafa goshinta.
Karfin tasirin bayyanar shi a wurin ya haifar da budewar idanun na.
Kamar daga sama ba jiyo magana, ba zan iya tantance mafarki nake ko zahiri, amma kuma nafi daukar da
mafarki.
"Ka rabu da ita" sai lokacin ya juya yana kallon Dr Hayat tare da duba gefe da gefe. Sannan ya kuma
kallon shi suka kalli juna ido cikin ido.
"Babu amma ba zan taba bawa zalunci goyan baya ba" wani irin kallon Banza Mujaddadi yayi mishi tare
da cewa.
"Ai nasan na kai bane kake bibiyarta kai ma saka ka aka yi. Kaje da uban gidanka da yake daka ka aikin
xan yi ba da kai ba"
"Waye kai?" Ya tambayi Dr Hayat,
Mikewa yayi tare da ɗaukar roben spirit da aka goga mata,.yana juyawa a hankali kafin, Mujaddadi ya
fahimci me yake nufi ya jife shi da roban ai kuwa ya dame shi tsaf wanda yayi daidai da b'acewar shi
yanae takawa a wurin ya dauki roban bayan ya dubi jikin robar, murmushi yayi sannan ya juya gare ta
yana ganin yadda take juyi alamar zata iya farkawa.
Yadda take rike sanin gadon ne yayi masifar d'aga mishi hankali, a hankali ya lumshe idanun shi yana
kallon inda take kwance, cike da mamaki yake kallon ta bayan ya bude idanun shi. Wato idan ya fahimta
dukkan su ba ma aiken dan uwan su aljani ne suke yiwa aiki a kanta ba, a'a wasu azzalumai ne kawai da
nasu muradun.
Mikewa yayi tare da ɗaukar takarda da biro ya rubuta number shi yayi gaba abin shi.
**
Kasancewar baki daya babu wanda yayi na'am da ita, a cikin dangi yasa aka ware mata layinta daban,
tana ganin babu kowa ana can gidan Alhaji Babba ana jajjanta rashin lafiyar shi. Bayan gidan ta ta nufa,
tare da surutai kala kala, sannan ta dauki katon dutse zata buga akan kwadon aka kwala mata kira.
"Barmani!" Da sauri ta ajiye dutsen ta fito da sauri tana kallon matar da tazo mata fuska babu annuri.
"Don Allah?" Ta zaro manyan idanun ta masu shegen ja kafin tayi kwafa tace mata.
"Koma kar a nime ki ya batun yaron dan gidan Nura? Da kuma barirah?" Murmushi matar tayi sannan
tace mata.
"Ba zan baki kurwan su ba, kuma ba zan sake ki tab'a su ba. Ke da kika gaza kamo na wancan yarinyar
shine zaki tambaye ni na wasu." Gauron numfashi ta sauke tare da cewa.
"Zan iya rantse Miki da Allah ba zata kamu ba cikin sauki, domin tana da karfin ibada shi yasa ba kasa
tabuka kome kuma idan baki manta ba an hana kowa kusantarta don Allah ki shafa min lafiya."
"Aikuwa dai!" Inji matar tana juya mata baya.
"Idan baki bani su ba, akwai matsala domin a cikin gidan Mamman akwai mutane uku kuma yara ne da
suke tayani aiki. Akwai manyan da suke taya ni aiki umarni zan basu"
Cikin fushi matar ta juya tare da kallon Barmani duk da akwai mayafi a lullube da fuskar ta, haka bai
hanata cewa.
"Ba zan wahala ba, domin kece zaki rasa tudun dafawa baki ga tsuntsu baki ga tarko" Barmani tana gama
fadar haka tayi tafiyar ta, domin ba zata koma bayan dakinta ba, amma kuma ranta a cunkushe yake
domin bata zata yarda tayi mata haka ba.
Fitar matar daga cikin gidan ta wuce gidan Alhaji Babba abun ta.
Bayan tafiyar ta itama barmani ta shiga cikin dakin ta, ta janyo katon fanteka ta ciro maitar ta, yana yauki
yana kome ta bude bakinta tayi ta tura shi yana kin shiga tana kuma tura shi har ya shige cikinta,
idanunta suna firfito waje, wuyarta yayi irin katon makoko, kamar kwaduwa. Komawa gefe tayi ta fara
burgima, ta jima kafin ta fara dabo (wato irin dan tsayuwar da yaro yake kafin ya fara tafiya.) Haka ta
fara tsallen ko girmanta da shekarun bata gani ba, ta fara wani irin kuka kamar na gyare. Cikin wani
dan kankanin murya ya fara wakar su ta maita tare da hura wutar maita da bakinta ta fara ce wa.
_Wureraaaa_
_Wureraaaa_
Tana fadar kalmar tana kara nanatawa tare da shuran wutar maitar da take ciki.
**
A can gidan Alhaji Babba kuwa kowa ya zo ganin shi dake an gaya musu zai zo, sai kallon agogon falon
Alhaji suke, tare da kaguwa da yazo, har kusan shida.
"Anya likitan zai zo?" Inji Yadiko tarasulu, Amaryan Madaki. Kwafa Yakurah Adama tayi tana kara jin
b'acin rai tare da cewa.
"Yaron ba zuwa zai yi ba, kuma an dage lallai sai yazo a hakura mana" ta fadi haka daidai ana kiran
sallah. Wanda yayi daidai da shigowar shi harabar gidan tare da Deen wanda ya mishi iso da tunda ya
bar asibiti bai tsaya ba, ya fita zuwa inda ake gyara waya aka saka mishi screen dubu saba'in da biyu,
sannan ya dauki hanyar Mubi.
Yana shiga garin motar shi ta nemi kwace mishi ta fada rami, Allah ya taimake shi bata kai ga fadawa
ba, haka yayi ta jan motar tana mutuwa har ya isa gidan mai sannan ya kira Baban Rooman ya gaya mishi
gashi nan a gidan mai.
Shine ya turo mishi Shamsudeen. Yana tsaye kuwa Deen din ya iso, a nan ya kuma shan mamaki kamar
shi ta b'aci da yarinyar da ya bari a can asibitin. Share batun ta yayi tare da mikawa Deen hannu.
"Barka da zuwa Dr Hayat, amma hayatullah ne ko Hayatuddeen?" Murmushi Dr Hayat yayi sannan yace
mishi.
"Shamsudeen Yakub"
Haka suka nufo gidan a tare suna tab'a hira, har suka iso gidan.
Kallon gidan yayi wanda yake cike da abin ban mamaki. A hankali ta fito tare da shiga cikin gidan.
Lokacin da Muslim ta fito da gudu suna fada da wani yaro, tare da bin yaron sun zo daidai kusa da Dr
Hayat ya riko Muslim ɗin.
"Wallahi sai naji maka ciwo kuma ina kallon abincin da kaci a cikin ka" ya fada a fusace,
"Kai kaniyar ka na kuma jin wannan maganar sai na zane ka. Inji Deen, girgiza kai Dr Hayat yayi sannan ya
ce mishi.
"Dan waye?"
"Dan Yayan mu ne, haka kwanan nan ya samu wannan saran ba halin a mishi abu sai ya ce sai ya daure
ka da igiyar mota"
"Ba wasa bace maita ce, kuma mu shiga cikin gidan riko hannun shi."
Har cikin falon Alhaji suka shiga tare da sallama, a hankali aka matsa mishi ya zauna.
"Amin Ya Allah"
"Don Allah jeka motar da nazo da shi, zaka ka ga kaya ka dauko min"
"Toh"
"Ina muku gaisuwa irinta addinin musulunci, wacece mahaifiyar Yaron nan?"
"Ya sunanka?"
"Suna me dadi"
"Me yasa kake mugunta ga kaka?" Ya nuna mishi Alhaji Babba, kallon Dr Hayat yayi tare da sunkuyar da
kai Yace.
"Sai waye kuma?" Ya kuma tambayar shi, shiru yaron yayi sannan yace mishi.
"Kace zaka saya min sweet?" Ya kuma tambayar shi, gyada mishi kai Dr Hayat yayi yana kallon shi.
"Da Maman Zainab muke damu, da iya kaka da take bamu fura da Yadiko salamatu"
Maman Zainab Falisat kenan, sai iya kaka Yakurah Adama kakar Rooman. Sake baki kowa yayi sannan
Dr Hayat ya kuma cewa.
"Kakan can fa?" Lokacin kowa ya gama cika a falon.
"Shi Didi ce take zuba mishi duwatsu a cikin shi, shi yasa yake ciwon ciki!"
"Sai me?"
"Da alamu akwai wacce take razana min abokina da muke hira da shi matukar ba a bari ba zan dauki
mataki"
Kiran shiga sallah ce ta sashi mikewa tare da riko hannun yaron suka nufi hanyar waje.
Haka suka nufi masalaci, bayan sun idar da sallah, ya nemi iznin yayi musu nasiha a musulunci,
musamman matsayin su na iyaye, ya kuma tuna musu da girman hakkin iyalin su akan su. Yayi musu
nasiha akan hakkin yaran akan su.
Sannan aka yi sallah isha, inda suka kafe ya ja su sallah. Kuma sun ji dadin yadda ya ja su sallah, bayan
an idar ne suka nufi cikin gidan, aka fara abin da kawo shi.
Kallon yaran rabin su an basu an basu maita, bayan an illata musu rayuwa, a hankali ya fara bin su daya
bayan daya yana musu tambayoyin masu wayon suka ki magana, marasa wayon kuwa suka fara fadar
yadda suka kama Alhaji Babba.
"Alhaji Babba, mun daure daure cikin shi kafin muka saka mishi duwatsu, sannan na kama kurwan shi,
yana can na ajiyewa kaka me bakin kaya!"
"Didi kin manta kince duk gidan nan Innar su Addah Rooman itace kawai bamu iya tab'a kurwanta"
gyada mishi kai tayi tare da sunkuyar da kanta.
"Wai hana ne? Ina Innar Addah Rooman take? Me yasa baku iya kamata ba?"
Zaro ido suka yi a tare suka ce mishi.
"Lallai dole tafi ƙarfin ku" gyada kai suka yi sannan ya cigaba da tambayar su a ina suke haduwa, suka ce
a wurin bishiyar rimi.
A hankali ya ce.
"Ku bani kofi me kyau" babu musu aka bashi duk abin da ya bukata, sannan ya fara had'a abubuwan da
suka da ce, sannan ta mika musu.
"Ku sha, gobe zan saka a kawo muku ice cream" ya mika musu, suka ki amsa, cikin lallashi da lalluma
suka amsa,. suna sha suka yi shiru kamar basu falon.
Ya cigaba cewa.
A hankali suka fara juya hannun sun alamar suna warware abin da suka daure, bayan sun gama, ya kara
tambayar su da cewa.
"Ni na kama yaran islamiyyar mu, har su biyu duk sun mutu." Inji Muslim, fashewa da kuka Uwar shi tayi.
"Didi fa?"
"Namar maita"
"Kin ci?"
"Eh"
"Nusaiba fa?"
"Idan na kama bana musu kome ina daure su ne kawai bana son kowa ya mutu."
A hankali yake tambayar su idan sun kama yasa su sake, har aka gama,.sannan ya had'a,.musu magani
kafin ya zuba musu ido.
Can kuwa suka fara amai, tare da kakari,. miƙa musu wani kwalba yayi, suka fara aman kafi. Ya ce musu.
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
*Ayi hakuri da yanayin Hausar da nake amfani dashi domin ni yar Bauchi ce kuma Hausar Bauchi nake
amfani dashi! Kuma kowa yasan Bauchi baya cikin Hausa Bakwai👏🏻 idan aka ga yanayin Hausar ayi min
afuwa bagwariya ce take rubutun ba Bahaushiyah ba🤙🏽👏🏻*
JINI..!
Mai_Dambu
"Daga yau ba zaku kuma kama kowa ba, Asalima babu wanda zai iya cutar da ku, sannan kuma Iyayen su,
kuji tsoron Allah wallahi baku musu adalci taya zaka haifi abu ba zaka kula dashi ba, akwai abubuwa
dayawa a cikin gidan nan amma na bar muku sauran kuyi da kanku. Ni bako ne, bana son zuwa na ya
zama mara amfani. Dan haka daga can ina nan ina kallon ku, babu wanda zai kuma cutar da ku Insha
Allah kunji abokaina"
Gyada mishi kai suka yi, a hankali ya mike tare da kallon agogon hannun shi.
"Eh wallahi! Ina son gobe nabi jirgin safe zuwa gida ne"
"Don Allah a kwana" duk sai suka cika mishi idanun shi, ya kasa musu da su, karshe ya amince musu. Ai
kuwa haka suka yi ta hidima da shi. Har lokacin kwanciya yayi a daya dakin da yake part din Alhaji Babba
ya zauna.
An ce dare mahutar bawa, a wurin Hayat ba hutu bane a wurin shi domin hana idanun shi yayi da raya
daren, mafi girman abin da ya kware dashi kenan, Allah ya cusa mishi dabi'ar raya ibadan shi duk inda
yake kuwa a duniya haka ce zai kasance dashi. Yana cikin addu'o'in ya hango inuwar wasu mutane a
jikin window shi, bai fasa addu'o'in shi ba, Asalima abin da ya fahimta niman shi sune suna neman
hanyar da zasu shigo dakin Allah bai basu iko ba.
A hankali ya dauko kayan aikin shi ya dauki wani turaren wuta na musamman akayi shi domin miyagu
ya kunnA sannan ta gyara kwanciyar shi. Bayan ya gama addu'a, ya kwanta akan hannun shi na dama,
tare da sauke ajiyar zuciya.
**
Sai karfe biyu na rana na farka a hankali na mike zaune ina kallon dakin, kamar mafarki nayi da domin
duk abinda na gani a mafarki ne ko a zahiri? Rasa me bani amsar nayi na zubawa dakin idon ina son tuna
kome amma na kasa dole Na dauko daga gadon na nufi kofar fita, sai lokacin naji kaina yayi min wani irin
dum ga Uban nauyin da yayi min.
A hankali nake takawa har na fito daga Aminity ina kallon hanyar office din mu, dole can na nufa ina
shiga gansu sunyi cirko cirko.
"Alhamdulillah, gata nan ma" Inji Hamid, ganin goshina ya sha uban dauri yasa suka shiga jifo min
tambayoyi.
"Hajiya Rooman a ina kika ji ciwon nan? Meye ya same ki? Subhanallahi sannun zauna na."
"Hatsari kika yi? Ko kece wani likita ya ture a waje dazun nan?" Baki daya sai kaina ya fara juyawa. Na
kura musu ido na kasa fahimtar me suke nufi dan haka na dauki jakata na ce musu.
"Kuyi hakuri ban san meye ya faru ba, zan tafi gida sir"
"Babu kome ki gaida gida Allah ya baki lafiya" suka min fatar haka, wayata na ciro a jikin caji na saka a
kunne na, tare da nufar waje a hankali nake tafiya domin ji nake jikina baki daya yana ciwo. Shahid na
kira na ce mishi.
"Ok"
Zama nayi a wani wuri ina jin zafin goshina kuma na manta abin da ya faru, dan haka na kurawa wasu
gini da yake gaba da office din mu ido, sakamakon hango kadangaru irin manyan nan jar gwada (toh
nace muku Janaral) tun yana daya, a hankali ya kuma zama biyu, ga wani irin mugun tsoron da ya cika
min zuciya, kuma kamar wacce aka dasata, a sannun a hankali sai da suka cika bangon,.kafin suka juyo
suna kallona. Da wani irin mugun sauri suka mike akan jelar su(Bindin su) suka shiga takowa a kan Bindin
su nan. Suna wani irin dariya mara dadin ji. Suke takowa a hankali, wasu irin hawaye ne yake zuba min
daga cikin idanuna na kasa motsi kuma na kasa tashi ina wurin zaune, ina son mikewa na kasa tashi,
damke zanin jikina nayi ina kuka mara sauti, duk wanda yazo wucewa kallon mahaukaciya yake min,
babu wanda yayi min magana.
A hankali yake niman inda nake har office din mu ya shiga, aka ce mishi na fito, haka ya fito dan yasan
ban cika zama cikin hayaniyar mutane ba, kamar an ce ya juya ya hango ni ina kuka.
"Shit"
Da gudu ya iso lokacin wani katon Janaral ya daka uban tsalle ya fada jikina, wani wawan ihu na sake
tare da buga tsalle akan Shahid wanda yayi min kyakkyawar riko, yana tofa min ayatul kursiyu. Ihun da
nake ina niman kwacewa a haukace ya dashi maza ya juya dani wurin motar shi ya saka ni a cikin motar
amma fitowa nayi ina cewa.
"Wayyo Allah na, ya shigar min riga tsaya na cire shi" baki daya na magana zauccewa, .na fara kokarin
cire hijab dina tare da wurga da shi.
"Inalilahi wa ilaihi rajioun Allah" ya furta tare da dauke ni da wata gigitaccen mari, wanda ya haifar min
da jin wani irin "shuuuu" a dodon kunne na, daukar hijab din yayi tare da tura ni cikin motar ya koma ya
zaga sannan ya rufe.
"Cutar da kimar ki zaki yi, ba zan iya ɗaukar wannan yanayin ba, don Allah idan abu ya same ki, ki fara
kiran sunan Allah, wallahi zai ji ki, kuma zai amsa miki babu kyau abin da kike yi, kiyi ta ihu a gaban
mutane ana Miki kallon mahaukaciya, You ne how I feel?"
Sannan ya tadda motar muka bar asibitin, ba tare da nayi mishi magana ba.
"Kin cire hijab,.kina kokarin cire kayan ki me kike tunani zai faru? Wallahi ko ganin ki nayi da hijab
hankalina tashi yake, balle kuma ji cire akan idanuna bayan nasan har abada ba zaki tab'a yarda dani ba,
me kike tsammanin zan aikata? Don Allah ki rufa min asiri karni wulakanta kanki a waje idan Bama tare
dake domin Allah kadai yasan abinda yake zuciyar wasu."
Sai gashi na tsinci kai na da yarda da abin da ya fada min, kuma na gamsu da hujjar marin da yayi min,
amma taya zan gane halin da nake ciki? Taya zai fahimci irin duhun da nake ciki? Waye zai fahimce ni?
Ina rayuwa cikin duhun damina, ba tare da wani ya tab'a gaya min halin da nake ciki ba, ina rayuwar
kad'aci ni daya sai mutanen da kullum suke farin ciki a tare da su, me yasa babu wanda ya yarda dani sai
Mujaddadi?
Har yau ban kuma zama da wanda ua fahimci girman ƙaddara ba sai shi. Idan nace rayuwata bata da
amfani it's mean bani da sauran kome a rayuwata, haka muka isa gida.
Zan bude motar ya rufe tare da shiru yana kallon waje. Kafin ya ce min.
"Ban sani ba wallahi" shiru yayi tare da da kura min ido, kafin ta ce min.
"Kina jin haushi na ne ko? Toh kiyi hakuri kinji" tsintar kaina nayi da gyada mishi.
"Idan kika shiga cikin gidan, ki tabbatar kin sha magani idan kika yi sallah ki kwanta kinji" nodding kaina
nayi tare da bude motar zan fita. Kafin ya kuma cewa.
Yau baki daya wani sabon iyayi yake ji dan haka na fita ba bar shi a wurin, bin bayana da ido yayi har na
shige cikin gidan, a lokacin ya kalli tafin hannun shi da yake mishi wani irin zogi kamar ya dafa wuta. Ko
tukin da yake karfin hali ne amma hannun shi kamar wanda aka daura mishi akan wuta yake jin hannun.
Goran faron da yake cikin motar shi ya dauka tare da karanto addu'ar niman tsari ya tofa sannan ya
bude motar shi ya shiga wanke hannun shi tare da zuba ruwan akan tafin hannun shi yana jin wani
masifaffen sanyi da dad'i har cikin ruhin shi.
Ai babu shiru ya kuma karanto ayatul kursiyu, ya tofa tare da ayatul shifa, ya shiga zubawa akan hannun
shi, wani irin nutsuwa ce take shiga ruhin shi da wata irin iska me dan uban dadi, kamar ana bude duk
wani kafa na jikin shi ana watsa mishi iska haka yake ji bai yi kasa a gwiwa ba, yayi ta addu'o'in har ya
daina jin zafin hannun shi.
Fita yayi a motar ya nufi cikin gidan, inda ya samu Mama tana kokarin taimaka min na ci abinci.
Zama yayi tare da kallon mu, yana shiga hiran mu jifa jifa har na gama sannan na nufi dakina, alola nayi
sannan na zo na gabatar da sallah, ina idarwa na mike a hankali na rage kayan jikina, na maida da wata
karamar doguwar riga.
A hankali na gyara zaman gashin kaina. Sannan na kwanta ina kokarin lallai na tuno abun da ya faru
da ni, haka na fara barci. A hankali ya tako gabana bana ganin fuskar shi. Amma kuma ya zauna a bakin
gadon, hannun shi ya kai ya fara shafa fuska na, a hankali yana kara matsowa jikina. Juyawa yayi tare da
tsayawa yana kallon gefe kafin ya juyo Shahid. Na fada a sanyayye maganar ma bata fitowa.
Da rigar jikina yayi tare da kai hannun shi damar dukiyar Fulani na, yana wasa da shi kamar ya samu
kayan wasa dashi babban abin da yake masifar sani zauccewa yadda yake tsotsar su kamar yaron da ya
shekara bai ci abinci ba, haka ya cigaba da tsotse ni, da gaske abin da yake min bana jin ko a zahiri za a
iya min haka, a hankali ya kuma janye jikin shi ya koma gefe, sannan ya juya min mace fa. Tana zuwa ta
shiga wasa da alaurata tare da min wasu irin abin da ban san yadda zan fara ba, sosai matar take sarrafa
ni kamar wata namiji, a hankali ta haɗa jikina da nata,rike zanin gadon nayi gam, ina jin matar ban tana
yin wani irin abu kamar ta samu yar Uwarta yar harka, domin gabana ya hadu da nata sosai, ina jin
motsawar shi.
"Ya Allah" na fada ina son na farka, amma na kasa koda motsi ne, haka na cigaba da jin abin da matar
take min, ina jin tana ihu da wasu irin surutai.
Sai da ta gama sannan ta dauka a kaina tare da sumbatar goshina tare da barin kaina, a hankali wani
katon barci ne ya dauke ni, ban kuma farkawa ba sai karfe biyar shi ma din sabida mafarkin wasu
karananuka suna bina da gudu ne, na tsare musu shi ne na bude idanuna na.
A hankali na ba gyara kwanciyata abin yana dawo min kaina, kuka na saka tare da mikewa na nufi ban
daki ba zan iya cewa ina son abin da yake faruwa da Ni ba, amma da ciwo sosai fa. Dan haka na mike
tare da nufar hanyar ban daki nayi wanka tare da gyara jikina. Na ka karo dauro alola, sannan na fito ina
jin mutuwar jiki, zama nayi a bakin gadon sannan na saka kayana na dauki Alqur'ani na na fara
karantawa, tun da ina da ilimin addinin musulunci daidai gwargwado, ni ba jahila bace balle na dauki
English novel na karanta, matsalata kusanci ya kamata na nima ga Ubangiji na.
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
EWF
JINI..!
Mai_Dambu
GOMBE.
Kurawa Adamu idanu tayi cikin fushi da matukar fusata ta ce mishi.
"Me yasa da zai tafi baka gaya min ba? Wato ka rena ni ko?"
Ta fada da mugun tsawa, tana hararan shi,bai ce mata cikan ki ba, asalima shiru yayi yana jin ta tana
balbale shi da ruwan bala'i da masifa kamar shi ya dauki hannun mijin ya dashi yayi tafiyar dole, shi dai
bai ce mata kome ba, amma yana tsaye a office din ta.
"Get out" ta gaya mishi, murmushi yayi sannan ya juya tare da nufar waje, bai saurari abin da yake gaya
mishi ba, domin idan ya kulata zata ji dadin ta tunzira shi, akwai wani irin shiru da idan kayiwa mutum
yafi kome ciwo da tanka mishi.
Akwai mutanen da suke buƙatar amsa a rayuwar su, akwai mutanen da basu buƙatar amsa kome
suka yi maka daura musu emojis na funny yafi kome yi musu ciwo, da ace zasu fahimci kunar da yake
ranka ba zasu tunkaro ka ba. Amma ina baki daya kwakwalwar su ta jakuna ce, idan ka biye musu har
abada ba zaka tab'a cin gaba ba, idan ka kyale su kuma haka zasu kare da hassadar su.
Akwai mutanen da karka tab'a yarda kayi yaki da su, ba dan kome ba sai dan Allah da kan shi yake
maka yaki,akwai mutanen da ba zaka rabu dasu a rayuwar ka ba, kuma ba zaka iya zama dasu a rayuwar
ka ba, dole ka basu damar da zaka basu, su gama moranka su yi gaba, akwai mutanen da suke da
matukar daraja da kima, kodan su zaka iya hakuri ka sadaukar da kome akan su, domin sun cancanci
haka daga gare ka, sabida su zaka iya hakuri kayi manejin da abin da yazo maka.
A hankali yake tafiya tare da nufar waje, ya hango Hashim Aliyu Hashim yana shara,bayan ta tattara
sharan wani gefen.
Hannun shi ya zuba a cikin aljuhun wandon kaftanin da yake jikin shi. Murmushi yayi tsantsan kyan da
nutsuwar shi ta kuma bayyana sosai ya amsa mishi.
"Allah yasa" suka yi musabaha, kowa ya kama abin da yake gaban shi. Shiru yayi yana nazarin sunan
garin da Adam ta gaya mishi Yola. Ji yayi garin ya kwace mishi ya fara niman sunan garin amma ina ya
manta. Baki daya bai san a ina ta tab'a jin sunan ba.
"Nannah kiyi wani abu, wallahi ban san inda yake ba, tafiyar shi yayi ko labari ban ji ba, sai Yanzun P.A
din shi yake gaya fisabilillahi, an tab'a rayuwa haka? Taya zai tafi bai gaya min ba sai da aka gaya min a
waje? Wallahi i'm boring da abun da yayi min kamar ba matar shi ba"
"It's your fault! Ba faduwa ta ba ce taki ce, taya zaki ce aure wata daya har kin fara complain mijin ki bal-
bal-bal. Don Allah be a woman ki zama classic lady wacce ba a jin sirrin gidanta cikin sauki, ina kika kai
dabi'arki na mage me kwanciyar daukar rai idan kika yi haka kamar Bani ce haife ki ba. Kar na kuma jin
kin kawo min karan mijinki zai zauna a gindin ki ne? Ko anyi shi ne dan ya bauta Miki? Ku yaran Yanzun
baki daya baku da hankali da zaran kuka samu namiji sai kuce zaku yi iko dashi an ce miki haka muka
samu mazan mu? Toh maza bude ido ki karb'e shi idan ya dawo ki taimaka mishi haka zai kara mishi
nutsuwar zama dake, ai ba dan kome yake miki haka ba, sai dan ni ce oya ki kwantar da hankalin ki i
promise you ba zan taba barin ya tozartaki ba "
Kamar a gabar uwar take ta gyada kanta, hawaye na zuba mata ta ce.
Kashe wayar tayi tare da kallon number Uwarta tasan gaskiya ta gaya mata, amma kuma bata jin a ranta
haka dai-dai ne, mikewa tai ta nufi ban dakin da yake cikin office dinta. Bude famfo tayi ta wanke
fuskarta, sannan ta fito a hankali ta zauna. Tana sauke ajiyar zuciya. Buga mata kofa aka yi ta ce.
"Yes"
Shigowa Matar Dr Nu'aiym tayi tana murmushi, sannan ta ja kujera ta zauna tana kallon ta.
"Dr Hayat yayi tafiyar shi bai gaya min ba Ummi wannan adalci ne? Ai ko Allah ya kiyaye zan mishi"
"Jiya"
"Inshallah gobe zai dawo ki kwantar da hankalin ki" gyada mata kai tayi, sannan ya shiga duba wayarta
ko zata same shi. Daidai lokacin da ta same shi Ummi ta bar office din.
"Yanxun don Allah ina ka tafi ka bar ni sai dazun Adam yake gaya min kayi tafiya na zata ma Abuja ka
tsaya" ta fada a mugun raunane domin kadan zaka mata ta fashe da kuka.
Shiru taji tare da cire wayarta a kunnen ta, tana kallon wayar.
"Dr Hayat!!!" Ta kira shi har sau uku, bai dauka ba.
Karshe kashe wayar tayi tare da sake kira ba'a dauka ba.
Wunin ranar tana nan ne amma baki daya bata jin ta cikin nutsuwar zuci, haka ta tashi daga aiki lokacin
ma bayi ba, kuma taki duba kowa domin bata cikin good mood, dan haka taki duba kowa. Domin haushi
min kowa take ji kuma take tsanar tayi magana da kowa.
Koda ta isa gidan su, ta sami umma Dahare ce da wata budurwa suna zaune ana jiran ta.
Parking tayi sannan ta fito tare da kallon su, ta watsar ta kwashi kayanta zata shige kamar bata gan su
ba. Cikin fadanci da gogewa irin na kwararrun kwadayayyun mutane wanda din abin da Allah ya basu
basu godiyar sa, Umma Dahare ta mike tare da washe hakoranta ta ce.
"Kai mun gode," nan ta shiga zuba godiya da addu'a, kamar babu gobe, sannan tayi mata sallama suka
tafi.
**
YOla
Wannan shine karo na barkatai, Wannan shine lokaci dabaya ƙirguwa, Wannan shine adadin abinda
lissafi ya kasa lissafawa, wannan shine abinda yake harba bugun zuciya ta so sama da ɗari acikin abinda
bazai haura daƙiƙa ɗaya ba idona yayi mummunan tozali da matar da take matukar addabar rayuwa ta,
da ruhina, ta hanani sakat,
"Me yasa kike kuka yar kyakkyawata?" Matar ta tambaye ni, d'aga tayi sannan ta kai ni gaban madubin
ta shiga shafa kitson kaina take gashin ta far warwarewa.
"Waye kika tura gidan ku?" Girgiza kai nayi tare da rufe wuyata.
"Wallahi ban tura kowa ba, wallahi na rantse da Allah" na fada hawaye na zuba min.
"Kin kyautawa kanki domin ba zan tab'a yarda nayi rashin ki ba, kuma duk wanda ya tab'a min ke sai inda
karfina ya kare."
Kukan da nake ne yasata kyale ni tare da nuna ni da yatsarta a hankali. A mike tsaye sannan na nufi
gadon na kwanta, sannan ya fara magic spelling wato(dalasuman tsari ko nace kalmomin tsafi da sihiri"
"Surku gumgum fartar bambam lailatu shar, haqiza rukukuru djinn wa ifirit. Ya Iblisi ya fitinatul
hayatuduniya ya Dujal". Wani irin iska ne ya fara tashi a dakin tare da budewar windows da tashin
labulayen dakin kamar zasu fita, can sai ga wasu irin yaki fari da baki suna shigo dakin.
Tana isowa kaina ta bude bakina, da wani mugun sauri suka shiga cikin jikina, wani irin mikewa nayi
daga gadon, ni bana sama ni bana kasa. Bayyanar wani irin haske ne yasata bata saka min wani abu da ta
yi aman shi.
"Karka ce zaka min iyaka da ita tunda ai kai ma ba barinta kayi ba, sannan na baka damar cimma kudirin
ka me yasa ba zaka bar min ita ba? Idan ma wani abu kake bukata zan kuma baka amma ita kan kayi
hakuri"
**
Mubi.
Har kusan asuba yana jin surutun su, sun zo daukar fansar su, domin ya aikata musu mugun abu Yaran
da suke musu aiki ya raba su da abin da suke musu dab haka ba zasu tab'a kyale shi ba, matukar suna
raye.
Murmushi domin yasan dole su zo daukar fansa, sai dai idan Allah ya basu nasara kwaf daya zasu
mishi su kai shi lahira. Sai kuma Allah ya taimaka babu iya samun shi ba,tashi yayi ya shiga ban daki yayi
alola tare da fitowa ya gabatar da sallah nafillah, har aka kira sallah asuba ya nufi masallaci.
Bayan sun fito sallah, yake gaya musu shi zai tafi.
"A'a ina sauri ne zan tafi Yola akwai abin da zan yi Insha Allah nan da sati biyu zan dawo."
"Toh Allah ya kai mu, baka gaya mana nawa zamu bada ba"Alhaji Babba ya fada tare da kallon shi.
"Baba wannan yanayin ba ni na bawa kai na ba, Allah ne ha bani. Dan haka kayi abinci a raba sadaka , a
had'a fura da nono da suga a rabawa yaran gidan nan. Karka tab'a yin kwana biyu vaka bada sadaka ba,
Imma na abinci umma na kosai da kuli ko kuma fura da suga me iyali a rabawa Yaran, sannan bishiyar
rimin nan ina son ganin shi."
"Toh toh, muje mana" yayi mishi jagora har wurin bishiyar rimin. A hankali ya tsaya tare da kallon
bishiyar, ya jima a tsaye a wurin sannan ya ce masa.
"Akwai wata mara lafiya a gidan nan ne?" Ya tambaye su bayan ya juya yana kallon su. Baki daya aka
rasa wanda zai iya bashi amsar da ya tambaya. Lumshe idanun shi yayi tare da takawa har jikin bishiyar
ya shafa tare da bude kofar da yake gani idanun shi lumshe. Gam yaji kofar a rufe.
"Akwai wanda aka tab'a samun ya tsaya a nan?" Ya kuma tambayar su.
"Tana iya?"
"Tana Yola"
"Allah ya kai mu" gaba su Alhaji Babba suka yi yaki barin wurin, yana tsaye. Suna tafiya kofar ba budewa.
A hankali ya bude tare da shig.....
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
JINI..!
Mai_Dambu
Bakin shi dauke da addu'a ya bude kofar alkaryan ya shiga, wani irin sanyi ne ta ziyarce shi, ya kalli yadda
garin yayi wani irin dusar ƙanƙara. A hankali yake shiga cikin garin tare da ganin wata budurwa tana
tafiya, shima bai fasa bin bayanta ba.
Cak ta tsaya bata yi gaba ba, bata yi baya ba. A hankali yake takawa har bayanta.
"Ka koma inda ka fito nan wani yanki ce da za'a kira shi da yankin Imani"
"Ya yasa?"
"Ka tafi kawai" kamar wacce ta bashi umarni haka ya juya ba tare da ya kuma juyawa ba, sai da taji
al'amari ya bude kofar ya rufe ta juya tana kallon shi. Hawayen jini na zuba daga idanun ta. Waye shi?
Rawar dabo suke tare da shure kasa, kamar wasu irin dabbobi suna wakar.
"Wureraaah"
Haka suka gama kafin suka kalli garin ya fara wayewa kuma shugabar su bata dawo ba, dan haka suna
ganin rana ya fara keto alfijir, suna fara b'accewa tare da niman maboya,da kyar suka sha daga inda suke
taron maitar su.
..
Karfe takwas ya gama shirin sa tsaf, sannan ya dauki wayar shi da yaga yayi haske yasan sakon Darrah ce
dan haka bai wani damu can ba, dan haka ya shiga da kayan shi motar shi. Sannan ya musu sallama da
alkawarin zai dawo Insha Allah nan da sati biyu.
**
Washi gari na tashi da azazzabben ciwon kai wanda yayi min sanadin da ban samu zuwa aiki ba, turawa
Ogan munnatu sakon bani da lafiya, sannan ya turo min da Allah ya sawwaka.
Lumshe idanu nayi tare da bude shi, a hankali ina ji. Wani abu yana yawo a kwakwalwata, a hankali
kamanin mutumin nan yake son cika min zuciya ta, a hankali na gyara kwanciyata, ina kara tuno yadda
ya kai hannu zai mare ni, kome ya tuna ya fasa, amma kuma ai laifina ne, domin baki daya buge shi nayi
kuma ban tsaya ba, wa ya sani ko na mishi b'arna? Eh kuma haka ne fa, yadda ya fusatan nan barna ce
kawai xaka yi a fusata haka meye nayi mishi toh? Na mike zaune ina ware idanuna tare da son lallai sai
na tuna abin da ya Faru.
A hankali nake kara nazarin abin da ya faru, lallai mun magana da Daddy, a waya na fito ina cewa su
jirani. Sai dai kuma eh lallai daga nesa na hango yana tafiya yana waya, alamar kamar ranshi a cusa, ya
gama ne bai gama ba, na dai san ya tsare min hanya ni kuma garin sauri. Dafe goshi nayi tare da lumshe
idanuna.
"Kut" na furta a saman lebbe na, kafin na mai da hankali wurin nazarin abin da nayi mishi sai
Yanzun na kara gane ba ni da hankali, tsaki nayi tare da mikewa a kasalance ina jin girman tukeken laifin
da na aikata, ban daki na shiga na sakewa kaina ruwa, na jima a ban daki dake Allah ya daura min son
ruwa shi yasa bana rabuwa da mura, duk da ciwo na ne, amma kuma bana rabuwa da muran.
Ina fitowa na sauki ma da nake shafawa, wato nature Love. na shiga shafawa hannu da bayan ba gama
shafa shi na mike a hankali, tare da nufar wardrob n dauki riga da wando na saka, domin rigar ya sauko
min har kwanjina. Sannan na yafa mayafi na fito falon.
"Ina kwana Baffa? Mama ina kwana?" Da murmushi kwance bisa fuskar su, suka amsa min sannan na
nome wuri na zauna na shiga ayarin karyawa.
"Tana daki wai baton kamshin girki na!" Murmushi na mata sannan na ce mata.
"Ayya Allah ya raba lafiya, amma ina fatan babu wanda yasan zancen cikin?" Na tambaye su ina wurga
idanuna ko ina.
"Ai sun sani" shiru nayi ban kuma magana ba, domin matukar nayi magana zan iya fadar abin da zai bata
min rai, dan haka na zuba musu ido muka cigaba da ƙaryawa, ina ganawa na mike tare da nufar kitchen
da kayan da muka b'ata, bayan na gama ne na fito tare da nufar dakin Aunty Binta, tana kwance kamar
ba zata kai labari ba.
"Indomie zaki dafa min ki tafasa sai ki tsane, idan kin gama ki soya min danklin turawa, sai ki zuba min
mangyada a kai, sai yaji kad'an da maggin indomie ki kawo min"
Haka na tashi na fito kitchen na fara fere dankali na soya, sannan na tafasa indomie. Na kai mata, ina
ajiye mata tana yunkurin amai.
"Lallai wannan gayen idan zaka bar Maama taci abin ci ka bari idan na zaka bari ba, zan maka muslmin
duka"
Murmushi tayi tana nuna min na fita da abincin, duk sai ta bani tausayi wallahi mace Abar Kauna ce
domin duk inda ka kai da kinta dole wata rana zaka so ta, haka wunin ranar a jikinta na wuni. Ina son
wancan idan na kawo tace a'a, ina ina son wannan ina kawowa zata ce a'a.
**
Karfe goma na safe yayi mishi a Yola, dan haka yana isa ya nufi asibitin, ya fara niman Umm-e-Rooman,
babu ita babu dalilin ta, abin takaicin babu ta inda zai ganta, haka ya gama duba marasa lafiyan yayi
tafiyar shi. Taimakonta yake son zai yi. Baki daya yana cikin damuwa, domin bai samu ganinta ba, dan
haka ya shiga jirgin safe zata kawo shi Gombe.
**
Gombe.
Bata yi niyyar fitowa aiki ba, kawai kawo wata mara lafiya da aka yi ne ya fito da ita, domin har gida Dr
Nu'aiym ya je ta buga mata kofa, tana tsaka da barci ya buga mata kofa, kamar zata auna mishi zagi ta
fito. Da farko taji haushi kamar bazata fito ba, sai kuma ta tsinci kanta da cewa ko Mijinta ne ya dawo.
Dan haka ta fito da sauri sauri ta fito tare da bude kofar, ranta ne yayi masifaffen b'aci tace mishi.
"Lamido lafiya?"
"Amma ai nace ba zan je ba yau" ta fada a mugun b'acin rai. Ya juya tare da zuba mata harara.
"Ina wasa dake? Ko ni sa'anki ne? Idan kin so karki kuma zuwa aiki idan Maccido ya dawo zai min bayani
yadda aka yi haka"
B'ata rai tayi cikin danyen rashin kunya da ya ke shirin falasa kan shi ta ce mishi.
"Shugaban munafukai ba sai ka gaya mishi ba, ai dama nasan kana jin haushi na akan na aure shi kuma
wallahi inda kake hango kanwarka ta shigo ba zaka tab'a samun kofar ba."
Gyara tsayuwar shi yayi tare da kare mata kallo daga kasa har sama, kafin ya share ta yayi tafiyar shi ba
dan suna mutunci da Ummi matar shi ba, wallahi da yau yaga rashin mutunci kuma idan aka dame ta, ba
zata aikin ba sai dai a kore ta, haka ta shige cikin ta shirya sannan ta nufi wurin motar ta tana jin zafin
kowa,. Koda aka bude mata kofar get din, hango Umma Dahare tayi ranta yayi masifar ɓaci, dan haka ta
wani bawa motar wuta ta bar gidan baki daya.
Tana Shiga cikin asibitin, Hashim yana bayin wa flower, haka ta ajiye motar anyhow, yadda ko yayya
ka tab'a mata rai zaka fahimce ta, bawan Allah yana aikin shi ta ajiye motar, dan haka garin wanke inda a
kawo yan hatsari yana zuba ruwan domin bai gama bayin ba, kawai aka yi rashin da ce ruwan ya zuba a
jikin motar tare da kura da datti, bai lura ba domin hankalin shi yayi nisa sosai wurin aikin shi, domin da
ruwan ya zuba a jikin motar shara ya fara sai kura ya kama jikin ruwan daga nisa idan ka hango matar
zaka zata ta shekara ba a wanke ta ba, bayan kullum dan jaraba yake sakawa a wanke mata motar ta.
Haka ya gama aikin ta koma wurin security na asibitin suka kama hira, idan ka gan shi zaka zata ya
kai shekaru hamsin ne, baki daya yayi wani irin tsufa da lalacewa, kamar ba matashi ba. Har gwara
yanxun ya dawo da kumarin shi akan lokacin yana ganiyar ciwon shi.
Karfe sha biyu na rana Dr Hayat ya sauka a filin tashi da saukar jiragen sama na garin Gombe, Adam ne
ya tare shi cikin farin ciki.
"Barka da dawowa"
"Mishi yana nan yaki zaman wuri daya yana asibiti ya amshi aikin shara da bayin flower." Murmushi yayi
domin a duniyar shi yana kaunar mutum me yunkurin tsayawa da kafar shi.
Haka suka bar airport din cikin farin ciki da jin dadin, idan ka ga Dr sai ka zata irin yan daban nan ne,
domin kullum yana daure da scarf a wuyar shi zuea fuskar shi. Haka ba karamin kara mishi kyau yake
ba, domin yadda yake nad'e abin a wuyar shi.
...
"Kutumar Uban can wani shegen ne ya zuba min datti a jikin mota ta?" Ta fada da mugun karfi kamar
zata fasa compound na asibitin. Dayawan leburori sun san halinta take suka yi cirko cirko, jikin su yana
rawa. Cikin kokarin tsayawa da kan shi ya taso tare da nufar inda take ya ce Mata.
"Ranki shi dade, ni..." Tass ta wanke shi da mari dai dai shigowar hancin motar su Dr Hayat Allah ya
taimaka akan idanun shi tayi marin, kuri yayi mata daga motar yana jin ran shi yana kara b'aci, itama a
nata tunanin bata san cewa sune suka shigo asibitin ba. Dan haka ta cigaba da zafin shi.
"Dan iska matsiyaci mahaukacin banza, kasan darajar motar ne? Ai dole ka zuba min datti akan shi jaki
dabba dakiki, dalla wuce ka wanke min kafin na duddurawa uwarka zagi"
Cikin wata irin kunya dan alaka zai yi sa'an mijin ko ya fi shi da kadan,take mishi wannan abin cikin jin
kamar duniya bata kaunar shi ya shiga wanke motar yana share kwalla. A hankali Dr Hayat ya fito daga
motar tare da nufar inda Hashim yake wanke motar ya amshi kome sannan ya ce mishi.
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
JINI..!
Mai_Dambu
"MOTA TA!!!" Ta fada da mugun karfi, tare juyawa ta zuba mishi ido yana kokarin barin wurin. Wani irin
tukukin bakin ciki ne ya turniketa, a hankali ta sake malalacin murmushi wanda yayi kokarin boye b'acin
ranta. Lokaci guda ta shashantar da abin da ya faru kamar ba ita ba, ta sosa goshinta tare da kallon kara
fadadda fara'ar fuskarta, ta juya a hankali ta nufi wurin motar shi ta bude gaban motar ta shiga. Tare da
sake mishi murmushin yaƙe.
Haka yaja motar har suka isa gida, a matukar masifance take jin ranta, amma kawai sai ta ji bata da
confidence da zata iya mishi maganar banza, dan haka ta dauke kai har suka isa cikin gidan babu wanda
ya tankawa wani, asalima shi sai ya fita daukar zafi. Tunda ta shiga dakinta bata kuma fitowa ba, sai da
yinwa ya dame ta, ta fito tare da nufar kitchen ta dafa abin da zata ci, tana ganawa ta wanke filet din ta
nufi waje da gwangwanin maltina. Ta kuma kullatar Hashim domin ji take kamar ta bude idanu ta ga
baya cikin estate din. Dan haka wajen yamma ta sha kwalliya cikin riga da wando, ta dauki mayafi ta
nad'e kanta tare da nufar upstairs din shi, tana shiga ta samu baya dakin, key motar shi ta dauka sannan
ta fita, bata tsaya ba sai gidan Khadi.
Tana shiga cikin gidan ta samu Hashim da Khadi suna hira, amma Hashim yana mishi tausar kafar shi,
kallon shi tayi kasa kasa, a matukar kufule da shi, niman hanyar da zata rama abin da ya ja Dr Hayat yayi
mata take nima. Dan haka ta zauna suka gaisa da Khadi Adamu Moddibo.
"Ina shanshanin mijinki?" Inji Khadi ya tambaye ta, tab'e baki tayi sannan ta ce mishi.
"Yana gida"
"Toh da fatan lafiya kika baro gidan warhaka?" Ya tambaye ta cikin kulawa.
Cikin nuna rashin sanin abin da ya Faru, ya fara matsar kwala tana shashrkar kuka, zuba mata ido yayi
yana kallon yadda take kuka.
"Dattijo ina son kayi mishi magana, dazun akan wannan mutumin ya fasa min mota na."
Sake zuba mata ido, yayi sannan ta shiga labarta mishi abin da yake faruwa, shiru yayi tare da kallon
Hashim.
"Ko daya ba haka aka yi ba Khadi Adamu Moddibo." Inji Dr Hayat yana shigowa, ai kuwa ta fashe da
kuka, tare da zama tana kuka wiwi.
"Idan baka sona ka rabu dani, dama ai an gaya min ba zaka tab'a sona ba, dake ina kaunar ka na nace sai
na aureka, baka san daraja ta ba, tunda babu sisinka a aurena, kawai tsintatta kayi a sama ta ka, da ace
wahala kayi akaina har abada ba zaka tab'a wulakantani ba, Dattijo na gaji"
Shiru falon yayi, a hankali Hashim ya mike tare da barin falon, shi dai Dr Hayat ya kasa magana, abin
fadar kome kallon su yake, kawai har ta gama rashin hankalinta tana kuka.
"Dattijo me yasa zai cigaba da ajiye wancan tsintaccen magen? Tunda babu gadon Ubanshi ya tafiya ya
bar mana estate din mu?" Ta fada cike da kwarin gwiwa,
"Sai kuma ya gaya maka ina yaje har kwana biyu?" Kura mata ido yayi yana mamakin ta.
"Sai me?"
"Suke nan?"
"Ka tabbatar?"
"Eh!"
"Meye yasa har yanzun baka sallame Hashim ba?" Kamar wanda aka mintsina ya gyara zaman shi sannan
ya fara magana cikin tattausar lafazi.
"Dattijo,kai ma kasan bani da burin rike wannan abin tunda ba gadon shi nayi ba, sannan idan ka duba
lokacin shi nake jira, domin an bani ne a bisa taimakawa wata baiwar Allah, ita kuma zata taimakawa
wata.
Shi kuma Hashim ban san yadda zan gaya maka ba, amma matsalar shi ya manta kome ne, idan
har zai dawo da tunanin shi Insha zan sallame shi, Dattijo matar da nake aure ta dauki hannun ta, ta mari
wani namijin ina laifin ni ta mara ni?"
Yayi maganar tare da tambaya, yana kallon kasa, shiru falon ya dauka.
"Anyi haka?"
"Eh anyi"
B'ata rai tayi tare da dauke kai taki ma sauraron su, dan haka ganin zai daura mata rashin gaskiya, ta
mike tare da fess rashin kunyarta son ranta, sannan ta fita daga cikin gidan. Shiru suka yi daga Khadi har
Dr Hayat.
"Eh Toh ina ganin na kusan rabuwa da wannan abin ne, domin na hadu da wata yarinya kuma ban sani
ba, ko ita ce ba"
"Ban iya mata kome ba, domin hatsari ne ya faru haduwar mu da ita, sau biyu."
"Toh matukar kuka kuma haduwa, Toh ka taimaka mata. Kana da rayuwa me kyau, harkan Aljanu ba
karamin kasada bane domin suna tab'a zuri'a."
Lumshe idanun shi yayi yana jin wani abu yana taso mishi kamar ana fama mishi ciwon da yake ran shi
ne, dan haka ya kalli kakan sun, sannan ya ce mishi.
"A'a" ya fada tare da ware idanun shi,lumshe idanun shi yayi yana kuma hango yadda ta rintsa idanun ta,
tare da k'amk'ame hannun ta, tana jiran saukar marin shi.
Tab'e baki yayi yana kara nazarin girman laluran ta, sun jima suna hira har kusan karfe goma, sannan
yayi mishi sallama tare da leka dakin Nenneh tana barci barci kafarta na mata ciwo.
**
Wani irin zama ake tsakanin Darrah da Dr Hayat, ta saka kanta a gaba, shima tun da ya dawo bai da
lokacin kan shi sai ba inda zai samu mafita akan laluran Shi. Dan haka ya haɗa dole da asibitin
kwakwalwar wanda yake kasar Amurka a can,
Kafin su tafin ya dauki hutu tare da ɗaukar Darrah suka nufi Abuja, inda ya barta a gidan Uwarta.
Kamar wanda ya Kaita da ciwo, domin suna isa ya shiga ya gaida Hajiya Rushediyya, suka taba hira.
Sannan ya gaya mata.
"Zan yi tafiya idan ta huta zata iya zuwa gidan Ummi ta zauna idan tana so, idan kuma bai mata ba ta
zauna a nan."
"Nagode"
Mikewa yayi zai fita ta biyo shi zuwa waje, a dan barandar wajen ya tsaya yana fuskarta waje. Tana
fitowa ta rungume shi ta baya, tana me daura hancinta a saman bayan shi, tana goga mishi a bayan shi.
A hankali ya juya tare da riko hannun ta, yana kallon fuskar ta.
"Well zan tafi ki kula da kanki like nayi dashe!" Ya fada yana sumbatar goshinta, taji dadi amma kuma
bata yi maraba da cikin ba, domin tasan ba nasu ba ne, a kuntacce suka yi sallama ya tafi.
Duk yadda yaso ya kauda zancen cikin kar ya hana shi wasu abubuwan abin ya ci tura domin baya iya
awa daya bai kira ta ba, sun ta waya kenan, yana tambayar ta labarin cikin, ita kuma ɗan ta ga haka sai ta
fara amfani da haka tana d'aga mishi hankali, tun yana daurewa har ya fara tura Aalim da yake Abuja
yaje ya duba ta, babu laifi bata da lafiya. Amma bai kau yadda take gaya mishi zata mutu zata rasa ranta.
Duk ta dagula mishi lissafi, har ya kwashi sati biyar a can sannan suka dawo domin yayi abin da yake
gaban shi, sun mishi alƙawarin aikin Insha Allah zai dawo dai-dai.
Haka suka dawo, ya dauke ta suka koma Gombe, tunda suka dawo baiwar Allah nan ta kuma saka shi a
gaba da fitina da jaraba. Ga ayyukan da suka saka shi a gaba, da ya dawo ya samu sakon mutanen Mubi,
kamar yayi tsuntsu ya isa musu, amma babu hali, dama Darrah ce take rage mishi aikin office din shi.
Toh laulayi.
Wani abin da ya mugun tasiri akan shi da ita shine yana masifar son Yara, domin har imagine yadda
zai dauki Yaron shi na kanshi yake ji, gashi baya iya mata fada ko wani abu domin lallabata yake da kuma
cikin jikin ta, amma bata gani ba.
Yola.
Haka kawai na fara wani irin ciwo, domin zan kwana lafiya sai dai ban isa na wuni ba, domin kuwa wasu
irin kuraje ne suka feso min ban isa na shiga rana ba, wallahi sai na fara kokarin cire kayan jikina, haka
nayi ta zaryan asibiti ban samu sauki ba, sai da na had'a dana ISLAMIC shine na samu sauki sosai, har na
fara amsar wasu ina sha.
Ana cikin wannan yanayin kanwar Mama na da take aure Jade tazo min da cewa nazo na bita mu tafi
jade akwai me magani, kamar ba zan bita ba. Haka ta kira Innah tace mata ta min magana naki amsawa.
"Rooman ki shirya ku tafi Allah ya baki lafiya matsalar rashin auren nan yana damuna." Cikin
damuwa na ce mata.
"Innah haihuwa da mutuwa na Allah ne, bamu rike da kaddaran a hannun mu da ina da rike da ƙaddara
ta, da tuni na san abin yi ni ba zan je ko ina ba gaskiya"
"Ki shirya ku tafi, bana son musu ai lafiyarki ake nima idan kuma zaman haka shine mafita zauna a
wurin" babu yadda na iya domin naga ranta ya b'aci sosai, dan haka na tashi nace mata.
"Dole sai na dauki hutu a wurin aikina, domin zasu iya dakatar dani."
"Toh duk abin da yayi miki kiyi, ba zan kuma hana ki ko na saki ba, tunda lafiyar ki ma ba zaki iya
tashi noman shi ba. Rumana ba zan boye Miki ba kina wasa ibadar ki domin nayi imani da Allah haka
kawai ba zaki tsaya iya wannan lokacin ba, ina kika kai ilimin ki? Toh wallahi ki tashi daga barcin da kike"
ta kashe wayar, naji babu dadi kawai Uwata ne babu yadda na iya da ita haka na ajiye mata wayar, na
fita na bar Innah Aliyah, ina jin tana mita tare da kananun magana wai na mai da ita sakarya tana min
magana akan lafiyata ina nuna mata ban damu ba.
Idanuna ne ya cika da kwalla kamar na rufe ta da duka, haka sai muka kwana washi gari na shirya cikin
riga da zani atamfar bakar mace, asalin yar saudiya, na tafi aiki anan na samu hutun har Sabi'u yana ce
min.
"Eh wallahi haka kowa yaje fada bana wata uku ban yi rashin lafiya ba, Insha Allah zan cigaba da niman
na hausar" na fada ina tattara kayana,
"A'a tun haihuwa ne nake haka, amma da sauki ai yanzun kawai zan cigaba da dai magani ne kawai."
Haka na baro office din, na dawo gida ko hutawa ban yi ba wai take ce min.
"Bafa inda zani da wannan uwar ranar gobe mutafi kafin rana ya buɗe?....
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
JINI..!
Mai_Dambu
BABI NA TALATIN.
Cikin hasala da halina ta kura min ido, kafin tayi kwafa ta ce min.
"Allah ya kai mu tunda haka kika zab'a" shiru nayi ban tanka mata ba, kuma ban ce mata kome ba, haka
yayi mugun hasalata har take gaya min ce wa.
"Da Uwar ki ce ba zaki barta ta zauna tana magana ita daya ba, amma dake idanunki ya bude da yawon
bin maza kin min shiru kina jina, ban da uwarki ce ta nemi na kai ki ina zan fara zuwa daukar ki na kai ki
niman wani abu da sunan magani, wawuya balagaza kawai"
Da wannan kalmar da ta gaya min da dukana tayi zai fin min sauki sama da sunan da ta kirani da sunayen
da ta kirani, kallonta nayi kafin na dauke kaina ina share kwalla.
Fita nayi daga dakin na fita can waje na je na zauna a lambu, na fara kuka, da gaske ina da rauni akan
ibada ta? Shin me yasa haka yake faruwa dani. Haka nayi kuka har na godewa Allah, naki kuma shiga
cikin gidan, ina zaune a wurin na jima a wurin har zuwa lokacin sallah yayi, a hankali na mike zan bar
wurin na ji wurin yayi masifar sanyi, a hankali na koma na zauna ina lumshe idanun, kafin ba ji wani irin
barci a wurin. Na kwanta.
Bina ake da gudu, dakyar nake gudu domin kafaffuna duk sun dauje, dakyar na samu wani mafaka na
boya, ina zubda kwalla.
"Ina take?"
"Ta gudu"
"Ku dauko min ita, ai tunda aka kawo min ita sai na cimma.."
Cikin azababben tsoro na rufe bakina tare da makalewa jinin dutsen, a guje suka nausa dajin ni kuma
na tashi a hankali, na shiga niman hanyar da zata kai ni inda na fito, a hankali nake tafiya ban san ina
nake ba, amma idan nayi tafiya kad'an zan ji kamar ana bin bayana, har dai ba juya a firgice. Babu kome
a wurin dan haka na shiga tafiya kamar wacce ake hankad'ani na isa wani gogo a cikin dutsen.
Babu kome a cikin shi sai zunzurutun kashin dabobbi, a hankali na kuma jin muryan mutanen suna
fadin.
Sake makalewa nayi a cikin kogon, tare da dauke numfashina, hka suka gama binciken su basu same ni
ba, suka kuma kad'an kansu tai gaba.
A hankali na sauke wani gauron ajiyar zuciya, ina kallon cikin kogon da nake jin motsi, a hankali idanuna
ya sauka akan wani kore abu da yake tunkaro ni, tunda nake a lokacin na fara ganin idanun irin haka,
sake bani nayi ina ja da baya, har abin ya fito fili, wani uban tsalle y buga sai gashi a gaba, wani irin ihu
na saka wanda yayi matukar tasiri har a zahiri na, da gudu na farka dan ma Hisham yana kusa da ni ya
shigo wurin yaji ina danna ihu, taimaka min yayi tare da kallona.
"Kinyi mugun mafarki,. a madadin kiyi addu'o'in, Addah Rooman zai kika buge da ihu bayan akwai
addu'o'in da Manzon Allah ya koyar mana, gaskiya kin bani kunya. Ina ilimin ki yake? Kin zauna kina ta
ihu kamar wata karamar yarinya, sannan dubi inda kike fisabilillahi? Gaskiya ki sake lalle domin abin da
kike ba wani abin arziki ba ne, addu'o'in ake idan aka yi mugun mafarki a yadda kuke zaune nan ina da
yakinin ko sallah azhar baki yi ba, kin zo kina ihu a nan Please ki kula da kanki mana"
Wani irin azazzabben kunya ce ta kamani, tare da sunkuyar da kai na, na mike a hankali tare da cewa.
"Nagode Hisham"
"Babu kome" Haka na mike tare da nufar cikin gidan, na shige dakina nayi alola, koda na fito wallahi sai
na manta me zanyi domin tun a wurin Alolan nake wasu wasi, dan haka na shiga niman me zanyi can
kuma ba tuna sallah zan yi dan haka ba tashi na fara gabatar da sallah, ina idarwa na mike tare da fitowa
falo na samu suna hira kitchen na shiga na debi abinci.
"Don Allah ban da lalacewar duniya taya mace kamar wannan ace babu mijin aure amma kiga ko a
jikinta." Ta fada tare da bin bayana da ido,
"Allah ne bai kawo ba, idan ya kawo sai ayi bikin babu wani matsala."
"Hmm! Kun dai ƙasa ganewa ne amma taya ƙatuwar mace kamar wannan tana yawo a cikin gari a ce
babu wani abin da zai dame ta? Indai ba bin wasu mazan take ba?"
"Amma Jamie kin bani mamaki yar Yar uwarki ce fa? Kike jifata da miyagun kalamai, dan kawai bata
amince akan Kaita wurin magani ba, kuma kika gayawa Uwarta haka bai Miki ba kina niman mata kazafi!
Idan na gayawa Alhaji Babba zai san yadda zai yi saku, amma ki ji kunya" ta fada mata lokacin ina fitowa,
ban zauna a wurin ba domin duk wani karin ciwon kai ne na shige dakina na ci abinci.
Har yamma naki fitowa, ina zaune ta shigo dakin kallona ta nayi sannan na cigaba da aikina a kan laptop
dina, ina yi ina satar kallonta, musamman yadda take wani cika da batsewa, wai sake wani fitinannin
tsaki take, taɓa kananun mita, tare da gasa min bakar magana, ko na d'aga kai na kalle ta domin bani da
lokacin ta,
"Idan muka je can ki nuna musu bani da kima da daraja a idanunki tunda baki ga Alkhairin da nake
bibiyar ki dashi ba, mara fasali kawai."
Murmushi nayi tare da juya mata baya, ina wasa da biro na, har tayi barci ban sani ba, domin ina
nawa uzurin. Kusan raba dare nayi ina jin zafin abin da ta min,sam zuciya ta, taki aminta da tafiyar kawai
dan Innah ta saka baki ne, amma baki daya bana jin ina da ra'ayi akan tafiyar.
Washi gari.
Bayan nayi sallah Asuba ba shiga wanka akan lokaci. Na fito tare sa shiryawa na nufi kitchen na dafa abin
ƙaryawa ruwan zafin tea sai, dumamen tuwon da nayi mana. Na zuba na Innah Jamie na kai mata sannan
na fito falon naci nawa, ina koshi na nufi dakin Mama na mata sallama, sannan na shiga na Aunty Binta
na mata Baffa kan bai tashi ba, dan haka muka musu sallama muka fita, duk wani abin da za a kashe duk
daga jikina ne da aljuhuna, haka muka bar garin Yola cikin rashin fahimtar juna.
Karfe hudu na yamma muka isa garin da take aure, daga isar mu bata barmu mun yi sallah ba wai
nazo mu tafi.
"Kiyi hakuri sai nayi sallah" ganin haka ta zuba min ido nayi sallah. Ina idarwa bata yi tunanin abin da
zamu ci ba, ta saka ni a gaba muka bar garin muka nufi wani kasungurmin kauye da mashin ake shigar
shi, tun da naga yadda garin yake zuciya ta, yayi ta bugawa har muka isa wani gida can wajen garin
domin yayi mugun fita daga cikin na mutane, ya ware kan shi can can. Muna zuwa na samu layin
mutane, muka zauna can ta mike tare da shiga.
Aikuwa tana shiga aka ce na shiga cikin dakin, ina shiga na same su zaune suna magana, tana gani na
suka yi shiru, can me ma ganin ya gama abin da zai yi sannan ya ce mata.
"Zaki iya tafiya domin aikin ta xan shiga yi daga Yanzun har zuwa gobe, ita kuma ta shiga wancan dakin
da yake kallon mu."
Ya fada yana nuna min dakin da yake kallon mu, babu musu na shiga dakin na zauna, shi kuma ya
sallami Innah, bayan tafiyar ta, ya cigaba da amsar mutane, har aka yi magabri, na mike tare da fitowa
lokacin yana nan a wurin tare da mutane. Buga min tsawa yayi.
"Waye ya ce ki fito?"
"Nan ne kuma ba zai yiwu ba" na fada ina barin dakin maganin, na fito babu kowa a gidan sai shi sai
wasu masu jiran a gama da na ciki su shiga, dakyar na samu ruwa nayi alola, dakyar na samu alkbla na
gabatar da sallah, sai na zama abin kallo a wurin ina idar da sallah magabri, nasan idan na shiga ba zai
bar ni ba fito ba, na gabatar da sallah Isha.
Ina idarwa na daura da Shafa'i da witiri, ban san me ya bude min kaina ba, kawai sai gani ina addu'o'in
niman tsari daga miyagun mutane da aljanu, ina gamawa na mike na kad'e dan kwallina, sannan na
shiga. Dakin maganin, na tura kaina xan shiga cikin dakin da na zauna na ga me magani kan matar da
yake gani, ikon Allah, basu san ma na shigo domin hake mata yake sosai kamar ya samu matar shi, ban
san lokacin da jikina ya dauki rawa ba, na juya da sauri na suri side bag dina ba, na bazama da gudu, ai
kuwa shima ya fito rike da wandon shi, yana faɗin cewa.
"Ema, dan ladi, mati, maza ku kamo min baturiyar yarinyar nan sai na lashi zumar ta."
Aikuwa na kuma artawa a guje, kafin su tafi kama musu dajin yayi yadda babu inda xan tafin da nisa ba
tare da sun kamani ba. Aikuwa haka nayi ta gudu kamar wacce a ka karawa gas ko fetur. Nayi gudun da
tunda Uwata ta haife ni ban tab'a irin shi ba.
Dan haka koda na shiga dajin ga duhu gashi ban san ko ina ba, kawai gudun nake, har suka shigo cikin
dajin. A hankali mafarkin da nayi kafin mu tawo ta fara tabbatar min da gaske abin da na gani ne, ban
kuma sarewa da tsorata ba,sai da suka wuce ni, tare da jin suna cewa.
"Dole mu kaita, idan ya gama abin da zai yi da ita muma mun daura namu, idan mun gama mu kashe ta
mu ce ta koma, ko mu rufe bakin kowa.
Kwalla ne ta zubo min, a hankali na taka a sanyayye dake sun wuce ni, na bi bayan wani katon dutse,
na shiga rami dake jikin dutsen na zauna.
Bakina yana ambaton Allah, a hankali naji ina taka abu, kunna wayata nai tare da haska kasa naga abin
da nake takawa, kasusuwan jiki dabobbi ne ko na dan Adam ne ban sani ba, wani irin tsoro ne ya kama
ni, na daburce, tare da niman hanyar wucewa. Amma ina na rude, cikin shashrkar kuka na fara faɗin.
"Ya Rahama!" Domin ban tab'a ganin halittar me tsayi da girma haka ba, kai ko a documentry da ake
sakawa na dabbobin daji, ban tab'a ba, ihun da ya kumq yi ne tare da kai min wani wawan sura, ni kan
wallahi ban san inda na tsaya ba, domin tun kafin tayi loma dani na, nayi nisan tafiya.
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
JINI..!
Mai_Dambu
Ban san inda na tsaya ba, sai dai tun kafin nayi nisa naga wannan hasken ya cika kogon dutsen, tare da
kaiwa abin wani irin duka, daga nan ban san kome ba.
Zubewa yayi a gaban shi, musamman yadda ya kai mishi duka. Bai ce kome ba ya cigaba da rokon shi.
Juya hannun shi yayi ya sake wasu sarkoki farare, suka daure abin cikin kuka tare da bakin ciki yake
gurnani. A hankali ya juya tare da sunkuyawa ya dauke ta, cak ya b'ace da ita, gudu yake da ita a iska
amma fuskar shi yake kallo ta cikin farin sumar shi da ya zagaye fuskar shi. Can wani tsibiri ya Kaita tare
da shiga wani katafaren castle rock Colorado, a kasar castle din akwai springs water, yana zuba. Me
matukar dumi, yanayin garin kamar irin phonix world, bude mishi kofa aka yi wasu irin mata ne, masu
sanye da yadin silk material, deference colour, sai zubewa suke a gaban shi, tare da matsa mishi har ya
Kaita dakin da yake dauke da wata irin duniya na musamman dakin da bai zama dole a sake shi a duniyar
yan Adam bm, ya kwantar da ita a katafaren gadon da aka yi shi da wasu irin whiter gold. Bude wata
kofa aka yi yara biyu ne aka shigo da su, suka haura gadon, tare da da hayewa jikinta, cikin lokaci ƙalilan
sun ka koma wasu irin fararren macizai, suna zagaye Rooman suna shiga har cikin jikinta suna wasan su,
sautin murmushin shi ne ya kara sakawa suka d'ago kai suka ce mishi.
"Appa, Maama ko?" Zama yayi a bakin gadon a hankali ya shafa fuskarta da bayan hannun shi, yana jin
wani irin kaunarta yana kara fisgar shi, yana jin ina ma duniyar su bata da matsala da duniyarta, tabbas
da taga kyakkyawar soyayya wanda babu namijin da ya tab'a mata. Zai jiyar da ita kauna na musamman.
Zai rike ta ta yadda ba zata tab'a jin fushi ko b'acin rai ba, yana sonta da dukkan zuciyar shi.
Bayyanar wani sanye Da Kayan irin na matan nan ne, yasa shi d'ago kai yana kallon shi, sunkuyar da
kai ya ce mishi.
A hankali ya kalle shi tare da mishi alama da hannun shi, b'acewa yayi, sannan ya kalli Yaran kafin ya
shafa kan su, ya fita. Yasan Ɗa da Uwa sai Allah koda zata farka ba zata tab'a barin su cikin sauki ba, dan
haka yayi tafiyar shi, domin yana da yakinin idanunta har zata ga yaran sai ta haukace musu.
A hankali yake takawa tare da nufar kofoffin gidan, sannan ya isa wata kofa da ta sada shi da wata
babban kofa, sanyin me dadi wanda ya hada da na dusar ƙanƙara ya sa shi sake ajiyar zuciya, sannan ya
keta wata kofar karfe ya shiga.
Ba zan iya cewa idanu biyu nake ba, amma nafi zata mafarki nake, domin gani cikin wasu irin
dabbobi, sai shawagi suke a kaina, tare da zagaye ni. Wani irin sanyi yake fita a jikin su, yana rab'a jikina,
zan iya cewa wannan shine karon farko da nayi irin wannan mafarkin.
**
02:09 am
Kartin maza suka dira a gidan Innah Jamie, suna barci aka buga musu kofar dakin su.
"Waye?"
"Toh lafiya?"
"Ai bata nan!" Ta fada daidai lokacin da ya bude kofar, suka rufe ta da dukan Kawo wuka.
Dakyar suka kyale ta, tare da tafiyar su, suka bar ta a cikin mugun yanayi, hankalin ta yayi masifar
tashi domin ciwon jikinta bai dame ta ba, sama da halin da Rooman take ciki ba, ita da ta dauko ta jinya
zata mata haka?
Dan haka kasa nutsuwa tayi tun a daren ta fara niman hanyar da zata nime mutanen Mubi su ji
labarin halin da ake ciki, amma vata samu ba. Har gari ya waye ta gayawa mijinta, dan haka suka ba
zama niman ta. Kamar zasu tashi garin baki daya. Hankalin ta yayi masifaffen tashi da wani kalma zata
fuskanci Iyayen Rooman? Me zata gaya musu? Bakidaya ta rud'e ta rasa meke mata dad'i, har dare babu
labarin Rooman, sai niman ta ake.
Dan haka ta kasa shiru ta nime kudin mota, da zimmar zata zo Yola ta gaya musu halin da ake ciki ko
Rooman din ta koma, amma da farko zata fara bin sawunta ne ko tana gidan idan bata nan ta gaya musu
abin da ya faru, can kuwa wata zuciyar ta bata shawara da karta fada ai dama tun kafin su zo Rooman
take da burin ba zata biyo ta ba, waye ya sani ko yawon banza ta tafi.
Da wannan tunanin ta hakura akan washi gari da safe zata kai musu labarin b'atar Rooman.
**
Mubi
Tun da tace lallai Rooman tabi Jamie gabanta yake faduwa, kawai karfin hali ce irin nata, amma tasan
halin Jamie ba shiri suke da Rooman ba, haka dai ta daure har yamma ta kira Rooman din ma bai shiga
ba, kallon Shamsudeen tayi sannan ta ce mishi.
"Na had'a Addarku da Jamie amma nasan kanwar su bata jika, ban sani ba ko suna tare yanzun lafiya?"
"Kin san halin Innah Jamie bata da kirki kuma bai zama dole Addah Rooman ta mata yadda take so
ba, yanxun ya za ayi sai dai na kira Addah Rooman"
"Wallahi zuciyata taki nutsuwa ce gani nake kamar Rooman na ciki damuwa." Sake gwada layin Rooman
yayi yaji ta kashe bata ma shiga, kallon Innar su yayi sannan ya ce mata.
"Allah ya kai mu" ta fada, jikinta na kara mutuwa, bayan fitar shi Abdul Malik ya shigo shima ta gaya
mishi halin da Rooman takr ciki, bai wani damu ba, kawai ya ce.
"Me zan mata to? Abin da take buƙata ne sai ku mata, waye ya sani ma ko wani yawon banza ta taf..."
Bai kai aya ba, Innah ta kifa mishi mari da ya sa shi sake wayar shi a kasa ta fashe, jikinta yana masifar
rawa ta ce mishi.
"Tsakanin ku da ita Shekara ɗai ɗai bakwai, ta baka ta goye ka a bayan ta, ta yi hidima da kai domin ta
fama da kai, kai ne ake gaya min waye ya sani ko ta tafi yawon banza ne? Idan wani ya gaya mata haka
na zata kai ne zaka tsaya mata, ashe tunani nake kawai, tashi ka bar min daki kaje Allah ya shirya ka"
"Kiyi hakuri!" Ya fada cikin sanyin murya, hakuri yayi ta bata, yana kara jin babu dad'in abun da ya fada,
kafin ta mishi alamar ya tashi ya tafi. Haka tayi ta musu addu'a, sannan ta tashi domin bata yi Shafa'i da
witiri ba,ta gabatar tare da saka yaranta baki daya a cikin addu'o'in ta. Musamman Rooman, baki daya
sai da ta kusan karfe sha biyu tana wurin.
Innah Uwace ta gari, babu yadda zaka juya kace bata damu da halin da yake ciki ba, domin mace ce
mai matukar zurfin nazari akan Yaranta, musamman akan Rooman, dan ma tana taimakon tunatarwa
daga Shamsudeen, yaron yayi matukar tasiri a rayuwar Yar uwarshi, wallahi tayi imani da Allah da shine
gaba da Rooman ba makawa ba zata tab'a tsoron kar ta mutu Rooman bata yi aure ba, yanxun ma duk
bata sare hakan ba, domin ga alama ya nuna zai tsayawa Yar uwarshi.
Haka tayi ta du'a'i Ubangiji ya had'e mata kan Yaranta, musamman guda uku da suka ware kan su, haka
kullum take addu'o'in babu dare babu rana.
...
Bayan fitar Shamsudeen, dakin shi ya shiga tare da kiran Dr Hayat ya labarta mishi halin da suke ciki.
Shiru yayi sannan ya ce mishi.
"Insha Allah zan zo Yanzun abubuwa ne suka min Yawa, Insha Allah idan na samu lokaci zan zo, sannan
kace sunanta?"
"Umm-e-Rooman!"
Haka suka yi sallama, sannan Shamsudeen din ya nufi ban daki yayi alola sannan ya fito ya tadda
sallah nafillah.
...
2:30am
Gudu take tare da niman maboya, sai kuka take wanda har cikin ruhin ta take jin muryan Rooman din, a
hankali ta bita da sauri tana shirin riko hannunta ta ga wani abu ya dauke ta sama ita kuma tana ihun
niman taimakon.
"Innah kizo ki taimake ni, Wayyo Allah na, Innah!!!!!" Ta fada da mugun karfi wanda yayi sanadiyar
farkawar Innah daga mugun mafarkin da take, ban daki ta shiga tayi alola, sannan ra fito ya gabatar da
sallah nafillah.
Washi gari
Tashi tayi suku suku, domin bata jin dadin jikinta, kallon ta Alhaji Yakubu yayi sannan yace mata.
"Babu lafiya Rooman tana cikin wani irin yanayi" ta fada cikin muryan da yake nuna alamar zata iya
fashewa da kuka.
Baki daya wunin ranar bata da nutsuwa, faduwar gaba da tashin hankalin da take ciki ya hanta cin
abinci ma,
**
Gombe
Kallon Darrah yayi da take cin apple, yana nazarin abin ya fahimta ga maganar da suka yi da
Shamsudeen, a hankali ya kalle ta tare da kallon agogon falon karfe goma saura na dare.
"Muje tare mana" tsuke fuska yayi sannan ya wuce ta bayan ya kashe kayan wutar falon ya nufi hanyar
sama, mikewa tayi tana faɗin.
Ta shiga dakinta cire kayan jikinta tayi, tana kallon kirjinta da suka cika kaɗan, da alamu iya cikar su
kenan, ba zasu kara yafi haka ba, tab'e baki tayi tana faɗin a ranta.
Wanka ta shiga ta yi, sannan ya gyara jikin ta, ta shirya cikin wasu night gown me kyan gaske.
Sannan ta feshe jikinta da turare ta kashe wutar dakinta, ta nufi wurin shi da yake can sama, koda ta
shiga ta same shi yana goge gashin kanshi ne fa ya jike, a hankali ta isa gare shi tana me amsar towel din
tana goge mishi jikin shi.
"Eh amma ai jinka dole ne, aiki da jin bai zama dole ba, nazo a bani hakkina"
Sake baki yayi yana kallonta, wato shi abin da ya fahimta, Ita dai bata da kunya, kamar ba diyar Fulani
ba, tab'e baki yayi. A hankali ta janye towel din kugun shi tana murmushi, tana kallon shi da kyau, cire
rigar jikinta tayi tare da durkusawa, ta kai hannunta tare da riko abin sandar girman shi, dauke kai yayi
kamar bai ji me take shirin yi ba, kafin ya gama nazarin abin da zai mata, yaji bakinta akan shi tana lasar
shi tun daga bakin shi har saman shi bai san lokacin da ya damke gashin kanta ba, yana kallon yadda take
mishi wannan rashin darajar, bai kuma sarewa da ita ba, sai da yaji tana tura abin har cikin wuyarta,
kafin yaji shi ya dauke wuta baki daya...
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
JINI..!
Mai_Dambu
Jikin shi ne ya dauki rawa kamar wanda aka saka mishi mazari, baki daya ya dauke shi daga wannan
duniyar ya kai shi wata duniya na daban, bata bar shi haka ba sai da ta tura shi gadon, ta haura kanshi.
Dr Hayat a hannun Darrah.
"Ya Maccido, ka sallame Hashim daga gidan Khadi, idan na gan shi gabana faduwa yake." Hannun shi
dukka biyu suna kugun ta, ya sake murmushin takaici.
"Baki kai macen da zata juya ni a saman gado, ban yi mamakin ganinki ba, domin na san banza bata kai
zomo kasuwa, idan kin gama haukar ki zaki iya sauka a kaina."
Kuma maganar gaskiya idan ya Hashim gabanta faduwa yake ba na wasa ba, ta rasa gane dalilin haka,
ta ki jinin ta ganshi da Hayat, kara tsinkewa take idan ta gansu a tare, shi yasa tayi iyakan kokarin ta, ta
raba su amma abin ya ci tura. Cikin jin haushi ya fara kokarin sauka akan Dr murmushi yayi domin sai da
ta tsokano shi zata ce xata sauka?
A hankali ya fisgota tare da juyar da ita, ya koma saman ta.. ya bude ta sosai, ya fara aikin lada, babu
ruwan shi da wani tausayi.
Sai da yayi ya gaji, sannan ya janye daga jikinta yana aikata mata da harara, ya nufi ban daki. Komawa
tayi ta kwanta, barci me nauyi ya dauke ta.
Lokacin da ya fito ya samu tayi barci kyale ta yayi domin ko tace tayi wanka ba zata tashi ba, dan haka
ya fara aikin shi da yake gaban shi bayan ya bar dakin. Dakin kayan aikin shi ya shiga ya fara nazarin
batun Deen, ya jima ya nazarin kafin ya tashi yayi alola da sallah, yana addu'o'in.
Bude wani locker yayi ya ciro wata zoben azurfa, da wani sandar zinari, idan ba gagarumin aiki ba,
baya daukar kayan sabida baya son ganin wasu abubuwan da suka fi karfin shi. Amma yau yana son
daukar kasadar ganin meke faruwa. Dan haka ya saka zoben yana addu'a, kafin ya fita daga cikin dakin
tay nufi dakin shi ya kwanta, a saman kujeran dakin.
12:35am
A hankali ya isa bakin kofar nan da ya gani a Mubi, gidan Alhaji Babba. Bude kofar yayi yana me sauka
akan step din alkaryan, sannan ya rufe kofar, kallon alkaryar yayi, sabida sanyin da ta cika garin ga wasu
irin halittun da suke bin shi da idanu. A hankali yake tafiya yana bin wata hanya na daban har ya isa wani
gida, basu mishi kome ba, amma kuma akwai abin da yake ji akan haka, bude kofar yayi.
Wata mata ya gani zaune cikin sarkoki, gashin kanta yayi fari fat, durkusawa tai a gaban shi ya ce mata.
"Ka tashi daga barcin ka fara niman hanyar taimaka mata, ita kuma zata karasa wannan aikin!"
Ya bude baki zai magana ta ture shi da hannun ta, wanda yayi daidai da farkawan shi daga mafarkin da
yake yi, ya jike jagab tashi yayi zaune tare da bude karamin firij din da yake dakin, ya dauki goran ruwa
ya kurb'a,. Tare da lumshe idanun shi, juyawa yayi yaga Darrah tana motsi gyara mata kwanciyar ta yayi,
sanan ya mata addu'o'in.. ya fita ya mai da kayan da ya dauko, dawowa dakin yayi yaji tana kuka tare da
kiran sunan Allah tana faɗin.
Da sauri ya isa dare ta, koda ya d'agota, fashewa tayi da kuka tare da rike cikin ta, tana jin lokacin da
jini yake fita a jikinta abin tausayi wani irin kuka ta saka mishi tare da k'amk'ame shi. Ya rud'e sosai, dan
haka ya d'ago ta, gani yayi jini yana bin jikinta, da sauri ya ajiye ta, tare da bude closet din shi ya dauko
doguwar ƙafarsa ya saka mata, sannan ua dauke suka nufi waje, ya rufe baki daya haka ya ajiye ta a
wajen ya kuma komawa cikin gidan ya dauki key motar shi yazo ya sakata, sannan ya nufi asibitin da ita
bayan an bude musu motar.
Baki daya ya rud'e, koda ya isa asibitin Ummi matar Dr Nu'aiym da wasu Nurses tare da shi kanshi Dr
Hayat suka mata kome shi yayi mata wankin cikin, sannan bayan ya gama ta fito yana jin babu dad'i,
jajjan mishi.
Fito da ita aka yi daga dakin zuwa wani dakin, gwanin ban tausayi. Haka ya zauna a jikinta har zuwa
washi gari. Yan uwa da abokan arziki duk sun zo.
Ummi tazo da yamma ta iso, mace me mutunci da addini. Tare da sanin ya kamata, ta shiga dakin ta
same su zaune, yana bata tea a baki, wani irin kuka take tana karb'an tea ɗin. Ummi ba zuwa ta karasa
wurin ta, rungume ta, tayi tana kuka.
"Ummi i love my baby, Ummi ina son shi, Ummu zuciyata kamar zata buga, na haukace akan son Yarona"
shafa bayanta take tana tofa mata addu'o'in, ajiyar zuciya take tare da jin kamar zata cire zuciyarta ta
yasar saboda ciwon da yake mata, kuka take kamar ranta zai fita, tana jin tsanar mahaifiyar ta, sama da
kome.
Haka Ummi ta zauna da ita, ranar har dare, sannan ta koma gidan Khadi, bayan sun gaisa ya kalle ta
domin har yau tausayin ta yake ji yace mata.
"Dijah har yanzu baki samu labarin inda Zuri'ar Yero suke ba ba ko?"
Cikin tsananin damuwa ta ce mishi.
"A'a Baffa ban samu labarin su ba, har yau ina bincike ne!"
"Allah ya sa a dace"
"Amin Ya Allah"
"Abokina ya ce min ya gamu da wata yarinya wacce zai taimaka amma kuma bai san inda take ba"
"Bamu yi maganar da shi ba." Ta fada kanta a sunkuye, shiru yayi na wani lokaci, kafin ya sauke ajiyar
zuciya ya ce mata.
"Insha Allah zai tuntube ki da maganar, amma dai na ce mishi ya bincika sosai ko Allah zai ya dace" inji
Khadi Adamu Moddibo,
"Amin Ya Allah, nima ina fatar haka domin na gaji da wannan abin da yake yi, na fison ya tsaya akan aiki
ɗaya."
"Insha Allah, Ubangiji zai kawo mana karshen kome cikin yarda Allah"
Tashi tayi ta nufi dakin Nenneh da take fama da ciwon kafa, murmushi ta sake sannan ta kwanta.
**
Wasu gari.
Iyayen Darrah suka iso, duk yadda Hajiya Rushediyya taso samun kan yarta taki, abin sai yayi effecting
brain din ta, tana jin kamar zata iya raba ta Dr Hayat, dan haka tayi ta mata fada da rashin kunya tare da
cewa ta tsane ta, ta tafi bata son ganin ta,sosai Darrah ta zare. Domin fitar cikin ya sata zauccewa.
Taki magana da kowa sai Ummi da Dr Hayat, dai matar Dr Nu'aiym. Haka yarda da ta sake da kowa sai
su din dai da ta san ba zasu cutar da ita ba..
YOLA
Da yamma likis Innah Jamie ta iso, duk yadda aka so boye tsoron abin da ya faru abin ya ci tura, dan haka
ta gama kewaye kewayenta, kafin ta cewa Mama.
"Salaha Rooman bata dawo bane?"
"Yanzun nake shirin tambayar ki ina kika barta?" Wani irin zufa ce ta karya mata, duk yadda taso boye
abin sai gashi da kanta take fadar abin da ya faru, sannan da dalilin da Rooman din ta gudu a gidan me
magani. Bakai aya ba Mama ta kwashe ta da mari sosai ta wanka mata shi. Tare da cewa.
"Wallahi baki isa ba, sai kin nimo mana ita, nan kika gama zaginta da wurgan da miyagun kalamai bai
Miki ba sai da kika kai ta inda za a lalata mata rayuwa, wato idan mace na so rabu da laluranta sai ya
kwanta da da ita, karya yake wallahi daga Uwar Rooman da Ubanta babu wanda yayi zina taya Allah zai
goga mata bakin fenti, maza tashi ki nimo mana Yar mu ko kuma yan sanda su shiga al'amarin mu dake."
Haka Baffa Chindo da su Shahid suka dawo aka shiga tattaunawa akan al'amarin, sun kira Mahaifin
Rooman sun gaya mishi, amma sun roke shi kar ya gayawa Innah, haka washi gari suka dauki hanyar Yola
tafiyar awa uku, ya kawo su Yola, har da Shamsudeen, suka tawo, daga nan suka nufi garin da Innah
Jamie take aure.
**
A matukar fusace ya shigo dakin tare da daukarta, bai tsaya sauraron rike shi da yaran suka yi ba, ya
tsaga bango ya fita, bai bayyana ko ina ba, sai kokon ramin nan, yana zuwa ya kwanta da ita a wurin ya
zauna yana kallon ta, har wannan halittar ta farka daga barci ta kalle Rooman, hadiye yawun tayi sannan
ta rikide zuwa wata kyakkyawar mace ta ce mishi.
Nuna yayi da yatsar shi, ya share ta a jikin wani abu kamar madubi, yadda babu me ganin ta, sai shi sai
me wankin ido.
*Safdar ba zamu lamunci zama da bil adam a cikin duniyar mu ba, Bama bukatar ta a cikin alkaryar mu,
domin zata iya shigo mana da wasu! Bayan haka ka koma ka shafe kofar da ka bude da zai shigo da wasu
alkaryar mu! Ka rabu da ita ka dauki Maidah ku zauna lafiya*
Mikewa yai tare da kaiwa da komowa, har dai na wani lokaci, kafin ya kuma dawowa ya zauna. Yana
kallon ta cikin so da kauna.
"Koda zan mutu ba zan taba rabuwa dake ba." Ya fadi haka ya me d'aga hannun shi sama, kamar walkiya
sai ga gado da labulayen shi. Daukarta yayi tare da shigar da ita, a hankali ya kwantar da ita, tare da
rabata da kayan jikinta, sannun yake biyar da bukatar shi a kanta, lasar ta yake tare da jin wani
masifaffen sha'awarta, halittar shi ce ta fara rikidewa ya koma wani irin halitta shi ba mutum ba shi ba
aljani ba, da wannan siffar yake jin dadin mu'amala da ita, ko kuma ya koma siffar mace, ya fara hakan
da ita sai yaji baya gamsuwa da ita dan haka ya koma siffar mace kyakkyawar gaske, a hankali yake goga
al'auran shi akan nata, yana wani fidda hayaki ta bakin shi, domin yana jin dadin yadda yake kusantarta
ta hanyar lesbian, ya ma fi jin zafin haka, hannun shi dukka biyu suna kirjinta, baki daya ya hauka ce
akanta, taya zai yarda a rabashi da Umm-e-Rooman din shi aiko duniya zata tashi ba zai taba yarda ba,
haka ya wani kamo hannunta ya sarkafe da nashi, ya sake wata irin ihu yana wani jijjiga, tare da jin
kamar zai rasa rayuwar shi a jikin ta, yana kara goga gaban shi a akan nata, sai da ya ji ya gamsu, sannan
ya sauka akan ta, yana jin wani irin abu yana yawo a jikin shi, a hankali ya mai da mata kayanta, sannan
ya koma gefe yana kallon yadda take barci yau kwana biyu. Har yanzun bata farka ba, dan haka ya cigaba
da gadinta a wurin. Hayaniyar mutane yaji, tare da kallon su, suna zuwa inda suke.
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
JINI..!
Mai_Dambu
Kallon ta yayi tare da kwaikwayon muryar Rooman ya fasa ihu, yadda zai janyo hankalin su. Aikuwa
kamar jira suke suka doshi kogon dutsen, tare da da nufar shi.
"Alhaji wannan dutsen akwai wani halitta da take cinye dan Adam, karku shiga asan abin yi" inji daya
daga cikin Yaran mutumin da yan sanda suka taso keyar su.
"Sai mu hakura da ita? Wallahi zamu shiga duk abin da zai faru sai dai ya faru amma ba dan komawa
Mahaifiyata babu Rooman ba." Shamsudeen ya fada haka tare da nufar cikin kogon dutsen babu tsoro
ko fargaba a cikin ran shi ya kutsa kai tare da kiran sunan Allah,, yana shiga ya hangota yashe, abin
tausayi. Idanun shi ne ya cika da kwalla, duk rashin imaninka idan ka ga halin da take ciki sai ka zubda
kwalla, bai tab'a ganin mace me hakurin ta ba, gashi an kawo ta inda zata rasa imaninta da rayuwar ta.
Lokacin da suka zo ƙauyen, sai da suka fara zuwa tare da yin magana da me maganin ya nime yayi
musu rashin mutunci, take Baffa Chindo ya juya kan motar suka zo office din yan sanda.
Aka basu mutane biyar da mota, shine suka zo aka tisa keyar su, tare da niman ta inda suka bita.
"Alhamdulillah" ya furta tare da nufar ta yayi Bismillah ya ɗauke ta, cak suka fito waje.
Kasa daurewa Alhaji Yakubu yayi ya juya baya tare da zubda kwallar tausayin yar shi, yasan bai tab'a
ketare iyakar Allah ba, shi yasa Ubangiji ya tsallakar da ita baayi wani abu da ita ba, da anyi da ya taba
yar wani, babu abin da zai hana ayi da Ita, sai gashi bai taba yi ba, Allah ya tsallakar da ita, haka Baffa
Chindo ya bude mota aka sakata, suka bar wurin. Yan sanda suka tattaro kan me maganin,suka yi gaba
dashi domin abin da yake ya ketare iyaka, shi kan shi bai san iya adadin matan da ya kwanta dasu ba.
Kuma yayi yadda yake so da su ba.
Dama tun da ya ganta mace me rikon addinin yasan zai yi wuya a asirin shi bai tonu ba.
Yola suka wuce da ita domin idan aka kaita Mubi a wannan yanayin tabbas abin gori ce har karshen
rayuwar ta, shi yasa suka nufi Yola da ita
Karfe tara na dare suna isa babban Asibitin Yola, ana kaita suka karb'e ta, kasancewar dayawa sun san
fuskarta. Karin ruwa aka mata tare da allura, domin har zuwa lokacin tana sume, Shahid da Mama suka
kawo musu abincin, ganin halin da Rooman take ciki, yasa kuka sosai,kuma ta kasa hakuri tayi ta fada da
jan Allah ya isa akan abin da Innah Jamie tayi.
Wasa wasa Rooman bata farka ba, sai da ta kwashe kwana biyar, sannan ta farka a hankali tana buɗe
idanunta, lumshe idanuna nayi domin sun min nauyi, a hankali abubuwan da suka faru har suma na, da
kuma mafarkin da nayi suka ka dawo min kaina daki daki, sake jin karar halittar nan nayi ban san lokacin
da na fasa ihu ba, ina jijjiga. Baki daya abinda na firgita tare da razana sai fisga nake.
"A dawo da ita gida sai mu daura na gida mu gani tunda an bincika babu kome a tare da ita"
"Eh Mama nima nafi ganin dacewar mu koma gida domin ciwon bata asibiti bace." Inji Shamsudeen.
Haka suka nime sallama, kuwa sai gashi sun bani, Dr Hamza ne ya kalle su sannan ya ce musu.
"Mun gode sosai, Insha Allah zamu nime shi " haka suka mai dani gida, inda aka shiga had'awa da Addu'a
da rokon Allah. Aka kuma gayawa Innah halin da nake ciki domin da Abba yaji labarin abin da ya faru,
cewa yayi babu ruwan shi da yasan haka ne babu abin da zai kawo shi tunda ita ta turani, ai kuwa da
tazo ta tausaya min, musamman ganin yadda na koma, haka ta zauna a jikina suka shiga addu'o'in babu
kama hannun Yaro.
Sai da na kwashe sati biyu me kyau kafin naji sauki, sosai har Innah ta koma, a sati na uku na koma
bakin aiki na.
**
Gombe.
Kusan sati uku da barinta, ta zama wata irin masifaffiya mara dadin Mu'amala, a cikin asibitin ba hakuri
ake da ita, domin tunda ta dawo bakin aikin ta, ta kore ma'aikata sun fi biyar, ga masifa da fada, kuma
babu wacce ta isa magana da Dr Hayat, dan gani take tunda abin ya faru da ita Dr Hayat zai iya juya mata
baya ya fara niman aure.
Sabida ita yasa bai cika yarda da kula mata haka ba, yau ma tun a gida yake rarrashinta.
"Please Darrah ki daina abin da kike yi Please". Kamar mahaukaciya tayo kan shi tare da kai hannun ta
kirjin shi ta fara balle mishi rigar shi, tunda tayi tsarki kamar ana niman cikin nan dole, haka take mishi.
Ba tare da damuwa ba, ta fara wasa da kirjin shi me fadi da cikar halitta me kyau da gashi kwance luf luf.
Ture shi tayi akan gado, tare da sauka akan shi ta fara cire kishi belt, tare da janye mishi wandon kasa.
"Look Darrah!"
"Ina da aiki karfe tara yanzu bakwai da wani abu ki bari idan muka tafi zan baki kome a office dina"
"Oo" ta fada tare da daga kafadar ta, aikuwa ta ciro rusheahiyar Showers din shi me kyau da girma, ta
shiga wasa da shi babu yadda ya iya domin kwana biyu nan addabar shi take da sex, tun yana daurewa
har ya kasa daurewa.
"Kinga Darrah wallahi bana jin dadi idan muka dawo zan miki"
"I say no" ta fada da karfi, a hankali ta cire wandonta dake cikin skirt dinta, ta gyara zaman ta akan shi,
wani uban zare idanu tayi tare da shake shi, tana wani irin ihu. Da gayya ya danna mata Showers din shi,
wani kara ta sake, domin karta kuma damun shi ya shiga mata kamar zai bullata, amma mayyar nan haka
yake makale dashi, dan kan shi ya kyale ta, idan ya biye mata ba zai tab'a zuwa ko ina ba. Haka ya tashi
ya barta ya biyo shi da gudu.
Bai kulata ba har upstairs ta bishi, yana shiga dakin nufi towel yayi wanka tana kwance, tare da
wani irin banzan kwanciya ta ware mishi kafaffu, banza yayi da ita har ta shiga shiryawa. Ta sowa tayi
tare da rungume bayan shi.
"Ina bukatar ka, kana gudu na meye nayi maka? Ni fa matar ka ce kuma ai da nake haka dan kawai na
kuma samun wani babyn ne" ta fada cikin ban tausayi.
"Samun baby ba na crazy sex bane kmar yadda kike yi, idan kika yi hakuri Allah zai baki."
"Wallahi sai ka min ciki. Babu abun da ya dame ni, dan haka kuma meye ka min ciki" wannan abin yayi
matukar tasiri a zaman auren su na yanzu. Haka ya barta a dakin ta tafi aikin shi. Ta gama shirmen ta, ta
bar dakin ta nufi bata tayi wanka, sannan ta nufi hanyar asibiti.
Lokacin da ta iso, Dr Hayat yayi bakuwa wata yar kasar habasha da suka yi karatu da ita a Seoul na
kasar Korea, nan kuwa suka shiga office din shi, sun jima a ciki suna tattaunawa, kafin suka fito, daidai
zata shiga motar ta, ita kuma Darrah ta shigo asibitin, ta hango shi yana dariya da matar, kamar zata yi
hauka. Haka ya tsaya sai da suka fita, sannan ya mai da hankalin shi kan motar Darrah da ta shigo kenan
bata fita ba, isa wurinta yayi nufin ai kuwa jahilar nan ta yi kan shi da mota zata take shi, Allah ya tsare
ya tsalleke rijiya da baya.
"Da ka tsaya ka gani wato idan bana nan cin amanata kake, wallahi sai na kashe duk wacce ta rab'e ka"
baki daya ta haukace, bai kulata ba, ya shiga cikin asibitin, haka ya biyo shi tana rashin mutunci da rashin
hankali, bai biye mata ba har sai da suka shiga office din shi ya had'a ta da bango, shiru tayi.
"Ba tsoron ki nake ji ba, mara kunya har kina gaya min zaki kashe wacce ta rab'e ni, Toh kiji da kyau tun
kafin a makala min ke Dattijo ya bani damar kawo wacce ta min idan kika yi wasa sai na baki mamaki,
wawuya balagaza kawai, kuma kula yan mata yanxun na fara"
Ta buɗe kofar office din ya tura ta waje, tare da rufe kofar, ihu take tana dukar office din, abin sai ya
zame mata kamar tayi hauka, haka kowa yayi ta wucewa yana kallon ta, kallonta Dr Nu'aiym yayi tare da
b'ata rai ya ce mata.
"Bani hanya" matsa mishi tayi ya buga tare da kiran Dr Hayat da ya kifa kan shi abun duniya ya dame shi,
so yake ya bar Gombe.
"Maccido bude min kofar" ya fada tare da d'aga murya, dakyar Dr Hayat ya bude mishi, aikuwa suka
shiga tare.
"Ki fita ko na Miki shegen duka" domin ta fara kure hakurin shi,
"Ba zan fita ba, sai ka gaya min wacece ita! Wallahi ba zan fita ba," cikin fushi ya zaga zai fitar da ita Dr
Nu'aiym ya rike shi yana cewa.
"Lamido sake ni, na karya yarinyar nan, kuma ki ajiye aure sai nayi shi"
Ihu take tana hauka tare da fadar wasu abubuwan da basu da ce ba, dole ya tattara duk wani abin shi
ya fita aikin da bai yi ba kenan, yana isa gida ya shiga ya had'a kayan shi, ya bar garin ma baki daya ko
Adam bai gayawa, bai san yadda aka yi ba, sai da ya kusan shiga Yola sannan ya fahimci zuciyar shi ce ta
kawo shi Yola.
Yana isa ya sauka a masauki tare da hutawa, yayi odan abinci, sai da yaci ya koshi, ya nime Ummin su
ya gaida ita, sannan suka taba hira kadan, sannan ya kashe wayar, bayan sun gama ya kira Mahaifin shi
shima suka yi hira sosai, a nan yake gaya mishi halin da yake ciki da Iyalin shi shawara ya bashi ba kome
yake sakawa take haka ba, sai rasa babynta da tayi, dan haka yayi mata uzuri, kuma yaji dadin abin da
mahaifin shi ya gaya mishi. Haka suka yi sallama, ya mike tare sa gabatar da sallah Isha da nafillah da ya
saba.
Washi gari.
Rooman
Tun daga lokacin da na farka bayan ciwon da nayi na fara wani irin ciwo, haka kawai zan farka naga an
haske min gashin keyata, ki kuma na farka naga an ya kushe ni, haka ba karamin tsoro ya fara bani ba,
sai ba dage da addu'a, yanxun da sauki sai sai babban matsalar shi ne feelings, wallahi haka kawai zanji
har gabana yana wani irin motsi zunzurutun sha'awa, nayi ta sheka ruwan zafi kenan ko zan ji sauki, ko
ya na dan tab'a....
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
JINI..!
Mai_Dambu
BABI NA TALATIN DA HUDU.
Ina tub'ewa zan ji kamar xan mutu, zunzurutun uban sha'awar da take kamani, babu shiru na fara
kokarin ganin likitan mata, domin abin ya kai idan ina zaune naji kaikayi na sosa, toh ba zan kuma samun
nutsuwa ba, sai na matse cinya ta, nata amfani da kaina, nake samun nutsuwa. Ina cikin masifa. Dan
haka yau da wuri na fita bayan na shiga wurin aikin mu nayi bayanin zan ga likita. Suka min fatar sauki.
Dakyar nake takawa, ina lumshe idanuna, sabida yadda nake jin ciwon kowani second k'aruwa yake min,
sai cizon lips dina nake, kuma haka ya faru ne ta sanadiyyar, wanka da naje yi na tab'a wurin, kamar nayi
hauka. Har na isa inda ake sayar da Card na saya nayi kome, sannan na zauna a can gefe inda babu
cunkoson jama'a,.sai ka lura zaka fahimci ina wurin. Har zuwa lokacin da aka nuna mana inda zamu je
ganin likitan, ina zuwa wurin na koma can baya sabida yadda abin yake mintsinata, kifa kai nayi hawaye
na zuba min, kamar na cusa hannuna cikin jiki na, yadda nake jin kamar kaina zai bude.
Yadda nake cikin rud'ewa yasa har likitan yazo ya shige ban sani ba, har ya wuce sai gashi ya dawo.
Daidai lokacin da na d'ago kaina sakamakon jin wasu yan mata suna maganar shi kasa kasa, ai kuwa ina
d'ago kaina muna ido hudu da shi, da sauri na sunkuyar da kaina, ina jin wani iriin abu a rai na, kamar na
tashi na gudu, domin haka kawai nake jin shakkar shi da tsoron shi.
Tsayawa yayi a wurin Nurses din da suke wurin yayi musu magana,sannan ya wuce bai kuma bin ta
kan kowa ba. Haka ya shiga ganin mutane, duk da yana office din shi ne, amma na kagu ya duba ni na
bar wurin.
"Na'am" na fada ina taune lips dina, mika min file din suka yi sannan suka nuna min office din shi.
"Assalamu alaikum!" Na fada da siririyar murya, hankalin shi yana kan wayar da yake, tun da na shiga
muka hada ido biyu, ban kuma marmarin kara kallon shi ba. Waya yake bakiɗaya ya manta dani, kagara
nayi na jingina da kofar kamar zan fashe da kuka, kafin ya ajiye wayar yana kallon fuskana.
"The file" shiru nayi domin ban zata ya gama wayar ba, mikewa yayi tare da nufar kofar, d'ago kai nayi
domin na duba dan naji motsin shi, sai ganin shi nayi ya nufo ni, tare da kai hannun shi zai bude kofar,
duk tunani na zai taba ni ne, kawai na kifa mishi mari, cak ya kura min ido, hannun shi bai kai handle
kofar ba, ni kuma nawa nawa ya kai fuskar shi. Domin a tunani na zai janyo ni jikin shi ne, kallon juna
muke daga ni har shi, babu wanda bai tsoro ta ba. Buga kofar dakin akayi ana tambayar shi da cewa.
"Is ok! Patient din ce zata min shirmen na mare ta, but babu kome" ya fada bayan ya juya tare sa
komawa mazaunin shi, wani azababben kunya ce ta kama ni,
"Bani file din?" Ya kuma tambayata, da sauri na ajiye mishi tare da komawa gefe jikina yana rawa, ga
ciwon da yake addabar.
"Me yasa baki musu bayani ba, domin ba a rubuta kome ba!"
Bude baki nayi zan mishi magana, ban san lokacin da na fashe da kuka ba, kura min ido yayi.
Tab'e baki yayi sannan ya mike tare da nufar kofar, ranshi a matukar sanyayye, domin da mugun kunya
ace ita ta mare shi, bayan kuma babu wani abin da yayi mata, haka na zauna na sha kuka, har ya dawo
da ruwan faro, yana shigowa ya zauna, tare da kallona. Mika min ruwan yayi tare da cewa.
"Kiyi Bismillah,"
Dauka nayi tare da budewa na sha, sannan na ajiye mishi. Ya cigaba da abin da yake yi.
"Meke damunki?"
Kasa magana nayi, ina jin wani irin kuka yana zuwa min.
"Ok ina jinki akwai mutanen da suke jirana a waje" ta fada min.
"Babu kome"
"Kina fama da feelings, har ya kai yana niman bayyana ki a cikin jama'a shi yasa baki son shiga mutane!"
"Kin mare ni ne kawai ba tare da na Miki kome ba, tashi ki haura gadon can na Miki scanning." Babu
musu na mike, tare da nufar gadon ina mamakin yadda akayi yasan halin da nake ciki.
Kallon kaina nayi domin doguwar riga ce a jikina, shima zuba min ido yayi yana kallon yadda nake
tunani.
"Duk yadda kika ce;" ya fada min tare da komawa mazaunin shi" a hankali na ɗaga rigar sannan na zauna
a saman gadon, dake akwai 3qrt a jikina, a hankali na kwanta. Sai da ya gama abin da zai yi ya taso min.
A hankali yake kallon na, tun daga kafana har zuwa cikina, dauke kan shi yayi yana kiran sunan Allah,
dauko gel din yayi sannan ya zuba min a kan cikina zuwa mara na, bai sake hannun shi ya tab'a ni ba, sai
da ya gama min scanning din, sannan ya mika min tissue na goge cikina. Zan sauka ya mika min hannun
shi, bayan ya cire Safar hannun shi.
"Bani" ya fada tare da lumshe idanun shi, mika mishi hannu nayi, ya rike a cikin nashi sannan ya kumshe
idanun shi sosai, ya kai minti biyar, kafin ya bude yana me gyada min kai.
"Zaki iya! Amma ga wannan ki nemi. Maganin a islamic Center. Kuma karki raba kanki da yawan lalle" ya
mika min tare da takardun magani. Har zan fita ya min.
"Toh Nagode"
Na fada bayan na bar office din dama jira nurses din suke suga Meye yake damuna, sai gashi na fito
fuskana jajjur. Haka ina jinsu suna gulmar mu.
"Wasu matan ba ciwo ya kawo su ba, karuwanci suke zuwa yi da likitoci, yanzun wannan me ta rasa? A
banza ya mare ta".
"Eh sai ki ga mace har mace amma babu kamun kai" ban ce uffan ba, har na bar wurin na nufi office
din mu,
Koda na gama aiki da zan koma gida na sayi maganin asibitin ban bi ta kan takardan da ya bani na
Musulunci ba, kawai abin da naji raina na bukata nayi.
**
Gombe.
Cikin masifar b'acin rai Khadi ya kalle ta, tana kuka kamar yarinya karama, sannan ya ce mata.
"Kukan rashin kunya ko me? Ai yayi min daidai da ya bar Miki garin kici uwar da zaki ci, ina dalili kin saka
shi a gaba da bakin kishi da hauka."
"A toh gaya mata dai domin ta fahimcin cewa ba ita daya zata zauna da Maccido ba, akwai wasu matan,
ina dalili zaki saka min jika a gaba da fitina shi ya zubda Miki cikin ki? Garin rashin hankali irin naki zaki
daura mishi laifi" inji Nenneh, amadadin su goyi bayanta sai gashi kiri kiri suka ki goyan bayanta, kuma
suka nuna mata babu ruwan su, aure kuma ko yau ya samu mace zasu bashi ita. Wannan abin ya d'aga
mata hankali. Dan haka ta bar gidan tare da kifa kanta a jikin motar ta, tana kuka. Ummin shi ta kira tana
gaya mata kome, hakuri da rarrashinta tayi sannan ta mata alkawarin zata mishi faɗa, taji dadi ko babu
kome ta samu inda zata yi ta kai kokenta cikin shashrkar kuka ta ce mata.
"Ummin mu! Kinji wai aure zasu saka shi yayi, ko tausayi na basu yi. Bayan na rasa baby na"
"Kyale su, babu auren da zasu saka shi yi, domin ina sane da kome ba zan bar shi yayi Miki kishiya da
wuri haka ba, sai kin cika mishi gida da yara kyawawa irinki"
Ta fada cikin sanyin murya, tare da kin wani farin ciki yana tsirga mata..haka yi ta godiya tare da jin lallai
ta samu mafaka, sannan suka yi sallama. Da haka hankalin yayi mugun kwanciya.
**
Mubi.
Tun ranar Alhamis, aka uzura min lallai naje Mubi ana nima na, amma ban samu damar zuwa ba, sai
ranar Asabar da safe na nufi gidan. Cikin farin ciki da kewar yan gidan mu.
"Kin zo lafiya?"
"Lafiya lau"
Shiga dakin Innar mu nayi na same ta, tana faman addu'o'in, zama nayi a kusa da ita, domin na fahimci
sallah tayi, ni kuma ina off, zama nayi na jirata ta idar sannan ta sake mun murmushi.
"Eh wallahi" n fada ina kallon wani hadaddiyar kular abincin da aka jera akan tire,
"A'a, na malam Hayat ne, yana nan ya fita da Deen ne, sabida wani aikin da zai yi a cikin gidan nan"
"Hmm! Wani bawan Allah ne, Ubangiji ya Turo mana shi , zaki gan shi"
Ta fada min cikin jin dadi, da alamu malam Hayat ya samu karɓuwa a cikin gidan mu, domin a bangaren
Yadiko salamatu itama naji suna maganar shi da Yarta, wanka na shiga tare da sauya kayan jikina na
kwanta.
"Zo zata mutu" d'aga ni yayi cak, amma ina, sai da ya fito dani falo, har lokacin numfashina yana rawa.
Alhaji Babba ya fada tare da zare idanun shi, babu musu ya nufi cikin gidan ya dauko ni, a kafadar shi.
Har lokacin matar tana rike da wuyata, kallona yayi sannan ya kuma kallon yan falon yana faɗin.
"Ai kuwa nasan wannan yarinyar! Dama itace Rooman?" Ya fada tare da kallon inda nake kwance.
A hankali ya dauko hayaki shi da yake aiki dashi sannan ya fara addu'o'in, ya watsa a wutar.
"Alhaji idan kana son kaji hiran mu da su Toh, zan saka su yin magana, idan kuma baka bukata nayi musu
aikin haka?*
Ya fada, yana kallona. Can bayan minti biyar, ya kuma saka hayaki tare da wasu duwatsu, ya fara
addu'o'in a jikin duwatsun. Yana kiran suna Allah tare da kallon fuskar Rooman da tayi jajjur....
300₦
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
JINI..!
×Ya fi Ruwa Kauri×
Mai_Dambu
Kafin ya fara ya kalli yan gidan baki daya, da suka taru a falon, sannan ya ce musu.
"Kuyi alola masu tsarki su dauki kananun Alqur'ani, yara ku killace su, karku bar hotunan da suke cikin
falon ku da dakunan ku a juyar dasu, ban da surutu."
Ya fada tare da fara aikin shi, cikin kwarewa da iyawa, abin mamaki sun ki magana, amma idan kaji
yadda take kakari kamar zata mutu zaka fahimci akwai dalilin. Sun shafe awa uku cur akan ta, sai da aka
yi sallah la'asar, yayi gumi sosai, ya fara mata dayan aikin, anan ne ta fasa ihu.
"Zan yi magana Yaro, zan yi magana. Ba sai ka saka min bom ba, Wayyo Allah na yau asirina ya tonu!"
Jikin kowa yayi sanyi, dan ba karamin mamaki ne ya kama su ba, cigaba yayi da aikin shi. Yana karawa.
"Don Allah ka kyale ni zan tafi nace yaro da girmana zaka tozarta ni"
"Nice Asibi"
"Hm" yace ya cigaba da aikin shi, kamar bai damu da sanin ita wacece ita ba, ya cigaba da watsa mata
wani mai da aka had'a da wasu magungunan.
"Wayyo Allah na, suna na Asibi nice shugabar mayyun da nake son Rumana ta gaje Ni"
"Tace Miki tana bukatar zama sarauniyar mayyu ce?" Ya tambaye ta, yana watsa mata magani.
"Malam zan fada maka gaskiya," ta fada tana goge jikinta, bai damu ba, ya cigaba da aikin da yake, sai da
ta ga bil hakkin zata mutu. Ta fara maganar.
"Barmani ce ta kawo min mahaifar Mariyah, ni kuma nayi bincike sai na gano zata haifi wanda zai
shugaban ce mu, dan haka na ajiye mahaifar, na tsawon shekaru, kafin suka hadu da matar da ta
taimaka mata ta samu cikin rumanah, bayan ta samu cikin mune muka yi ta kwantar da shi, har ya kai
tsawon lokaci,.kafin ta haife ta. Bayan nan suka samu magani daga nan kuma sai barmani ta kawo min
zancen rumanah, tun da na ganta nake masifar kaunarta, bayan nan ne zauna ina ta gadin ta, tun daga
haihuwar ta."
"Ok aikin da aka baku kenan?" Ya tambaye ta, tana me watsa wani garin magani da ya saka ta kiran
sunan Barmani.
"Wayyo Allah Barmani, ki kira Yadiko tarasulu, ita ce ta saka rumanah tayi bakin jini a cikin al'umma,
babu me yarda da ita bayan akwai wanda..."
"Ba zaki fada ba, waye wanda?" Cikin tashin hankali ta fara ihu, tana faɗin.
"Akwai wani aljanin da yake bibiyar ta, dan haka domin ya barmu muyi yadda muke so, muka bashi jinin
jarirai da jinin matar Awwalu da jinin Jaririn Barirah, shine ya amince amma bayan nan baya barin mu,
mu cutar da ita"
"Waye shi?"
"Ban san shi ba, sai dai kuma ya hana mu cutar da ita, kuma yana tare da ita!"
"Yanzun Meye kuka ajiye a jikinta, domin maganar da nake da ke ciwon kai yake sakani, domin zan kira
shugaban ku da da tsaya muku"
"Babu kome, wallahi babu kome bamu ajiye kome ba! Sai dai mune muka saka yara suka ajiye abu a cikin
Alhaji saboda ya haramta mana ganin ta, mune mune muka soka allura a hannun Ubanta domin ya dake
ta, daga haka bamu koma kome ba, wallahi."
"Iya wannan kuka yi?"
"Eh shine"
"Kika ce shine? Bayan nasan kuna da hannu akan cikin matar Baffanta ko?"
"Kishiyar Uwar shi ta bada! Duk da bata maita amma kuma bata son matar da Chindo yake aure taso ya
auri yar kanwarta shine ta gayawa barmani dan tasan tana maita, ita kuma ta daure mahaifar yadda zata
kasa daukar cikin ma"
"Eh amma da baka tona mana asiri ba, naso guduwa sai dai ina son Rumanah"
"Zaki tattara duk wani abin da kika san naki ne, sannan ki had'a keda kawayen ki, ku bar mana gidan,
idan kika kuma dawowa duk abin da na muku, karku ga laifina. Amma zan taimaka Miki na rabaku da
maitar nan idan kuna bukata shi"
"Ni ina son maita na a barni da abuna" ta fada tana kuka, haka ta bar jikin Rooman, sannan ya mike
bayan ya dauko kayan aikin shi ya kwab'a maganin baki daya ya mikawa Innah cikin sanyin murya yace
mata. Wannan sabulun da kayan baki daya magani ne.
"Ki samu lalle gwangwani uku, gishiri gwangwani ďaya ki haďa ki juya, duk in zaki yi wanka ki debi cokali
daya babba ki zuba a ruwan ki yi wanka da shi.
Ki samu lalle wanda zai isa ki yi lalle hannu da qafa, ki samu garin Habbatus-Sauda cokali biyu babba, da
ďanyen tafarnuwa kamar kwaya biyar, da lemun tsami guda daya. Ki juye lallen ki zuba Habbatus-Sauda,
ki daddaka tafarnuwa ko a niqa ki tace ruwan ki kwaba da shi, sai ki zuba ruwan lemun tsami guda ďaya.
In kin kwaba ya kwabu sai ki samu leda ki rufe roban kwabin, ki bashi kamar awa 6 zuwa 5 kafin ki sa. In
kin dauko ki jujjuya ya juyu sai ki saka duka qafa biyu da hannu ki kwana da shi.
Da ya fara goge wa ki sake yin sabo ki saka. Sannan a guji sanya cello tape mai zane plz. In baki wasa ba
kina dauko wa zaki ji ranki ya fara baci, kuma zaki iya kwana kamar ana tafasa ki, amma jinnun zai ji
ajikinsa da izinin Allah.
A rinqa addu’ar safiya da maraice kullum, yawaita zama da alwala, rage ayyukan sabo, yawaita ambaton
Allah da istigfari, yaqar shaidanin da qarfin zuciya, kada ya rinqa sanya miki mugayen tunani kina kuma
aikatawa. A rinqa yawaita sauraron Baqara, da sauran Qur’ani, a rage jin kade kade ko yin abubuwan da
basu da amfani. In kina neman waraka toh yi maza ki tare a fadar Allah my sister..
Yaa Allah Ka warkar da masu wannan cuta, Ka ba su ikon cin galaba a kan ko wane irin kangararren
shaidani.
Ga masu matsalar jinnu kuma sun takura wannan zai taimaka ma jiki sosai wurin yaqar su kuma zai iya
karya sihirin da ya ke jiki:
Lalle gwangwani 1
Tafarnuwa gwangwani 2
Za’afaran tablespoon 5
Haltit tablespoon 5
Hulba tablespoon 5
Wadannan su za a zuba a tukunya da ruwan sama in so samu ne a dafa su dahu, da safe a diba kofi daya
na maganin a zuba a wani bokiti na ruwan dumi madaidaici sai bayan ta gama wankanta ta yi wanka da
wannan, ko ta yi wanka da sassafe bayan kamar awa uku ko hudu ta yi normal wankanta. Sannan da
daddare a yi kafin a kwanta bacci sai a shafe jiki da man habbatus sauda, a sha kuma shaqa a hanci a
kwanta.
Wadannan abubuwan ba sai duka ba duk wadanda aka samu a yi amfani da su, sai dai a tabbata an saka
saiwar magarya, lalle da tafarnuwa da jan kanwa ko su za su iya jikkata jinnu a yi wankan aqallah na
kwana bakwai.
Mace ta rinqa yawaita yin lalle wanda ta zuba masa Habbatus sauda da Tafarnuwa. Allah Ya warkar da
masu damuwansu.
Mai fama da jinnu mai masa motsi kamar kiyashi ko tsutsa ya gwada wannan:
Ruwan khal
Tafarnuwa
Zuma
Citta kadan
"A samu gora 750ml a zuba murfin goron ruwan khal biyu, zuma cokali uku, sai a daka Tafarnuwa a jefa,
a gutsuri citta a saka. Idan ya kwana sai a fara sha da safe cokali biyu, da rana cokali biyu, da daddare ma
cokali biyu. Idan akwai in da yake ciwo a deba a shafa a wurin".
. َوالَّلُه َخ َلَق ُكَّل َداَّبٍة ِمْن َماٍء ۖ َفِمْنُهْم َمْن َيْمِش ي َعَلٰى َبْطِنِه َوِمْنُهْم َمْن َيْمِش ي َعَلٰى ِرْج َلْيِن َوِمْنُهْم َمْن َيْمِش ي
َأ
َعَلٰى ْر َبٍع ۚ َيْخ ُلُق الَّلُه َما َيَش اُء ۚ ِإَّن الَّلَه َعَلٰى ُكِّل َش ْي ٍء َقِديٌر. [Nur 45].
2. َأَفَمْن َيْمِش ي ُمِكًّبا َعَلٰى َوْج ِهِه َأْهَدٰى َأَّمْن " َيْمِش ي َس ِوًّيا َعَلٰى ِصَر اٍط ُمْس َتِقيٍم. [Mulk 22].
"Sannan in sun riqe kai a kwaba lalle da Tafarnuwa kadan a shafe wurin zai bari in sha Allah. A riqe azkar
tare da daina saba ma Allah."
"Bayan haka lalle yana da fa'ida, ta kasance me yawan karatun Alqur'ani ba ita daya ba, baki dayan ku.
Sannan zan saka muku riga-kafi a cikin gidan nan Insha Allah ba mutum ba hatta aljani, Ubangiji ba zai
bashi damar cutar da ba,.sannan idan magarib yayi kar ana barin Yara suna yawo haka siddan, a kula da
yawo da takalmi, ban da zama babu d'an kwali, ban da yawan kallon fina finai marasa fa'ida, kar a
yawaita hayaniya ko wani abu, ku saka ido akan motsinta, aljanin yaki magana, sannan kar a dinga
barinta zama ita daya, ana yawan zama da ita ko da kuwa aiki a sakata a zauna a cikin mutane, don Allah
kar rashin aurenta yasa wani ya mata gori ko ya gaya mata magana, ta hakura da Yola Insha Allah zan
tsaya muyi aikin ta amma sai kun yi hakuri domin zaku ga kamar bana kome, aikin ta dole sai na koma
gida ne, sannan a cikin kwanakin da zasu biyo baya, zata iya yin wani abu ko kuma zata iya kasance cikin
wasu irin yanayi, don Allah duk abin da kuka gani ku gaya min."
Kallon agogon hannun shi yayi, sannan ya gyara zama ya cigaba da cewa.
"Umm-e-Rooman tana fama da bakin aljani, tun haduwar mu a yola na fahimci haka, sai dai ban san inda
xan same ta ba, matsalar da aka samu aljanin baya sama jikinta, sai dai yakan zo ya wuce. Bayan tafiyar
matar nan nayi kokarin kiran shi yaki amsa min, zan koma gida domin akwai kayan aiki na dole zan yi
amfani da shi tun daga can har nan. Karku sake tace zata fita ko zata shiga wani wurin dan ana niman ta
ne, don Allah ku kula da ita. Deen ga wannan ka saka a kofar dakin Mama ku tabbatar da kun saka shi."
A hankali ya kalli zoben azurfan hannun shi, ya cire sannan yace musu.
"Zan samu zaren kad'i!" Wato zaren audiga ta asali, mikewa Yakurah Adama tayi, tare da nufar dakinta
sai gata dashi, ta mika mishi, yayi addu'o'in sosai ya b'ata dogon lokaci yana addu'o'in kafin ya daure
zaren, sannan ya nufi kanta ya d'ago hannun ta ya saka mata, yana addu'o'in a jikin hannu da wannan
hannun da ta mare shi, a shi ya saka mata zoben, kallon yatsun yayi, cikin wani irin yanayi yake
addu'o'in, yana kallon fuskarta har ya gama, sannan ya sake hannun a hankali, yana cewa.
"Ku mata wanka da ruwan lalle, idan an gama a saka Habbatun Saudat a mata hayaki dashi, bayan minti
goma a saka mata wannan hayakin a kula da ita sosai domin aljanun sun iya makirci dan haka a....
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
JINI..!
Mai_Dambu
Yayi musu bayani da nasiha, sosai sannan ya mike tare da had'a kayan shi yace musu.
"Zan koma gida domin aikin ta amma ba wai dan buƙatar haka ta taso min ba. Idan na isa zan gaya
muku, sannan ana gaya min abubuwan da ake fuskanta da ita, domin kowani lokaci zata iya farkawa."
"Insha Allah." Suka fada mishi, sannan ya gama had'a kayan shi yayi musu sallama, har waje aka rako
shi,.kafin ya kalli mutanen gidan ya ce musu.
"Karku tsangwame masu matsalar maitar nan, a yanzun da suka san kun sani zasu ji tsoron yin wani abu,
dam haka idan fa hali ma zasu bar gidan baki daya, don Allah a saka idanu akan yara ba ason ana barin
su kara zube, basu da yadda zasu kare kansu, dan haka a kula da su."
"Mun gode sosai, likitan mutane dodon miyagu, don Allah idan ka dawo akwai batun jikana, har an
gama maganar shi da Rooman ana gobe daurin aure ya b'ata Babangida. Don Allah ka taimaka mana
kamar yadda Allah ya taimaka maka, don Allah."
"Insha Allah, zan yi iya kokari na matukar yana raye zan bada gudunmawa ta, na kiran shi ya dawo
gida." Ya fada bayan ya shiga motar da ya dauko na masaukin shi, sannan yayi musu sallama, baki daya
suka koma cikin gidan inda aka fara dambarwan tashin hankali, domin Alhaji Babba ya ce bar mani ta bar
mishi gidan shi, yayi da Alhaji Mohammed yace Tarasulu ta bar mishi gidan shi, kai abin babu dad'i,
barmani dama daga can taraba take, ita kuma Tarasulu dole ta had'a kayanta ta koma gidan Baffa
Aminu.
"Ban san Meye Allah ya shirya a cikin al'amarin ta ba, amma da matukar ban mamaki ace tun kafin
zuwan duniya ake gwagwarmayar, har yau gaskiya yarinyar nan taga abubuwa dayawa, muka
tsangwame ta, muka hanata zama cikin mu, muka sakata a gaba, tsana da tsangwama duk mun yi mata,
amma bai saka yarinyar nan fushi ba, kodan Allah ya mata baiwar hakuri ne, ba zaka tab'a jin ta baka
labarin halin da take ciki ba,.haka ma Uwarta ashe abin da yake faruwa kenan."
"Sai hakuri baki daya kamar wanda aka mantar damu kome akanta, Insha Allah yanzun zamu tsaya
mata har Allah ya bata lafiya."
"Amin Ya Allah."
**
"Tun da jimawa Salaha take son gaya min halin da ake ciki, amma naki bata damar haka, domin bana
son tashin hankali, baku ji kunyar Larai ba? Tana zaune da ku, har yau bata taɓa cutar da ku ba, amma
kun cutar da Yarta da jikarta Meye suka muku haka? Kina sane Barmani ta bata zab'i kika yi shiru baki
gaya min ba, wato ba dan Allah ya nufa zata ga kwan ta ba, haka zata gama rayuwa cikin kunci da bakin
ciki Meye suka tsare muku? Domin na san irin wannan abun sai mutum ya tsare maka hanya kake iya
cutar da shi. Ita kuma bata cutar da ke ba. Toh Nagode ki tattara kayanki ki bar min gidana ba zan iya
zama da ke ba, domin gaba ban san me zaku kuma aikatawa ba, domin bai zama dole nima ku barni ba,
tunda kuka iya cutar dani"
"Amma Alhaji!" Inji Yadiko delu tana me jin kwalla na zubo mata, kakar Rooman ta wurin uwa kenan.
"Karki ce min kome, ita da tarasulu sun gama kashe ni da raina, duk zaman da muka yi dake baki tab'a
yunkurin cutar dake ba, ita Hansai tasan abin da akayiwa Mariyah amma tayi shiru? Bata fada ba, ita
kuma Tarasulu kashe musu yar mutane zata yi sabida Chindo yaki auren Yar gidan Nafi'u? Toh maza su
fita min a gida kafin raina ta b'aci naci mutuncin su"
Haka dattijan nan suka fito da girman su da kome, sukq bar gidan mijinsu, suna kuka tare da tsinewa
barmani yafi cikin kwando.
"Delu kiyi hakuri, cuta kan an cuce ki, toh ya zamu yi dasu? Sun gama cutar mu Allah ya saka mana" inji
Alhaji Muhammad,
"A'a ayi hakuri dai,. A yafe musu babu wanda ya fi karfin ƙaddara sai dai idan Allah ya tsiratar da shi, a yi
hakuri sannan ayi amfani da wannan damar domin kara samun kusanci da Ubangiji, duk abin da ya faru
baki daya babu kusancin Allah ne, idan aka yi haka Ubangiji zai zama gatar mara gata ita kuma Rooman
Allah ya bata hakuri da lafiya me daurewa"
Kallon ta Innah tayi sannan ta shiga kwab'a lalle, sai ga Falisat ta shigo da Munnah, suka taimaka aka
shafe mata jiki da lalle, sannan aka gyara mata kwanciyar ta, suka ce wa Innah.
"Innar mu, kiyi hakuri da abin da ya faru, kinji" murmushi tayi sannan ta ce musu.
"Duk abin da ya faru, tun fil azal yana rubuce a cikin littafin mu, idan na ce ba zan yi hakuri ba toh Meye
xan yi? Yadiko tarasulu da Yadiko Hansai duk iyayena ne! Barmani itama Uwata ce, naka sai na ka, dadin
zama ne sai bare amma idan ba naka ba waye zai maka haka kayi hakuri? Sai shi wallahi babu kome, ban
ji ko itama Rooman din zata iya rike su ba, domin nasan ta da hakuri da yafiya"
"Allah ya yafe mana baki daya" inji Munnah, sannan suka fita daga dakin. Yadiko salamatu da abin
duniya ya ishe ta, ba zaka tab'a dauka zata yi sanyi haka ba, dan dama ita adawar ta bai kai har ta aikata
mugun nufin akan Rooman ba, amma maganar gaskiya ta tsani Rooman kamar rayuwa da mutuwa.
"Wani gaye?"
"Dr Hayat"
"Toh Allah ya taro ki, ke baki da kunya ce da zaki saka idanun ki a kan shi?"
"Ban san ta ba, ni dai yayi min kuma wallahi ina son shi."
"Yayi min kuma idan ya kuma zuwa xan gaya mishi, nasan Alhaji Babba zai yi farin ciki, tare da jin dadi
kinga kenan abun sai ya zama an saka mishi da Alkhairin da yayi."
"Bana jin ko a cikin mafarki haka zai faru, idan akwai wacce ta dace da sho Addah Rooman ce, dan haka
ki ajiye wannan mafarkin naki, domin ba zai taba yarda ya aure ki ba, look at yourself!" Kan uba kallon
kanta tayi sannan ta cewa Yadiko salamatu.
"Me xai hana? Sai dai idan bana numfashi amma ai ke sai Dr Hayat tunda yayi Miki."
Ganin sun yi nisa ba tare da jin kira ba, yasa Munnah tayi musu fatar shiriya,domin ta lura da haka suke
bukata.
..
Har dare Ina barci, sai da Innah ta zauna a gefe na tana shafa min kaina, sannan na bude idanuna ina
kallon ta. Murmushi tayi min tare da cewa.
"Duk da nasan kina hutun sallah, amma tashi muje kiyo wanka da alola sai ki saka kaya ki ci abinci ko"
"Toh Innah" ta d'ago ni kad'an, muka nufi ban daki bayan na mike baki daya, jikina yana masifar ciwo,
ruwan wanka ta had'a min, tare da ajiye min kome zata fita na riko hannun ta, ina fadin.
"Toh Rooman." Ta fada, tana min wanka tana kuka, nima ina kuka. Sai aka rasa waye zai rarrashi wani,
har ta gama min muka fito tare. Ta dauki babban mayafi ta babi na rufe jikina.
"Kiyi hakuri da rayuwa, duk abin da ya faru dake nice na bada kofar haka, ina ji kamar ban cancanci na
amsa sunan Uwa ba, domin na banzatar da rayuwar ki, Rooman ki yafe min duk abin da ya faru laifi na
ne."
Ta fada cikin shashrkar kuka, tana kuma riko hannunta, tabbas itace tayi laifi domin da a can baya ta ki
amsar abin da barmani ta bata, babu makawa da yau haka bai kuma faruwa ba, amma babu yadda ta iya
ƙaddara ta riga fata, share kwalla tayi sannan ta nufi waje ta dauko kayana.
"Ki yafe min, nayi wasa da rayuwar ki, ban tab'a tsanar ki ba. Duk abin da yake faruwa dake ina kaunar
ki, don Allah ki yafe min.". Ta fada tana kuka. Nima kuka nake sosai. Uwa kenan, kuma bata tashi a kaina
ba sai da na shirya jikina ta taimaka min na fito falon, ta zuba min abinci tare da barbada min magani na
a cikin abincin.
"Babu "
"Amin Ya Allah"
"Aljanin da yake tare da ita yaki zuwa, kuma dai yace dole zai zo ko zai mata wani abu. Dan haka ki saka
idanu a kanta." Ya fada tare da mikewa, yana mana sai da safe.
Yana fita ta dauko buta da baho nayi alola, nayi alola sannan ta taimaka min na shiga daki na kwanta,
kwab'a lalle tayi tare da saka min, ta daura min. Muna cikin haka Shamsudeen ya kawo min Mp4 din shi
ya saka mana kira'ar Alqur'ani.
"Addah Rooman, ga shi ya zama naki yanzun."
"Nagode"
"Amin Ya Allah"
**
Gombe.
Tafiyar awa uku ya dauke shi a hanya ya isa, yana zuwa yayi abin da zai yi, amma sabida yanayin weather
sai gashi. Ya kwana Yola, duk da bai so haka ba, da sassafe ya wuce Gombe.
Yana shiga Gombe ya tarad da sabon tashin hankali, Darrah tasaka ma'aikatan asibiti a gaba, Hashim kan
koran shi tayi, ranshi yayi mugun b'aci, amma bai mata magana ba, abin da yayi kawai ya saka aka
dakatar da ita. Bai damu ba lokacin da isa gida, tana cika tana batsewa. Kallo daya yayi mata tare da
dauke kai bai kuma damuwa da ya mata magana ba, domin idan ya ce zai mata magana...
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
JINI..!
Mai_Dambu
```Tallah💃🏾 Tallah 💃🏾Tallah💃🏾
Yan uwa Mata da Maza Yara tsofaffi Ku marmatso GA ingantattun magungunan daga China wadanda
akayi daga tsirai,ganyanyyaki,da kuma saiwoyi from natural source don inganta lafiyar mu,muna da
magungunan kamar na masu ulcer, stroke, diabetics,paralysis,infertility na Maza da mata
Rhumatism,high BP, Wadda bata enjoying sex, kidney
Ganin matukar ya biye mata zasu aikata abin da bai dace ba, ya ajiye mata takardan daktarwan ta, yayi
wucewar shi sama. Wani kazamin kallo tabi takardan da shi tana tab'e bakinta, bata kawo a ranta
dakatarwa bace, sai da ta mike tare da zaran key motar ta, ta fita daga gidan ta nufi asibitin.
Tana zuwa ya samu an rufe mata office dinta, domin yasa an canza key kofar, juyawa yayi taga kowa
yana uzurin shi babu wanda ya kulata, yasa jikinta masifar sanyi, da sauri ta office din Dr Nu'aiym, tana
shiga yana rage zafi da matar shi, dake ranta ya b'aci bata damu da yadda ta same su ba. Cikin
mahaukacin masifa ta fara balbale shi.
"Uban waye ya rufe min office dina? Akan Uban waye nake da za'a rufe min office dina? Toh wallahi a
bude min ko kuma na shika rashin mutunci" ta fada tana haki,
"Idan kin gama haushin zaki iya tafiya" Dr Nu'aiym ya gaya mata domin bai da lokacin ta, baki daya. Cikin
fushi ta juya tare da kwafa.
"Honey me yasa ta koma haka? Tun da tayi miscarriage ta zama haka bata sauraron kowa sai kanta."
"Ban sani ba" ya gaya mata, tare da komawa ya rufe kofar office din yana me dawowa jikin ta, tare da
matse matar shi. Dan ma Dr Hayat yana yawan musi fada, su ajiye soyayyar su a gida, domin ba zai dauki
kasada ba. Amma ina matuƙar zasu hadu Toh fa zasu kusanci juna, sex ne kaɗai basu yi a cikin office din,
amma soyayya kan ana kashe su sosai.
....
Daga office din Dr Nu'aiym, gida ta koma a hanyar komawarta ne suka hadu da Umma Dahare, ta tare
ta.
"Toh yayi kyau gashi nan dama maganin mata ne, na gayawa mahaifiyar ki tace na kawo Miki, amma
gasu nan" ta mika mata jakar.
"Ban cika son irin wannan kayan ba, amma ajiye min nwa ne kudin su!"
"Ayya Hajiyarki ta biya Wallahi. Idan suka Miki kyau zaki iya bukatar ƙari."
"Ok thanks" ta zuge glass din motar ta bar wurin da gudu, tana isa aka bude mata kofar gidan ta shiga da
motar ta, da mugun gudu sai da ta doke motar shi.
Kara motar shi ta fara tare da nuna alamar an mata wani ba, tana fitowa ta shiga cikin gidan ranta
na tafasa ta nufi dakin shi yana zaune da mug din coffee. Yana sha a hankali yana kallon laptop din shi.
Ta tambaye shi tana huci, murmushi yayi sannan ya mika mata hannu, domin basu jima da gama waya
da Ummin su ba, a duk yadda taso ta balbale shi taki bata wannan damar, da yaga taki zuwa mikewa yayi
tare da isa wurinta.
Rike hannunta yayi tare da kallon fuskar ta, tana murmushi. Zaunar da ita yayi a bakin gadon.
"Na dakatar da ke ce, daga aiki sai kin samu hutu, damuwa tayi Miki yawa zamu tafi honeymoon ni dake,
nan da sati biyu Insha Allah."
Kura mishi ido tayi, ta kasa magana baki daya ya cika mata ido.
"Insha Allah zaki dauka ba daya ba, ba biyu ba dayawa zaki haifa min."
Cikin rarrashin da kulawa yake biyar da ita, har ta sake tare da nuna bukatar su na son kasancewa da
juna, cikin kulawa ya tsayar da aikin shi, ya shiga romancing da ita, tare da watsar da kayan da yake
jikinta, ya daura ta akan cinyar shi. Aikuwa daga nan suka shiga duniyar maji dad'i. Tausayin ta yake ji
musamman da Ummin su ta gaya mishi halin da take ciki, na bukatar kulawa. Yasa ya tattara iskancinta
ya watsa a gefe, ya shiga bata kulawa a wannan lokacin.
Sun durje juna kamar babu gobe musamman ita Darrah da take son ciki, dan haka bata nuna ta gaji
ba, shima dake annami ne kwaron na cikin wake bai nuna mata gazawar shi ba. Haka suka shiga wanka
tare bayan a can din ma kin kyale shi tai, sai da ya kuma zungure ta.
Bayan sun fito ne, ya fita ita kuma ta fara aikin kwanciyar ya, domin bata kaunar tabuwa kamar ruwa
haka take, waya kawai take da kawayen ta. Da kuma Uwarta, sun jima suna tattaunawa akan shi da
Mamarta.
"Eh mana, ba irin sauran mutanen bane, shima dalilin da yasa kika samu biyan buƙata sabida ke yar uwar
shi ce, kuma yana masifar gudun abin da zai tab'a zumuncin shi, amma shugaba ta gaya min ba zai tab'a
kamuwa ba, sannan kwallin da na baki shine karfin tadda mishi sha'awarsa, shi yasa ya bukace ki. Yanzun
kuma a fahimtatta yana Miki haka ne domin ki samu nutsuwa."
"Sabida kina jin haushin kowa akan cikin ki ya zub'e, kuma bada haka ba, baki isa ki aure shi ba, domin
baya sonki kuma ba zai tab'a sonki ba." Daga haka ta datse kiran. Rintsa idanun tayi tare da jin kwalla na
malala daga idanunta, a hankali ta fara kuka.
"Kayi hakuri Hashim, wallahi bata jin magana ne, Insha Allah haka ba zai kuma faruwa ba" murmushi yayi
sannan yace mishi.
"Babu kome, Insha Allah nima ina jin wani lokaci zai zama tarihi. Ban san yadda aka yi na manta gida ba,
amma nasan ina rike da sunana, da kuma sunan Umm-e-Rooman." Kallon shi Dr Hayat yayi sannan ya ce
mishi.
"Allah Sarki, aikuwa akwai wata baiwar Allah da nakewa aiki a Yola sunan ta, Ummi-e-Rooman."
"Allah Sarki meke damunta?" Gyara zama Dr Hayat yayi sannan ya ce mishi.
"Tana da matsalar Aljanu ne da kuma miyagun mutane, amma Insha Allah na rabata da miyagun saura
aljanin ne yau dan fara aiki akan, Insha Allah kai ma na kusan fara na ka aikin nufa abin da Ubangiji ya
tsara mana."
"Amin Ya Allah" sun jima suna hira, kafin ya mike tare da mishi sallama, koda ya isa gidan ya samu
Darrah tana kuka. Riko hannunta yayi, ta wani fisge tana kuka me ban tausayi.
"Wai ke Meye matsalar ki ne?" Kamar zata fadi ta mike tana kuka tace mishi.
"Sona kake ko tausayi na kake?" Ta tambaye shi. Hannun shi ya kai dukka biyu, ya rungume ta.
"Look Darrah bana son fitina idan nace bana sonki uban me zaki min? Kawai sai kace uwar da ta haife ni
ki saka ni a gaba da fitina, hm"
"Dole na tambaye ka, ka gaya min kana sona ki baka sona shine zaka ta gaya min maganar da ta mara
dadi, sai ka gaya min kana so na ki baka sona?" Ta fada cikin kuka, takaici ya sa shi fita daga dakin, ana
aure dan samun kulawar da nutsuwa amma shi bai ga haka ba a cikin gidan shi ba.tun da tayi miscarriage
ta zama bala'i da zaran ya zauna masifa ce da bala'i har ya rasa inda zai saka kan shi. Da fitinarta bai san
ya zai yi da ita, juyawa yayi cikin fushi ya tattara ta yayi tare da ya wurga ta waje, tare da mata wani
banzan kallo ya rufe kofar shi.
A hankali ya zauna tare da kallon dakin yake, tsurawa dakin ido nayi, yana masifar jin b'acin rai, amma
kamar wanda aka saka mishi hoton Rooman yayi, haka kawai ya sake murmushin takaici, lokacin da ta
wanka kishi mari.
Murmushi ya sake kamar yana gabanta, a hankali ya kuma mikewa, ya fara aikin shi tare sa had'a kome
akan Rooman, tashi yayi ya shiga ban daki yayi wanka da alola, sannan ya gabatar da sallah Isha. Sannan
ya haɗa shafi'i da witiri, kafin ya fita ya fara gabatar da sallah nafillah.
A hankali ya fara aikin, na niman aljanin, kamar da wasa ya dauki lokaci yana aikin shi. Tun karfe sha
daya na dare, yake aikin shi har kusan karfe biyu na dare, amma babu labarin shi. Har ya gaji tare da cire
rai da fahimtar ba zai zo ba, lokacin karfe uku saura minti biyar. Har ya mike sai yaji kukan ankaka.
A hankali ya farawa Ubangiji kirari, tare wata addu'ar da ake yin ta a sujada, yana cikin sujjada, aljanin
ya shigo dakin yayi. Kallon Dr Hayat yayi sannan tsaya jikin shi yana fitar da wani phonix light. Wani irin
farin hayaki.
"Meye nayi maka kake kirana?" Bai tanka mishi ba, sai da ya taso daga sujjada, yayi sallama sannan ya
cigaba da aikin shi. Na addu'o'in.
"Ina magana ka mai dan iska" a fusace yayo kan Dr Hayat, amma take wani irin haske na wuta asalin
wuta me zafi.
"Me yasa ka kirani?" Ta fada a mugun fusace, sai da gidan ya girgiza. Wani irin renin hankali Dr Hayat
yayi mishi yayi mugun fusata shi, sannan ya kuma kasa tafiya, bayan cika addu'o'in shi ya kalle shi a
wulakance.
Baki daya Dr Hayat tunzira Safdar yake, kuma fusata sosai dan haka yayi ta fada, shi kuwa Dr Hayat
kama shi yake tare da d'anna mishi tarko, sai da ya gama kama shi sannan ya ce mishi.
"Idan akwai wani halitta bayan Umm-e-Rooman toh babu makawa xan iya fahimtar shi. Amma kai banza
a banza kace na rabu da matata? Uwar Y'ayana? Na xan iya ba. Kuma ba zan fara rabuwa da ita ba,
domin yanzun ba fara sonta."
"Zan gaya maka, abin da baka sani ba. Wallahi matukar wani ya kusanci inda take sai na kashe shi."
"Ba zaka iya ba, domin Insha Allah b zaka kuma samun nasara akan ba, domin na shigo rayuwar ta idan
ka sake na kurika, sai ka gudu da kafarta" inji Dr Hayat,
"Bismillah"
"Hmm"
Idan ka ga yadda suke musayar yawu, zaka rantse da Allah dukkan su yan adam ne, amma baki daya Dr
Hayat ya kuntatta mishi da bakar magana, gashi ya kama shi a wurin.
Karfe hudu na asuba ya juya da niyyar watsawa Dr Hayat wani ciwo, ya kasa kallon shi yayi sannan yace
mishi.
"Ka gwada mana. Ka zata zan kyale ka ne. Toh Bismillah Insha Allah Rooman ta kusan aure kuma kana
gani zata yi auren"
"Sai na kashe duk wanda ya rab'e ta, na rantse da abin da nayi imani dashi sai na kashe kowa!"
"Munafiki ba zaka iya ba, kuma ba zaka tab'a samun nasara ba, maza ka tattara tsumar rayuwar ka, ka
bar yarinyar ko kuma mu saka wando kafa daya da kai."
Ya fada yana ihu, a iya kokarin shi yayi yayi ya cutar da Dr Hayat Allah bai bashi damar haka ba..
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
Yan uwa Mata da Maza Yara tsofaffi Ku marmatso GA ingantattun magungunan daga China wadanda
akayi daga tsirai,ganyanyyaki,da kuma saiwoyi from natural source don inganta lafiyar mu,muna da
magungunan kamar na masu ulcer, stroke, diabetics,paralysis,infertility na Maza da mata
Rhumatism,high BP, Wadda bata enjoying sex, kidney
diseases, Appendix,fabroid da wasu ma da ban fada ba da izinin Allah duk me bukata ya tuntube ni ta
wannan no 08058084515 Kano but delivery nationwide Insha Allah👏🏽👏🏽👏🏽sai an gwada Akan San na
kwarai```
JINI..!
Mai_Dambu
Takowa yayi tare da goya hannunsa a baya, ya sake murmushin mugunta, yana addu'a idan ya gama sai
ya ciro hannun shi ya tofa addu'ar.
"Ok! Zauna a wurin kasan abin da nake nufi idan har aka wuce lokacin da ya dace ka bar Halwar ."
Baya son ya nuna saukowa daga halin da yake ciki, domin yana bukatar ya kubuta daga cikin wannan
bala'in tarkon da Dr Hayat, dan haka cikin yaudara ta rikakkun aljanun da suka san kan yaudarar dan
Adam, ya ce mishi.
"Nasan halin ku, ba zaka tafi ba zaka iya kwantar bauna ka kuma dawowarsa." Inji Dr yana had'a wani
addu'o'in da zaren kad'i.
"Amma ai nace zan tafi" ya fada a firgice. Domin ya fara jin wani irin zafi a jikin shi.
"Kace sunanka Safdar Hajbir!" Ya fada da karfi yana kara damke igiyar tare da ambaton sunan Allah, da
sauri da sauri. Ihu da mata gungun Safdar ya fara tare da niman hanyar tsira, amma ina kafin kace me Dr
Hayat ya gama had'a mishi wani irin kamun kazar kuku, yana ihu tare da niman hanyar tsira, kafin Dr
Hayat ya sake shi. Ya zauna tare da kabbara. Yana ajiyar zuciya.
**
Tun da muka kwanta, tare da lumshe idanuna. Wani irin abu nake ji yana yawo a kaina, a hankali na
bude idanuna, kafin nayi addu'o'in na kwanta.
12:44am
"Rumanahhhhhhhh!" Naji ana kiran suna na da karfi can can. Bude idanu nayi tare da addu'a, a wani
wild na tsinci kaina. A hankali na bude idanuna. Na mike tare da gyara tsayuwata. Tafiya na fara ina taka
ƙayawa a hankali. Bude wani kofa aka yi a dajin. Mamaki ne ya kamani, dan haka da sauri na shiga bin
hanyar har na isa cikin kofar, ina isa cikin kofar yana rufewa, da sauri na duba bayana, kallon inda nake
nayi irin tsohon gidan tarihin nan da ake kira museum, ga abubuwa a ajiye wasu irin manyan show glass
ne, an saka wasu abubuwan kamar an tanade su domin wasu manufar.
"Maraba da zuwa Ummi Rooman" da sauri na juya, wata mata magani gashi ya cika mata kai, har ya
lullube mata idanu.
"Kiyi hakuri, lokaci na zuwa da zaki san wacece ni" daga haka na ga ya juya yana barin wurin, gashin
kanta yana jan kasa, daga nan ba zan ce ga abin da nake gani ba, kome nake ba na shiga wasu irin
shirmammen mafarki mara fa'ida.
Har kusan karfe biyu da Innata ta tashe ni, muka fara raya daren da ibada.
"Eh naji alamar ya dauke kuma dama yau zan fara sallah"
"Eh zan iya" na fada mata tare da tashi zaune na cire lallen kafana da hannuna. Sannan na nufi ban daki
nayi alola da wanka. Wannan muka mai da hankali akan gayawa Allah kukan
Wuraren asuba na fara jin kamar ana kira, sai wani irin barci nake ji, haka Innah ta hanani tashi, tare da
karfafa min gwiwa nayi ibada, sosai haka har lokacin asuba yayi na gabatar da sallah asuba, sannan na
kwanta bayan na idar da azkar. Na gaji sosai.
.. karfe goma na safe na farka tare da kallon yan gidan mu, waɗanda suke gulmar naki aure sai gashi har
da nasu a cikin dakile min rayuwa. Tunda ba fito muka suka fara gaishe ni.
"Ummi ya jikinki?"
"Amin Ya Allah" na wuce abuna ina kallon su, a raina. Ina fitowa waje na samu Yadiko salamatu tana aiki
Falisat tana gefenta suna hira da alamar hiran wani suke.
"Alhamdulillahi!"
"Alhamdulillah jiki da sauki" na fada mata ita kan yadiko ban bata amsa ba, kawai na wuce su na shiga
kitchen.
"Ayya Addah Rooman zoben nan na hannun ki yayi min kyau idan kika ji sauki ki bani."
"Toh" na kalli zoben ina son tuna inda na san zoben, ganin zan b'atawa kaina lokaci ya sani share abin,
na dauko abin ƙaryawa na, na koma daki.
"Yadiko zoben Dr Hayat ne, kuma idan ta bani kamar shi ya bani"
"Eh kafin kice kwabo soyayya ta kamkama a tsakanin mu." Yadda suke shirya makirci zaka rantse da
Allah Dr Hayat ya san Falisat, domin duk gidan baki daya fuskar Rooman ya shaida.
"Ki amsa mana" inji Innar mu, shigowa Buuut Falisat tayi, amsar wayar nayi tare da yatsuna fuskata.
"Waye?"
"Likitan da kika mara ne" wani zaro ido nayi tare da mikewa zan koma dakin, Falisat ta biyo bayana.
"Alhamdulillah!"
"Ok Insha Allah next zan zo, and make sure duk sauyin da kika samu zaki gaya musu, suma zaku gaya min
kinji" kamar yana gabana na gyad'a mishi kai.
"Rum!"
"Hmm"
Na fada tare da lumshe idanuna,
"Duk yadda yayi maka" na katse kiran, ina bude idanuna na sauke shi akan Falisat da take cike,
"Addah Rooman keda baki da lafiya, wani soyayya zaka yi ina laifin karni b'atawa kan ki lokaci"
"Ga alama nan, tunda kin samu Dr Hayat kin lafe." Daukar dan kwallina nayi na shiga kokarin barin dakin,
amsar wayar tayi tare da fita da sauri.
Na fada mata tare da zama a falon muka cigaba da cin abinci, muna hira har na gama, zan fita Deen ya
shigo.
"Eh ba nabawa Falisat ta baka ba?" Kamar zai magana sai kuma yayi shiru tare da fita. Suka yi karo da ita.
"Ga wayar naji kana tambaya" amsa yayi tare da juyawa ya bar gidan, domin baya son magana.
Tana komawa dakin Yadiko ta taga tsalle sannan ta zauna tare da tsara yadda zata gaya mishi.
**
Gombe.
Washi gari yana tashi ya shirya bai bi ta kan Darrah ba, ya nufi gidan Khadi Adamu Moddibo, ya nome
wuri ya zauna tare da gaisheshi.
Lumshe idanun shi yayi sannan ya bude su a hankali, yana kallon kakan shi. Sanan ya ce mishi.
Kallon shi yayi ba tare da ya ce mishi kome ba, kafin ya jinjina kai sannan ya ce mishi.
"Ina jinka"
"Yawwa!"
"Akwai wani aiki da ayi ban tab'a irin shi ba wallahi, amma nayi shi cikin tsammanin nasara, bana tunanin
zan same shi,"
Nan ya kwashe duk yadda suka yi da Safdar ya gaya mishi sannan ya gyara zama sosai tare da cewa.
"Ban san Meye taya aka yi kome ya faru ba, amma ina kyautatta zaton zai nisance ta."
"Anya? Namijin dare baya barin mace da sauki fa! Irinta ta samu namijin dq yake tsaye da addini shine
zai iya tsaya mata" ya fada tare da kura mishi ido.
"Amma!"
"Karka damu, ka bani kwana uku mu ga abin da zai yiwu." Inji Khadi Adamu Moddibo,
"Toh Alhaji ina son zuwa Abuja da maso tafiyar da mutuniyar amma ba zan iya tafiya da ita ba ta zauna."
"Yawwa daman ina son magana da kai, kayi hakuri da abin da take maka hankalinta yana kan haihuwa
ne, shi yasa bata da cikakkun hankali, ka cigaba da mata dabarbaru Insha Allah zaka same ta yadda ya
dace."
"Toh shi kenan zan tafi da ita" ya fada tare da mikewa ya fita daga falon. Yayi mishi sallama tare da barin
gidan.
"Allah ya baki hakuri amma ai ina shirya miki tafiya na musamman domin zamu je ganin likitan kashi a
Germany."
"Allah yayi maka albarka" ta fada tare da dogarawa da sandar ta, har falon tana faɗin.
"Hammayo kaji abinda ya ce? Baka ce kome ba" ta fada cikin harshen fillaci,
"Eh toh me zance bayan yayi min ikon shi da mata ta, bayan ba shi yake auren ki ba"
"Allah ya baka hakri na zata gwaninta nayi, sai kayi ta rike matar ka" ya juya ya tare da saka dariya, a
kofa suka hadu da Darrah tana zage zage.
"Algungumi munafiki, mara mutunci da sanin ya kamata. Dan iska mara galihu sai na taka ka na taka
banza." Take gayawa Adam da yake jiran Dr Hayat. Ran shi yayi mugun b'aci, fisgota yayi tare da had'ata
da bango.
"Idan kai ne me zaka yi min?" Kifa mata mari yayi ta tashe da kuka.
"Jahila kawai, wallahi na samu mace yau aurenta zan yi me mutunci da sanin darajar mutane."
"Wallahi duk wacce ka kuskura ka kawo min sai saubanta rayuwar ta, na rantse da Allah" ta fada cikin
confidence da duk wani irin zuciya da kwarin gwiwar da take ji a ranta. Yadda take zare idanu ya fahimci,
kamar bata da lafiya, motsa bakin shi ya shiga yi tare da kallon fuskar ta ya sammace mata kwayar
idanunta ya tofa mata addu'o'in da yayi. Wani irin ajiyar zuciya ta sauke tare da lumshe idanun ta, tare
da zubewa a jikinta.
"Darrah!!!" Ya ambaci sunanta. Daukarta yayi tare da da fitar da ita a gidan, Khadi na mishi magana
amma bai saurare ba, da sauri suka bude mishi motar ya sakata, Adam yaja su da sauri suka nufi gida da
ita. Ba wani abu bane shafarta suka yi, kuma da alamar ba wai ma zauna bane wucewa suka zo yi, suka
rab'e ta.
"Don Allah Addah zaka dauko min tazo ta zauna a jikin Darrah"
"Ok"
"Eh Addah zan tafi aiki ne kuma da alamar jikin ta, ya bude ga shi idan ta farka a bata ta shafa."
"Amin Ya Allah"
Yana fita ya kira Deen, suka tab'a hira akan matsalar Rooman, daga nan ne suka gama ya bawa Rooman,
bayan sun gama ne ya kuma jin kiran dai dai zai shiga tiyata, ganin kiran Deen ne yasa shi dauka domin
ya zata Rooman ce, fuskar shi a sake ya dauka.
"Ruman"
"Hmm! Ita kadai ka sani?" Jin ba muryan Ruman bace ya sa shi kashe wayar yayi baki ɗaya. Yayi feccewar
shi yayi.
Kallon ta nayi amma bana son rashin yarda ya shiga tsakanin mu na dauki wayar na bata, ta fita da shi.
"Hmm! Da sauran ki baki san sharrin dan Adam ba har yanzun....300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
Yan uwa Mata da Maza Yara tsofaffi Ku marmatso GA ingantattun magungunan daga China wadanda
akayi daga tsirai,ganyanyyaki,da kuma saiwoyi from natural source don inganta lafiyar mu,muna da
magungunan kamar na masu ulcer, stroke, diabetics,paralysis,infertility na Maza da mata
Rhumatism,high BP, Wadda bata enjoying sex, kidney
diseases, Appendix,fabroid da wasu ma da ban fada ba da izinin Allah duk me bukata ya tuntube ni ta
wannan no 08058084515 Kano but delivery nationwide Insha Allah👏🏽👏🏽👏🏽sai an gwada Akan San na
kwarai```
EXQUISITE WRITERS FORUM.
JINI..!
Mai_Dambu
*Ayya hakuri dai na kusan gama free pages ku bari ayi tafiyar a hankali ban da gaggawa domin ba zaku
fahimci inda labarin zai tsaya ba🏇🏾👋*
Tab'e baki nayi tare da mai da hankali da hiran da muke da su, naki kula abin da suke faɗa.
"Ai ni ban san wani irin zuciya ce da Addah ba, domin baki daya sake da kowa, da wanda zai cuce ka
yasan yadda zai lallaba ya cuce ka"
Tab'e baki nayi domin bana jin dadin yadda suke kushe Falisat, kawai na tashi na bar falon. Suka ci-
gaba da kananun maganar su.
..
Ɗaukar wayar tayi ta saka number shi, tayi ta kira baya shiga, har kusan awa biyu, sannan can kamar ba
zata kuma kira ba, ta gwada aikuwa ya shiga. Ajiyar zuciya tayi sannan tace mishi.
"Hello!"
"Waye?" Ya tambaya,
Diriri cewa tayi ta kasa cewa kome, aikuwa ya kashe wayar shi.
Hmm, kamar zata yi kuka tare da kallon wayar, sake tsari tayi tare da da tura mishi sako.
*Hm baka yanke min kirana ba? Ayya ka tausaya min mana*
ganin bai mata reply ba, yasa ta jin babu dad'i haka tayi ta tura mishi sako har ya gaji ya Turo mata
da cewa.
"Wacece ke?"
"Ummu!"
"Daga ina?"
"Daga taraba!"
"Ok" daga haka bai kuma mata magana ba, dake mahaukaciya ce sai tayi saving number a wayar kuma,
ta goge abin da suka yi sannan ta nufi dakin Innah ta shiga da sallama suna falon.
"Sannun ku"
"Eh wallahi Addah Rooman, na samu game ne na yi tayi, Kiyi hakuri kar na cinye miki caji"
"Babu kome" na gaya mata tare da nuna mata inda zata ajiye wayar na wuce abu na,.itama ta juya tana
jin kamar tayi tsalle dan murna.
Daukar wayar suka yi Innah na kallon mu, bata ce mana uffan ba, suka gama dube duben su babu abin
da zai gwada alamar anyi wani abu, dan haka kamar da wasa, suka ajiye tare da sauke numfashi lokaci
guda, kallon su nayi tare da tab'e baki na ce musu.
"Kuna da aiki babba, ai zargi babu kyau a musulunci, kuma idan aka cika yi yana kawo reni da wasu."
"Kin ga Addah Rooman, zamanin nan ba zaka san waye makiyinka ba sai wata dalili ya tas.."
"Shi yasa lokacin da nake fama da matsala kuka guje ni? Me yasa lokacin baku zama masoyana na
gaskiya ba? A lokacin babu me tunawa dani balle yayi min addu'a, kowa ma kanshi ya sani! Mu uku ne
mata maza biyu, sai gashi sanda na shi yake bina ba shi ya zame min majingina! Dan haka duk wanda
kuka ga ya cuce ni Allah ne ya bashi iko dan haka ku daina min romon baka."
Daga haka na bar su a falon, Innah bata ce mana kome ba, har na bar falon wata irin kunya ce ta kama
su, suka rasa yadda zasu gaya mata nadamar su, ban ji kome ba, kuma dama ban tsane shi ba, haka nayi
ta hidima na har lokacin sallah azhar nayi, sannan na fito na samu basu tafi ba. Abinci muka ci tare muna
hira.
**
Gombe.
Bude idanu tayi cikin danyen kai, ta kalli Addah Jebu tana azkar.
"Alhaji Hayat ne yace min nazo na zauna dake kafin ki farka" tab'e bakinta tayi tare da dauke kai baki
daya daga kallon ta.
"Da sauki" ya mike Zubur zata wuce, kawai ta koma da baya zata zube, rike kanta tayi.
"Sannun ai da saura ki jira zuwa an jima sai ki tashi" duk da bata son tayi dogon mu'amala da Matar
amma kuma kasancewar ta a kusa da ita, yasa ta jin dadi dan ko babu kome akwai wani a gidan. Dan
haka tana kallon Addah Jebu ta shiga kitchen, ta kuma fitowa ya ce mata.
"Kome ma!" Dake ba gwanar girki bane gani take kome ma me sauki ne, haka Addah Jebu ta shiga
kitchen din ta gyara kome, sannan ta shiga girki, ta kai awa daya zuwa biyu, sannan ya fito tayi Sallah
azhar, bayan ta gama ta gaya mata ya gama abincin.
"Na gama ina ganin xan tafi gida na daura abincin rana" inji Addah Jebu,
Sai karfe biyar likis ya bar asibitin ya shigo cikin gidan shi, tana falo sai kallon wasu wakokin American
idol music take ji, kuma ta kure karan ba na wasa ba, yana shigowa ya kalle ta, a wurin ya zauna yana
kallon ta.
"Da sauki" ta fada a takaice, tana kallon wakar, amsa remoter din yayi ya rage karar, ya cigaba da
kallonta yadda tayi wani ciki ciki da fuska.
"Ka kara min kara yadda nake so,, taya zaka rage min karan wakar da nake bala'in so"
Daukar remoter din yayi tare da wucewa sama da sauri. Cikin jin haushi ta harare shi. Yana shiga dakin
shi wanka yayi sosai wannan ya saka Ash colour jallabiyya, yayi kyau ba na wasa ba, saukowa yayi tare da
nufar table. Ya ci abincin sosai tare da ya fahimci haka ba, yana domin yana da yakinin Addah Jebu ce
tayi.
Bayan ya gama ne ya nufi sama tare da had'a maganin ya nufi dakin Darrah, da take zaune tana waya.
Wanda idan ka dubi abin da take yi zaka fahimci zigata ake a wayar, tsayawa yayi yana kallonta har ta
gama, sannan ya mika mata na sha.
Kamar ba zata amsa ba, ta kalle shi a isgile, sannan ta kai abin bakin ta, kamshi Habbatun Saudat da
wasu maganin ya sa ta dawo mishi da maganin tare sa katse wayar da take yi, ta ce mishi.
"Amsa ki sha!" Ya fada fuskar shi babu walwala, ganin yadda lokaci guda Mood din shi ya sauya ya sata
amsa tare da kai bakinta tana sha. Tana wani b'ata rai kamar an bata mutuwar ta. Tana gama sha ta juya
mishi baya.
Bai wani damu ba, ya fita abin shi can kamar awa daya ya kuma dawowa domin yasan ba zata tab'a
zuwa dakin shi ba, dan haka ya biyo ta dakinta. Tana ganin shi ta fara wani b'ata rai tana hararan shi, bai
damu ba domin kwanciyar shi yayi, sai da ta gama yangar ta, sannan ta hau gadon. Anan ne kuma yace
dama jiran ki nake, da fada da rashin kunya zagi da cin fuska, har da yakushi babu wanda bata mishi ba,
haka Dr Hayat ya biya bukatar shi ya fita ya barta tana kuka.
A ranshi yake ji dole ya kara aure, domin ya gaji da halin Darrah, baki daya bata da kirki ya rasa yadda zai
yi da ita, dan haka washi gari.
Ya fara shirin tafiyar shi da Nenneh Germany, bai nunawa Darrah da ita zai tafi ba, amma ta daga
hankalinta da masifa da bala'i, kuma bai tab'a biye mata ba, domin idan ya biye mata wallahi dukar fitar
hankali zai mata, shi kuma baya son ya fara haka, bai ma san yadda yake rarrashinta ba, amma yana
kokarin akan yadda take mishi rashin mutunci.
*
Ana min magani tare da bani kulawa na musamman, wallahi Alhamdulillahi domin ta kai bana ko jin
faduwar gaba, ko mafarkin wasu na damuna.
Na fara dawo da kibata, gefe guda Falisat ta dame ni da amsar wayata, haka zata jima tana shagalinta.
Wata rana ba zan manta ba, a cikin kwanakin da nake fama da jinyar tazo ta amshi wayar nace mata.
"Wai me kike da wayar ne? Duk sai kin ciye min kati kike dawo min da shi!" Ya fada tare da kallon ta,
kamar zata yi zuciya sai kuma ta ce min.
"Daga yau ba zan kuma dauka ba, bari na dauka na ƙarshe." Ta fita da sauri.
"Allah ya kyauta amma a yiwa tufkar hanci fa" inji Abdul Malik,
"Hm" nace mishi, domin ban ga wani abin tashin hankali ba.
...
Bayan ta fita daga dakin Number Dr Hayat ta kira, haka ya gama ringing bai dauka ba, ta kuma gwada
aikuwa aka dauka.
"Sai naci Ubanki yar iska mara mutunci shashasha sakarya ballagaza jaka, idan na kama fuskar ki sai na
kona ki da ruwan b3." Da sauri ta kashe wayar, ta goge kiran, sannan ta mai da wayar wurin Rooman.
Nayi mamakin dawo min da wayar da tayi da wuri dan haka ban kawo kome a raina ba, na shiga
hidimar gabana.
"Kunci Kutmar Ubanki da sallame jaka jahilar banza karuwa! Wato kina kiran mijina domin karuwanci"
"Idan nace ina sonta haukarki zai hana ni aurenta ne? Baki da hankali ba yau ba nake bin ki a nutsu wato
idan kika ci Uwata kai na zaki dawo ki ci Uwata? Karki kara zagin iyayena ita kuma Yarinyar kika sake
raina ya b'aci wallahi sai na nimo ta na aure ta."
"Ya Maccido marina kayi? Duka na kayi fa?" Kashe wayar nayi domin yadda take maganar cikin kuka
haka ya sani jin tsanar kaina kallon wayar nayi tare da duba waya babu number, dan haka ne mike tare
da shiga dakina. Na zauna a bakin gadon tare da zurfaffa tunani na, can abin fa bana son zarga ne ya zo
min. Wato Falisat wayar samarin ta kira ta jangwali rigima shine ta dawo min dashi.
Kiran wayar aka yi da wani layi, a matukar sanyayye na dauka dan ban san waye ba.
Shiru ne ya ratsa tsakanin mu, irin shiru nan me matukar dumi da son lallai sai an isar da sakon da yake
bayyane.
"Baiwar Allah kiyi hakuri wallahi ban san mijin ki bane aka kira a wayata da ba zan tab'a barin haka ya
faru ba, koma Meye nayi laifi ba zan kuma ba don Allah"
"Calm down! Ba zan taba barin a wutar da wani ba, and." Shiru nayi ina son tuna inda na san muryan
shi, baki daya na manta, dan haka na ce mishi.
"Babu kyau dukar mace, don Allah ba dan ita ba, kodan yaran da suke tsakanin ku, kayi hakuri babu kyau
dukar mace kaji" na fada mishi,.ina jan hancina,
"Ummu!"
"Kamar Ya?"
"Kince wayar taki ce aka dauka, yanzun kuma kince sunanki, toh wannan abin ba halin mace ta gari
bane, dama na kira na baki hakuri akan abin da matata tayi Miki ne sai an jima."
Bai bani damar kawo mishi uzurina ba, ya katse kiran, na sha kuka har na godewa Allah, domin ban san
hawa ba, ban san sauka ba, ake zagina..
Haka na cigaba da tafiyar da Rayuwata, har zuwa lokacin da na cika sati uku, ranar wata talata. Sai ga
Dr Hayat. Ai kuwa gidan har wani budiri ake dan farin ciki, yara da manya.
Har falon Innah ya shigo ina kwance a dogon kujerar falon, na mikar da fararren kafata da yaji lalle
kamar me, har wani maroon maroon dark brown yake, zama yayi yana kallon yadda nake kwance ina
barci sanye da fitter gown, ya kwanta a jikina.
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
JINI..!
Mai_Dambu
BABI NA ARBA'IN
Bai tab'a ganin mace da lalle yayi mata kyau kamar kafar Ruman ba. Dauke kan shi yayi sakamakon
gaisawar da suke da Innata.
"Eh Alhamdulillahi gata nan jiki da sauki sosai. Ke baki ga Likita yazo bane." Tab'e baki nayi tare da tashi
zaune na kalle shi a kafaice. A hankali na sunkuyar da kaina ina wasa da yatsun hannunta nace mishi.
"Yalle jam?"
Da sauri na kalle shi, cika min ido yayi nayi kasa da kaina.
"Eh"
"Bari na isa wurin dattijo Insha Allah an jima zan kome, ki same ni a falon Alhaji ki amshi maganin ki"
"Toh" na fada ina wasa da yatsuna, yana fita Innah ta kalle ni.
"Lafiya lau" na na mike tare ds nufar dakina. Ina shiga na dauki babban hijab dina ba fito waje. A hankali
na fito daga dakin mu naji abin mamaki.
"Kiyi kokarin jan hankalin shi, domin zuwa naga a gama maganar kome" girgiza kai nayi domin sun daina
bani tsoro sai mamaki, ban nuna ina wajen ba, na saka kai na ficce, har na iso wurin bishiyar rimin nan,
kamar wacce aka rike kafana naji na gaza wucewa dan haka na zubawa kofar idanu, tare da kallon kofar
tana budewa. A hankali wani iska me sanyin da kamshin damina ya fito daga kofar, wani mutum na
hango kwance yana miko min hannu da sauri na nufi kofar zan shiga naji an riko hijab dina. A firgice na
kalle shi, tare da sauke ajiyar zuciya.
"Ina zaki?"
"Babu" na fada ina me sunkuyar da kaina gudun kar wani ya gan mu, ayi min mummunar fahimta, halin
mutanen yau sai su.
"Muje" ya sake min hijab dina, muka shiga falon Alhaji Babba, zama nayi kaina a sunkuye.
"Ruman akwai abin da kina gani a wancan wurin be?" Ya tambaye ni cikin rarrashi.
Shigowar Falisat ya sashi d'ago kai yana kallon ta. Cikin rashin nutsuwa ta ajiye mishi ruwan sha, sannan
ta zauna tana me kallon shi. Nan ta shiga bashi labarin kanta da wasu abubuwan da suka same ya, yana
zaune kamar ya samu tv haka yake kallonta har ta gama haukar ta, sannan ta ce mishi..
Gyada mata kai yayi tare da mai da kan shi kaina, yadda yaga na takure wuri guda yasa shi gyara murya,
amma naki d'ago kai.
Ina jin yadda kwayar idanun shi yake yawo a jikina ya sani kara kame jikina.
"Ruman!" Da sauri na d'ago kaina ina kallon shi. Wani irin kwarjini yayi min, dole na kuma sunkuyar da
kaina.
"Baki ce min kome ba?" Ya tambaye ni, shiru ne ya wanzu a tsakanin mu, domin baki daya naji yawun
bakina ya kafe.
"Zaki iya tuna abin da ya faru lokacin da kike karama?" Ya fada min,
"Kawai naga kofar ta bude ne, shine na." Shiru nayi ina kyafta idanuna. Tare da lashe bakina ina kallon
kasa.
"Ok"
Shiru ne ya kuma wanzuwa a wurin, kafin ya katse shirun da cewa.
"Zan yi tafiya ne,nace bari na zo na ga yanayin jikin ki da fatan babu matsala. Domin bana son na tafi na
bar baya da kura! Ga wannan ruwan addu'a ce, ki kula sosai domin matsalar ki zata iya sauya tafiya, karki
manta da Ambaton Allah a kowani hali."
"Insha Allah" na fada, a sanyayye ya mike tare da kura min ido, ya kasa janye idanun shi daga kaina.
Hannun shi dukka biyu a cikin aljuhun wandon shi, sannan ya ce min.
"Ki kula sosai, zan tafi ba zan wuce sati uku ba Insha Allah"
"Ubangiji ya tsara hanya ya dawo da kai lafiya, Allah ya baka abin da kafita nima!"
"Amin Ya Allah"
Ya fada tare da fita abin shi, da alamun ma tafiya ce, ban ba ta kanshi ba na shigo gidan lokacin Falisat
tana shiryawa, kallon juna muka yi ta sheke ture da abincin, ta nufi waje, koda ta isa falon Alhaji Babba,
babu Dr babu alamar shi (😂 banza dutsi)
Kamar zata yi kuka, ta ajiye tiren ta nufi waje, anan ta ga ya ja motar shi, ya tafi hawayen bakin ciki ya
zubo mata,haka ta dawo gida da abincin. Sannan ta shiga daki tayi kuka me isarta kafin ta mike tare da
zuwa dakin su Rooman.
"Addah Rooman! Don Allah ara min wayar ki?" Ta fada cikin sanyin murya.
Kamar ba zan bata ba, sai na kuma ga rashin dacewar haka, na mika mata, sam ba manta cewa kwanakin
baya ta tab'a had'a min rigima da matar wani mutum, tana fita ta shiga dakin ta,
Kiran shi tayi yana tuki, ha had'a wayar da Bluetooth, dauka yayi tare da cewa.
"Hello"
Kuka ta saka mishi riris, tare da kasa cewa kome, sai ta kashe kiran tare da blocking din shi, sannan ta
mai da wayar wurin Rooman, ta fita tasan zai hauka ce yayi ta niman ta.
Ai kuwa abin da ya faru kenan tana mai domin wayar ana kirana da wata layin Mtn,
"Hello wake magana?"
"Wrong number" na fada mishi tare da kashe wayar, baki daya ya kasa sukuni, sai damuna yake da kira.
"Don Allah ka kyale Ni" shiru yayi bai kuma min magana, ba har na zata ya hakura ne sai ya kuma
kirana.
Kin dauka nayi na share shi, shima da ya ga naki dauka bai kuma kirana ba.
Wani lokacin zaka yi tunanin kulla yarjejeniyar musayar sharri ga sharri, amma sai ka ga Allah yayi ikon
shi ya mai da kishiyar sharrin nan wurin. Wannan itace falsafa ta.
**
9:45pm
Gombe
Adam ne ya je daukar shi, suna tafiya, kamar daga nesa ya hango wata bauna tayo kan motar su, garin ya
kauce suka kusan hatsari.
"Wallahi wata irin dabba na gani kawai shine na nime kauce mata, karshe na nime faduwa a gefen
hanya!"
Fitowa suka yi daga motar suna kallon yadda take hayaki, kallon adam yayi sannan ya ce mishi.
"Toh" da koma cikin motar, jingina yayi yana me fara wata addu'a, hucin saniya yaji a gefen shi na hagu,
a hankali ya juya tare da kallon wurin.
"Rooman tawa ce!"
"Banza dakiki dama nasan sai kai! Dan nasan baka yi nisa ba idan ka sake na kama ka, hmm"
Jan kafar shi yayi kamar saniya zata yi gudu, shima Dr Hayat ya tsaya sosai, yana nazartar Safdar da yake
tsaye.
_Aljanin da yake tare da ita ba zai taba nasara akan ka ba! Ban san me haka yake nufi ba! Idan har
hasashe na gaskiya ne ba iya sadaukarwa take buƙata ba, ta zauna a karkashin inuwar ka shine Allah zai
rabata dashi_
Kalaman Kakanshi Khadi Adamu Moddibo, kenan da ya gaya mishi sati biyu da suka wuce, yana gama
addu'o'in, Safdar yana isowa gare shi da mugun gudu, tofa addu'o'in yayi a hannun shi ya nuna mishi
hannun, take ya kama ihu, tare da b'acewa daga wurin baki daya.
A hankali ya koma gefen motar ya zauna tare da bugawa Adam motar ya fito.
"Ok" ya fada tare da shiga ya ciro mishi goran ruwa sai da ya sha sosai sannan ya shiga motar yana kallon
yadda hannun shi yayi jajjur, har suka isa gida. Kamar kar ya shiga cikin gidan, domin baya son damuwa
yasan Darrah bata da dadi. A hankali ya shiga cikin gidan, da sallama, hayaniyar da yaji ne ya sashi
fahimtar gidan da baki, leka dakin ta yayi ya ga dukkan kanen su ne.
"Lafiya lau! Barrah da Behnaz, Nusrat yaushe kuka zo?" Dariya suka saka tare da cewa.
"Ayya toh mun gode sosai" ya fada tare da jefa idanun shi kan Darrah da take zaune da wani wando
boom short, ta masifar burge shi, rigar bata da banbanci da tsirara, domin yana hango bakin dukiyar
Fulanin nan shar da su, hadiye yawu yayi tare da dauke kai ya ce mata.
"Ga abincin"
"Ok zoki dauko min wani abu a can" ya nuna mata wurin.
Kamar ba zata ba, haka tayi hakuri ta wuce, tana wuce shi yana cire wandon shi, koda ta dawo ganin shi
tayi a tsaye. Dauke kai tayi, a hankali yake kawa gabanta, bata iya kallon shi ba, sai sunkunyar da kai da
tayi, murmushi yayi sannan ya janyota suka fad'a gado, shagali wan biki, dama ya gaji da shariyar da take
mishi, tun da ya cafke kirjinta yana murza shi kamar zai cinye mata su, dan ma babu auki. Dogon suma
ne bata yi ba, sai da ya gama kunna mata wuta sannan ya tsallake ta, ya shiga ban daki yayi wanka,
kamar zata hauka ce ta biyo shi ban daki, shi kan shi ba wai ya samu nutsuwar bane amma ya nuna mata
zai iya hakuri da ita ya sa shi haka, ai kuwa tana shiga ban dakin ta fada bayan shi.
Bai wani sami ba ya share ta, haka tayi ta mishi mahaukacin wasar da ta sashi d'ago tare da jingina ta da
bango, ya shiga aikin lada da ita, tun tana daurewa har ta fara kuka tana rokon shi ya barta, amma ina
sai da yayi mata sau biyu sannan suka yi wanka ya rikota har dakin shi, zama yayi ya ci abincin shi,
sannan ya gabatar da sallah isha dan sun yi magrib kafin su taso, yana idar da sallah. Ya fita tare da nufar
dakin shi yayi abin da zai yi na aikin Rooman, sannan ya dawo dakin ya kwanta a bayanta, suka lula barci.
....
Washi gari.
Da asuba bayan sun yi sallah dan bai je masalaci ba, ya cigaba da abinda yake har ta idar ta kuma
kwanciya, yana aikin shi. Har barci ya fara daukar ta ya ce mata.
"Jibi Insha Allah zamu tafi Germany har dake" yayye bargon tayi tana kallon shi kafin ta taso har inda
yake ya sumbaci wuyar shi tana faɗin.
"Nevermind"
Ya fada tare da cigaba da aikinshi duk da ba bakonta bane Germany amma abin alfahari ne ace anyi
tafiyar da ita, domin tana da yakinin zata dawo da ciki Insha Allah, dan haka sai da tayi barci sosai sannan
ta farka suka mike tare ta rasa me zata girka masu, dan haka ta shiga niman aikin dakyar ta dafa doya da
dankalin turawa, sai Farfesun catfish, wanda yaji kayan kamshi. Babu laifi yayi domin har ana jin kamshi,
sai ruwan zafi da ta dafa musu, sannan ta kawo falon ta jera nasu, sannan ta shiga dakin ta, ta tashe
kannenta...
+22784506476
#Mai_Dambu
EWF*
JINI...!
Mai_Dambu
Ban daki ta shiga tayi wanka, domin tasan ba tashin yau ba, bayan ta gama tafito tare da kuma tashin su,
dakyar suka mike lokacin ta ci uban gayu. Sai wani sheki take, da sauri ta saka riga da skirt, na wata
material sannan ta fito falon ta kuma gyara table din ta aura sama da sauri. Tana zuwa ta samu shima ta
fito wanka yana goge kanshi.
A hankali ta saka hannu suka fara gyaran jikin shi, tana kishi magana kasa kasa.
"Hmm! Dan ma bana samun kulawa na musamman, sai nayi sati biyu ba a bani hakkina ba" tura baki tayi
tare da cewa.
"Babu wani zan fara, haka kawai lokaci guda kin haukace min ba dole nayi wani tunani na daban ba." Ya
fada tare da kawar da kan shi gefe.
"Allah waini"
"Amin Ya Allah" ya bata amsa, bayan ya dauko wata jamfar shi na gezne, ta taimaka mishi ya saka.
Sannan ta cigaba da taimaka mishi yana saka kaya, yana gamawa suka nufi down stairs. Inda ta shirya
mishi better, a hankali yake kallon kome da ta shirya mishi.
Sun ci abincin a nutsu babu wani damuwa, sannan ya mike tare da goge bakin shi.
"Yaran nan su shirya su tafi gidan Gwaggo Fa'e, tunda gobe Insha Allah zamu wuce kuma zamu dauki
lokaci a can!" Shiru tayi kafin tace mishi.
"Zasu koma abuja kawai last time da naje gidanta wani kallon banza take min irin ga banza tazo min, shi
yasa ba zan koma ba"
"Allah ya kyauta"
"Amin" ta dauki jakar shi, suka fita har waje, sannan ta dawo gidan har lokacin su Barrah da Behnaz da
Nusrat basu gama shiryawa ba.
"Sai kuyi da jikinku domin zan zamu shiga wurin su Nenneh da daku" ta fada tana tab'e baki,
"Ok" suka fada, bata bi ta kansu ba, ta shiga closet din ta, ta dauki babban veil dinta, ta fito falon tare da
kiran Mahaifiyar ta, suka shiga hira da tafiyar su Germany, sun jima kafin su Barrah suka fito, sun ci
abincin sosai kafin suka tattara kayan suka kai kitchen, shiryawa suka yi tare da barin gidan.
Sun nufi gidan Kakannin su, suka sha hira, anan Darrah ta turawa Dr Hayat sakon ba sai yaje go ba,
yazo gidan ya ci abincin dare.
**
Yola.
Tun da na tashi gyara kome nawa, sannan na dauki wayar da zimman kiran Deen naga sakon kar ta
kwana.
Goge sakon nayi baki daya, tare da jan tsaki. Bai da abun yi shi yasa yake addabar rayuwata, ina cikin
ƙaryawa Falisat ta shigo min, kallonta nayi fuska a daure.
"Yar bakin ciki soyayyar da suke da Dr Hayat kika bakin cikin shi? Toh ta Allah ba taki ba, Insha Allah sai
Allah ya nuna Miki ikon shi."
"Wai dama Dr Hayat kika kira a wayata?" Tura baki tayi dama gashi da tsawo, tab'e baki nayi tare da
cewa.
"Toh ayi waje" na nuna musu hanyar fita a dakin. Ai kuwa sun ji haushi domin kiri kiri, suka shiga zagina
tare da Innar mu da bata san kome ba. Sun yi bala'in har sun gama bala'in su, mutanen gidan suka taru,
amma basu sake sun fadi gaskiya ba, sai dai sun ce wai Muna musu hassada. Dariya abin ya bani dan
haka ban kuma bin takan su.
Bayan fitar su shima nannatace ya kirani, ai kuwa na rufe idanuna nayi mishi cin mutunci tas, tare da
cewa.
"Ashe dama ba dan Allah kake zuwa jinyar ba, shi yasa da aka naka kudi kace ba zaka karb'a ba, toh
wallahi ka rabu dani idan ba haka ba sai na maka rashin mutunci"
"Ruman! Ban tab'a zata kece ba wallahi, amma yanzu da nasan kece dole ki sarara min."
Wayyo Allah, tun daga ranar bawan Allah nan ya buwayi rayuwata, ya addabe Ni.
Bayan kwana goma. Ina taya Innah aikin abincin rana, aka kira wayar da wata number kasar waje. Sam
na manta yace zai tafi kasar waje. Dauka nayi tare da cewa.
"Sandar kiwon da aka bani ya b'ata, kaga malam idan aiki aiki idan ba zaka min aiki ba, Meye na damun
rayuwata, wallahi na tsani takuri"
"Ni kuma ina son takura mutum" ya fada tare da kashe wayar, sai da na gama sai kuma naga rashin
dacewar mishi haka, dan haka sai kunya ta kamani, haka wancan ranar nayi mishi rashin kunya da
tsaurin ido, amma maganar gaskiya ina yine domin ya tsaya iya Falisat.
A itama a can kokarin niman shi take amma bata samun shi, kamar zata yi hauka.
**
Tun daga ranar da suka sauka a Germany, ya daina gane kan Darrah domin duk wani asibitin da yake
garin Berlin sai da ziyarce shi, akan matsalar niman haihuwa. Amma shiru kake ji, ga shi idan suna sex
kamar zata cinye shi domin bata gajiya da shi, har wasu kwayoyi ta ke sha, daya na daukar ciki ne, daya
kuma na kara mata kuzari ne.
Abin yayi mugun d'aga mishi hankali, domin a cikin satin su na uku da zuwa ne, ya fahimci jikinta ya
ma saba da maganin. Idan bata sha ba, ba zata iya nutsuwa ba, yayi effecting brain din ta, abin tausayi
gani take kamar haka shi zai bata haihuwa shi yasa take haukacewa.
Yau ma yana ta sauri ya dawo gida, domin daukar wasu abubuwan shi, kawai yana shigowa ya samu
tana yiwa kanta allura domin tariga da ta juye ruwan, cikin fushi ya kifa mata mari tare da kwace alluran
yayi wurgi dashi ya rungume ta.
"Why Darrah! Why my pearl haba My brilliant wify, me yasa zaki min haka!"
"Haihuwa nake so! Sun ce idan ina yawan sex da kai zan dauki Babyna a jikinka, wannan alluran kara
kuzari ne, lemme fuck you craziness!" Wani irin tausayi ta bashi bai san lokacin da ya biye mata, haka ta
haura kan shi tana kuka. Tare da wasu irin surutai akan zata samu babynta.
Sai da ya bari ta gaji dan kanta sannan ya juyar da ita kasar shi, ya shiga aikin lada da ita, bata iya
motsi ba, yana ganin yadda hawaye yake zuba daga idanun shi haka ya kara saka mishi sanyin jiki a tare
da ita, ya tausaya mata, domin yasan tana niman haihuwa idanu rufe, duk yadda yaso kyale ta, sake
makale mishi tayi tare da harde kafarta a waisting din shi, bai barta ba sai da ya gamsar da ita, sannak ya
kyale ta.
Dalilin haka yasa shi tattara damuwarsa akan ta, idan ka ga yadda ya koma sai ya baka tausayi baya
minti biyar me kyau Darrah bata bukace shi ba, baki daya ta bada Rayuwar ga jima'i, kamar
mahaukaciya, haka ya dauke ta suka tafi ganin likitan da ya shafi haka, abin takaici haka aka bata magani
da shawarwari, amma Darrah taki, dole ta mai dashi wani irin hariji, mabukacin da bai da hakuri akan
mace.
Kuma idan ba roughsex zai yi da ita ba, ba ta da nutsuwa. Haka aka gama jinyar Nenneh, dab zasu
dawo Darrah tayi missing kwanakin hailarta, Ya Allah kamar hauka haka ta gama gayawa mutane tana da
ciki ana ta taya ta murna.
Sai da aka yi kwana biyu ana murna Dr Hayat bai sani ba, a ranar na uku da dare, jini yazo mata suna
hira. Ita tana nata a wayar ta shima yana magana da Dr Nu'aiym. Shi yake tambayar shi.
_Anya? Babu wani ciki fa! Kawai ta saka imagination ne akan zata haihu amma babu cikin_
*🙄Ban son iskanci jiya ta gayawa Ummi ita kuma ta gaya min babu wanda bai sani ba, shege karka
fada mana🙁🤔*
Ya turawa Dr Nu'aiym, kashe wayar yayi yana kallon ta, baki daya ya gama labartawa duniya labarin cikin
dan haka bai wani damu da ita ba, ya nufi hanyar ban daki yayi wanka tare da alola, zai fito ta shiga ban
dakin tare da tsuguwa, a hankali take jin daukar abu a kasar ta shi ba fitsari ba shi ba ruwa ba, tana duba
cikin ruwan taga jini ne ke zuba.
"Wayyo Allah na, Wayyo Allah na. Wayyo Allah baby." Ta fashe da wani irin kuka, tare da makale jikin ta,
tana me sauka daga gadon, tana ihu da kuka tare da yarfe hannunta.
Tausayi ta bashi wallahi, ya rasa yadda zai yi da ita, kuka take har da rawan jiki, amma ina bakin alkalami
ya bushe. Haka ta gyara mata jiki suka nufi asibitin da ita, abin tausayi duk yadda kaso boye kukan ka sai
ka mata, haka suka wanke mata cikin sannan suka fito da ita, tana sume.
Baki daya abin ya girgiza ta,, a lokacin ya rasa waye zai gayaea matsalar shi, dan haka ya shiga gayawa
Allah kukan shi.
Sai da ta kwana ta wuni, sannan ya samu ganinta, ko magana bata yi sai kuka da ajiyar zuciya.
"Nasan zaka kara aure ko? Zaka samu matar da zata haifa maka babys ni kuma haka zan rayu cikin bakin
ciki da damuwa. Rungume ta yayi tare da shafa bayanta.
"Ba zan iya barin ki cikin wannan yanayin ba, amma tabbas ina da burin kara aure ko ba.yanzun ba
amma tabbas zan yi aure amma sai na ganki da Yarana kina koyar dasu karatu"
"Shi kenan dama nasan za zaka ta zama dani kadai ba, shi yasa nake gaya min abun da ake shirin aikawa
Nagode da ka gaya min da bakin ka. Kafin na ji labarin a duniya" ta shiga gaya mishi maganar da tafito
bakinta, kyale ta yayi bai mata ba, wallahi idan ka ji irin zagin shi da kakanin ta na uwar ta,, haka tayi ya
bala'i har sai da ta bari dan kanta, haka ta kuma gayawa Dangin ta tayi bari, haka suka yi ta kiranta suna
jajjanta mata, lokacin da Mahaifiyarta ta kirata fuskarta a sake, amma kuma ba yana nufin akwai
walwala bane,
Haka tayi ta kuka, rigimar da ta saka a gaba Yasa Dr Hayat ya kira Adam akan lokaci yazo. Shi kan shi bai
san yadda zai yi da Nenneh ba. Shi yasa ya ce Adam yazo ya tafi da ita gida, idan suka tafi zai kula da
Darrah.
**
"Na had'aki da abin va muka yarda da shi ki bar ta itama ta haifi dan kanta, kince d'a daya ne, kuma ke
da kanki kika ce min yaron bai da sau.....
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
*EWF*
JINI...!
Mai_Dambu
"Idan kika koma gida ki ambaci sunanta ki zuba a ruwa dukka sannan sai ki zubda rabin ruwa sauran ki
zuba a yawan gorunar da kike so, Ba zata kuma rasa cikin ba."
Sujada tayi mata tare da yarda da abin da ya mata, ita kuma tsohuwar taji dadin haka, dan haka ta mike
tare da mata bankwana.
**
Mubi.
02:10am.
Ji nayi an tashe ni, na bude idanuna,, Innah na gani zaune fuskarta a murtuke.
Kallon ta nayi tare da son mata magana, amma kuma kamar an rufe bakina,. haka na kalli zoben.
Kallon ta nayi domin na fara jin wani irin abu a jikina alamar ba Innah ta bace.
Wani irin abu naji kamar an cire min tsoron shi a raina. Na kalle shi na wani lokaci kafin na ce mishi.
"Babu inda zan bika, yara kuwa ban san da su ba, idan kaga zan b'ata maka lokaci ka ɗauke ni mana!"
Cikin mamaki yake kallona kafin yayi gyaran murya, sai ga wasu macizai nan sun shigo dakin, da sauri
suka haura jikina, ai kuwa sai gashi kamar an fyad'a su da bango, suka fadi wani bakin jini yana zuba a
kan su. Da wani irin fushi ya kai hannun shi zai shake ni, wani irin abu ya shiga tsakanin mu.
"Kuka kashe min Yarana sai ba tozartaki" ya fada da wani irin murya.
Ihu ya takarkare ya kwala min sai da Naji kamar ba a duniyar nake ba, dole na zube a wurin
sumammiya. Ya kwashi yaran shi,suka bar wurin.
Sanyin asuba ne ya tashe ni, a hankali na farka tare da kallon dakin,mafarkin da nayi nake son tunawa,
amma na kasa tunawa. Har wani lokaci , dai na shiga ban daki nayi wanka da alola da wanka, sannan na
fito na gabatar da sallah nafillah,kafin naji an shiga sallah asuba, na gabatar tare da zama ina azkar har
gari ya fara haske sai lokacin Innah ta shigo min daki.
Gyara zama nayi ina kallon dakin kafin na labarta mata abin da ya faru, da sauri ta fita can sai gasu tare
da Abban mu.
"Toh amma ai jiya muna tare da, amma bari na kira Deen ya nime mana Dr Hayat din muji ko zai iya
zuwa!"
"Hmm! Baya gari zuwan shi nan sallama yayi min zai tafi kasar waje!" Ya fada musu.
A hankali naja wayata, tare da kallon number shi na kasar waje, na kira shi, Allah da ikon shi sai gashi
ya kashe kiran ya kirani.
"Hmm!" Na ce mishi,
"Next week zan shigo Insha Allah, zan kuma yi duk yadda ya dace yayi magana zan sa shi insha Allah.
Karaji tab'a cire zoben kuma iya cire zoben ya nima?"
"Eh amma kamar yazo min da wasu irin yara ne ko macizai ne ya ce namu ne dashi."
"Kash" ya fada,
Nan yayi min nasiha har da addu'o'i ya bani, sannan ya kashe wayar.
**
Karfe shida na dare ta kira, lokacin yana lallab'a Darrah, kwantar da ita yayi tare da fita daga dakin.
Bin shi tayi da ido, kafin ta ji bata yarda da kiran ba, shine na mike tsaye ta biyo bayan shi, tana jin
lokacin da Ya ambaci sunan Rooman. Gaban ta ne ya fadi shi kenan. Bata kuma rud'ewa ba sai da ya ce
mata next week zasu dawo bayan ita ya ce mata babu ranar komawa, yana gama wayar ya juya da niyyar
komawa cikin dakin ya hangota tsaye, tana kallon shi.
"Hypocrite ko? Ka samu Yarinyar da zata Haifa maka Yara, shi yasa kake min haka, kana treating dina
how you feeling and you like, Sabida bani da amfani a rayuwar ka! Hayat gaya min Meye na rage maka
da kake hango kirjin wata? Duk macen da zaka aura ba zaka tab'a samun kamar ni ba, Allah ya isa
tsakanina da kai, kuma yau zan bar Germany ba yau ba. Banza munafiki." Kafin ya juya, ran Yan maza ya
b'aci, dan haka ya sa mata kafa, ta zube a kasa, janta yayi har zuwa cikin dakin, ya rasa me zai mata, ya
wuce bakin cikin abin da ta gaya mishi.
Dama tun da tayi b'arin bai kuma niman ta ba, azumi yake. Sai gashi ya fincike wandon jikin ta, babu dan
sako babu kome, ya shiga hake mata, tana zagin shi tana aibanta shi, shi kuwa marin bakinta yaƙe,
kamar an aiko shi kanta, sai da yaga jini na zuba ta gabanta ya kyale ta, domin bata motsi baki ɗaya, haka
ya shiga ban dakin ya dauko ruwa ta watsa mata.
"Kuma wallahi aure akan idanun ki zan yi shi" ya fada cikin kwarin gwiwa. Baki daya ya kashe mata
bakinta.
Wani irin rashin mutunci sukewa juna, har suka fara kokarin dawowa gida, anan ma sai da ta kusan
haukata wata baturiya, shi kuma ya ce bai iya ji ba.
Har sai suka iso Abuja, a nan suka sauka. Tunda ta ga Hajiya Hadizah, take kuka tare da gaya mata abin
da Yayi mata da wa da yadda ya fara niman budurwan.
"Ummin mu wallahi haka kawai yake tozarta ni, kuma yana gaya min baya sona. Ummi wallahi baki daya
rayuwata sadaukarwa ce ga Ya Maccido, amma bai da wacce zai wulakanta sai ni, Ummin mu idan ya
fara min haka matar da zai aura me zata min kenan? Ummin wallahi ina kaunar Ya Maccido amma
bakidaya tozatani yake, Ummin ban san yadda zan gaya Miki ba, ina son Ya Maccido kamar rayuwa da
mutuwa." Ta fada tana furza da kukanta.
Shiru Hajiya Hadizah tayi tana jin zafin abin da Maccido yayi, kallon shi tayi kan shi a sunkuye, tun yana
Yaro ta fahimci, idan har yana da gaskiya matukar aka kawo mat karan shi, matse hannun shi yake tare
sa sunkuyar da kan shi yana huci. Amma a matsayin ta na Uwa dole ya samarwa Darrah adalci.
"Ubana baka kyauta ba, matar ka ka rike ta kamar yarka, karka kuma bari ta kawo min karar ka, domin
zan dauke ta na kawo ta kusa dani."
Gyada mata kai yayi, domin yana daga cikin hali na gari, ka mutunta iyaye ka, ba burgewa bane ana
maka magana kayi gaba abin ka, kuma abin da yake faruwa kenan,sai a nuna mana uwa bata da iko da
danta tana mishi fada yana tafiya, tare da disgata. Anya anyi wa bahaushe adalci kuwa? Da ake cewa bai
iya tarbiyya ba, bai iya kula da tarbiyya ba, kabilu sun fi su iya tarbiyya, anya anyiwa Bahaushe adalci?
"Babu kome ka rarrashi matarka, maganar aure kuma ka ajiye shi bana son tashin hankali, domin nasan
akan akan haka sai ku iya samun matsala, ke kuma koyi yadda zaki rike mijikin, ina da yakinin ba zai tab'a
wulakanta ki ba, domin shima ya bada kannen shi a gidan wasu, nasan ranki ne ya b'aci amma Maccido
ba zai tab'a wulakanta ki ba, amma zan mishi fada sosai, domin idan ta kuma zan saka ki dawo ya rasa
me mishi abinci."
Murmushi Darrah tayi tare da jin zuciyar ta kwal, mikewa yayi tare da nufar waje, wayar hannu shi ya
duba tare da kiran Rooman.
"Ruman!"
"Na shigo kasar, Insha Allah zuwa nan da jibi zaki ganni, da fatan jikin da sauki"
Haka ya koma cikin gidan, amma duk da haka idanun Darrah na kanshi, domin tasan yayi waya ne da
yarinyar da yake nima. Kamar tasan jibi zasu koma gida, ta kakaro ciwo a kanta, dole suka hakura da
tafiya gidan, tayi ta rikici har mahaifiyar ta, tazo dake Allah ba azzalumin sarki bane sai wanda ya zalunci
kan shi, ita tayi haka don ta hana Dr Hayat haduwa da budurwar shi, sai ga Uwarta tazo sun tafi, suna
barin gidan ya tattaea nashi ya na shi, domin Ummi ta tafi aiki. Ko sallama basu ba, da Abban shi suka yi
magana ma, bai tsaya ba sai Yola dan ma kar ace yazo Gombe, yana sauka a Yola, daga ya wuce babban
shopping mall, kamar yayi ta sayan kaya, da wanda zai mata da ba zai mata ba, shi kan shi bane san
dalilin da yake son ganinta ba.
Amma yayi mata saya sosai, sannan ya nufi hotel din da yake sauka, ya amshi motar su ya biya kome
sannan ya nufi hanyar Mubi.
" Ayya kiyi hakuri, dama zan gaya mata ne gani nan zuwa." Ya fada a kunya ce,
**
"Ki shirya ki had'a mishi abin da zai ci yana hanya." Inji Innar mu,
"Likita"
"Toh"
Fita tayi na shirya cikin doguwar riga, pant da braz na saka kawai sannan na nime hula na saka, kafin na
wuce waje ina ganin Deen da zabi guda uku, sai kazar agri guda biyu.
Kuma haka ne, dake nasan kazar agri tana da karni rubuta Misira abin da zamu yi amfani da shi nayi,
sannan na shiga gyara kazar, fitowa Falisat tayi tana faɗin.
"Aiki"
Ai kuwa ta shigo muka fara aikin da ita, tai juyin duniyar nan na gaya mata me zan yi da aikin da nake,
amma ban kalle ba, domin bai zama dole a kwashe lafiya ba, burina ta min aikin idan yaso daga baya na
gaya mata, shigowa Innah tayi ta same mu muna aikin, itama dariya tayi domin tasan karshe sai anyi
bala'i a cikin gidan mu, mika min zobo tayi na zuba a kettel, da kayan kamshi, na cigaba da aikina, har
Deen ya shigo shima yana ganin ta, Dariya ce ta kama shi.
Haka muka yi aikin mu, dake Yadiko salamatu bata gida, tana shigowa ta samu, mun sauke coconut rice
da grill chicke, sai Chinese noodles, wanda ya sha stock fish, da bushashhen catfish. Ga zobo da yaji
kayan kamshi, sai salat da yaji kwai da Man zaitun, na shirya kome sannan na fito muka juye kome, tare
da gyara wurin. Deen ya nufi falon Alhaji Babba ya shiga shirya mishi abincin, ni kuma ba shiga wanka.
...
"Ke girkin uwar me kuke yi?" Inji Yadiko salamatu, kafin Falisat ta bada amsa Muslim ya shigo da murna
tare sa ihu.
"Kutumar Uba...!
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
*EWF*
JINI...!
Mai_Dambu
"Dama wa Malam Hayat kikawa abincin baki sani ba? Maza jeki zubda kome a rasa wanda za a bashi
wannan rashin hankalin da kika yi ai bai da ce ba, kin zauna kina ta."
Fuuuu Falisat ta fito daidai shigowar Deen da Dr Hayat, kura mishi ido tayi tare da kasa aiwatar da
kome, tana kallon shi. Bai ma san tana yi ba. Sai da Deen ya ce mata.
"Falisat lafiya?" Ai kuwa ta fashe da kuka, tare sa juyawa cikin dakin su, kallon ta suka yi shi da Dr Hayat,
kafin suka share abin suka wuce dakin Innah. Cikin mutumtaka suna gaisa da Innah.
"Ya iyayen ka? Da fatan ka dawo lafiya" ta tambaye shi, cike da girmamawa ya amsa mata da cewa.
"Alhamdulillah,bata san ma nan zan zo ba. Amma kuma tana lafiya dan ta tafi aiki!"
"Innah kin san Mahaifiyarshi ita ce ministan ilimi ta kasa, mahaifin shi maitaimakin shugaban yan sanda."
Daidai shigowar Yadiko salamatu, jin wannan daukakar lokaci guda ta sare, tare sa yin waje da idanun ta.
"Kana nufin mahaifiyar shi itace Hajiya Hadizah Abdul wahab Moddibo?" Ta tambaya muryan ta na
rawa, domin kuwa she can believe a ce Dan babban gida ne yake aikin Aljanu haka, gyada kai tayi tare da
cewa.
"Hm!" Ta fita ranta na b'aci wacce irin rashin Sa'a ce haka? Duk mazan da suke tarayya da Rooman babu
karamin mutum daga wanda yaci uwar kudi ya daki hancin kudi sai wanda ya san inda darajar kudin
suke.
Tana shiga dakinta ta samu Falisat tana kuka, zama tayi jiki a mace.
"Dole ki koka, nima na koka Miki." Ta kuwa kwashe kome ta gaya mata, haka ba karamin jijjiga ta yayi
ba, domin sai gashi tana kuka tare da cewa.
"Yadiko don Allah Kiyi wani abu,wallahi ina dab da rasa rayuwata." Cikin tashin hankali ta ce mata.
"Insha Allah ba zaki rasa rayuwar ki ba, sai na raba ta dashi." Su baki daya gani suke Dr da Rooman
soyayya suke shi yasa hankalin kowani bangare ya tashi ba Darrah ba, ba kuma Yadiko salamatu ba.
Kin fitowa nayi daga dakin, ina jin su, har ya koma falon Alhaji Babba. Shigowa dakin Innah tayi tare da
zama tana kallon yadda na kwaikwaice, kamar budurwar da saurayin ta yazo zance.
"Kina bukatar ruki'a!" Da sauri na kalle ta, na kyale ki ne sabida kunya adon mace ce, amma baki daya
baki kyauta ba, tashi kije ku gaisa. Gyada kai nayi tare da mikewa.
"Ki nutsu dan nasan ba mamaki salamatu ta Miki wani shirmen karki tanka mata"
"Inshallah" na saka flat shoe blue black, sai hijab dina ma haka, wanda ya sauko min har gwiwa ta, a
hankali na nufi falon Alhaji Babba, ina jin shi yana faɗin.
"Dake kai ne ai gashi ta kashe lokaci ta buga maka girki yo ni ban tab'a cin girkin Rooman ba, yar banza
da idanu a tsakar kai"
"Assalamu alaikum!"
"Amin Wa'alaikumun salam!" Ya amsa tare da kafe ni da ido, kunya ce ta sani kasa shiga falon, na dan
coge a bakin kofar ina me dukar da kai ina me mikawa Alhaji Babba gaisuwa.
"Ba zan amsa ba! Rooman ko dan hiran maraici baki zuwa min anya kuwa?"
"Alhaji Babba! Idan ba sabon rigima ba, ina zukekkiyar budurwa irin a ce ta zo gaida tsoho irin ka! Anya
babu magana a zancen na a dai duba dai!"
"Tafi can! Mata ta, ai tafi wannan gautar kyau." Ya fada tare da mikewa.
"Amin Ya Allah"
"Malama Ruman, ko baki maraba da ni ne na koma?" Ya fada yana kallona, sunkuyar da kai nayi sannan
nace mishi.
"Barka da zuwa"
"Baki murnan gani na ne?" Ya fada yana kallon kular, dan babu abin da ya buɗe.
"Hmm! A'a"
Da sauri na d'ago kai ina kallon shi. Kafin na sunkuyar da kai na. Ina wasa da zoben da yasa min.
"Toh ina jin yunwa!" A hankali na mike na fara zuba mishi kaina a sunkuye.
"A'a" na fada mishi, bai kuma magana ba, ya cigaba da abin da yake a wayar shi, ina gama saka mishi
kome na mike zan fita ya ce min.
"Dawo ki zauna ban iya cin abinci ni daya ba" dawowa nayi na zauna ya fara cikin abincin yana kallona
jifa jifa, har ya kusan kammalawa, sanan ya d'ago kai ya ce min.
"Amin Ya Allah"
"Kina son shi sosai kenan?" Ya tambaye ta, tare da kallon fuskar ta.
"Something else?"
"A'a kawai naga yadda yayi tafiyar bazata a rayuwar kice ya sani fadar haka"
Shiru nayi ban ce mishi kome ba, domin ya fara bani haushi.
"Eh yau xan koma sai dai a bani amsar tambaya na" cikin jin haushi naki magana, sai dauke kai da nayi
yayi yayi nayi magana naki, sai da ya mike tare da kallon ya juya tare da kallon agogon falon. Kafin ya ce
min.
"Toh bai zama dole na shigo ba, domin daga waje bako zai yi halin shi, ga shi wannan ruwan addu'o'in
ne, idan kika sha, zaki iya shafewa a jikinki. Babangida kuma ku cigaba da addu'a Insha Allah ya kusan
Dawowa gare ku"
"Mun gode" kamar wacce aka jefo ta, ta shigo falon tana zare mana idanu.
"Dr Hayat nice na kiraka a wayar Addah Rooman nace maka sunana Ummu, wallahi ina son ka, ka
fahimce ni"
"Na Miki kama da wanda bai da abin yi ne? Ina da mata Darrah kuma kin san halinta kuwa? Idan tasan
ina niman ki, kona ki zata yi da ranki, dan haka ba soyayya ya kawo ni ba, aiki ya kawo ni idan na gama
zan koma."
"Zaki iya tafiya" daga haka ya fita ni kuma na tsaya kwashe kayan abuncin kawai naji yarinyar nan ta
fisgo ni tare da had'a ni da bango, tana shirin rufe ni da duka, ya rike hannunta. Domin bai yi nisa ba,
yana juyar da ita ita Alhaji Babba yace mishi.
"Mare Yar banza mara kunya, ban da jarabawar Ubangiji kin isa ki tab'a Rooman ce, wato dan kin ganta
kamar lomar tuwo bari ki dake ta, me ta miki?" Ganin Dr Hayat yasa jikinta ya fara rawa, bai mata kome
ba.
"Na gargad'e yau ni dake da Alhaji Babba, gobe ba zan gargad'e ki ba, sai dai akwai Aljanin da ko inuwar
ta kikayiwa kallon banza sai dai wasu idanun ba naki ba, wannan ya zama kuskure na farko da na
karshe?"
Ya fada tare da kallonta, gyada kai take kamar kadangariya, da ta samu ya sake hannun ta, da gudu ya
bar falon, ni kan durkusawa nayi ina kuka.
Dama xai tafi ne ya ga har lokacin babu Shamsudeen shine ya kawo mata tsarabar da ya kawo mata,
Allah yasa sun dawo akan lokaci da haka zata mata abu kuma ta maka mata sharri, durkusawa yayi a
gabana, tare da ciro hanky din aljuhun shi ya mika min.
"Ki daina kuka, wata rana su zasu yi akan ki, Kiyi hakuri wata rana zai labari me labarin ma wata rana
baya nan"
A hankali na mike tare da had'a kayan zan tafi Alhaji Babba ya ce min.
"Nagode Sosai" na fada tare da nufar cikin gidan, ina kuka. Har dakin mu na shiga, tare da ajiye kayan na
koma na amso kayan suna magana da Alhaji Babba.
"Wallahi duk laifina ne, da ban tsangwame ta ba, babu wanda zai tsangwame ta. Da ban tsane ta ba,
babu wanda zai tsane ta. Yarinyar tayi hakuri, tausayinta ya dame ni, Allah ya bata miji na gari tayi aure
ta huta."
"Insha Allah karshen matsalarta yazo da yardan Allah" ya fada bayan ya mike, sannan yayi mishi
sallama, bayan tafiyar shi ne aka tadda wani irin mugun gurmi, wanda ya hanani fita ko ina, ranar nayi
kuka na tsani kaina da kaina, domin duk abin da ake yi a gidan Innah bata taɓa magana ba, sai gashi
Innah da tayi magana aka nime juya zancen da cewa, asiri ta nimo dan ta ga Dr Hayat ya karkata ta wurin
Falisat, ai duk samarin da kake da asiri muke kiran su, taya zan hadu da manyan attajirai hakan.
Na tsani kaina, ka tsani duk wanda zai zo gare ni, ina ganin kiran Dr Hayat fir naki dauka, haka ya gaji ya
kira Deen shi ya gaya mishi abin da ya faru. Ya sa Deen ya kai min wayar, ina kuka ya ce min.
"A'a!"
"A'a!"
"Babu!"
"Babu!"
"Fesar!"
"Thanks"
"No nee"
"Kiyi hakuri kinji!"
"Nayi"
"Hm"
"Kiyi hakuri! Wani jinkiri Alkhairi ne, karki yarda gaggawa ya kawo Miki sharri rayuwar ki kin ji."
"Nagode"
Sallama muka yi tare da mishi godiya, amma ya ce min ba a bukata. Tun daga wannan lokacin Dr Hayat
ya damu da al'amarina, baya sati biyu me kyau yana Yola, har mubi sai da nayi wata uku sannan na koma
aikina, a lokacin mutuncin da muke da Dr Hayat yayi masifar ɓaci.
**
Gombe.
Tun da ya dawo daga Yola aiki yayi mishi yawa, kuma abin damuwar Darrah taki dawowa wai tana jiran
ya je ya dauko ta, shi kuma yaki hakan, sai da ta kwashe wata guda ta ga bai da niyyar zuwa, shine ta
kwaso sirarran sawunta ta dawo dakinta.
Ranar da ta dawo ma yana Yola, domin ya kasa hakura da zuwa can. Kwanan shi daya ya dawo.
Ai kuwa tayi tsalle tare da ihun bata yarda da ba, tunda suka fara rigima da daddare har gari ya waye
basu fasa ba domin abu daya zuwa biyu yake yawo da ita, zigar uwarta da kuma mugun jarabar kishi da
yake damun rayuwarta, shi yasa take son haihuwa domin idan ba ta nan ba bata jin akwai inda daya
kama Dr Hayat, amma haihuwar yaki zuwa. Ta buga ta raya amma fir.
Gashi ta mai yarda da kanta kamar wata injin, domin gani take idan zai kwana akan ta, ba zata tab'a
gajiya ba, kuma haka ba karamin d'aga mishi hankali yake ba.
Haka yake hakuri da Ita ba wai ba zai iya da ita bane a'a kawai abin nata ya wuce yadda ake tunani ne!
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
*EWF*
JINI...!
Mai_Dambu
Dan haka ya fara kokarin niman maganin da zai dakatar da matsalarta, Allah da ikon shi aka samu, sai dai
ita din ce taki yarda a mata allura, dakyar ya shawo kanta. Amma kuma a haka rashin mutunci take mishi
domin idan yana son yayi mata sai ta matsa mishi ya kwanta da ita. Bai tab'a kai karar ta ba, amma duk
lokacin da yayi tafiya ya dawo sai an yi shara'a.
Har Khadi ya gaji da shari'ar su, karshe ya kore su akan su sassanta kansu.
Yar matar nan bata fasa ba, sai da ya mata hauka tare da koranta daga gidan shi, rigima sosai aka yi,
inda aka gayyato iyayen su. Shiru kowa yayi a falon tare da kallon Darrah da take kuka.
"Na gaji da shari'ar Yaran ku, zasu kashe ni. Kullum bawan Allah nan yayi tafiya ya dawo toh ba makawa
sai ta kawo karar shi, wai shin kun gaya mata ita daya zai zauna da ita ne? Ko kun gaya mata cewa yana
son auren ta ne? Ban goyi bayan shi ɗan ina son shi ba. Amma maganar gaskiya takurin yayi yawa, ni
kuma na goya mishi baya duk inda ya ga mace ya kawo ta ni zan tsaya mishi, ita kuma Allah idan ba zata
iya zama na ga takarda maza ya sawwake mata." Ya wurga mishi wani jotter. A firgice ta mike tare da
kallon shi cikin kuka.
"Wallahi ina son mijina, don Allah kar a raba mu. Na rantse da Allah ba zan kuma ba" ta rushe da kuka
tare da nufar shi, tana rike kafar Baffa Saifullahi tana kuka tare da cewa.
"Wallahi ba zan kuma ba, don Allah ku rufa min asiri." Shiru Alhaji Ahmed yayi yana jin, shi kuwa Khadi
Adamu Moddibo ya kafe sai an sake ta.
"Ai ba bawanki bane rashin kunyar yau daban na gobe daban, baki isa ba wallahi sai ya sake ki. Tunda
ko anyi haka gobe ma zaki kuma" baki daya ta rikita mata lissafi, tare da kafewa sai an sake ta.
Ganin haka tayi ta kuka tare da rokon Dr Hayat yayi hakuri ba zata kuma ba, kallonta yayi baki daya ta
gigice aiko ba a gaya mishi ba, yasan tana bukatar shi domin bata ji kunyar iyayen su ba, ta makale mishi
a jiki dakyar ya rabu da ita. Sannan aka musu nasiha bayan an bawa Khadi Adamu Moddibo hakuri.
Dakyar iyayen suka shawo kan Ubansu, shima ya kafa dokar da zata hanata kawo karan jarabar ta nan,
tayi kuka har ta godewa Allah, kafin Dr Hayat ya samu sauki. Shima kuma an yi mishi fada tare da nuna
mishi kuskuran shi, amma laifin ta yayi yawa domin lokacin da Abban shi ya ce.
"Yana da kyau duk inda zaka ka gaya mata, ai yar uwarka ce, kuma tana da hakkin sanin inda zaka!"
"Kuyi hakuri! Amma gaskiya ta koma gida ta zauna, duk lokacin da aka koya mata darajar miji zan zo na
dauke ta, wai ni Darrah take kira munafiki? Ni Darrah take. Matar da nake aure sa'an Kanina na uku take
gaya min maganar da yayi mata, bayan duk wani na kusa dani bai tai ba? Taya zan iya zama da ita!
Darrah ta haura min kai duk abinda Dattijo ya yanke daidai ne amma ba zai yiwu kome zan yi sai na gaya
mata ba, domin ba uwata bace ita. Darrah bata jin kunyar ta zagi Babba ko a ina ne? Darrah bata damu
da ta mari koma waye ba? Meye nayi mata da zata tozarta min aurena? Da igiyar Aure na take abin da
take so na tab'a hanata?"
Cikin fushi Abban shi ya ce mishi.
"Sai me? Kai ba munafiki bane? Ko basan ina sane da zuwa Yola har mubi da kake ba ne?"
"A'a Ya Abdulwahab, karka b'ata goma daya bata gyaru ba, namiji ne kuma kowa yasan yadda aikin shi
yake, tunda Ita bata da kunya wallahi ina bayan ka, ka nimo macen da zata daraja ka. Me aka yi da
macen da bata san darajar kanta ba."
Baki daya suka hautsina falon yayin da Khadi ya zuba musu ido, bayan sun gama ya ce musu.
"Dattijo duk abinda ka ce haka zan yi, idan ma kace karta tafi a shirye nake na cigaba da hakuri da ita!"
"Shi kenan, ka kara mata dama. Idan bata gyara ba, ni da kaina zan sake ta" take kowa ya d'ago kai yana
kallon ta, wani irin kuka ne ya kwace mata tana girgiza kai.
"Ka ja mata kunne, daga lokacin da Maccido ya dauko mata mace ba zan hana shi abun da Allah ya
halasta mishi ba. Kuma idan wani abu ya dawo zan daure ta har igiya yayi saura" baki dayan su, suka
d'ago kai suna kallon shi.
"Da gasken gaske" tare da tabbatar musu da hakan, jikin su ne yayi masifar sanyi, domin ko ba agaya
musu ba, sun san Baffan su yana mugun son Maccido, shi yasa yake bashi damar yayi kome, kuma bai
taka mishi burki.
Haka suka gama taron su, karshe dai aka bata laifi ta kuma amince tare da yarda da kome aka ce tai,
aka musu nasiha baki dayan su.
**
Yola.
Kallon agogon hannuna nayi ina kuma kallon hanya, domin nasan warhaka ya iso daga Gombe, sai duba
wayata nake ko ya Turo min sako babu alamar haka, kamar zan kira shi sai wata zuciyar ta ce min.
*Haba sai kace ba mace ba! Idan kika mishi magana rena ki zai yi*
"Kuma haka ne" na fada a fili, muna isa kofar gidan mu, naga motar shi a tsaye, shima yana tsaye shi da
wasu mutane biyu. Ina fitowa na mikawa me napep din kudin shi sannan na juya a hankali. Wani irin
kunya ce ta cika ni, na ma rasa me zan yi koda na iso gaban su. Tsintar kaina nayi da kasa cewa kome ina
kara k'amk'ame jakar kafadana.
"Addah Rooman ina wuni?" Ya fada min, tare dariyar da ya bani nayi ina me d'ago kaina nace musu.
"Lafiya lau Addah Rooman!" D'ago fararren idanuna nayi tare da watsa mishi wata irin kallo.
Langwabewa yayi a jikin dan uwanshi.
"Mun shiga uku haka, ka koma? Kinga yi wani abu" inji dayan su. Rufe fuska na nayi, ina faɗin.
"Toh yi hakuri"
"Baki da sauki! Kwana dayawa" zan bashi amsa, Shahid ya iso, kallo daya suka mishi suka kuma kallon
juna, kafin suka kuma kallon shi. Hannu ya mika musu tare da gaisawa.
"Ni kuma Shahid Aliyu Hashim!" Sake kallon juna suka yi.
"Addah Rooman shine sai a bar bakin a waje" zabga mishi harara nayi ya ce min.
"Allah ya min tsari da auren kanin baya, wanda ya fini ma kallon yaro nake mishi balle kai, ai ni sai
dattijai ba ta yara bace matasa balle har a kai ga irin ka, fitsararre mara kunya."
Ji yayi kamar an sheka mishi ruwan sanyi, ya kurawa bakinta ido, shafa kan shi yayi sannan ya ce min.
"Toh matar manya ai idan matashi yayi karambanin zuwa gare ki, bai kyautawa kan shi ba." Wata irin
kunya ce ta rufe ni, na kasa bashi amsa. Sai sunkuyar da kai kasa nayi, kafin nace mishi.
"Ba zamu sha ba, idan dattijo yazo ki bashi" ban fahimci me yake nufi ba dan haka nace mishi.
"Karki rena min hankali mana. Ina cewa kika yi ke sai dattijai"
Ya fada a dan hasale, fahimtar yaji haushi ya sani saukar da kaina na ce mishi.
"Ba haka nake nufi ba, amma kamar maganata tayi maka zafi, kayi hakuri ba zan kuma ba" na fada a
sanyayye.
"Shine baka gaya min ba! Ai da na dawo aiki da wuri na samar maka wani abu ai."
Murmushi yayi sannan ya bude motar ya ciro min wata jaka ta mika min.
"Ki amsa"
"A'a Hamma Hayat! Hidimar tana yawa, gata jinya gata ihsani, kar gatar tai min yawa mana"
"Ni na baki! Kin roke ni ne? Dan haka amsa" karb'a nayi tare da cewa.
Ina kallon su, suka shiga motar zasu tafi nace mishi.
"Baka ji ba"
"Wannan na bayan sunan shi Adam, shi kuma wannan Dr Nu'aiym Lamido! Dukkan su yan uwa ne"
"Toh ya muka iya da halin mutumin haka yake shi yasa Bamu damu ba, amma kuma zamu yi farin ciki
sosai idan har alakar ku ta wuce haka!"
"Nagode" na fad'a ina wasa da jakar da ya bani. Kasa magana nayi ina kallon su, har suka bar unguwar
mu.
Koda na shiga cikin gidan, na samu Aunty Binta da cikinta da ya fito fili, tana zaune sai hira suke da
Mama.
"Eh basu gaya min Meye ya kawo shi ba, amma kuma sun juya"
"Babu kome" na wuce dakin wanka nayi tare da alola na saka kayan da ya taba kawo min lokacin ina
Mubi, sannan na kira shi.
"Zasu ji, amma shin sa gaske kina da samarika dattijai ne?" Ya tambaye ni. Dariya nasaka mishi sannan
nace mishi.
"Dole na damu! Katuwar mace irinki ta kira sunan tsoho ai sai duniya ta zauna da gindin ta."
"Togo ban da abin ka Hamma Hayat, kana ganin akwai matashin da zai yarda ya aure ni?"
"Kwarai da gaske! Sune suka fi yawa, ko baki yarda da kan ki bane?" Ya tambaye ni,
"Na yarda amma abin ne da kamar Wuya, domin baki daya toh"
"Nima haka" ya kashe wayar, bin wayar nayi da ido, kafin na sake murmushin jin dadi, ina gamawa na
fita lokacin su Mama sun gama ganin kayan da ya kawo min, har da maganina. Sai turaren jiki da na
kaya, murmushi nayi sannan nace mata.
"Yana da kirki sai hidima yake min kamar wasu saurayi da budurwa."
"Tab Mama yaushe zai yarda ya aure ni, shifa yana tare dani ne domin ya taimaka min, bawai dan yana
sona ba, kawai mune da naku fahimtar amma babu."
"Ni kuwa sai naga kamar akwai soyayya, domin ban kome ba a cikin wannan kyautar sai kyautar masoya
amma ban san irin naku soyayyar ba."
..
"Gaskiya Dr Yarinyar tana da abubuwan da ake bukatar kowacce mace ta samu, nutsuwa hankali, uwa
uba kunya da kamun kai, kaga yadda taki amsa kayan, gashi dariya take amma ta toshe domin...
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
JINI...!
"Sai nake ganin kamar yarinyar tana da wani abu na daban a ranta. Domin bana jin zata auri me mata?"
Inji Dr Nu'aiym,
"A'a Likita ba haka bane, matukar Jarumin mu yi shirya tabbas samun soyayyar ta, me sauki ne kuma
zata amince" kallon su yayi tare da mai da hankalin shi kacokan tukin da yake.
"Ba sonta nake ba, kawai ina tausayinta ne nake ji, kuma na kusan kamml mata aikin ta, zan daina zuwa
mata." Lekewa Adam yayi tare da kallon shi.
"Dr Kace baka sonta?" Tsuke fuska yayi tare da dauke kai, haka yasa suka zuba mishi ido, a ran Dr
Nu'aiym yace.
*Master of pretend*
Karfe takwas yayi musu a garin Gombe, sun fara sauke Dr Nu'aiym a gida, sannan shi kuma Adam ya
sauke shi a gida kafin ya wuce gida. Tana zaune a falon ya dawo babu laifi yanzu zaman ba kamar da ba,
ta gaishe shi sannan ya wuce. Ko minti biyar nayi da wucewa ba Mayar Dr Nu'aiym ta kira ta.
"Ke Kinsan inda su Ya Maccido suka tafi? Toh wallahi zance suka tafi Yola wurin budurwar shi me suna
Rooman yar Fulanin Mubi"
"Da gaske?" A matukar sanyayye, tare da tausayin kanta domin tasan duk yarinyar da ta hadu da mijinta
kuma ya kasance soyayyar su tayi kwari tabbas sunanta sorry. Dan haka ta nufi dakin shi daidai yana
daura towel domin bata ma kashe wayar ba, sai da ta shiga dakin shi.
Kallonta yayi yaga tana zubda kwalla, tausayi ta bashi amma ya zai yi, takowa yayi gabanta, tare da
rike hannunta, suka zauna.
"Me yasa zaka min haka? Dukka dukka yaushe muka yi auren da zaka kara wani?" Ta fada cikin kuka me
matukar ban tausyi, rungume ta yayi tare da sumbatar goshinta, baki daya ya hanata kukan ma, sai aika
mata yake da zazzafar soyayyar shi, wanda ya hanata kukan baki daya, sai da ya nutsu da ita sannan ya
dauke ta suka wuce ban daki, kokarin shashantar da ira kome yake, tun tana kokarin tunowa har ta daina
tuno kome sai shi da soyayyar shi.
Yayi kokarin dauke mata hanyar tafiya da ita zuwa abuja, sunyi kwanakin cikin soyayya, kafin abin ya
ciyo shi suka dawo Gombe ranar Asabar, ya fito yana shiryawa sanye da jamfa fara kal. Kallon shi tayi
iyaka haduwa ya hadu, amma kuma baki daya kishin sa yasa bata kuma marmarin kallon shi ba, ta cigaba
da abin da take.
"Allah ya kiyaye hanya" ta fada tare da mikewa, zata wuce ya riki hannunta.
"Wai ya kike so nayi ne? Yarinyar da nake zuwa duba ta babu abin da yake tsakanin mu" nad'e
hannun ta tayi kirji.
"Hayatuddeen karka rena min hankali, idan dai mace ce ka karo mana, ai ban hana ka ba. Ko hana ka
ne? Ko na hana ka ne? Ka auro Uwarta idan zaka iya zama da su, banza mara amana!" Haka tayi mishi
rashin kunya tsaf ta bar shi wurin har tana cewa.
**
Yola
Duk da ina son zuwa Mubi, amma baki daya tunda ya ce min zai zo, na kasa zuwa ko. Dan haka na gama
had'a kome na, tun kafin ya isa na gama kome, har girki nayi mishi.
Karfe daya na rana, ya iso har falon Mama ya shigo, kurawa Hoton Hamma Babangida ido yayi, kafin ya
kalle ni.
"Sabida nasan inda yake!" Da sauri na leka bayan shi tare da cewa.
"Don Allah!"
"Wallahi! Zai dawo da kanshi. Tun ranar da na fara ganin ki na fahimci kuna da blood related, amma
kuma ban sani ba ko akwai relationship me karfi haka ba, sai da naga kanin shi."
"Toh karka sake kowa yasan inda yake, ka bar shi." Na fada a sanyayye,
"Ban sani ba, sai dai ina tsoron kar wani abu ya shiga tsakanin mu ne"
"A'a zai dawo insha Allah" ban san dalilin da yasa na ki haka ba.
"Zo" bin shi nayi, ban san me yasa nake matukar tsoron dawowan Hamma Babangida ba, sai dai kuma
muna fita ya kira min ido.
Rufe bakina nayi tare da juyawa da sauri na dawo cikin gidan, me yasa sai yanzun. Har na zauna naji
wayata tana kara. Shi na gani. Dauka nayi tare da sakawa a kunne na,
"Wasa nake Miki!" Juyawa nayi na kuma fashewa da kuka, tare da jin kamar zuciyata zata buga, haka
muka isa wata mall, sai da na share kwalla na, sannan muka fita, har cikin mall din, na kasa sake jiki, haka
ya sani a gaba nayi ta kwasar kaya, a daidai wani wurin turare muka hadu da Mehd. Na kai hannu zan
dauki wani turare, kawai ya kai nashi. Kallon juna muka yi.
"Rooman!"
"Mehd!"
"Tare muke" ya fada daga bayan shi, juyawa yayi tare da kallon shi.
"Like am familiar know, fuskar ka?" Inji Dr Hayat, murmushi yayi sannan yace mishi.
"Mehd Indimi"
"Kice mishi Fiance ɗinki ne!" Juyawa Mehd yayi tare da kallon shi.
"Ok"
"Babban jahili kuwa ai kai ne," ya fada tare da takowa wurina, tare da sakala hannun shi a kuguna,
hannuna dukka biyu na dafa kirjin shi, tare da kallon fuskar shi.
"Zan tsaya a tare dake! Zan tsaya a bayan ki! Zan tsaya a gaban ki! Zan tsaya Miki har karshen rayuwar ki,
ba zan tab'a barin wannan kyakkyawan fuskar ya zubda kwalla ba. Kin fahimta muje"
Ya saka ni a gaba tare da nufar hanyar wurin biyan kudi, janyo rigar shi Mehd yayi. Shi kuma a fusace
ya juya tare da dauke shi da wawan naushi, durkusawa Mehd yayi.
"Daga mutum har aljani duk wanda ya ce zai taba ki ya fara isowa gare ni kafin ya isa gare ki"
Dakyar muka fita domin Mehd ya fusata nima yake suyi fada, ni kuma naki, yarda suyi fadar. Domin
kuka nake kamar wacce aka duka, har ya dawo dani gida, sannan ya ce min.
"Na saba dake sosai, amma gashi wanda zaki aura zai dawo zan tafi Mubi na ga Alhaji Babba."
**
Karfe shida na yamma ya isa, bayan yayi musu hidima sosai, zai dawo amma Alhaji Babba ya hana shi
dawowa bayan sun ci abincin dare , tare da Alhaji Mohammed suna hira, Alhaji Babba ya ce musu.
"Malam Hayatuddeen, shin kana bukatar kara aure ne?"
"Hmm! Duk da dai ban jima da auren ba, amma duk wacce aka bani zan amsa" ya fada cikin jin kunya,
"Ayi haka?"
"Eh mana, kaki amsar kome na sadaka, shi yasa nayi tunanin baka ita, domin naga tunda kuka hadu ba a
samu matsalar kome ba, sai ka nutsuwar da Yarinyar ta samu, dan hakan na baka ita"
Wani irin tashin hankali yake ji dangane da bashi ita da aka yi,.wani irin farin cikin yake amma kuma ya
rasa me yake ji akan haka, godiya yayi tare da jin wani masifaffen sanyi a ranshi.
"Lallai Alhaji Babba ka iya kyauta, toh na ari bakin shi na mishi godiya."
Har suka watse, Dr Hayat bai dai jin damuwa da kunci ba, ranar dare ya rana yana raya shi, washi gari.
Da asuba Alhaji Babba ya gabatar da abin da ya yanke, kowa yayi farin cikin, bayan sun fito yayi musu
sallama, tare da ɗaukar hanyar Gombe da damuwa me tarin yawa.
**
Karfe biyu na rana ya isa, bai tsaya a ko'ina ba, sai a masallaci ya sa aka kira Babangida. Ya saka shi a
gaba ya fara aikin shi, bai sha wahala ba, sai gashi aljanun da suka danne tunanin shi sun fara magana,
cikin ikon Allah ya raba shi da aljanun, sai da yayi barci na tsawon awa uku masu kyau, kafin ya farka
lokacin ana kiran sallah magrib, kallon juna Dr Hayat yayi sannan ya ce mishi.
"Ina wani gari ne nan? Waye kai? Me ya kawo ni nan? Ina Umm-e-Rooman?"
"Kayi sallah sai mu karasa cikin gidan, daga nan kaji me ya faru" kamar zai yi kuka haka ya wuce masallaci
bayan an sallah magabri, ya sauke sallah la'asar da yake kan shi, sannan suka nufi cikin gida, amma sai
bayan isha. Kasa cin abinci yayi yana kallon Dr Hayat, yana jin wani abu a ranshi.
"Waye kai?"
"Hayatuddeen Abdulwahab Adamu Moddibo! Kana cikin estate din Moddibo Estate. Shekara biyar da
wuce."...
Shekara biyar da suka wuce, shiru yayi tare da kallon Mahaifin Shi da suke ta samun matsala da Ummin.
"Abba ni ban ga wani abun tashin hankali ba, kuma idan ka duba abin taimakawa al'umma ce."
"Kayi min shiru!" Ya daka mishi tsawa, ganin haka Dr Hayat ya fita daga cikin gidan, inda ya dauki motar
shi ya nufi cikin gari hira. A can yayi dare a hanyar dawowan shi ne, ya hango Babangida yana ihu da
burgima, shine ya tsaya tare da taimakon shi domin karon farko yana ganin shi ya hango Aljanu suna
bibiyar shi, shine ya taimaka mishi bayan yayi mishi addu'o'in, ya saka shi a motar shi, duk da Mahaifin
shi yayi mishi iyaka da hidimar Aljanu, baki daya yayi mishi babban iyakar da sai da Moddibo yayi mishi
fada.
Tun daga lokacin Khadi Adamu Moddibo ya dauko Malam Umaru, yana duba Babangida domin kuwa sun
yi haka ne domin Dr Hayat ya nutsu akan karatun shi.
Haka ya tafi karatun shi domin kuwa, ba dan haka ba zai tab'a karatun shi ba, sannan ya gaya mishi
yadda suka zauna, har lokacin da yayi mishi aikin shi
Dawowa labari.
"Zaka iya tafiya duk lokacin da yayi maka, tunda lafiya ce kuma ka samu, amma daga kai har ita Rooman
kun yi sakaci da addu'a sosai."
"Na tuna, na tuna karancin da ka min Nagode Sosai, Allah ya bani hanyar da zan taimaka maka" ya fada.
Inji Babangida
"Babu kome" inji Dr Hayat, kasa magana yayi can ya kalle shi.
"Don Allah Rooman tayi aure?" A sanyayye ya kalle shi.
"Alhamdulillahi!"
Wani irin tausayin kan su ne ya cika mishi zuciya, daga nan yayi mishi sallama.
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
JINI...!
×Yafi Ruwa Kauri×
Mai_Dambu
**
Kasa sukuni nayi domin tunda ya gaya min Hamma Babangida yana nan naji hankalina ya tashi, tare da
jin kamar da kar ya dawo, haka na zauna suku² domin lokaci guda zazzaɓi ya saukar min ga wani irin
faduwar gaba, kai ko tuna sunan shi nayi sai naji kamar zuciyata zata buga.
Tun babu wanda ya fahimta, har suka fahimci a rud'e nake, babu wanda ya damu da halin da nake ciki,
karshe sai fita nayi daga gidan na kira, Innah ina rusa mata kuka.
"Meke faruwa ne? Ki gaya min mike faruwa?" Ta kuma tambaya na,
"Innah yace min Hamma Babangida yana nan tare da shi, Innah kuma nasan idan ya dawo ba zai hakura
da niman aure na ba"
"Shine kika kuka? Kuyi addu'a Allah ya zab'a Miki mafi Alkhairi shine zaki kama kuka! Kul na kuma jin
kinyi kuka akan haka raina zai b'aci."
samu yana yi, yana gama abinda yake ya nufi inda hoton yake ya watsa mishi hoton tare da cewa.
"Sabida nasan inda yake!" Da sauri na leka bayan shi tare da cewa.
"Don Allah!"
Kura min ido yayi kafin ya ce min.
"Wallahi! Zai dawo da kanshi. Tun ranar da na fara ganin ki na fahimci kuna da blood related, amma
kuma ban sani ba ko akwai relationship me karfi haka ba, sai da naga kanin shi."
"Toh karka sake kowa yasan inda yake, ka bar shi." Na fada a sanyayye,
"Ban sani ba, sai dai ina tsoron kar wani abu ya shiga tsakanin mu ne"
"A'a zai dawo insha Allah" ban san dalilin da yasa na ki haka ba.
"Zo" bin shi nayi, ban san me yasa nake matukar tsoron dawowan Hamma Babangida ba, sai dai kuma
muna fita ya kira min ido.
"Wasa nake Miki!" Juyawa nayi na kuma fashewa da kuka, tare da jin kamar zuciyata zata buga, haka
muka isa wata mall, sai da na share kwalla na, sannan muka fita, har cikin mall din, na kasa sake jiki, haka
ya sani a gaba nayi ta kwasar kaya, a daidai wani wurin turare muka hadu da Mehd. Na kai hannu zan
dauki wani turare, kawai ya kai nashi. Kallon juna muka yi.
"Rooman!"
"Mehd!"
"Tare muke" ya fada daga bayan shi, juyawa yayi tare da kallon shi.
"Like am familiar know, fuskar ka?" Inji Dr Hayat, murmushi yayi sannan yace mishi.
"Mehd Indimi"
Mikawa Dr Hayat hannun yayi.
"Excuse me Young Man! Ina son magana da Mss Yakub Yero" ya tako gabana.
"Kice mishi Fiance ɗinki ne!" Juyawa Mehd yayi tare da kallon shi.
"Ok"
"Babban jahili kuwa ai kai ne," ya fada tare da takowa wurina, tare da sakala hannun shi a kuguna,
hannuna dukka biyu na dafa kirjin shi, tare da kallon fuskar shi.
"Zan tsaya a tare dake! Zan tsaya a bayan ki! Zan tsaya a gaban ki! Zan tsaya Miki har karshen rayuwar ki,
ba zan tab'a barin wannan kyakkyawan fuskar ya zubda kwalla ba. Kin fahimta muje"
Ya saka ni a gaba tare da nufar hanyar wurin biyan kudi, janyo rigar shi Mehd yayi. Shi kuma a fusace
ya juya tare da dauke shi da wawan naushi, durkusawa Mehd yayi.
"Daga mutum har aljani duk wanda ya ce zai taba ki ya fara isowa gare ni kafin ya isa gare ki"
Dakyar muka fita domin Mehd ya fusata nima yake suyi fada, ni kuma naki, yarda suyi fadar. Domin
kuka nake kamar wacce aka duka, har ya dawo dani gida, sannan ya ce min.
"Na saba dake sosai, amma gashi wanda zaki aura zai dawo zan tafi Mubi na ga Alhaji Babba."
**
Karfe shida na yamma ya isa, bayan yayi musu hidima sosai, zai dawo amma Alhaji Babba ya hana shi
dawowa bayan sun ci abincin dare , tare da Alhaji Mohammed suna hira, Alhaji Babba ya ce musu.
"Hmm! Duk da dai ban jima da auren ba, amma duk wacce aka bani zan amsa" ya fada cikin jin kunya,
"Ayi haka?"
"Eh mana, kaki amsar kome na sadaka, shi yasa nayi tunanin baka ita, domin naga tunda kuka hadu ba a
samu matsalar kome ba, sai ka nutsuwar da Yarinyar ta samu, dan hakan na baka ita"
Wani irin tashin hankali yake ji dangane da bashi ita da aka yi,.wani irin farin cikin yake amma kuma ya
rasa me yake ji akan haka, godiya yayi tare da jin wani masifaffen sanyi a ranshi.
"Lallai Alhaji Babba ka iya kyauta, toh na ari bakin shi na mishi godiya."
Har suka watse, Dr Hayat bai dai jin damuwa da kunci ba, ranar dare ya rana yana raya shi, washi gari.
Da asuba Alhaji Babba ya gabatar da abin da ya yanke, kowa yayi farin cikin, bayan sun fito yayi musu
sallama, tare da ɗaukar hanyar Gombe da damuwa me tarin yawa.
**
Karfe biyu na rana ya isa, bai tsaya a ko'ina ba, sai a masallaci ya sa aka kira Babangida. Ya saka shi a
gaba ya fara aikin shi, bai sha wahala ba, sai gashi aljanun da suka danne tunanin shi sun fara magana,
cikin ikon Allah ya raba shi da aljanun, sai da yayi barci na tsawon awa uku masu kyau, kafin ya farka
lokacin ana kiran sallah magrib, kallon juna Dr Hayat yayi sannan ya ce mishi.
"Ina wani gari ne nan? Waye kai? Me ya kawo ni nan? Ina Umm-e-Rooman?"
"Kayi sallah sai mu karasa cikin gidan, daga nan kaji me ya faru" kamar zai yi kuka haka ya wuce masallaci
bayan an sallah magabri, ya sauke sallah la'asar da yake kan shi, sannan suka nufi cikin gida, amma sai
bayan isha. Kasa cin abinci yayi yana kallon Dr Hayat, yana jin wani abu a ranshi.
"Waye kai?"
"Hayatuddeen Abdulwahab Adamu Moddibo! Kana cikin estate din Moddibo Estate. Shekara biyar da
wuce."...
Shekara biyar da suka wuce, shiru yayi tare da kallon Mahaifin Shi da suke ta samun matsala da Ummin.
"Abba ni ban ga wani abun tashin hankali ba, kuma idan ka duba abin taimakawa al'umma ce."
"Kayi min shiru!" Ya daka mishi tsawa, ganin haka Dr Hayat ya fita daga cikin gidan, inda ya dauki motar
shi ya nufi cikin gari hira. A can yayi dare a hanyar dawowan shi ne, ya hango Babangida yana ihu da
burgima, shine ya tsaya tare da taimakon shi domin karon farko yana ganin shi ya hango Aljanu suna
bibiyar shi, shine ya taimaka mishi bayan yayi mishi addu'o'in, ya saka shi a motar shi, duk da Mahaifin
shi yayi mishi iyaka da hidimar Aljanu, baki daya yayi mishi babban iyakar da sai da Moddibo yayi mishi
fada.
Tun daga lokacin Khadi Adamu Moddibo ya dauko Malam Umaru, yana duba Babangida domin kuwa sun
yi haka ne domin Dr Hayat ya nutsu akan karatun shi.
Haka ya tafi karatun shi domin kuwa, ba dan haka ba zai tab'a karatun shi ba, sannan ya gaya mishi
yadda suka zauna, har lokacin da yayi mishi aikin shi
Dawowa labari.
"Zaka iya tafiya duk lokacin da yayi maka, tunda lafiya ce kuma ka samu, amma daga kai har ita Rooman
kun yi sakaci da addu'a sosai."
"Na tuna, na tuna karancin da ka min Nagode Sosai, Allah ya bani hanyar da zan taimaka maka" ya fada.
Inji Babangida
"Babu kome" inji Dr Hayat, kasa magana yayi can ya kalle shi.
"Alhamdulillahi!"
Wani irin tausayin kan su ne ya cika mishi zuciya, daga nan yayi mishi sallama.
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
JINI...!
Mai_Dambu
Kasa sukuni nayi domin tunda ya gaya min Hamma Babangida yana nan naji hankalina ya tashi, tare da
jin kamar da kar ya dawo, haka na zauna suku² domin lokaci guda zazzaɓi ya saukar min ga wani irin
faduwar gaba, kai ko tuna sunan shi nayi sai naji kamar zuciyata zata buga.
Tun babu wanda ya fahimta, har suka fahimci a rud'e nake, babu wanda ya damu da halin da nake ciki,
karshe sai fita nayi daga gidan na kira, Innah ina rusa mata kuka.
"Meke faruwa ne? Ki gaya min mike faruwa?" Ta kuma tambaya na,
"Innah yace min Hamma Babangida yana nan tare da shi, Innah kuma nasan idan ya dawo ba zai hakura
da niman aure na ba"
"Shine kika kuka? Kuyi addu'a Allah ya zab'a Miki mafi Alkhairi shine zaki kama kuka! Kul na kuma jin
kinyi kuka akan haka raina zai b'aci."
"Toh"
"Allah yayi Miki albarka"
"Amin Ya Allah"
Haka tayi ta rarrashina har nayi shiru, sannan muka shiga wani hiran na daban.
Anan take gaya min ai Alhaji Babba ya rigada ya zartar da hukunci domin ya badani ga Hamma Hayat,
nayi farin ciki amma kuma ban ji haka zai yiwu ba.
"Innah Hamma Hashim ne fa zai dawo, kina tsammanin zasu dauke ni ne su bawa bare bayan ga na gida,
Innah tsakanin mu babu wata soyayya, amma." Na fada muryana a raunane, domin kuka nake son yi
kwalla yana zuba min.
"A'a Innah! Kawai abin ne da tashin hankali, Hamma Hayat ne ya tsaya, ya kuma saka idanun akan
matsalar da ta dame ni, Innah kulawar shi tayi yawa a gare ni, kuma nasan bai za su iya cewa gida bai
koshi ba, ba za a bawa dawa ba, Innah ki fahimci yadda nayi rayuwa a baya. Idan zan yi dariya me tsawo
ne bayan zuwan shi. Alqawarin Alhaji Babba ya dauka. Iyayen Hamma Babangida sun rike ni ne da fatan
zai dawo ta sanadina, Yau kuma gashi ta sanadin jinyata zai dawo. Shi kenan" na ja hancina ina shashrkar
kuka.
"Ki kwantar da hankalin ki." Insha Allah Ubangiji yana ji kuma yana ganin mu, Insha Allah zan kawo
Miki mafita." Ta gaya min,
"Zai ji Insha Allah" na juya zan koma kawai nayi kicibis da shi yana tsaye, wannan phonix light din yana
fita a jikin shi, shafa hannuna nayi naji babu zoben, murmushi yayi sannan yace min.
"Wai kai me alakata da kai ne? Ka rabu dani mana, ka dame ni ka damu rayuwata." Na fada cikin
tsananin tsoro da damuwa. Hannun shi ya d'aga, wani farin haske ya bayyana.
"Zan ga yadda zaa yi auren ki Indai ba maza biyu zaki aura ba, au Ashe kin manta wannan abin a ban
daki" ya ciro zoben yana nuna min tare da damke shi sai da ya narke.
"Meye nayi maka? Meye na tsare maka? Na zata so shine ka bar wanda kake so ya rayu cikin salama!
Meye nayi maka ne?" Na fada da mugun karfi.
" Ka kashe ni kawai, ka kashe ni kawai" na fada ina kuka.
"Ba zan kashe ki ba, sai dai babu wanda zai rab'e ki ya rayu cikin aminci da kwanciyar hankali kamar
yadda kika sa ba zama wani iri a cikin jinsi na da al'umma ta, na tsawon wata uku, matukar baki dawo
gare ni ba, haka zaki rayu cikin tashin hankali da damuwa karshe na kashe gangan jikinki na dauke
inuwar ki, na rantse da abin da nake bautawa ba zan d'aga daga rantsuwa na ba, tunda kika yi sanadin
mutuwar Yarana."
"Ai wato kasan zafin Yaranka? Ka manta nima Yar wasu ce wai yaushe ka shigo rayuwata ne?"
"Na tanadar miki ukun rayuwa, sai kin so mutuwa sama da rayuwar ki"
Ban san lokacin da ya tafi ba, amma tabbas ina jin maganar shi, har lokacin kafin na mike ina kuka
saboda ban san lokacin da wannan masifar ta fada min ba, lokaci guda kome na rayuwata ya tsaya cak,
haka na shiga dakina. Ina kallon Wayata da tayi haske.
"Assalamu alaikum!"
"Kina lafiya?"
"Me kaji?"
"Dazun na wanke kayana shine na manta da zoben yau na ganshi , kuma ya lalata zoben." Na fada cikin
kuka da matukar tashin hankali.
"Gaya min gaskiya kukan daukar zoben ne ko kuma kukan dawowarsa ne?" Ya fada min haka cikin
kwanciyar hankali,
"Dawowar waye?"
"Babangida!"
"Hm!"
"Ki kwantar da hankalin ki, ki daina kuka ba zai Miki magani ba, idan Allah ya nufa Babangida shine
mijinki shikenan, sannan batun Safdar babu abin da zai iya miki, zai kuma bayyana koda yaushe idan na
ni na nime shi ba, toh ba zai tab'a zuwa gare ki ba, kinji"
Kamar wanda ya zage ni, domin gwara ya zage zai fi min sauki. Akan ya ce min na auri Babangida. Kashe
wayar nayi baki daya, nayi ta rusa kuka har lokacin kwanciyata yayi dakyar nayi sallah Shafa'i da witiri.
Da zazzabi na kwana, addu'o'in bakina kamar zasu kare, domin sai na fara
Da zazzabi na kwana, addu'o'in bakina kamar zasu kare, domin sai na fara barci zan ji kamar aka tashina,
karshe haka na janyo wata na kunna, banyi wata sanya ba, na kira Shi, kamar yasan zan kira shi.
"Eh tashi na ake ki naji ana ja min bargo." Shine na ce bari na kira ka, ko zaka bani addu'o'in da zan yi
barci.
"Ok jeki yi alola ina jiranki" mikrwa nayi na nufi ban daki nayi alola, sannan na dawo na kwanta nace
mishi.
"Na dawo"
"Masha Allah! Saka wayar a kunnenki idan kuma kina da Bluetooth, ki saka.".dauko Bluetooth din nayi
na saka a kunnena, na kwanta tare da jin shi. Haka yayi ta min karatu har barci ya dauke ni, baya tare da
ni. Amma yadda nake sauke ajiyar zuciya ya fahimtar dashi nayi barci dan haka ya kashe wayar tare da
mata addu'o'in niman tsari.
Gombe
Washi gari.
Kallon juna suka yi shi da Dr Hayat, kafin ya ce mishi.
"Likita Nagode duk da kace ba zaka kai ni ba, sai dai Malam Adam Nagode Sosai. Allah ya bar zumunci."
"Malam Hashim idan ka isa gida ka haɗa mu da iyayen ka, mu gaisa" inji Khadi Adamu Moddibo,
"Insha Allah"
Haka suka yi sallama, cike da kewar juna, har zuwa inda motar da zai kai su Yola.
Shi kan shi bai da nutsuwa, yana nan ne amma baki daya zuciyar shi tana Yola, ji yake kamar ya je ya
dawo da Babangida, amma babu hali. Ga wani shegen masifa da ya tsiro kamar an mishi laifi, nan kuwa
ba a mishi kome ba, zunzurutun kishi ne yake damun shi. Kasa hakuri yayi sai da ya kira Ruman.
"Kisan na damu dake, shi yasa nake jin haushin duk wanda zai Miki wani magana, Please ki kula da kanki,
ban da shirme ki kama kanki ki zama clTassic lady, babu wanda zai rena min tske jin ji my baby doll"
Ya fada yana shafa kavn shi, shi kan shi yasan ya zare, ko nace Ya zauce. Wasu maganar da yake ma shi
bai san me yake gaya mata ba, shi dai yasan yana bala'in tausayinta bayan nan baya ji ko akwai wani abu
da zai hada su.
Da ya gama soki burutsun shi ya mata sai da safe, abin yana masifar d'aga mishi hankali.
**
3:05pm
Ina wurin aiki gabana ya fadi, wani irin tsoro ya shige ni. Karfe uku da minti goma Mama ta kirani.
"Rooman ga Yayanki ya dawo" hawaye ne suka zubo min, bakina yayi nauyi kamar ba zance kome ba, na
ce mata.
"Atoh ya kamata dai" ta fada, kashe wayar tayi, na kira kaina a jikin kujera na sake wani irin kuka, shi
kenan!
A daddafe muka tashi, sannan na nufi gida. Kamar munafuka haka na isa falon, suna zaune ana murnar
dawowar shi.
"Assalamu alaikum!" Nayi sallama da raunanniyar murya, sannan na shigo falon. Mikewa yayi yana jikin
shi yana keerma.
"Rooman!" Kallon shi nayi, na rasa me zance mishi, domin ta bani haushi da ya dawo kawai na fashe da
kuka, tare da wuce shi da mugun gudu. Bin bayan yayi har bakin kofar yana buga kofar, amma fir naki
budewa, haka ya hakura ya barni.
"Ba mamaki sabida abin da ta faru ne tun farko." Ajiyar zuciya ya sauke.
"Nayi kewarta sosai"
Haka suka sha hiran su, ni na sha kuka na. Da dare ma dana fita diban abinci, yana falon Mama tana
dakin Baffa Chindo, yana gani na, ya mike tare da biyo ni. Ina ganin shi na wani b'ata rai.
"Babu kome fa" na fada ina kokarin barin kitchen din, amsar abincin yayi yana kallon yadda nake kokarin
danne kwalla e zata zubo min.
A hankali ya tura kofar kitchen din ya jingina da shi bayan ajiye abincin a kitchen island.
Shiru nayi ban bashi amsa ba, kawai ya tako kamar zai shiga jikina, sai da na makure da cabinet na
kitchen din idanuna, yana zubda kwalla.
"A da can baya Rooman da na sani ba haka take ba, amma yanzu bayan shekara goma, ta sauya daga
yadda na santa, shin ko wani yayi min shigar sauri ne ban sani ba?"
"Don Allah ka bani hanya" turo kofar Aunty Binta tayi ta ganmu haka.
"Eh Aunty muna zantawa da yarku ce, sai bani wahala take"
Bayan fitar ta, kamar an ce na matsa daga gaban shi, kawai Naji hannun shi a gefen cikina, ya dawo
dani gaban shi.
"Me yasa zaki gudu" had'a karfina yi wuri guda na ture shi sannan na bar kitchen din, ai kuwa kamar
maye ya biyo ni, ina shiga kiran Dr Hayat yana shigo min.
Dauka nayi tare da cewa.
"Barka!"
"Alhamdulillah" na ce mishi.
"Lafiya lau"
Yana kashe wayar na d'ago kai babu Hamma Babangida, tab'e baki nayi tare da gyara zamana, ina sane
da fitar shi amma ban zata yayi zuciya har haka ba.
Ban daki na shiga nayi alola sannan na fita na tadda sallah Shafa'i da witiri, bayan na idar ne ba kwanta,
barci me nauyi yayi gaba da ni.
**
Gombe.
Tun da Adam da Hashim suka bar Gombe ya kasa zaune ya ya kasa tsaye, hankalin shi yana Yola gani
yake kamar Hashim na isa can Yola rungume Rooman zai yi shi yasa yayi ta kiranta yana mata kashedi da
hannunka me sanda, karta sake wani abu ya had'a su, karta kuskura wani abu ya shiga tsakaninsu da
Babangida, kai ko Darrah bai ta kanta kamar yadda ya damu da Rooman.
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
JINI...!
×Yafi Ruwa Kauri×
Mai_Dambu
Duk iskancin da Darrah take wallahi bai tab'a damun shi ba, asalima sai yayi kwana biyu me kyau bai bi ta
kanta ba, sabida yadda yake faffutikar niman abin da zuciyar shi take muradi. Ta kai karan shi ya kai sau
uku wurin Khadi Adamu Moddibo, amma bai sa shi sauyawa ba, asalima sai dadda kunce mata yake
sosai, yayi ta fada yana masifa kamar me.
Karfi da yaji ya zama masifaffe, miskili mara son magana, kwanakin biyar a tsakanin tafiyar Babangida
ya fito zai tafi office ta lalle shi ɗan itama ta shirya tafiyar zata yi ta ce mishi.
"Dr ya dai na ga kamar baka da walwala ne? Wani abu ya faru ne?" Banza yayi da ita yaki ma kulata
domin a cike yake da kowa, burin shi ya shiga asibiti. Har zai fita ta ce mishi.
"Lokacin da nace bana son ganin Hashim ai laifina kuka gani, ashe kuma haka abin ya kasance, budurwar
Hashim kake so? Toh ai kuwa zan ga yadda zasu dauke ta su baka bayan ga wanda ya dace a bawa, na
share ka ne amma ai ko motsi kayi akan kunne na yake." Bai ce mata cikan ki ba, ya isa waje tare da jan
motar shi ya bar asibitin. Kai tsaye gidan Lamido ya nufa, suma sun gama shirin zasu tafi aikin. Yayi
parking ran shi a bace yake amma kuma ɗan ya gyara gama ya daidaita fuskar shi. Kallon Ummi yayi
matar Lamido, ta riko hannun Yaranta.
*Lamido! Me yasa duk tattaunawar da muka yi da kai sai ka gayawa Matarka?" Shiru yayi yana kuma
kallon Dr Hayat, shima Hayat din kallon Dr Nu'aiym yake, jikin Ummi sai bari yake, domin tasan duk hiran
da sika yi da mijinta akan Dr Hayat a kunnen Darrah..
"Ban san me yasa nake kaunar Adam ba, kodan ya kasance mutum na kusa dani oho? Amma nayi imani
akwai abin da ya sani ko uwar da ta haife shi bata taɓa sani a kaina ba, amma kai da nake ganin kamar
kafi kusa dani, muna sharing damuwar mu, ka gaya min naka na gaya maka nawa ban tab'a yin hiran ka
da wani ba, Amma kai ko tusa in nayi sai ka gayawa Ummi, ita kuma munafuka zata gayawa Darrah.
Wallahi naji zafin haka, shin da kike gaya mata kin tab'a tunanin meye zata gaya Miki akan mijinki?
Gwara ni na fito da damuwata ce fili shi kuma ki jira sakamakon abin da shirun shi zai haifar mara hankali
ha mace har mace bata da sirrin kanta, sai ta duniya. Mahaukaciya kuma
Mahaukaciya kuma kika kuskura kika min magna sai na kira kawu sha ɗari na gaya mishi jahilcin da kike
min. Ki gaya mata da kyau aure zan yi idan tayi wasa igiyar Aurenki da nata yana lilo"
Daga haka ya juya tare da barin su a wurin, cikin zafin rai Lamido ya mika mata hannu.
"Phone ɗinki?"
"Ya Lamido!" Ya kira sunan shi a tsora ce, sake tamke fuska yayi ya mika mata hannu, babu musu ta ciro
ta bashi.
A hankali ta kuma dauka ta cire a key, sannan ya bashi ya shiga Whatsp dinta, yaga Dr Darrah, bude
sakon ta yayi ya fara hango duk jiran da suke da ita ta kwashe ta gayawa Darrah, kallonta yayi shi yana
can yana alfaharin yafi karfin gidan shi, da shine da auren Darrah da tuni ya sake yar banza kome za ayi
sai ayi.
"Abokina tun na yaranta, muke raba damuwar mu, yau kinnja yana gaya min da ya kuma gaya min sirrin
shi gwara ya gayawa Yaron da bai kai ni kusanci da shi ba? Meye nayi miki kika raba min zumuntatta?
Meye na tsare Miki da kika rabani da Abokina tun na yaranta? Daga nan kar na ga kafarki a cikin gidan
gidan Moddibo ko gidan Anneh wallahi ki bar estate din nan kafin fushina ya ta'azzara akan ki jahilar
banza jahilar wofi munafuka, wallahi kika sake na juyo gidan nan kina nan, sai na miki iyaka da ni har
abada."
Ya mata tas har za tafi ya kwace dan shi a hannunta domin Babbar Yar tana gidan su.
"Wallahi kar ki kuskura naji kin je gidan mu domin sai na sake ki. Munafuka me fuska biyu." Kasa magana
tayi tana kallon shi, har ya saka kai zai fita. Ya kuma juyowa yayi mata gargad'i sannan ya fita, bai tsaya
ko ina ba sai kofar gidan su Adamu.
Kiran layin Umma Hani yayi, can sai gata. Jikinta a sanyayye ta isa wurin shi.
"Shigo"
"Amma ban ga fa'idar haka bane, idan aka san akwai wani abu a tsakanin mu zan iya shiga tashin
hankali, please mu tsayar da abin haka..."
Bata kai aya ba, ya matsa sosai kusa da ita. Tare da janyo fuskarta, ya had'e bakin su wuri guda, wani irin
tsoro ne ya kama ta, bata san lokacin fa ta ture shi ba, kuka ta sake mishi tare da kifa kanta a kan gwiwar
ta, tana kuka sosai.
"Ba nufina na Miki haka ba, wallahi na haukace akan ki. Ina sonki please"
"Meemah" Affan ya fada a hankali,
"Yawwa ga shi nan ki rike shi nasan aikin dare kike dashi anjima da yamma zan zo daukar shi!"
"Toh" ta fada tare da fita ta dauki yaron suka nufi cikin gidan.
Bai san lokacin da ya fada soyayyar yarinyar ba, daga Dr Hayat sai Adam suka san yana son Hanih amma
bayan su babu wanda ya sani, shi yasa duk abin da zai yi ko aiki ne tare suke shiga, baya tab'a shiga sai
da ita. Babu wanda ya fahimci haka, domin daga Board yasaka sunanta, Lamido irin mazan nan ne masu
mugun karfin sha'awa, shi yasa Matar shi ma a office din shi take, Indai suka hadu toh sai ayi da gaske
domin yayi ta jagwalgwalata ke.
Lokacin da ya fara son jin wani abu akan Umma Hani yayi mugun kame kanshi dan kar ta dauka
sha'awarta yake, da tazo ta fahimci yana sonta toh ba karamin rigima suke sha ba, domin matse musu
nonuwar yar mutane yake. Dr Hayat ya tab'a ganin shi sau daya shi ya mishi magana akan yana da Ya
kuma yana da Mata, itama Yar wani ce, idan ya lalata mata rayuwa kan shi ya cuta, shine ya daina itama
kuma bata son abin da yake mata, daurewa take kawai, amma wani lokacin kuka take mata. Babu abin
da yake fisgar shi kamar dirin kugunta da yan madaidaiciya nonuwarta, wanda basu cika girma ba, basu
cika kankanta ba.
Jan motar shi yayi tare da barin kofar gidan, gidan Kakan su ya nufa, anan ya samu Ummi tana kuka
tare da rokon a bashi hakuri. Zama yayi bayan ya gaida Moddibo. Sannan yace mishi.
"Moddibo don Allah ka samu malam Idi akan yar rikon Addah Jebu, Umma Hanih ina sonta zan aure ta."
Dafe kirji Ummi tayi tare da zaro idanu tace.
Gyara xama yayi ya kwashe tas abin da ya gani har da shaida, sannan ya kuma gaya mishi cewa.
"Dattijo bawai dan mun samu sab'ani bane zan yi aure, a'a dama ina da niyyata, kuma ina son na maka
magana. Toh Allah ne bai nufa ba"
"Toh Allah ya idda nufi, ita kuma kayi hakuri ka mai da ita, a ba zata kuma ba, insha Allah"
"Wallahi ba zan yarda da auren wannan munafukar yarinyar ba, wato shi yasa baka tab'a shiga tiyata sai
da rakiyarta, kome zaka yi da ita kake ni gani mahaukaciya ban san wainar da ake toyawa ba"
"Ai Yanxun kin sani? Dan haka idan kin ka kuskura kika mata wani shirme na rantse da Allah dai na sake
ki, Dattijo ka zama sheda na" ya fada cikin kwarin gwiwa.
"Ina ka kai min Yarona" fita yayi yana gaya mata kome ba, hakq tayinta kuka, ita me cika baki sai gashi ita
ce take jin labarin za a tafi niman auren mijinta, fita tayi da gudu tare da nufar gidan Darrah. Kamar
mahaukaciya haka ta shiga gidan tana ihu. Tana me zubewa akan kafet.
"Lafiya?"
"Yo ko ni da Rooman tana Gombe dan Ubanta ba sai na b'atar da shegiya ba." Ta fada tare da jan motar
ta, suka fita.
Gidan Addah Jebu suka nufa, tare da shiga cikin gidan, ai kuwa taji muryan Danta.
"Ke wacce..".kifawa Addah Jebu mari tayi, ganin haka Ummu hani ta shiga dakin tare da kiran Dr
Nu'aiym, tana kuka domin tana jin hannun ta kamar ya samu matsala.
"Dr kazo Maman Affan da Auntyn Darrah sun zo suna dukar mu."
Kashe wayar yayi ta leko tare da ganin Yadda Darrah take marin Addah Jebu. Bata gusa a wurin ba, ita
kuma matar Dr Nu'aiym tana farfasa musu kayan su.
Lokacin da Ummu hani ta kira shi suna tare da Dr Hayat da Adamu. Yadda ya amsa tare da cewa.
"Darrah da Ummi suna dukar Addah Jebu?" Tsakanin Adam da Hayat ba a san waye ya riga wani fita,
domin dukkansu mota daya suka shiga, a fusace Dr Hayat yake tuki. Har kofar gidan. Bai kashe motar ba,
ya shiga daidai lokacin da Darrah ta shake wuyar Addah Jebu tana faɗin.
" Ba zaki fito ba, dan Ubanki sai na kashe banxa." Zare belt din wandon shi yayi tare da kwashe ta, ta
zube a kasa, ya shiga kwallo da ita..adam ya nufi wuri mahaifiyar shi, ya d'ago ta. Suka shiga dakinta.
Dr Nu'aiym yana shigowa, ya amshi dan shi, ya kai mota. Tare da kallon matar shi. Komawa motar yayi
tare da rubuta mata takardan saki daya, shi kam Dr Hayat dama a cike yake da ita yayi mata dukar fitar
rai, sannan ya gaya mata da ƙatuwar murya ya sake ta saki daya. Aure babu fashi. Yadda ta daki Addah
Jebu haka ya dake ta, nata sai da yafi na Addah Jebu illa domin sanadin dukar cikin da basu san dashi ba
ya zube. Karshe Addah Jebun ce ta fito tare da rufe Dr Hayat da faɗa.
"Yadda ta dake ki, haka data daki Ummina, yadda ta Miki haka zata yiwa Uwar da ta haife ni. Wallahi ba
zan taba raga wanda bai ragawa manya ba, dan haka ta nufi gidan Ubanta ba gida ba, tunda bata da
tarbiyyar bata san darajar manyan ba, ni ba asararre bane da xan zuba mata ido.300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
EWF*
JINI...!
Mai_Dambu
"Baka da hankali ne? Wannan wani irin hauka ce? Zaka ka kashe ta ne?" Inji Dr Nu'aiym lokacin da yaga
yadda yake jan Darrah, zuciyar shi ta gama fusata take ya amsa mishi da cewa.
"Na hauka ce" ya fada tare da ajiye ta yayi tafiyar shi, asibiti aka wuce da ita, wannan abin da ta faru ya
d'aga hankalin Family baki daya, domin kuwa kowa hankalin shi ya gama tashi. Da aka ji abin da suka
aikata take aka basu laifi tare da nuna rashin jin dadin dukar da yayi har ta rasa cikin jikinta. Amma a
bangaren Khadi Adamu Moddibo bai ce kome ba, kuma bai mishi magana ba.
Akan wannan al'amarin sai gashi nan a had'a gagarumin meeting da ta janyo tashin hankalin da ya
kusan raba kawunna iyayen su, karshe shi kan fushi Mahaifin shi yayi da shi domin a gaban jama'a yayi
mishi fada yana blaming Ummi da cewa itace ta sake har Hayatuddeen yake dukar mace, karshe itama
Hajiya Rushediyya tace bata yarda ba.
"Kawai tunda ya sake ta, Allah ya haɗa kowa da rabon shi. Akan ta daki yar aiki ai sai a mata uzuri, tund
ba ita daya bace ko mu da muka haife ta bamu tab'a mata irin wannan dukar ba, amma kasa yarinyar
gaba kayi ta duka sai kace kasamu jaka? Alhamdulillahi tunda cikin ya zube kaje ka auri Rooman take ko
ruwa take oho"
Bai ce kome ba, haka kowa yaji haushin sa, karshe aka ce an tashi Addah Jebu su bar estate din.
Shiru yayi tare da mikewa zai fita.
"Zan bar gidan nan ne, akan me zata daki Matar da ta haife ta? Sannan kowa ganin laifina yake? Dan
muna da arziki sai mu wulaknta na kasa da mu? Ba zan zauna ba domin matukar dan zauna toh tabbas
Adam yana cikin estate din nan ne!"
"Dawo ka zauna. Babu inda zasu tafi domin kuwa abin da kayi baka yi kuskure ba, Addah Jebu ba sa'ar ta
bace ka min daidai da ka hukuntatta, dama na gaya muku cewa matukar aka kuma kawo min rigima akan
auren su, toh an gama auren shi da ita, dan haka Hamza ka dauki yarka Allah ya bata wani namijin da
yafi Maccido, kai ma tunda kana da wacce kake so a Yola ka tafi ka musu magana zan tafi da kaina na
nima maka auren ta."
"Wayyo Allah na, wallahi ina son mijina ba zan tab'a rayuwa babu shi ba" wannan shine ake kira jaraba,
tana son Dr Hayat amma bata san yadda zata zauna da shi ba, baki daya ta birkita musu falon dakyar aka
shawo kan Khadi akan ya amince Dr Hayat ya dawo ita domin yaki ya ce ba zai zauna da ita ba.
Haka suka tafi da ita, bayan sun watse Khadi yayi mishi magana.
"Kayi hakuri ka maida ita, ta gane kuskuren ta, kayi hakuri Allah yana alfahari da masu hakuri!"
"Tun lokacin da na sake ta, Addah Jebu ta sani na mai da ita, amma ta tafi can gidan su zata gane
muhimmancin rayuwar gidan miji da rayuwar gidan su."
"Haka ma da kayi yayi kyau, amma maganar Yola nan ka tabbatar ka tuntube su"
"Dattijo, maganar auren Yolan nan akwai gagarumin lamari me mugun tashin hankali, tun daga lokacin
da na fara ganin Hashim, na ji hankalina bai kwanta da shi ba, sai Darrah take ce min ita bata son ganin
shi tsoron shi take ji, dana bita cikin hikima da dabara, anan take gaya min cewa. Ita idan ta ganshi wani
irin tashin hankali take ji, wanda bata san dalilin ba, sai da na fara ganin Rooman a asibitin Yola nan na
lura da aljanun da suke bibiyar ta sune suke bibiyar shi, da na tsannanta bincike sai na samu ai dukkan su
kusan abu daya ne, Lokacin da naje jinyarta sai na fahimci dukkan zuri'a daya ce, kuma a daren da zai tafi
yake gaya min cewa. Malam Hayat Nagode kace min Rooman bata yi aure ba, da alama Alhaji Babba ya
ajiye min alkawarin mu ne, Dattijo wallahi sai naji baki daya na sare, suma kowa yasan da alqawarin shi
idan ya dawo zai auri Rooman, gashi ni kuma Alhaji Babba ya bani ita na tura da magabata na!"
"Karka sare! Ka cigaba da faffutikar niman ta, insha Allah Ubangiji zai baka ita. Kayi hakuri ka kuma rike
ta hannunka."
"Ai na hakura ne, ta auri dan uwanta zai fi dacewa da ita akan ta shigo cikin gidan nan ta samu tashin
hankalin Zuri'ar ta, kawai gwara ta zauna a can zai fi mata."
"Never give up, shi rayuwa ba ayin shi haka, idan kace sai ka sare taya zaka karasa yakin da ka fara?
Hmm akwai wani abu amma ba Yanxun zan gaya maka ba"
"Batun matar nan kace ka kayi mafarkinta? Amma kuma baka dauki wani mataki ba"
"Eh toh kasan ance matukar muka hadu da Yarinyar a tare damu na ganin ta, toh ban sani ba ko ita ce
Rooman ban sani ba."
"Amma ai mahaifiyarka zaka tambyarta domin ita ta gaya min." Inji Khadi Adamu Moddibo,
"Eh toh ai ita ta ki gaya min kome sai dai idan naje ta ce min akwai lokaci, kuma har yanzun lokacin nan
dai bai yi ba, shi yasa na daina tambayar ta,"
"Hmm!"
"Kuma ban tab'a jin tashin hankali ba a rayuwata, ba sai da na hadu da Ruman, Wallahi bugun zuciyata
ya girmama. Ban san yadda zaka dauka ba, amma idan na rasata xan yi hakuri amma kuma rayuwata
zata iya zama koma baya."
"Ka saka Allah a cikin lamarin ka domin idan ka biyewa mace zaka mutum ita kuma ta rayu da wanda
take so." Mikewa yayi tare da nufar waje, har ya wuce gidan shi yana shiga falon kasa ya hango Safdar
Hajbir zaune yana dariya!
"Ka zata zan kyale ne? Ai ni nake tinzara Matarka, itama Rooman bai zama dole ka same ta ba, domin
duk wanda yabi inuwata sai naga bayan shi! Balle kai haka ka kuntatta min! Ka kuntttawa rayuwata, kayi
sanadin da Yarana suka mutu. Na rantse sai naga bayan ka. Idan na barka toh tsinannen nake."
Dawowa yayi tare da zama a kujeran yana kallon shi kafin ya ce mishi.
"Wallahi bana jin kome, niman auren Rooman kuwa! Haaahaahaa. Ko kana raye ko baka raye sai na
zauna da ita!"
(Akwai wanda na sani sosai da, Ya auri Yarinyar da take da namijin dare, wallahi tunda ya aure ta, sai da
ya kusan mutuwa, kafin aka kashe auren domin wallahi Aljanin ya ilata shi na fitar hankali. Masu cewa
ko nima Aljana ce a'a Ni ba aljana bace 😂, sai dai mu'amala da masu aljanu. Dan haka bani da hurumi
da aljanu. Amma duk me shirin zuwa birnin darul Ni'im ya shirya zamu tafi)
Fada sukayi ta yi da juna, kamar zasu daku, domin kuwa Dr Hayat ta gayawa Safdar bakar magana har
ya ce mishi dan iska aljanin bogi, wannan kalaman ta mishi zafi ainun dan har wani fitar da hayaki yake
kamar zai kona gidan ya taso da mugun gudu kamar mikiya. Kafin ya iso ya b'aci, domin shi kanshi yasan
Dr Hayat ya fishi kome karfi da tasiri, ta ina ya samu wannan karfin nashi domin ya fahimci akwai wasu
khadimai na musamman da suke tare dashi bai kuma yarda da haka ba, sai da ya nime kai mishi wannan
sukar, wasu jinsi na fararren rauhanai suka sha gaban shi. Kuma yasan matukar ya ratsa tsakanin su,
mutiwa ce zai yi dan haka ya b'ace.
Dira yayi a duniyar su, tare da zama yana kallon kan shi, wata madubi. Ta bayan shi ya hango ta
sanye da fararren kaya masu sirki da ja. Gashin kanta fari kal, akwai wani zane a goshinta tayi masifar
kyau, juyawa yayi tare da kai hannun shi ya fisgota ta, sai da ya shake ta.
"Maidah karki fara rena min hankali da zaki zo min a siffar Rooman!"
"Toh ya zanyi? Ina sonka Safdar me yasa ba zaka rabu da bil adam ka dawo mu rayu ba!" Ture ta yayi
tare da mikewa yana faɗin.
"A'a kana da lokaci na, kai ne dai baka gane ba, amma tabbas wata rana zaka zo mu gyara matsalar"
"Har abada" ya mike tare da barin ta a wurin. Ba dai akan Rooman yake mata wulakanci ba, sai ta bashi
mamaki, domin sai ta tab'a Rooman din ta ga me zai mata.
Can kasar zuciyarta wani tunani yazo mata na yadda zata shirya mugunta. Haka ta bar wurin tare da
shigowa duniyar bil adam.
**
Yola
Ranar Asabar nasan Dr yana zuwa, gashi an ce zamu tafi Mubi. Wannan jarababben tunda ya dawo ya
addabi rayuwata, baki daya hawa kai ne da shi. Idan na bude idanuna naga yadda yake hauka da sunan
soyayya sai naji kamar zan mutu. Baki daya bayi da wani abin da zai nuna kalar soyayya, sai bakin naci da
takuri. Yana gaba Shahid yana jan motar Baffa Chindo yana gefe shi da Mama sai Auntyn Binta da a take
zaune kusa dani dake motar sienna Ce, Hisham kan yaki biyo mu wai zai zauna a gidan.
Mun bar gida karfe tara, karfe sha biyu yayi mana a garin Mubi, yadda na lura ana shagali ne na
dawowar shi, ban wani ji kome ba, dan haka na shige dakina, haka na wuni a dakin kamar mara lafiya, sai
lokacin yan uwan suka fara magana akan cewa Alhaji Babba ya dawo da alkawarin da ya daukawa
Babangida tunda ya dawo shi kuma Dr Hayat ya hakura ko a bashi wata budurwan a family.
Lokacin da naji maganar kallon su nayi kawai ban ce kome ba, na cigaba da abinda nake domin maganar
ya fito ta bakin Yadiko salamatu ne, a hankali na ce mata.
"Idan na hakura da Dr har abada ba zai tab'a kallon watsassiyar da tayi tallar kanta a gare shi ba. Idan
kina da kudirin ki, karki manta Allah ya gama shirya kome nashi muke jira namu kuma ya zama na
banza."
Daga haka na barta a wurin tana mamakin abinda nayi, abin ka da makira sai gashi bayan magarib ta kira
Babangida ta saka shi a gaba.
"Gashi Allah ya nufa ka dawo, toh sai ka fara maganar aure domin dai kasan Yanxun da da can baya ba
daya bane, Yanxun idanun ta ya bude da goggaya da kartin maza, akwai wani ma da yake bibiyarta sun
makale da fadin wai yana mata aikin aljanu ne, amma nasan karya ne tunda an ce ana ganin shi da ita a
Yola suna yawo hotel hotel, ga shi dai toh kayi hakuri kai ne kawai zaka iya rufa mata asiri domin bayan
tafiyar ka ta lalace.."
Nan ta kwashe kome ya gaya mishi tare da rarrashinsa, da nuna mishu cewa shine kawai xai iya jahadin
auren ta. Shi kuma gaho kallon yayi sanan ya ce mata.
Ya ficce daga cikin dakin, ya nufi waje, dariya tayi sannan tace a ranta.
Ina zaune ya shigo falon. Kallon shi nayi domin bai min sallama ba, nima kuma na watsar da shi. Daidai
nan Dr Hayat ya kirani, murmushi nayi sannan nace mishi.
Fisge wayar yayi tare da niman buga min da kasa nace mishi.
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
EWF*
JINI...!
Mai_Dambu
"Karka kusakura ka buga min waya da kasa, babu sisin ka a cikin shi, bani abu na."
"Waye ya kiraki bayan kinsan akwai akwai alqawarin." Tashi nayi tare da amsar Wayata na wuce shi.
"Alqawari? Da baka zo ka same ni da auren wani ba! Toh babu wannan maganar a tsakanin mu. Na jima
da manta da babin ka, dan haka ka barin na yi rayuwa da wanda nake so." Na bar shi nan tsaye, duk da
bai gayawa mutane abinda ya faru ba, sai dai na fahimci ya shiga tashin hankali, ga wani shegen jarabar
kishi ce da shi.
Ranar Lahadi da hantsi Yara suka shigo suna Ihun Hamma Hayat yazo, Muhsina Yar gidan Munnah da
bata wuce shekara daya da dari ba, ta shigo da murnanta tana faɗin.
"Oyoyo Hamma Hayat ya dawo" hannun ta dauke da tsarabarta,domin yana parking abin da yake fara
musu shine raba musu tsarabar su, har ya shigo cikin gidan. A falon Alhaji Babba ya fara ya da zango.
Shigowa Falon Babangida da Falisat suka yi kamar ma rige rige suke. Mikewa Dr Hayat yayi tare da
mikawa Babangida hannu, amma ya ki mika mishi.
"Assalamu alaikum" ya kuma mika mishi hannun amma yaki karb'a.
"Alhaji Babba ba zan amshi sallamar shi da gaisuwar shi ba, sai ua gaya min meye ya kawo shi"
murmushi Dr Hayat yayi sannan yace mishi.
"Wace ce mara lafiyarka?" Ya tambaye shi yana me tsare shi da idanun, yasan za ayi haka tun jiya da yaji
suna sa'in'sa akan wayar ta.
"Hamma Hayat ai an jima da bada ita ga Hamma Babangida, kuma gashi nan ya dawo kaga kenan"
"Ni kuma kwanakin baya Alhaji Babba ya bani ita Ya kenan" cakume wuyar shi Babangida yayi yana huci.
"Ba za a baka ita ba, ka koma can wurin Zuri'ar ka akwai mata babu adadi"
"Babangida kenan, kar kishi yasa ka manta amintar da yake tsakanin mu!"
"Babu kishi sai gaskiya" ya fada tare da cire hannun shi a kirjin Dr Hayat.
"Babangida baka kyauta ba, idan guga bata yi tsirar ruwa ba, ai tayi tsirar igiyar, kai ka gaya min yadda
aka yi ka fada hannun Dr Hayatu amma yanzun kike niman hanyar da zaka tozarta shi! Baka kyauta ba.
Kuma na rigada na bashi Rooman ba zan zama karamin mutum ba"
"Ba zan sauya abinda na fada ba, domin da a can baya ne baka isa ka fara zuwa niman ta ba, duk dan
baka san abinda ya faru da ita bane, shi kuma yayi mata aiki babu kome da ya bukata tsakaninmu da shi
sai dai mu bashi auren ta. Shine zamu biya shi hakkinsa domin."
Wani irin ihu Rooman ta fasa tana ban daki, tare da fitowa da mugun gudu zata fita waje. Babu kaya
a jikinta. Duk wanda ya shiga gabanta duka daya take mishi ya zub'e kasa, Babangida da gadarar shi, ya
sha gaban ta. Wani irin cakuma ta kai mishi tare da gwara shi da bango, kafin ta kai da tafita, ya fisgo
labulen falon Alhaji Babba, da karfen shi ya zare karfen tare da baza shi tana zuwa ya watsa mata tare da
rungume ta, ta baya.
"Bismillah Rahamanin Rahim! Allahu Akbar Allahu Akbar Allahu Akbar Allahu Akbar!"
Ya wani juyata tare da bugata da kasa, ya nad'e mata labulen a jikinta tare da daure kirjinta.
"Bani wani labulen!" Cikin zafin Nama, Alhaji Babba ya ciro wani ya bashi, ya daure mata kasarta yadda
duk bala'in da zata yi ba zai iya kunce shi ba.
"Sake ni!" Ta fada da karfi tana kokarin cizon shi, amma haka ya matse ta, bayan ya fara addu'o'in.
"Kawo mana gaushi." Lokacin Innah ta iso idanunta yayi jajjur, alamar tayi kuka sosai.
"Kiyi hakuri!" Inji Babangida,. Gaushin aka kawo ta juya tare da barin wurin, wani irin kuka yana taso
mata.
"Ba zan iya ganinta ba a haka, tozarcin yayi yawa, sun cutar da ita Yau kuma sun sakata fita tsirara." Ran
Dr Hayat ne ya kuma b'aci sabida yadda yaga Innah tana kuka.
Tana barin wurin ya fara aikin shi, cikin kwarewa. Ihu take tare da rawan jiki tana yaga kayan jikinta
tare da wurgi dashi tana kara, tare da fisgo duk wani abin da yake wurin tana jifan Dr Hayat dashi, tunda
suke basu tab'a ganin tashin hankali irin wannan ba, Amma ga Dr Hayat ba sabon abu bane a wurin shi
domin yasan ana haka, bai basu damar guduwa ba, yayi ta azabtar da su, tun suna yi a haukace har
azabtar ta iskar magana.
"Zan fita ban san cewa Hayat bane yake tare da ita, na rantse da babu abinda zai jawo ni, don Allah ka
barni na tafi ba zan kuma dawowa ba, kana lalata min jikina."
Bai kulata ba, sai ma kara konata da yake, tare da watsa mata ruwan bala'i na ayoyin Alqur'ani me girma.
"Waye ya turo ki?" Ya tambaye ta,
*Babu kowa dan kaina nazo ba yau na fara zuwa ba, amma yau na samu sa'ar shiga jikinta sabida ranta
yana b'ace ne, domin ta shiga ban dakin babu addu'a"
"Ai haka ne bari mu koya Miki yadda ake mutunta dan Adam, tun da ke tozartata kika so yi"
"Wallahi ba zan kuma ba, kayi hakuri ba zan kara ba ka kyale ni na tafi idan na kuma ka min abinda ya fi
haka!"
"Taya zan yarda dake ? Bayan baku da amana, idan kika ji a jikinki zaki koma da kafarki."
"Na tuba ka yafe min ba zan kuma ba, amma kace ta daina shiga ban daki babu addu'a"
"Ai!" Ya fada tare da sakata a gaba yana mata addu'o'in da yake yi ga taurarrun aljanu irinta, sai da
shigowa Safdar yayi yana cewa.
"Ka kyale ta! Tunda ba itace me laifi ba, a dan gaskiya kuke so kamata yayi ka gyara alakar ku da Zuri'ar
Yero!"
"Lallai kuwa ka kyale mu, wallahi abinda kake yi, ko na fada musu daga inda ka fito muga yadda zasu
baka Rooman din!" Banza ya bawa ajiyar shi.
"Alhaji Hashim Yero, kace Hayatuddeen Moddibo ya kyale mu! Domin shi din makiyin kune da suka yi
sanadin barin ku Gombe, kakar shi na biyu shi ya dauke Kakar Kakan ka, Balaraba. Shin zaku goge
wasiyyar Kamaludeen Yero ne? Anya kuna da kishin sa kuwa? Indai haka ne toh lallai baku da amana
baku da alƙawari makiyin ku ne yake rayye cikin ku, hahahah" ya fada yana dariya, baki daya Dr Hayat sai
da ya shiga tashin hankali, a daddafe ya cigaba da aikin shi karshe sai da suka fara ihu tare da niman
gudu, cikin mugun taurin kai ya ce mishi.
"Nasan daga yau kusancinka da ita zai raunana na rantse da abin da nake bautawa sai na lalata rayuwar
Rooman. Allah ya baku Sa'a."
Tun daga haka ya fita, babu wanda ya iya cewa kome, kallon kasa Alhaji Babba yayi bayan, ya gama
mata ruki'a. Kallon shi Babangida yayi tare da cewa.
"Malam tashi ka bar mana gidan mu, tunda ka gama aikin ka, ba damu rushe wasiyyar ahalin mu ba, ka
tafi bam.."
"Hashim!"
"Karka tab'ata!"
Inji Dr Hayat,
Ya dauke ta cak, yayi cikin gida da ita, cikin fushi Babangida ya sha gaban shi.
"Ba zan Barka da ita ba, har sai an daura muku aure a yanzun kuma tana karkashin kulawa ta ce."
Haka yayi ta jan shi da fada tare da kai mishi duka, Dr Hayat bai kula shi ba, domin yasan ba yin kanshi
bane.
Koda ya shiga da ita Falon Innah a kujera ya kwantar da ita. Yana mikewa Babangida ya rufe shi da
duka, sosai fa domin wani irin tinzara yake ji, tare da jin kamar Dr Hayat ya shiga rayuwa nashi.
Dr Hayat bai tanka mishi ba, kuma bai rama ba. Sai da Innah ta kifa Babangida da mari, kafin ya Kyale
shi.
"Kana da hankali? Mutumin da ya bada Rayuwar shi domin ita, yayi jinyar ka na tsawon shekaru. Ta fita
ka tsaya mata a hanya ta bangaje ka, hallo shi ya tsaya mata. Hmm shine zaka dake shi akan me? Baka fi
karfin shi ba, ya kyale ka ne sabida wani dalili nashi."
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
*Kuyi hakuri wallahi bana jin dadi ne sosai*
EWF*
JINI...!
Mai_Dambu
BABI NA HAMSIN
"Innah makiyin mu ne shi! Shi din jinin Hayatuddeen Moddibo ne, wulakanci da cin zarafin al'umma a
jinin su take. Tozarta dan uwan su ba wani abu bane. Indai wannan ne ake mishi kallon namiji toh lusari
ne, domin matar shi tafi karfin shi.
Matukar ina raye Rooman ba zata tab'a shiga gidan da babu namiji, domin sai yadda mace tayi dashi. Su
kan su Zuri'ar Hayatuddeen Moddibo basu sa had'inka, basu da tarbiyya sai yadda suka yi da Iyayen su,
mu kuma an rene mu da tarbiyya ce gaba fa baya. Shi zaki dauki Yarki me daraja ki bashi? Innah!"
"Innalilahi wainna illahir rajioun, Allahumma ajirnii filmusiibati haza.wa’akhlifni khairan minha, Ya Allah"
ta fada tare da dafe kirjinta, yau kadai idan da za a gwada jinin ta, ya shura dari uku da yan kai, ba kukan
labarin take ba, kukan halin da Yarta take ciki take ga wannan al'amari na Zuri'ar Yero tasan basu rena
magana ta ina zata fara?
"Inn!"
"Kai jahilin ina ne?" Dr Hayat ya tambaye shi a sanyayye,
"Na gidan ku! Ka san ina kake? Kana cikin zur'ar Kamal Yero ne dan haka ka fita daga cikin gidan nan
kafin ka ba illataka." Murmushi yayi mara sauti sannan ya ce mishi,
"Idan babba ya shiga irin wannan yanayin ruwa ake bashi, magana tab'a mishi zuciya take, idan kana
sonta ka bata ruwa tasha zai sanyayya mata zuciya. Innah kiyi hakuri" daga haka ya fita, daga cikin gidan.
Falisat ta biyo shi tana kallon shi shi. Lokacin da ya shiga Falorn Alhaji Babba yayi shiru, zama yayi sannan
yace mishi.
"Toh gashi yau zuwa bata zama Alkhairi ba, abubuwa dayawa sun faru. Kayi hakuri" daga haka ya mike
bayan ya ajiye mishi abun da yake bashi duk zuwan shi. Har lokacin Alhaji Babba bai ce uffan ba, yana
daga Falon yana yana jin dirin motar shi, ajiyar zuciya ya sauke, tare da kallon kudin da ya ajiye mishi,
tausayin yaron da kawaicin shi, ya kara sanya mishi Kaunar shi a ranshi. Yadda yayi sanyi ya kara mishi
girman Yaron a ranshi..
A hankali yake sauke ajiyar zuciya, a hankali aka kira sallah azhar, ya fita yayi tare da gayawa aminin shi
halin da ake ciki, take hankalin kowa ya tashi lokaci guda suka daurawa Umm-e-Rooman laifin ita ta
kawo musu Dr Hayat, bayan sun manta da cewa Dr Hayat ya jima da su kafin ya hadu da Umm-e-
Rooman, nan suka fara kananun magana akan cewa ba zai bawa Babangida auren Rooman ba, sai Dr
Hayat. Tashin hankalin.
**
Karfe goma na dare ya iso gombe, direct gidan Khadi ya wuce, kamar zautacce. Bude kofar dakin karatun
Khadi yayi tare da zuba gwiwar shi a kasa yana kallon shi. Yayi muryan shi a shake yace mishi.
"Umm-e-Rooman da Hashim sun fito daga gidan Zuri'ar Yero ne!" D'aga kan shi yayi sama.
Sabida kwallar da ya cika kishi idanu, sannan ya gyada kai tare da cewa.
"Sun bani aurenta tun wancan lokacin." Ya tuna mishi yadda suka yi lokacin da ya gaya mishi haduwar
Rooman da Babangida, abin tausayi. Danna abin da ta gani yaji kenan lokacin da ya ce zai mishi istahara,
akan alamarin.
**
Flash back....
Lokacin da Ahalin Yero suka nausa gabas, anyi kokarin bin bayan su, amma babu dalilin su. Ga Bashir
kanin Moddibo Hayatuddeen da aka samu labarin ya b'ace washi garin tafiyar Ahalin Yero.
Haka Moddibo Hayatuddeen ya cigaba da rike sarautar Sarkin malaman Gombe, gefe guda Kawun shi
Lamir ya saka shi a gaba, domin bai da ikon yayi kome sai da sanin shi. Dake yana hankoron sarautar
malam'ntar ne.
Haka ya taba kowa, domin kuwa sai aka wayi gari Moddibo ya kwanta jinya sai an kwantar sai an tayar,
har tsawon shekaru biyar, lokacin Kanin shi Bashir ta dawo daga kasar waje da matar shi Balaraba wace
asalin sunanta Ummu Ruman ce! Ita ta haifi Balkisu, ita kuma Balkisu ta haifi mahaifiyarka, lokacin ta
dawo da ita Balkisu ce, domin Bashir ya samu cigaba, gashi bayan Balkisu Allah bai basu wani haihuwar
ba haka suka dawo sun zauna a gombe na yan shekaru, domin dayawa sun dauki alhakin Kamal Yero ne
akan shi ya jefi Moddibo, sai suka tsangwame Balaraba, ana haka Kawu Lamir ya kwanta jinya, kafin nan
ya shiga fadar abin da ya aikata, tunda ya fara tona asirin shi sai ga Moddibo Hayatuddeen ya tashi Zubur
zaune.
Abin mamaki baya karewa a duniya, karshe haka aka rufe kofar dakin da Kawu Lamir yake domin ya
fada cewa shi yayi sanadin raba ahalin baki daya, haka yayi mutuwar wulakanci, sannan aka shiga niman
ahalin Balkisu.
Bayan nan Bashir ya dauki matar shi suka koma Abuja, har Balkisu ta girma ta hadu da wani Dan nan
Nafada, duk da mun so a bada ita ga gida amma haka bai samu ba, haka aka yi auren suka zauna a
gombe, har Allah yasa ta haifi Hadiza, itama tasha wahala saboda rashin dangin mahaifiyar ta,
kasancewar ita daya ce mace, duk yan uwan ta maza ne kuma sun rasu, sai dangin mijin Balkisu suka
matsa yayi aure haka yasa shi dole yin haure bai so ba.
Bayan yyi auren matar ta fara haihuwar maza, nan suka saka Balkisu a gaba, karshe kashe auren nayi
domin takai babu lafiya ciwon zuciya ya kamata, mun yi fama da jinyarta, kafin ta rasu dama iyayen tan
sun rasu, haka yasa muka rike ta,kafin rasuwar ta, ne ta bar mana Hadiza. Har ta girma da burin niman
ahalin ta a ranta. Har suka hadu da Abdulwahab, bata fasa niyyar ta ba.
Bayan bikinta da Abdulwahab ne tayi ta bin ƙauyuka tana niman danginta har lokacin da aka haife ka,
kafin aka haifi Abeedah, sannan Aalim. Kana da shekara goma ne, garin niman danginta a Gyambu, ta
hadu da mayyar ta tab'a kurwanka. Shine lokacin ta hadu da wata mata ta had'a da shalle, ita kuma ta
ga ka dace da taimakawa wata yarinyar inda tac ce mata.
"Zan taimaka Miki na shi magani, amma zan bar mishi mahadimai na, zasu zauna a tare da shi. Idan kin
lura akwai wata mata da goyo da kuka hadu da ita, zaku shigo nan! Allah Sarki tafiyar ƙaddara baku san
junar ku ba, amma dole wata rana zaku san junar ku, ta sanadin shi da sanadin da ya kawo ta nan, zaku
kuma haduwa. Amma karki damu da sai an biya Alkhairi, kuma bar shi alkhairi da kan shi yake biyar kan
shi. Tabbas rayuwar shi zata kai gabbar da ake bukata, amma zaku yi hakuri da halin shi zaku dauke ido
akan abin da yake aikatawa.
Ban san yadda zan Miki bayani ba, zai shiga gwagwarmayar a tsakiyar rayuwar shi, gwagwarmayar da
zata hada kuma zata hana shi na shi farin cikin, amma idan yayi hakuri wata rana zai zama tarihi, amma
sai ya zama namijin duniya. Sai dai a iya tsayawa da kan shi domin fuskarta abokan gaba." Sannan ta
shafa kan ka, tana murmushi tace mishi.
"Yaro me al'ajabi zaka samu farin ciki domin ana gab da samun tambarin shahara wasu kaddaran bata
zuwa sai da kalubale, tashi kaddaran cike yake da ban tausayi da al'ajabi wasu mutanen suna shigowa
kaddaran mu ne domin muyi nasara, rasu suna shigowa ne domin mu fadi. Wasu kuma domin cimma
manufar su. A duk lokacin da haka ya faru toh kayi kokarin zama namijin gaske, kai kad'ai zaka iya, ita
kuma zata iya zuwa inda nake. Karku manta wata rana xan jira ku kai da ita domin naji hakan a jikina.
Duk lokacin da haka ya faru kayi kokarin dauke kai na wani lokaci kafin nan kome zai zama tarihi. Akwai
gujegujen da guguwa me karfi, wanda gashi can yana tunkaro nan, akwai bakar fata da bakar inuwa da
zata ingiza ko tinzara wasu abubuwan. Karka yarda ka bada damar amayar da abin cikin ka, hmm! Wasu
dangin al'ajabi, kayi hakuri da irin su, idan suka shigo cikin kaddaranka domin ba zaka iya nisa babu su
ba, domin irin su tagazawa kaddaranka zasu yi."
Ta fadi magana dayawan akan ka, wanda lokacin da mahaifiyar ka, ta gaya min ban yarda ba, sai daga
baya wasu irin abubuwan suke bayyana, daga cikin akwai auren Darrah. Sai maganar bollowar bakar
inuwa daga gabar, haduwarka da Umm-e-Rooman. Bayan nan akwai gujegujen! Na rasa gane kome akan
wannan kalmar."
Shafa kan shi yayin sannan yace.
"Wannan abin tun kafin a haife fi Rooman aka yi shi. Yau gashi nan an tadda kome."
Mubi.
Karfe shida na farka tare da mika, ina kallon labulen falon Alhaji da aka lullube min jikina sa shi. Ina tana
zaune akan abin sallah.
A hankali na sauka ina kallon ta, fuskar ta yayi jajjur, a hankali na sauka a gadon.
"Innah meke faruwa?" Kallona tayi tare sa swipe tears dinta, amma ta kasa, sai wani irin kuka take.
"Ciwon ki ya tashi, badan Hayatuddeen yana gidan nan ba, da haka zaki fita kofar gidan tsirara, yau naga
abinda yafi karfina. Ashe duk zuwan da yaron nan yake jinin mu ne... Shi yasa ya tattara kome nashi ya
ajiye a gefe baya sati biyu bai zo nan ba. Yaro kamili da yasan maganar da zai yi idan kana cikin tashin
hankali. Lallai bahaushe yayi gaskiya da ya ce. Jini yafi ruwa kauri! Ban da jinin ka waye zai yi aikin da yayi
miki bai amshi ko sisi ba, yayi jinyar Babangida bai nime sisi ba. Ban da dan uwan ka, babu wanda zai
maka haka. Kuma duk abinda aka mishi bai d'aga hankalin shi ta rama ba, har ya bar garin nan bai rama
dukar da Babangida yayi mishi ba."
"Ban sani ba, amma kuma yana da nasaba da ke! Yanzun idanun kowa yana kanki, ki shanye duk abinda
zai jawo hankalin mutane kanki" gyada mata kai nayi.
Tashi nayi jikina yana min ciwo dan ban fahimci haka ba, sai bayan da ta gaya min na shiga ban daki
nayi wanka na sauya kaya.
Na fito nayi sallah, ina idarwa sai ga Hamma Babangida ya shigo min.
"Eh" ta fada mishi tana mikewa daga sallayar, abinci ta kawo min. Dake na fara sallah, sai da na idar, na
shafa addu'o'in sannan na juya kan abincin, na fara kokarin ci, ya saka hannun shi. D'ago kai nayi raina a
b'ace, na tura mishi abincin na hakura.
"Na koshi"
Na fada tare da mikewa na nufi kitchen na dauki kofi tare da lipton, na zuba ruwan zafi da suga na dawo
falon.
Na zauna yana kallon abincin bai ci ba, na wuce dakina. Kasa hakuri yayi ya biyo ni.
Ban kula shi ba haka ya gama surutun shi, ya fita zuwa dare ina zaune aka Turo kirana. Nasan shi ne,
koda na isa kofar gidan, yana zaune a dakalin kofar gidan.
Na nufi cikin gidan, ina me had'a hanya domin wani irin ciwon kai da kuka ne yazo min.
"Alhaji Babba, don Allah ka bani Rooman mana, domin gani nake kamar ba zaka bani ita ba"
"Ka tafi sai nayi nazari" ya fada a sanyayye, haka ya mike tare da jin babu dad'i.
Washi gari.
Karfe sha biyu, Hayatuddeen Moddibo suka isa gidan mu, dama tun daren jiya Hayatuddeen ya gayawa
Abban Rooman da Alhaji Babba gasu nan zuwa.
Professor Saifullahi Alhaji Abubakar da Alhaji Ahmed, sai Mataimakin Shugaban yan sanda da
Mahaifiyar Dr Hayat. Tun da ta shigo cikin gidan, take kallon wasu matan musamman Yadiko delu
Mahaifiyar Innah, wacce take masifar kama da kakarta hajiya. Wani irin kuka take, tare da isa gaban ta,
tana kuka.
"Mahaifiyata jikar Balaraba Ummu Ruman ce" sukan su kuka suke. Ya zasu yi bayan ƙaddara tariga fata,
haka muka haka suka yi ta hira jifa jifa.
Nan suka ci abinci sannan aka fara hiran duniya, har aka gangaro maganar da ya kawo su, kamar da wasa
suka gama rokon su a bawa Dr Hayat auren Rooman, amma babu amsa.
Karshe hakan suka basu hakuri, domin Alhaji Babba yaki magana, kuma rashin maganar shi yana nufin
ba zai basu auren Rooman.
Abin ya daga musu hankali, bayan sun isa Gombe, babu wanda ya iya gayawa Dr Hayat yadda aka yi, bai
kuma bin takan su ba, ya nufi Yola.
"Kayi hakuri! Ba zan hanaka ita ba. Sai dai an rigada an yi mana iyaka da auratayayya da ku, idan matar
ka ce Allah zai baka, idan ba matar ka bace kayi hakuri!"
"A'a ban haramta maka ita ba, nima maganar magabatana nake bi" hankalin shi yayi mugun tashi.
Dan haka yayi shiru, har dare yana garin domin a dakin Deen ya sauka. Fitowa yayi suka hadu da
Babangida, mika mishi hannu yayi. Fir Babangida yaki amsa,
"Me yasa na zama makiyin ka, bayan ni din dan uwanka ne?"
"Bana son ganin ka kusa da inda Ruman take ne" inji Babangida, murmushin takaici Dr Hayat yayi, ya
koma gefe. Tare da kiran Ruman.
--
Yau kwana uku tunda su Ummi suka koma jikin mu yayi sanyi, domin na hango kaunar da matar take
min, kamar ta mai dani cikin ta, matar nan bata bar garin nan ba, sai da ta bar min awarwaron hannun
ta. Sannan ta bar garin nan tana me jin kamar ta dauke ni.
Gashi tun bayan tafiyar ta, Abban mu yake zargin Innah da son kai...
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
EWF*
JINI...!
Mai_Dambu
Gani yake kamar bata son Babangida, kamar yadda take son Hayat, shi yasa ta damu akan na auri
wanda raina ke so. Har fada suka yi shekarar jiya, akan haka. Karar motar shi naji, a hankali na kurawa
motar ido, tare da nufar shi.
Takaici ya sani wuce shi ban tanka mishi ba, domin Dr Hayat shima ya fito daga cikin motar. Fisgo ni
yayi, yana ja na.
"Ka kyale ni mana, dole ne sai da kai zan rayu? Bana son kana min haka, idan ma ance da kai zan rayu me
yasa ba zaka duba girman halaccin shi ba! Taya mutumin da ya rike ka na tsawon shekaru bai gaji da kai
ba, zai nime dan karamin abu ka gaza hakura? Naji zan aureka. Kodan na nunawa masu cewa dab mun
ga dukiya ne yasa muka juya maka baya. Amma ka ajiye haka a ranka babu batun soyayya zan yi biyayya
ne, idan kayi hakuri sallamar shi zan yi" na fisge hannuna tare da nufar shi. Kaina a sunkuye, na kasa
magana sai kukan da yake cina nake.
"Nagode da min halacci, Nagode da kaunar da ka nuna min. Dr Hayat ka min kome ta sanadinka na samu
sauki sosai. Yau ana ta tayar da jijjiyar wuya amma baja ce kome ba!"
Murmushi yayi me sauti, a hankali ya bude motar shi sannan ya ciro wani abu a cikin motar, ya bude
tare da ciro zoben azurfa me kyau yar karama da ita. Yayi addu'o'in sosai a jikinta, sannan ya ce min.
"Karki rabu dashi, karki manta da addu'a, karki yi wasa da Ibada, karki manta da lalle hannu da kafa,
addu'o'in da na baki karki manta da su, yana da kai ki iya boye damuwar ki, sannan duk abin da yake
faruwa wallahi ba yin kowa bane sharrin jinn ne domin ya tabbatar zai aikata, ba rasa ki nakewa bakin
ciki ba. Wata tafiyar da da zata cimma ki ne, domin bai zama dole ki samu kwanciyar hankali ba. Ba fata
nake Miki ba, abin da nasan yana faruwa ne. Amma ban cire rai da samunki ba, domin ina saka rai da
rahamar Allah.".ya fada min tare da shiga motar shi.
A hankali yaja motar shi ya bar gidan wanda nayi imani da Allah garin ta bari baki daya.
"Bani zoben da ya baki!" Ya mika min hannun, kallon shi nayi domin ya fara bani haushi. Rab'a gefen shi
nayi tare da nufar cikin gidan, haka ya biyo ni. Ban kula shi ba.
Bayan fitar Rooman Alhaji Babba ya turo a kira mishi Innah. Bayan ta zauna yayi shiru. Kafin ya ce
mata.
"Mariyah na kiraki ne, domin muyi magana akan Yaran nan biyu da suke niman Auren Rooman. Mariyah
Yaron nan Hayatuddeen yayi mana halicci, kuma har yau yana kan halaccin bai fasa ba, yaron ya nuna
mana shi din daga babban gida yake, duk da dama Zuri'ar mu daya ce, amma dazun Shamsudeen yayi
min wani magana da ta sani jin kunyar kai na. Ya ce min Alhaji Babba, Manzon Allah Sallallahu alaihi
Wasallama ya ce kar mutumin kirki yazo niman dayan ku, ku hana shi. Domin yin haka zai haifar da
masifa ce a cikin ku. Mariyah Yaron nan ya gaya min haka. Bayan shi Alhaji Mamman yazo min fa cewa
lallai Babangida ya dace da Rooman ba wancan yaron na, sabida kashedin da aka yi na haramta
auratayayya a tsakanin ahalin mu da tasu.
Sai dai akwai inda haka ya dace ayi akwai inda bai dace ayi ba, wallahi jikina da addu'o'in da nake ina
jin Yaron nan Hayatuddeen a raina, amma yadda kowa ya zuba min ido ya sani jin mutuwar jiki, idan na
bawa Hayar zasu zarge ni da son abin duniya, idan na bawa Babangida iyayen Yaron zasu ga rashin
dattakku na. Don Allah ki taimaka min da wani abu da zai saka ni fita duhu ina cikin rud'ani."
Hawaye ne yake zuba a idanun Innah sosai, sabida bata tab'a yarda sanadin Auren Rooman za a iya
samun matsala haka ba, ga zargin da ake mata dan haka cikin kuka tace.
"Baffa'm idan har akwai abin da ya dace da halaccin da Addah Salaha ta min, Babangida ya dace da
Ummu Ruman, Dr Hayat kuma ni zan fahimtar da mahaifiyar shi."
"A'a gani nayi Hayat din yafi dacewa da ita!" Ya fada a sanyayye, girgiza kai tayi sannan tace mishi.
"A'a Babangida dai, shi yafi dacewa da ita, Allah ya basu zaman lafiya" ta fada tare da barin dakin shi.
Rasa gane wacce irin zuciya ce da ita haka, ta danne haqqensu ta danne farin cikin su, ta hana Yarta abin
da take so. Ta zab'a mata abin da tasan bai zama dole ya faranta mata rai ba.
**
Lokacin da na shiga Falon babu Innah, zama nayi tare da fashewa da kuka, nayi kuka har ba godewa
Allah, ina zaune Innah ta shigo itama ta wuce dakinta bata kula ni ba, baki ɗaya mun xama abin tausayi,
mun zama wasu irin mutane. Ina jin ta, a daki tana waya. Da alamu da Mama take magana. Musamman
yadda naji tana kaskantar da kanta, tashi nayi tare da nufar dakin.
"Ayya Ayya Addah Salaha. Wallahi an so shiga tsakanin mu babu haka, wallahi ba zan tab'a sakawa
Ummu Ruman ta rena Babangida ba, Insha Allah ta Babangida ce"
Ban san me ta gaya mata ba, amma kuma naga yadda ta dafe goshinta, hawaye na zuba mata da alamun
bakar magana take gaya mata. Hadiye kukan da ya taso min nayi tare da nufar dakina na zauna, ina kuka
domin ban da kuka babu abin da ya rage min. Dakina na shiga na zauna ina kuka.
Lokacin guda farin ciki yayi mana sallama, gashi gidan mu ban da habaici babu abinda yake hadamu da
kowa sai mun ga arziki zamu juyawa Hamma Babangida baya.
**
Gombe
A bangaren Dr Hayat, kuwa duk mutanen fa yasan Alhaji Babba yana ganin girman su, sai da ya tura
Baban Dr Nu'aiym, amma maganar daya ce yayi hakuri idan matar shi ce Allah zai bashi ita, haka ba
karamin tashin hankalin Dr Hayat yayi ba. Darrah ita kanta sai gashi tana kuka a dawo da ita dakinta tayi
nadama, babu wanda yabi ta kanta kowa ta Dr Hayat yake bata ita ba.
A hankali abin ya kuma ta'azzara, domin kuwa ranar wata talata zasu shiga aiki ya yanki jiki ya zube,
sai da aka yi ta mishi karin ruwa. Babu shiri Ummin shi ta nufi Yola.
Ta samu Alhaji Babba. Yana falo ta zauna cikin karfin hali ta fara magana.
"Alhaji Baba, nazo ne akan maganar wancan Yaron da Ummu Ruman, nasan dukiya bata taɓa sayan
haihu da kuma ɗan Mutum, nasan karfi da iko ba zasu bamu Rooman ba, don Allah a duba halin da yake
ciki, yana kwance damuwa tayi mishi yawa, shin zai samu Ummu Ruman din ne ko ya hakura?" Shiru
yayi. Idan ya duba abin da yaron yayi sai yaji jikin shi yayi mugun sanyi. Idan ya duba yadda aka zuba
musu ido sai yaga bai dace ya watsawa Zuri'ar shi kasa ba. Dan haka yayi shiru. Kafin ya ce mata.
"Ki bashi hakuri. Allah ya bashi lafiya idan rabon shi ce zai same ta" kasa tashi tayi domin wani irin kukan
tausayin danta take yi, duk wanda ya zauna dashi zai fahimci ya haukace akan Ruman. Kai tsabar son da
yake mata. Yasa idan zai magana sai ya ambaci sunan ta. Duk inda zai zauna sai ya bada labarin ta, duk
inda ya shiga sai ya fadi wani abu akanta, shi kanshi bai san yana haka ba sai da aka dakatar dashi.
A hankali ta mike tare da shiga cikin gidan, dakin Innah ta nufa, bayan sun gaisa, ta ce Mata.
A hankali Innata ta kamo hannunta,ta zauna tare da kallon ta. Sannan ta tashi zuwa kitchen ta kawo
mata ruwa, ta sha kafin ta zauna tana kallon kasa.
"Kuyi hakuri! Wani lokacin muna sadaukar da abubuwan da muke so ne domin rufe wata shudaddiyar
halaccin da ya dace mu biya, shin zamu iya biya da abin da yake hannun mu? Shin ko zamu biya da
dukiyar mu ce? Akwai mutanen da matukar suka yi halacci suna mantawa dashi ne, kamar shi din dai
yadda yayi halicci aka saka mishi da sharri.
Wasu na iya biya da wata halaccin, Sahala ta kare min kome ta kuma zame min sulke. Ta hana
idanun ta barci, yau an wayi gari tana kallon kamar dan wani abu na daban zan ki danta ya auri Rooman!
Don Allah ki gaya mishi yadda Mahaifiyar Ruman take kuka saboda shi. Ki gaya mishi yayi hakuri
mahaifiyar Ummu Ruman tana mishi addu'ar fatan nasara a rayuwar shi" ta fada cikin matukar juriya da
hakuri.
"Mun gode da mutuntta mu da kuka yi duk da kuna da naku fahimtar, Alhamdulillahi mun gode"
daurewa Ummi take amma zuciyarta kamar zata kama da wuta, ta fito daga gidan, abin tausayi haka
suka bar garin tare da driver ta.
Bayan tafiyar ta, ne na fito domin naki yarda na fita waje mu had'a idanu, domin nasan kuka zan yi,
itama kuma kukan zata yi. Bayan isha ina zaune aka ce Alhaji Babba yana kirana. Kallona tayi sannan ta
ce Min.
"Ba sai na gaya Miki abinda zaki fada ba, tunda a cikin shekaru talatin da yan kai yaci a ce kin san darajar
kanki, dan haka biyayya yana sama da kome. Allah ya ya musayan Miki da abinda kika rasa."
"Amin Ya Allah" na nufi Falon shi da yake dauke da iyayen mu maza, na zauna daga dan nesa..kai na a
sunkuye.
"Ummu Ruman!"
"Na'am Alhaji"
"Na kiraki ne gaban iyayenku dan ke ba yarinya nace. Kina da damar zab'an abokin rayuwar ki, matukar
haka zai sanyan ki farin ciki" shiru yayi yana kallon iyayen mu. Kafin ya cigaba da cewa.
"Ina son na yanke auren ki ne nan da sati biyu. Ga Hashim ga Hayatuddeen wane ne ya kwanta miki a
cikin su?" Sunkuyar da kai anyi ban iya magana ba, hawayen da suke tsare akan fuskata sun yawaita,
sama da baya, wani irin kuka nake mara sauti. Sai da ya kuma maimaita tambayar kafin na amsa mishi da
cewa.
"Alhaji Babba duk abinda ka bani ni mai amsa ce koda haka ba zai zame min majingina ba, zan amsa
hannu bibbiyu. Zan kuma yi maraba dashi. Alhaji Babba an haife ni ne domin biyayya ba a haife ni domin
bijire muku ba, bana fatan na kunyata ahalina domin sune gata na duk inda na shiga na dawo bani da
kamar ku, karku damu da cewa zan yi kuka a'a sabo ce kawai ba kome ba. Insha Allah ana kwana biyu zai
zama tarihi" daga haka ban kuma magana ba, shiru Falon ya dauka.
"Tashi kije" mikewa nayi, Abbana ya bini da ido, yasan duk shirin Mariyah ce, amma kuma yayi mamakin
da yarinyar bata bijire musu ba.
"Alhamdulillahi, yarinyar nan har yau ban tab'a saka mata ba, kullum furucinta daya ne da wanda zata
fad'a anjima Allah ya dube rayuwarta ya basu zaman lafiya. Na yanke shawarar nan da sati biyu Insha
Allah" inji Alhaji Babba.
"Alhaji Babba amma dani za ayi sauron ko?" Wani kallon banza yayi mishi tare da nuna misji kofar ya
fita ya bar mishi Falon shi.
Bayan fitar Babangida aka tattauna, yayinda Alhaji Babba ya bada sadakina, aka yanke Auren.
Sannan aka watse washi gari gudan kowa ya shaida aka saka bikina da Hamma Babangida. Nayi kokarin
boye damuwata, amma duk wanda ya sani sai da ya tausaya min, nayi masifar lalacewa. Duk yadda baso
boye damuna abin ya ci tura. Tun daga lokacin na daina walwala,Innah ta shiga gyara min jikina ita da
kannena.
Babu ranar da gari zai waye ban yi kukan rashin Dr Hayat ba, ba dan kome na sai dan yadda ya sani amsa
sunan kaina da mace me lafiya, tunda aka saka bikin kullum yan uwan Innah suna Yola, idan ita bata je
ba, su zasu tafi. Haka yasa aka saka mana ido.
Kullum idanuna yana kan waya, kullum ina addu'a Allah yasa Dr ya kirani, amma babu wani abin da ya
kuma shiga tsakanin mu, babu waya, babu wani sakon da zan kira cewa daga gare shi ne, nakan zauna na
tambayi kaina dama Dr Hayat ba sona yake ba dama? Domin shirun yayi yawa.
"Shine baki gaya min ba Innah? Tsawon lokacin nan haka? Ai da nake duba shi."
"Zuwan mahaifiyar shi ta gaya min nima" shiru nayi nasan ba zata tab'a barina naje ba, dan haka na kira
Hamma Babangida. Dake yana son mu shirya kafin bikin bina yake, yana dauka na gaya mishi abin da
nake so." Bai Musa min ba, sai ma saka ranar tafiyar da yayi da kanshi.
**
Abuja
"Don Allah Nannah ki amince min na koma dakina don Allah, bana son yayi min kishiya ina nan zaune a
gida don Allah."
Wani kallon banza Hajiya Rushediyya tai mata sannan tace mata.
"Ban rashin zuciya irin taki har zaki yi tunanin Hanyar? Ya dake ki ya daki cikin jikin ki sai da ya zube"
"But yace min nayi hakuri ai bai sani bane" ya fada a matukar sanyayye , irin jin haushin nan tana Turi
bankin ta tare da cewa.
"Wallahi xan tafi wurinsa tunda nadan zai mai sani, haka kawai a bar rayuwar mutum babu cigaba."
"Allah ya shirya ki,. amma wallahi kin gama zama da shi domin ba zan bashi ke ya kashe min ba." Tura
baki tayi a karo na biyu, tana jin ciwon abin da yake damun ta.
"Don Allah Nannah kiyi hakuri, ki barni na koma don Allah" ta fada idanun ta yana kawo ruwa, kafin kace
me ya fara sauka akan fuskar ta.
"Dama kin san kina son zama dashi kika kasa hakuri da halin shi, idan kina son abu hakuri kake da yadda
zai zo maka amma kika kasa hakuri. Idan kina son zaman lafiya dole sai kin koyi dauke kai, tare da nuna
soyayya da kauna koda kuwa baya sonki amma fir kika ki yarda da abin da na gaya miki.
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
JINI..!
Mai_Dambu
52
Kina ganin kamar bana sonki ne, irin mijinki halin su sai su, ba kasafai ake kama su ba, nan aka taba cikin
ki, kika yi ta min rashin kunya da rashin mafadi dan haka Kiyi amfani da damar ki idan ya wuce ba zai
sake dawowa ba, shi dama sau daya ake samu a rayuwa"
"Don Allah Kiyi hakuri na koma Insha Allah zan zama yarinyar kirki"
Ta fada cikin kuka da tashin hankali. Share ta tayi tare da barin wurinta, tana ji tana kuka amma bata
kulata ba.
**
Gombe.
Ummi ta zauna a jikin shi koda ya farka kallonta yayi na few second kafin ya mike a hankali zai sauka.
"Ina zaka?"
"Ba zasu baka Rooman ba!" Ta fada mishi in sound tone, murmushi yayi sannan yace mata.
"Ummi ba a san maci tuwo ba, sai miya ta kare, ba zan kare rayuwata a nan ba, dole na tafi domin
nimawa kaina mafita"
"Kwantar da hankalin ki, idan har suka hanani ita ba zan kuma kwanciya jinya ba." Ya shiga ban daki. Fita
tayi zata kira Adam wayarta yayi kara.
*Darrah*
"Ya dai?"
"Da sauki"
"Toh ni yanzun meye nawa? Mijinki zaki samu da maganar, amma bani ba."
"Don Allah Ummi dan darajar iyayen ki, wallahi nayi nadama Ummi dan girman Allah a maida ni, wallahi
n gyara halina zan zama matar kirki."
"Darrah ba zaki sauya ba, amma tunda haka ne zan saka ya dawo dake, domin halin da yake ciki yana
bukatar me kwantar mishi da hankali, amma idan kin san zaki d'aga mishi hankali ne Kiyi zaman ki" inji
Ummi,
"A'a wallahi wallahi zan kwantar mishi da hankali, na rantse da Allah ba zan daga mishi hankali ba. Idan
kika ga wani abu sab'anin haka ki saka ya rabu dani " ta fada cikin kuka, kawai Ummi ta amince ne sabida
halin da yake ciki, yana bukatar me kula dashi amma ba dan haka ba, toh koda wasa ba zata tab'a barin
ta, dawowa rayuwar danta ba.
"Amin Ya Allah"
Daga nan ta shiga kiran number Adam, can kuwa ta same shi.
"Maza kazo"
"Ummin mu gani"
"Ka shiga cikin dakin, ka ware mishi kayan shi ina ganin zaku tafi Yola don Allah ka kula da lafiyar shi"
"Toh Ummi" ya fada bayan ya shiga dakin ya ware mishi wasu kananun kaya, bai cika saka kananun kaya
ba, matukar ba cikin gidan yake ba, amma yau Adam ya ware mishi wata bakin wandon jeans sai jar riga
na kamfanin Nike, sai turaren shi da ya fesa mishi a kayan,sannan ya ciro mishi wani canvas ya ajiye ta
shi mara nauyi sosai. Yana fitowa ya samu har ya shirya mishi kayan shi, kugun shi daure da towel.
"Ya jikinka?"
"Da sauki" ajiye mishi mai yayi sannan ya fita ya bashi wuri.
A bakin kofar ya hadu da Addah Jebu, wato mahaifiyar shi, kwandon abinci ta mika mishi tana faɗin.
"Adam zuba min nima zan ci" inji Ummi, cikin farin ciki Addah Jebu take kallon yadda suka daukaka
al'amarin su.
Murmushi Ummi tayi mata, sannan suka shiga hira sama sama, har ya gama shiryawa Adam ya shigar
mishi da Abincin.
"Samin abinci ka bar kallona" haka ya zuba mishi abincin kunun ya sha da Farfesun kan rago, ya sha
sosai. Sannan ya kalli Adam sosai.
"My ATM card! My car, kayana kala uku naga akwai wani anan, zan tafi Mubi ba zan dawo ba sai da ita
idan ban sake ta ba, zan hakura na dawo gida."
"Ina bayanki ina gefen ka, ba zan tab'a barin ka ba, bari na had'a kome na mu" haka Adam ya fita
sannan su Ummi da Addah Jebu suka shigo, ban suka shiga hira dashi tun yana kin amsawa har ya sake
jiki aka yi ta hira dashi Dr Nu'aiym ya shigo da Dr Bakoji.
"Ikon Allah Romeo, ashe zaka tashi? Mun zata dai mun kawo maka Juliet ce?" Fita su Ummi suka yi ya
kalli Dr Nu'aiym ya ce mishi.
"Eh ai gwara irin ciwon mu da irin naku masu latsa yan mata a office"
"Ban ai ban iya ba, na dai gaya maka a daina latsa yar mutane, ka dawo da Matarka."
"Zan duba!"
"Yafi kan"
"Amma yanxub kome norml bugun zuciyarka yayi daidai, sannan jinin ka ya sauka, don Allah ka rage
yawan tunani!"
" Ba zaka gane ne, itace first love dina, kuma rayuwar ta yana cikin kaddaran rayuwa. Idan na aureta
insha Allah ba zata samu matsala dani ba, ko da dangina ba. Amma duk yadda suka ce haka zan yi!"
"Amin Ya Allah" ya faɗa, daidai shigowar Adam, sannan ya mika mishi kome.
Ya mike shi kuma Dr Nu'aiym ya mika musu takardan maganin idan ka ga yadda ya fito sai ya baka
sha'awa, domin kayan sun mishi mugun kyau, sun zauna a jikin shi kamar bashi ba, dan haka ya fito yana
takawa a hankali. Yawancin Nurses da Drs yan mata sun fada soyayyar shi, amma shi ya gama fadawa
soyayyar Yar mutan Mubi ce.
Haka ya bambanta ra'ayin kowa, sannan ya wuce suka fita, Dr Nu'aiym shi ya mai da Ummi.da Addah
Jebu gida, shi kuma Romeo suka tafi Yola da tailed din shi. Suka bar Gombe.
**
Mubi.
"Alhaji tunda Rooman tana da wanda zai aure ta, shi kuma Yaron yayi Alkhairi a cikin gidan nan shine
nace ko za a bashi Falisat ce."
"Lokacin da aka ce yaron nan ta fito cikin gidan Moddibo ne kece mutum na farko da kika fara nuna
Adawarki na kar a yi wasa da zancen Manyan magabata ko?"
Wani matsanancin kunya ce ta kamata, bata zata duk abin da take akwai wanda ya sani ba, sai Yanxun
da Alhaji Babba yake gaya mata abin da tayi.
"Sai da kika cusawa Mariyah da Salaha bakin cikin junar su, haka bai Miki ba, kika shiga kika fita domin
an fasa auren Hayatuddeen da Rooman yanzun kin dibo jiki kina gaya min cewa sun dace da Falisat.
Bayan kin gama had'a husumarki. Toh zaki iya tafiya domin babu abin da zaki samu anan yadda kuka
shirya sharrin haka zai dame ku."
Kamar macijiyar da ta hadiye kwado yaki narkewa haka ta daka kai ta fita daga dakin Alhaji Babba.
Jikinta yana me mugun sanyi.
Tana shiga cikin gidan ta shiga habaici. Dake ina aiki a waje.
"Wallahi duk bakin cikin dan kaza ba zai ci dan shawo ba, kowa ya rena tsayuwar wata Ya hau ya gyara,"
murmushi nayi tare da cigaba da aikina, can tace .
" A haka za a kare auren da ake kin ma ba sai ya tabbata ba, ai wallahi kowa yaci tuwo dani miya yasha
kamar yadda aka hada mana munafunci a wurin Alhaji Babba, haka mutum zai rasa yadda zai yi Allah ya
nuna mana juma'a, watan jin kunyar wasu ya tsaya. Sai mun ga yadda mummunar kaddaran mutum zai
tsaya mishi."
Wasu maganar kamar bata da lafiya, haka muka zuba mata ido.
**
Karfe sha biyu na dare suka shigo garin Mubi, masauki suka nima, inda suka kwana bayan sun sauke
salolin kan su. Sannan suka kwanta, Adam ya nufi dakin shi, Dr Hayat ya shiga ban daki. Yayi Alolan
sannan ya tawo ya fara gabatar da sallah nafillah.har karfe biyu na dare. Yana cikin addu'o'in Safdar ya
bayyana mishi. Kallo daya yayi mishi, ya dauke kai bai kuma bin ta kan shi ba, har ya gama.
Bai kula shi ba, dariya yayi mishi sanan ya fara gaya mishi magana.
"Na san kaka jin haushina, toh ya zaka yi dani? Aure ne dai ba za ayi da kai ba, kuma muna nan sai na
baka mamaki" bai d'ago kai ya kalli Safdar ba. Haka ya gama shirmen shi ya bar dakin. Yana dariya,
Washi gari wajen goma suka isa gidan Alhaji Babba, nan ya samu kyakkyawar karb'a daga Innah da
Alhaji, babu laifin sun amshi shi hannu bibbiyu, kuma suna hidima da shi, lokacin da ya zauna Alhaji
Babba ya ce mishi.
"Amin Ya Allah" shigowar Babangida da sallama Dr Hayat ya d'ago kai tare da mika mishi hannu. Suka yi
musabaha..
"Eh toh ba a san maci tuwo ba, dai miya ya ya kare, dan haka gani nan nazo ko nayi nasara ko ba Fadi."
Mika mishi katin daurin auren yayi yana murmushi me narka zuciyar mutum.
"Amin Ya Allah"
"Ba zan biya halaccin da ka min da Ummu Ruman ba, duk abin da zaka yi sai kai yi. Amma wallahi na zan
iya biyan ka da Ummu Ruman ba."
"Toh shi kenan" jin Dr Hayat. Yana kallon yadda Babangida y fita.
Tare da Deen suka shigo dakin Innah, sun yi hira dan ban san yazo ba, dai da na fito sanye nake da riga
armaless sai skirt, kai ba sanye yake da hular karen miski, na fito Falon ganin shi ya sani komawa daki da
sauri. Sannan na saka hijab na fito.
Tunda na fito muka gaisa, sannan na shiga kitchen na kawo mishi kunun gyadar da Innah ta min wai ta
ga na rame ko zan mai da jikina kafin zuwa bikin. Ya shafa sosai har Adam shima ya sha, suna ta hira
sama sama, tashi nayi zan shiga cikin dakina.
"Hmm" na ce mishi, sai kuma ya rasa me zai ce min, dole haka na koma daki, na zauna a hankali naji
hawaye na zubo min. Kallon katin auren auren yayi, sannan ya sauke ajiyar zuciya.
Yana jin babu dadi a ranshi. Kafin ya mike tare da yiwa Innah sallama.
... Baki daya Dr Hayat ya maida gidan mu danddalin hiran shi da gani na,. Har aka fara korafin cewa
tunda ba aurena zayi ba, a sallame shi. Lokacin da suka samu Alhaji Babba da maganar bai ce musu kome
ba, har suka gama. Kamar ba zai magana ba ya ce musu.
"Yaron nan dan cikin gidan nan ne dan haka ba zan kore shi ba, ni ba butulu bane." Shiru suka yi kafin
suka shiga barin Falon shi,. Yana kaunar Dr Hayat, yana masifar jin kunyar shi, shi yasa yaki cewa kome,
yaron yayi mishi halacci. Yaron ya mishi adalci kuma har yau bai ji zai iya bawa Babangida auren Rooman
ba, yana jiran zab'in Allah ne.
**
Mutanen gombe sun kuma zuwa ganin har yau Dr Hayat bai koma ba, nan ma dai zancen daya suka
musu, ma suyi hakuri idan matar shi ce Allah dai ya tabbatar da al'amarin. Abin ya d'aga musu hankali.
Musamman da Baffa Aminu ya nuna musu katin auren. Dan haka Alhaji Ahmed ya ya kira shi da kan shi.
"Ka shirya mu koma gida ba zaku baka ita ba!" Kallon kanin mahaifin shi yayi sannan yace mishi.
"Zasu bani ita mana, ban cire rai da ita ba, karka sare min gwiwa ta."
"Na gani amma ba shi zai saka ni hakura da ita ba. Har sai sun tabbatar ba tawa bace"
"Hayat kana da hankali kuwa? Taya zaka ce ba zaka rabu da ita ba, yar gwal ce? Ko tafi sauran matan ne?
Tashi mu tafi" ya fada mishi.
"Kayi hakuri babu inda zani" ya fada tare da kallon kasa, abin duniya ya ishe Alhaji Ahmed, dan haka ya
saka kai a bar wurin shi. Haka suka bar Mubi. Washi gari ranar sai ga Darrah. Ana jibi daurin auren. Kallo
daya yayi mata bai kuma kallonta ba, kan shi a sunkuye. Bata shiga cikin gidan ba, amma kuma yadda ta
fahimci halin da mijinta yake cikin ba zai fadu ba. Dan haka ta kalle shi tare da cewa.
"Ba zasu baka ita ba. Ka tashi ka tafi basu buƙatar ka!"
"Babu inda zani!" Ya fada mata, tare da komawa gefe ya zauna. A hankali ta mike tare da nufar cikin
gidan.
"Ga dakin can" da sallama ta shigo cikin dakin. Nayi shiru abin duniya ya dame ni.
"Rooman Yakub Yero ko? Zinariyar da tayi nasarar lashe zuciyar mijina da Mahaifiyar shi. Kina son
Auren Poor dan uwanki kuwa? Ko kin makalewa gidan kudi da kika hango! Koda yake Yanxun mata sun
kware a iya bin namiji su gudu maybe shi yasa kika ce ya zauna zaku gudu ko? Toh ni dai matar shi ce.
Tunda kin san cewa bashi zaki aura ba, meye na barshi yana zaman jiran gawon shanu? Idan har da
gaske kina son shi ki fita ki fatattake shi ya bar raywarki, ya Laraba gobe Alhamis jibi zaki zama mallakar
wani me yasa ba zaki kyale ya ba."
Wani irin kuka ne ya kama ni, na tsya ina kallonta. Kafin na mike tare da ɗaukar hijab dina. Ka nufi
hanyar waje, a ran Darrah kuwa kasa boye razanatarta tayi tana Binta da ido. A ranta kuwa fadi take.
*kutumar Uba! Dole Ya Maccido ya haukace. Sama da kasa yaji abin da ake bukata shi yasa yake min
kallon mara amfani*
Biyo bayana tayi tare da zuba mana ido, yana zaune a dakalin kofar gidan mu, zama nayi a kusa dashi
tare da kallon shi.
"Ina zuwa" nace mishi. Na shiga cikin gidan, dakina shiga tare da watsi da kayana. Ina jin hawaye na
zuba min, can na hango kwalin. Dauka nayi tare da goge kwallar da ta sauka akan shi. Na fita da gudu
sauri sauri. Na nufi waje.
Ina zuwa ka zauna..tare da janyo hannun shi na bude kwalin na ciro agogo na saka mishi. Kallon shi nayi
ina murmushin bakin ciki.
"Ka tafi gida ana jiran ka! Ni ina son ka sosai" na fadi haka. Tare da barin inda yake.
Bayan na shiga cikin gidan, Darrah ta kalle shi yadda ya kafe agogon da idanun, dama shi ta sayawa
agogon. Ranar da ya dauke ta suka tafi Supermarket. Har suka hadu da Mehd. Ji yayi wani irin kwalla na
saukowa daga idanun shi. Har yanzu bai cire rai ba, zai cigaba da dakon ta, koda lokacin sallah yayi saka
adam yayi ya maida Darrah masaukin sun.
Bai fasa zaman jiran gawon shanu ba, ranar Alhamis. Yana ganin ana ta shagali bai hakura ba.
Ranar Juma'a dake an saka daurin Auren karfe biyu na rana ne, iyayen shi da abokan arziki sun zo baki
daya. Har suka dawo sallah Jumma'a babban limamin Mubi da kan shi ya samu Alhaji Babba da maganar
Dr Hayat, amma yace yayi hakuri suga abinda hali zai yi.
Dan haka kowani bangare sun sare, kowa ya gama zakuwa a daura auren an wuce wurin.
Karfe biyu da rabi, dubun dubata al'ummar Musulmi suka shaida daurin Auren Ummu Ruman da Angon
ta Ha....
```Assalamu alaikum jama'a anan na kawo karshen free pages na Jini yafi ruwa kauri. a yadda sanku babu
da matsala masoya na, masoyan asali mutanen kirki irin albarka. Nagode Sosai da nuna min karar da
kuka yi cigaban jini dai 300₦ ne Yan Niger zasu iya tuntubar Nana A'ichah... Yan nigeria su tuntube
Zahran Mai_Dambu. Idan baka son zaman grp zaka iya tuntubar Mai_Dambu ka tsaye.
Nana A'ichah
Zahran Mai_Dambu
Mai_Damhu da kanta. Duk zaku iya bibiyar dukkan mu Allah yasa mu dace Nagode Sosai.
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu```
⁵³
Ina cikin yan uwana amma babban burina naji da waye aka daura aurena, can aka fara gyaran murya.
Kafin me shaida daurin auren ya ce.
"Jama'a!" Gocewa amsa kuwwar tayi, kafin ya kuma gyara murya. Wanda yayi daidai da fitowar wannan
aljanin. Gaba na tare da sake murmushin mugunta.
"Ba zaki ji waye mijin ba, sabida na dauki fansa sama da wanda kuka min. Shima wancan tsohon da na
fahimci zai lalata min shirina, danne shi nayi sai an gama kome zai fito. So nake daga ke har shi da
mahaifiyar ki kuji kunyar mutanen da suka yi ta rokon shi akan ya bawa Dr Hayat su dauke shi mutumin
banza. Mutanen da suka goyi bayan Babangida su koma jin haushin sa tare da tsannanta kiyayyar su
akan ku.
Ke kuma na hanaki zaman lafiya da gidan Aurenki, ke Kinsan me yasa nayi yadda aka hana Hayat ke?
Hmm zaki fahimci haka lokacin da ukubata ta dame ki. Bayan nan zan fara kunyata ki gaban jama'a. Sai
dai kash shaidani da yasan ba zai same ki ba shine ya shiga tsakanin mu."
Ban iya magna ba, ina kallon shi har ya gama ya b'ace, ina jin lokacin da aka sake gud'a tare da
shigowa dakina.
"Ayirri kin zama matar Hashim!" Suka shiga watsa min turaren da yake kwalbar su. Da gudu na ture su,
tare da nufar dakin Alhaji Babba. Na same shi zaune kamar wanda aka dasa shi. Wani irin kuka na fasa
tare da fita waje da gudu kafana ba takalmi babu dan kwali, na fara kokarin keta al'umma Deen da Abdul
suna kokarin kamo ni, sabida yadda na haukace musu. Dakyar na samu inda yake tsaye, sanye da fararre
shadda ya kafa bakar hula da bakar takalmi. Sai agogon hannun shi wanda na bashi. Riko hannun shi nayi
ina jan shi, kowa sai kallona yake, shi kima bina yake har cikin gidan. Dakin Alhaji Babba ya shiga da yake
garkame wuri guda, na zube gwiwa ta, a kasa.
"Bani da abin da zan biya ka, sai dai Ya tabbatar min duk abin da ya faru shirin sa ne. Wallahi billahi azim
jiya da dare sai da Tsohon nan ya kirani tare da tambaynaa ina son ka? Na tabbatar mishi haka! Don
Allah ba dan butulcin da muka maka ba, kome kace zamu baka. Idan ta kama da dara..."
"Samun ahalin Ummina yafi abinda zaki bani. Dan haka bani ruwan sanyi." Da sauri na futa har ina
faduwa. A hankali na mike tare da nufar cikin gidan mu na tsallaka mutane na dauko ruwan sanyin. Tare
da nufar dakin Alhaji Babba.
"Zaki iya bani lalle da baho karami." Haka na kuma fita ba hado mishi.
"Bani turaren Aurenki" shima na fita. Na kawo mishi. Kallona yayi sannan ya ce min.
"Ba zan iya fita ba! Dukkan ku biyu kuna da daraja a tare da ni, karka kore ni dan Allah." .ajiye kayan yayi
ga jama'a kowa yana tsaye a bakin kofar. A hankali ya lalle su tare da kallon Babangida da ranshi yake
b'ace yaƙe.
"Fita don Allah mijinki yana kallon ki" kin motsawa nayi tare da k'amk'ame jikina a kasa ina kuka. Cire
babban rigar shi yayi tare da lulluba min. Sanan ya kira Babangida ya shigo tare da cewa.
"Toshe mata kunnen ta da wannan zanin kai ma ka rufe idanun ka. Karka yarda ka bude amma maganar
gaskiya da zaka fita zan yi aikinsa cikin nutsuwa.
Mikewa yayi tare da ɗaukata. Ihu na saka mishi bayan na cire babban rigar ina me kai mishi yakushi da
duka,.dire Ni yayi da gudu na koma bayan Dr Hayat na saka hannu biyu ba zagaya dashi kurjin shi na
rungume shi. Gam na rufe idanuna, hawaye na zuba min tare da surutai.
"Ai na gaya maka bana sonka, ni Dr Hayat nake" wani irin bugawa zuciyar shi take, bai san lokacin da ya
b'anbare ta a jikin shi ba, ya juyar da ita waje tare da rufe kofar. Bugawa take tana ihu.
"Ka bude min kofar! Waye ya gaya maka am belong to him? Ka bude min kofar! Nace ka bude min kofar,
wannan son kai ne wannan rashin adalc."
Na fada cikin kuka ina buga kofar dakin. Janyo ni yayi na ture shi tare da nuna mishi hannu.
"Amma!
"Amma Meye? Nace Amma Meye? Duk wanda ya kuskura yayi min magana sai na zage shi! Shekara
goma ina fama da ciwo har karuwa kun kirani! Kun ce min yar iska. Wasu ma sun hada yaran su Mata
abota dani. Yan uwa na da muke ciki daya sun guje. Kome ya tafi ya bar ni. Babu abinda ba a gaya min
ba! Hatta uwar da ta haife ni sai da ta juya min baya. Mama ai kin san lokacin. Me yasa kika yi ta cutar da
Innah akan Auren danki! Barmani ba yar uwar mu bace yar uwarku bace? Ban san me ye Innah tayi ba
kuka yi ta azabtar da ita da tashin hankali duk saboda Ni! Yau ma inda nake sa yakinin zan yi farin cikin
saboda ku ta hanani farin cikin, idan ta fadi ta mutu nice da asara ba ku ba, domin bani da wacce zata
jani a jiki idan wani abu ya taso. Haka kawai dan zalunci kun dauki abin da ya faru shekaru Tamanin kun
shigo dashi cikin lamarin mu, ashe Bature yayi gaskiya da yace. *Good people are like candles they burn
themselves up to give light* fakat an daura bayan haka sai ku raba jinin da ya tsaga baki dayan baku san
Halacci ba, nan aka dankarawa Yaran ku maita shi ya raba su dashi. Har kuna blaming din mu mun kawo
makiyinku cikin gidan nan. Ku d'ago kai ku kalle ni billahi azim abin da ya faru Allah sai ya bi mishi hakkin
shi shi domin ba zai yi asarar lokacin shi a kaina ya tafi sinkin fatikin"
Ina gama fadar haka na wuce su, ban bar kofar kayin Alhaji Ba nima na yanki jiki na fadi, tare da
mikewa. Kamar gawa.
Yana can yana fama da shaidanun da suka danne Alhaji Babba, waje ga Ummu Ruman cikin wani
mugun yanayi. Dariyar Safdar yaji yana rantsowa ta bangon dakin, zama yayi tare da cewa.
"Cin tuwon kishiya ramako ne, koda yake kana da kwazo zaka iya taimakawa, amma idan ka isa ka
hanani kusantarta kalli can zoben da ka bata ya fadi." Ya mike yana dariya, hankalin Dr Hayat ya kasu
gida biyu, ya rasa meke mishi dad'i.
Dakyar ya taimakawa Alhaji yayi amai, kafin ya bude kofar da sauri yana kallon su.
"Ku taimaka mishi a wanke mishi kafa da lallen nan sannan a zuba turare a cikin ruwan lallen, ina
Ruman?"
"An wuce da ita shashi su itama ta fadi." Inji Yadiko Tarasulu da tayi tsamo tsamo tana ganin tashin
hankali. Da sauri ya nufi cikin gidan, tun daga bakin kofar ya samo jin ihunta, tare da cewa.
"Don Allah ku cece ni, don Allah kar ku bari yayi min wani abu, don Allah ku cece ni"
Shiga yayi cikin sassarfa, ya shiga Falon ana ƙoƙarin kaita cikin dakin tana daujewa, ta yaga kayan jikinta.
Fisgo labulen falon Innah yayi tare da, fincikota ya lullube ta dashi. Kuka ta saka tare k'amk'ame shi.
"Hamma Hayat na ganshi a cikin dakin zai kwanta dani ne, ka tafi dani am not in safe!"
"Karki sake ki kuma rabuwa da zoben bijahi nabiyyu rahamati idan kina tare da shi Allah zai tsare ki zai
kuma miki iya da kowani mugu, karka kuma rabuwa da zoben ko ban daki zaki shiga Karki cire. Kinji kuyi
hakuri da yadda destiny din mu yazo wani lokaci abin da muke so ba shi muke samu ba, amma idan
muka duba wata masalahan sai muga dan bamu samu juna ba ai ba wani abu bane idan har Zuri'ar mu
zata dawo tsintsiya madaurinki daya. A da can baya na zake da son lallai sai na mallake ki, amma a
yanzun bana jin kome domin Babangida ma dan uwana ne, kema kuma yar Uwata ce. Insha Allah idan
ina numfashi ba zan taba barin ku kusa mu matsala akan laluranki ba, ina raye domin ku."
Haka kwalla ya shiga zuba daga idanuna, ina kallon shi tare da kasa ko motsi wato na rasa shi har
abada. A hankali ya fita ina jin yana magana da Innah.
"Adam zai kawo miki maganin da zata yi amfani da shi, amma a barta ta kwana biyu a cikin gidan nn
kafin ta tare, idan zata ta tare ku gaya min zan turo mata da addu'o'i da ruwan addu'a a zuba a gidan
Insha Allah babu abin da zai faru da ita, Innah ki tuna mata ba a wasa da addu'a, tana yawan addu'o'in
karka manta da yawan karanta suratul Yasin,A rahaman, kahf. Ta lazamci amfani da shi da shi tana yi
Insha Allah zai nisance ta, zai guje ta. Allah ya bata zaman lafiya da zuria dayyiba."
Kamar wata mutum mutumi haka na koma, baki daya duniyar ta juya min, haka ya fita aka mai da shi
masaukin shi. Anan ya haɗa kome nashi sannan adam ya dawo daga kai kayan da ya ba shi, bai kuma
minti daya ba ya juya suka bar Mubi. Yana jin kamar ya tafi ya bar zuciyar shi baki daya. Haka ya bar
garin zuciyar shi a kuntacce dama Darrah kan an tafi da ita domin yace baya son ganinta.
Babangida Ango.
Yana can ana bashi labarin irin mugun abinda ta aikata, har zuwa lokacin da suka jajjabo Dr Hayat, aka
fake da magani nan kuwa ba Magani ake ba, munafunci ne. yadda aka zuga shi b zaka ta yarda zai dauki
maganar ba, amma hakan ya zauna akan maganar. Koda ya shiga cikin gidan, ya samu Innah tana shafa
mata kai a jiki. Yana ganin haka ya ce mata.
"A bani mata ta kawai, inda ba ana nufin za'a kashe min auren bane."
Kallon shi tayi iyakar b'acin rai tana jin shi amma ta iya shanyewa ta shiga hada kayan Ruman tana fitowa
da shi waje, suma Su Shukriya dasu aka fitar da kayan aka zuba a motar, baki daya so ake a lalata mata
suna don haka ta cigaba mata addu'o'in, Allah ya bata lafiya da zaman lafiya.
Haka suka tasa keyarta, abin haushi da takaici, kowa sai ya kama kananun magana.
"Wannan wani irin abu ne, ai a barta ta kwana biyu a gida tunda laluran bata wasa bace. Gaggawar me
ake haka."
"Toh me zan mishi? Yazo yace ba shi matar shi, na ce ya hakura kamar Yadda Hayatuddeen ya ce, amma
Babangida ya dubi tsabar idanuna ya ce min sai dai idan ina da burin kashe mishi aure ne. Meye yayi zafi
shi ba wuta ba?"
Abin ba wani abin tashin hankali bane, amma sai ga abin ya zama babban tashin hankali, inda aka
shiga kananun magana abin ka da gidan Yawa. Wai ai sabida dan Innah ta bada Babangida yar ta shine
take jin zafi. Duk wani maganar banxa akan Innah ya sauka. Ita baki daya sai aka hade mata kai tare da
ganin ai ita ke zuga Ummu Ruman, shi yasa kome yake kara lalacewa, karshe cewa suka ai aljanun karya
take. Idan ba aljanun karya taya za ayi har wani gardi ya rungume ta.
Abin yayi mugun saka Innah a cikin mugun damuwa, domin kuwa har sai da jininta yayi masifar hawa,
aka kaita asibiti Alhaji Babba kan babu bakin magana dan ma shima Dr Hayat ya turo mishi da maganin.
**
YOLA.
Tun kafin mu isa, an gyara ko ina domin nan ma mun samu ana Shagalin bikin ne, kuma abin takaici a
haka suka shirya ni aka tafi Dinner, ina lura dashi burin shi zoben hannu na yake son ta raba ni dashi.
Amma naki magana kuma na kwace hannuna, baki daya na zama kamar wata doluwa haka na koma.
Bana hum bana hmm kuma bai saka ya daina damuna ba, har muka tashi a wurin muka dawo gida, tun
da muka dawo ya hanani fita, tare da rungume ni. Ji nake kamar ana watsa min ruwan zafi a raina, ina ji
ina gani yayi ta jagwalgwalani, kamar wani mara fahimta.
"Me yasa ba zaki min magana ba? Kullum ina manne dake daga Yanxun har karshen rayuwar mu, ina
sonki Sosai. Don Allah kar ki ce ba zaki zauna dani ba. Ina masifar kaunar ki. Kuyi hakuri da abin da nayi
ba zan iya hakuri bane."
Nan ma shiru nayi mushi, ina jin hawaye na zuba daga idanuna, d'ago kaina yayi tare da had'e bakin
mu, yana sumbatar bakina. Ganin naki responder abinda yake min ya sashi cewa.
"Me yasa baki amsar abinda nake Miki? Ok muje na kai ki dakina ki kwana" a hankali na janye daga
jikin shi na fara kokarin gyara jikina, ina zuge zip din rigana, na fara kokarin fita shine ya rigani fitowa ya
bude min, duk yadda naso rabuwa da shi haka ya ki, tare da jan hannu na zuwa part din mu. Ina kallon
ikon Allah.
"Kice wani abu mana! Kinji ina azabtuwa da shirunki.". Kallon shi nayi, ina jin yadda yake kokarin tab'a
duk wani inda xan shi feelings amma sai naji kamar garwashin wuta yake sake saka min, domin da
matukar ciwo idan na tuna yadda ya gayawa Innah magana, ban san lokacin da na rushe da kuka ba.
Haka yayi ta jagwalgwalani, har ya gaji dan kan shi ya rungume ni. Yadda nake kukan yayi mugun d'aga
mishi hankali, domin har kusan karfe biyu na dare van daina kuka ba, shima kuma abin ya dame shi.
Wajen asuba ya saka ni a gaba ya mai dani tsohon dakina, na zauna a kasa ina shirgan kuka tare da
jin kamar wannan auren shine karshen rayuwata, domin yadda nake kukan sai da ya tashi kowa na dakin
suka zauna da gindin su.
"Wai Meye haka ne? Kin saka mutane a gaba kina kuka, ki kwanta idan na zaki kwanta ba, fita ki bar
mana sanin ina dalili zaki hana mu barci!" Ai kamar sun ya kushe ni, na kuma rushe musu da kuka, ina ji
kamar na cire zuciyata n huta da wannan masifar da take addabar rayuwata, amma babu hali kowa gani
yake bani da kirki.
Haka na sha kuka har aka yi sallah asuba, abinda ya saukar min da mugun zazzaɓi, da na kwanta bayan
nayi sallah. Ne na kwanta, cike da miyagun mafarkai, ana bina da gudu, bayan haduwa da Dr Hayat na
daina waɗannan mafarkin yau gashi nan ya dawo min faffa. Dakyar na samu na kunce bayan na fada
wani ruwa...
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
*54*
Kokarin tasowa nake amma a na kuma nutsa kaina a cikin ruwan. Dakyar na fito da kaina zan fito bakin
ruwan naji an rike kafana kamar ana jana a cikin ruwan, duk yadda naso kwacewa haka suka nutsa ni can
ƙasar ruwan. Ina ganin ruwa ya cika min hanci da bakina.
A zahirance kuwa gani na suka yi ina kokuwar tashi. Ina dambe domin ceton rayuwata, amma babu
wanda yayi kokarin taimaka min sai da Mama ta shigo taga yadda suka zuba min ido, abin ya d'aga mata
hankali ta ce musu.
"Baku da hankali ne? Mutuwa zata yi" tayi maza ta saka min pillow tare da d'ago ni, sai lokacin na samu
kaina kamar ana janyo ni daga cikin ruwan, ina fitowa naja numfashi me karfi wanda yayi daidai da bude
idanuna. Na kura mata ido kumshe idanun nayi tare da kin budewa ina jin zuciyata tana wani irin
bugawa, tare da jin kamar zata fasa kirjina tayo waje, tashi nayi zaune zuba kafaffuna kasa, sannan na
wuce ban daki na wanke bakina sannan na dawo dakin na kwanta.
Ina tsohon dakina, ban koma part din mu ba, ina kan Abin sallah ya shigo tare da niman wuri ya zauna,
dan haka ta shiga tadda kabbara bayan na mike, wasa wasa sai da nayi raka'a goma sha biyu, kafin na
zauna ina addu'o'in.
Bai fasa kallona ba, domin yasan duk abin da nake dan kar yayi min magana ne, haka kamar mayye ya
zauna har na gama addu'a ganin zan mike ya sa shima ya mike. Tare da kallon yadda na had'e fuska na.
"Wannan bakin me dauke da tsiwa yana burge ni, dole na biya kudin shi domin a shafa mishi jan baki.
Ta fara kokarin had'e bakin mu, na kawar da fuskana gefe ina jin saukar kwalla a fuska na, ban juya na
kalle shi ba. Amma kuma hakikanin gaskiya kuka nake kamar Yarinyar karama, bana son yayi min
magana domin kamar tinzara zuciyata yake na tsani ya bude baki da niyyar rarrashina bayan bana san
yace min nayi shiru domin ba zan yi ba. Dan na tsani yayi min magana, bana son yi kula ni, amma haka ya
kai hannun shi ya janyo ni jikin shi, wani irin kuka ne ya kwace min tare da jin kamar zan mutu,, haka yayi
ta rarrashina tare da bani hakuri, karshe kyale ni yayi ya fita, tare da kifar dakin Maman shi.
Zama yayi a kan stool yana kallon kannen shi mata, sai hira suke suna ganin shi suka gaishe shi ya amsa
musu kafin ya mai da dubar shi ga mahaifiyar shi.
"Ina son ta koma shaashin mu." ya fada kan shi a sunkuye, wani irin kallon Banza tayi mishi sannan ta ce.
"Kasan ni ba Mariyah bace da ka gaya mata magana, taya yarinyar zata kwantar da hankalin ta, bayan
akan idanun ta ka gayawa Mahaifiyar ta magana, ka shiga hankalin ka, ni ba sa'ar ka bace. Akwai
maganin da xata baka ne? Ko itace tace maka ku tare yanzun." Mikewa yayi fuuuu tare da barin dakin,
haushin kowa yake ji, gashi dama sanadin auren shi tayi abubuwan rashin kyautattawan ha yar uwanta,
amma haka bai ishe shi ba, sai wani takura yarinyar yake, haushi ya kuma kama ta.
**
Gombe
Ubangiji ne ya kai su gida lafiya, amma daga shigar su Asibiti aka shiga da shi, aka fara kwantar da shi.
Yana kwance ne domin barci yake, amma gefen idanun shi kwalla ce take zuba, abin ban tausayi. Kura
mishi Ido Darrah tayi itama kuka take kamar ranta zai fita, idan da ita ta samu wannan soyayyar da
Yakewa Ruman maybe har abada ba zata yi kaico da shi ba, Allah me yadda ya so sai gashi wacce ta
samu soyayyar bata zama mallakar shi ba. Haka tayi ta kuka, gefe guda kuma farin ciki take tare da
murna, domin tasan da Ya samu Ruman da ita ce cikin kuka da tashin hankali, zata rike mijin gam, zata
ɗauke mishi hankali akan duk wata mace ba zata yarda wata mace tazo ta fita ba.
Domin tasan matukar wata mace ta shigo bata da daraja, na gaba ta samu cikin shi yadda xai kuma
kafata a cikin gidan shi, ko me zai mata ba zata tab'a gajiya da shi ba. Kuma zata zama mutuniyar kirki
kamar baya yadda kowa zai yarda bata da tashin hankali akan kishi, domin tasan shine Weak point dinta
toh yanzun ya kare. Kyawawan hali da yanayi me su kyau zata fitar da shi domin samun mijinta, ba zata
kuma yarda wata shegiya tayi mata wuf da miji, domin da anyi toh Yanzun ya zama tarihi wajibi ne
akanta sauya halinta, koda haka zai cutar da ita ba damuwar ta bace ita ta samu mijin a tafin hannun ta,
dan haka ta hana wani zama a jikin shi ita daya ce a jikin shi ita daya ke kula dashi Adam ma ta kore shi.
Wannan abin da take ya burge kowa tare da ganin ai tayi hankali, ta san me ya dace, a family din su
kowa yabonta yake ta yadda ta dauke kome na laluran mijinta ba tare da taimakawan kowa ba. Yayi
masifar burge su, sai gashi dayawa daga cikin dangin su murna suke suna sanya mata albarka Adam da
Dr Nu'aiym kallon ta suke kar,. Domin ba wani abin mamaki bane take, abu ne da kowa zai iya, sai dai
yadda ta zama very cool yasa hakan ya sauya musu tunanin ai ba mamaki ta sauya, ita tasan takunta.
Dake wayar shi tana hannun Adam, sai ga Babangida ya kira su gaisa, domin sai yanzun yake ji bai
kyautawa Dr Hayat ba, domin duk mutumin zai maka wannan hidimar babu kwandalar masoyin ka ne
sosai.
"Ina Dr yake?"
"Toh Insha Allah za muzo duba shi." Ya fada a sanyayye, cike da kunya.
"Toh amma maganar gaskiya, karka zo domin kowa najin haushin ka, idan kazo kamar ka zo ne yaga ka
samu abin da ya gaza samu kayi zaman ka a garin ku!"
"Amma ai kasan dan uwa na ne? Kuma kace ba zan zo ba, zan zo duk abinda suka min daidai ne."
Inji Babangida. Cikin fushi shima adam din ya gaya mishi magana da yasa shi kashe wayar.
"Karya kake, da ka dauke shi ɗan uwa ba zai ga Ruman yace yana so ka hana shi ba, kasan wahalar da ya
sha akan ka, amma kai ne har da mashin gori, akan ka har matar shi sai da ya mara, ka ne me bakin
magana dangin shi basu san darajar mutane ba, ai ban zaci haka daga gare ka, domin duk abin da Dr
Hayat zai yi na zai tab'a cutar da kai ko ya wulakanta ka ba, amma kai sanida mace har ka iya d'aga
hannu ka dake shi ga dan ka, idan har Darrah bata san ciwon kanta ba, toh kai me zamu ce maka? Me
zuri'a da dangi, Alhamdulillahi Alhamdulillahi kafin danginka su maka abin da yayi maka sai ka wahala, Dr
Hayat ruwa ne a zafin sahara. Amma haka ka iya bude baki kayi ya gaya mishi maganar da ta fito bakin
ka, idan ka kuma kiran shi wallahi sai na maka abinda ba zata ba wallahi, jahili dakiki mara mutuncin
wanda san ciwnkan shi ba, muna nan muna jiran ka."
Ya lashe wayar ko babu kome ya wuce haushin sa, domin dama yana cike da Babangida, kuma ya gaya
mishi abin da yake ran shi ya huta, duk abinda zasu yi sai dai suyi amma yayi imani da Allah Indai Wayar
Dr Hayat yana hannun shi sai ya hana shi haduwa da Dr Hayat Insha Allah. Kuma sai yaga wanda ya goya
mishi baya, wannan abun yayi mishi dad'i a ran shi. Domin yayiwa Babangida wankin babban riga kuma
yaji a ran shi ya nutsu da abinda yayi mishi.
**
Mubi.
Har bayan kwana biyu, Alhaji Babba bai dawo hankalin shi ba, sai da aka shiga kwana na uku, ya dawo
abin da ya fara tambaya.
"Babangida!" Inji Yakurah. Dafe kirji yayi tare da zaro idanu waje.
"Me yasa kika aikata hakan? Lallai kun dauki abinda ba zaku iya baz waye aike ku, wallahi Babangida ba
zai iya da matsalar Ruman ba. Ina waye yace kuyi haka?"
"Alhaji ai kai ne ka nimawa Babangida auren Rooman, kuma kowa yasan da haka, ana gama daurin auren
ka dawo cikin gidan, shine wannan ciwon ya kama ka.." idanun shi ne ya yi jajjur abin da ya faru ya dawo
mishi.
Wato ranar daurin auren ne, ya gama shirin shi zai fita aka mishi sallama, shine ya bada izinin a shiga,
Yakurah ya gani ta mika mishi ruwa, tana faɗin.
"Zaka fita baka sha ruwa domin idan ka fita zaka ji ƙishirwa.".
"A'a ni bana jin ƙishirwa, domin ban jima da shan fura da nono ba."
"Ayya Alhaji da dai ka amsa ai zaka ji ƙishirwa fa" bata rufe baknta ba yaji kamar an busar mishi da kirjin
shi koda ya ganin haka sai gashi ya amanshi ruwan, sannan ya ce mata.
"Sai ma ka sha!" Babu musu ya sha ruwan yana mika mata kofin ya koma bakin gadon shi ya zauna, daga
nan ya kuma cewa.
"Tashi ka koma kujera domin nan ne ya dace da kai." Shine ya koma ya zauna, bayan nan bai tsaya bata
lokaci ba, ya rikide tare da komawa Safdar din shi ya ce mishi.
"Maganar gaskiya naso maka adalci, domin naga ka manyan ta dukda haka baka kai ni tsufa ba,.meye
laifina dan naso jikar ka, haka yasa kake ganin zaka iya rufe kowa ka bawa Dr Hayat domin shine zai iya
dakatar dani,. Sai kamar yadda kayi niyya, ni kuma xan ruguza niyyarka, na saka mutane su maka kallon
tsohon banza, kuma na cusa tashin hankali abin da ka aikata ga ita jikar ka, wannan shine abin da zan
muku na huce haushin abin da kuka min nima, sannan na zan kyale ku ba, domin zan cigaba da bibiyar
al'amuran ku sai na rama abin da kuka min domin abin ba zai kare haka ba."
"Bani na amshi auren shi ba, Aljanin da yake bibiyar ta ne, ba ni na amshi auren ba, domin na fahimci
matukar aka bawa Babangida auren ta. Wahala zai sha." Wani irin kallo suke miwhi tare sa tunanin bai
sami lafiya ba da sauran shi. Dan haka suka fara tashi daya bayan daya, kafin kace kwabo labarin ya
karad'e gidan Alhaji Babba bai da lafiya ya zauce, kuma abin da ya kara d'ago hakan yadda yayi ta nuna
musu bashi ya bada auren Ruman ba,, kafin kace me an shiga koka halin da yake ciki, domin sai ga shi
sun saka shi a gaba zasu kai shi asibiti.
"Nifa lafiya ta lau,da hankali na da tunanina nasan me nake karku min haka, nasan abin da nake"
"A'a Alhaji baka da lafiya, gwara muje, domin zaka samu sauki." Inji Baban Ruman.
"Wallahi da lafiyata, nasan abin da nake fada ku tsaya karku sani a motar nan"
"Kun ga ku saka shi, domin bai da lafiya." Inji Alhaji Mamman, yana ji yana gani suka tusa shi a motar
suka nufi asibitin da shi.
**
Yola.
Kiran da aka yiwa Baffa Chindo ba gaya mishi halin da Alhaji Babba yake cikin, yasa tace a kawo mishi shi
a kai shi asibitin.
Yana fitowa a dakin shi yake gayawa Mama, dan haka suka nufi asibiti domin tanadar kome, kafin su iso
tunda tafiyar. Ni kuwa ina dakin Mama ta gaya min.
"Karku kai shi asibiti, su kira Hamma Hayat ku gaya mishi maybe yayi wani abu" na fada sunkuyar da kai,
"Ok amma ya dace ki cire tunanin shi a ranki, domin bai da alaka dake" ta gaya min tare da barin dakin.
Bayan kamar minti goma, naji itama ta bisu asibitin, ina zaune a dakin Hamma Babangida ya shigo, tura
kofar yayi tare da takowa har gabana.
"Nace su bani mata ta, sun ki bari nayi amarcina a nan sai su san ina bukace da mata ta."
"Karka wulaknta ni, kayi hakuri na." Zama yayi a kusa da ni, tare da janyo ni jikin shi. Sai dai nayi kokarin
hana kaina shi, sai dai na kasa, ina ganin Izaya. Domin kuwa akan kome bukatar shi yake son biya, dan
haka yayi ta jagwalgwalani tare da niman hanyar, amma naki sabida ban shirya mishi ba. Yaji zafin haka,
dan haka bai tsaya rarrashina ba, ina jin shi da karfin tsiya ya shiga jikina, tare da sake wata irin ajiyar
zuciya. Kuka nayi shi har na godewa Allah, shima kuma wani irin ihu yake tare da jin ya isa namiji, domin
yaji dadin shi abinda yake buri ya samu, dan haka ya shiga hake min tare da jin kamar dudduniya babu
wanda ya fishi sa'a. Babangida ya mai dani cikakkiyar mace, wanda haka ya sani saduda cewa duk
fushina da rigimata dole na hakura da hangen dala ba shiga birni bane, bayan ya gama abin da zai ya
saka kai ya fita tare da had'a min ruwan zafi a ban daki na shiga nayi wanka da tsarki, bayan na fito naji
jikina yana min tsami, dole na shiga ban daki na kuma zama cikin ruwan sanyi, ina fitowa na wuce
kitchen da duba pure water na dauki me kankanran na fada na koma ban daki na saka daga daga cikin
piece na kankaran a gabana, ina jin sanyin har cikin zuciyata. Lumshe idanuna nayi bayan na gama, ko
nace kankaran ya narke. Sai na tashi na kuma wanka da ruwan zafi sannan na wanke gabana da sabulun
had'i, wanda na had'a da sbulun yara na Johson baby soap. Na wanke gabana fa ya samu dirjan Hamma
Babangida.
+22784506476
#Mai_Dambu
*55*
Tun daga lokacin na zama abincin shi ba dare ba rana, wallahi ban san dadin da yake cikin aure ba, ance
min jima'i yana da dadi da sauran su ban sani ba, kai ko zai shekara yana tab'a ni bana jin kome, asalima
haushin sa nake ji.
A bangaren Babangida kuwa bai iya fadar yadda yake ji ba, amma duk ranar da ya kwanta da Ruman zai
tashi ya ji, kamar an kishi dukar kawo wuka, kome idan zai yi da kyar da kyar yake jin shi. Amma bai tab'a
gayawa kowa ba.
Haka yake kara kusantar al'amarin Ruman amma bai a ya fahimci ai sabida yana tare da ita yake fuskar ta
haka ba.
Kwana biyar da fara kusantar Ruman, yayi kyau ya ajiye yar jiki, duk wanda ya gan shi yasan yana dirzan
amarci, dan har wani sheki yake ta fuska. Ina shiryawa shima ya fita ne yayi wanka ya dawo dan yace min
zamu tafi asibiti.
Ina cikin saka kayana baki wani zaren doguwar riga na, ya cire min zoben ya fadi a kasa, nabi zoben
xan dauka naji tsigar jikina ya mike da sauri na dauki zoben, na saka ji nayi an dauke ni da mari ban san
lokacin da na fada gadon ba, ina son na mike amma na kasa, ban san ya akayi ba sai ji nayi da kaina, na
fara cire kayan jikina tare da bude jikina. Ina jin wani bakin lamari da mugun yanayi na ana son saduwa
dani, bana son haka. Ina ji ana kome dani, sai ma wanda ake min yafi na Hamma Babangida armashi da
jin dadi, bayan kamar minti talatin ba a gama ba, tun ina jin dadin haka har na fara kuka ina ihu da niman
taimakon mutane amma babu wanda yaji, haka aka ji min ciwo a gabana, har da tsagani sai da aka yi,.
Kafin aka ja min tsaki aka tafi aka bar ni a wannan mugun yanayin. Dan ba zan ce ina cikin nutsuwa ta ba,
nafi zargin suma nayi.
Sai da yaga an fito bane ya shigo dakin ya same cikin mugun yanayi na alamar an min fyade domin ko
shi da ya kwanta dani, bai min wannan cin zarafin ba, ɗaukata yayi ya kai ni ban daki tare da kwantar
dani, ya haɗa min ruwan zafi, ya saka ni cikin. Wani irin marayar kuka na sake mishi, tare da girgiza mishi
kaina, ina fadin.
"Wayyo Allah na, wayyo Allah na wayyo jikina. Wayyo Allah zai kashe ni"
"Taya baki sani ba? Bayan wannan al'amarin fyade ne" wani sabon kuka na rusa mishi tare da cewa.
"Wallahi ban sani ba" na fada ina kara kwanciya jikin shi tare da kuka me cin rai.
Dakyar ya lallaba ni muka tafi asibitin, duk me hankali idan ya ganni a lokacin sai da yayi magana.
"Wannan shirmen fa, zaka dauko ta a wannan yanayin sai kace akan ka aka fara aure, dalla malam ka
mai da ita gida." Duk suka mishi caaa, ai gaisuwar da bamu yi ba kenan muka dawo, Shahid shima ya
kawo mama, babu shiri ta tattara ni, ta ce min.
"Tunda baku da hakuri kuje can ku karanta, ban isa ba Allah ya bada zaman lafiya" haka na koma part din
mu, tare da shimfida rayuwar mu.
Babu laifi muna zaune lafiya, sai dai tunda na dawo ya nime ni,.ko minti talatin bai yi ba, ya sauka a
madadin jimawan da yake sai gashi baya iya minti talatin din ya kawo, abin ya kawo ba zai kuma
saurarona ba, zai wuce abin shi. Yayi wanka ya fita, kamar jira ake ya fita zan shiga wannan mugun
yanayin.
Haka rayuwata ta koma, Alhaji Babba an ce hawan jini ne ya tab'a mishi ƙwaƙwalwa, dan haka suka
daura shi akan magani kuma wallahi babu wani hawan jini. Kawai sharrin jinnu ne, haka aka mai dashi
gida babu baki, sai ido.
**
Gombe.
Ya sha jinya sosai kafin Allah ya d'aga kafadar shi, ya samu Madam Darrah, suka kuma shimfida zaman
lafiya da kwanciyar hankali, soyayya me kyau da tsabta. Kaunar juna da adalci sai dai tunda ya tashi
Dattijo ya hana shi zuwa Mubi, tare da mishi kashedi, haka yasa shi hakura Kai hatta adam sai da Khadi
ya mishi jan ido dan yasan sarai za a iya tura shi, dan ya dauki fushi sosai da Ahalin Yero, ya kuma yiwa
Ummi alfarma idan zata iya zuwa taje bai hanata ba, amma ta tafi ita dayanta karta daukar mishi jika ko
dan shi.
Wannan abin ya d'aga mata hankali, dan dole ya hakura tare da gayawa Hayatuddeen halin da take ciki
shima kuma ya gaya mata cewa.
"Ummi ki bari na lallab'a shi. Insha Allah zan shawo kan shi sai ayi kome cikin nutsuwa."
"Allah ya sa"
Kallon shi Darrah tayi tana sanye da wata short ankara gown, kyawawan cinyoyinta suna waje, tayi
matashi da cinyar shi, hannun shi daya yana kan cikin ya.
"Baby wai make faruwa ne kai da Amininka?" Murmushi yayi sannan yace mata.
"Aminina yana fushi dan Mutanen Mubi sun ki bani auren Yar su ce"
"Ai gwara da suka haka ka, da ina nan ina hauka,.ina dalili madalla ."
"Amin Ya Allah, akan kishiya Gara Allah ya shirya ni kuma ta yafe min amma maganar gaskiya ba zan
tab'a yarda ba, Kuma wallahi xan duba account dina sai na biya mishi umara."
"Toh idan kin yarda sai ta biya min ai." Daukar pillow tayi ta shiga buga mishi tare da tura mishi baki,.
Daukarta yayi tare da kallon kyawawan fuskarta yana faɗin.
"Insha Allah mun kusan samun another baby". Fari ta mishi da idanun tana watsal-watsal kafarta.
Tun da ya tashi daga jinya ita ya gani.a gefen shi, sai gashi ya daurawa kanshi kaunarta, kulawa da ita,
tare da mantar da ita da shashantar da ita duk wani damuwa na rayuwa, haka yasa ta jin kamar duk
duniya babu mace irin ta, kuma yana masifar gudun damuwar shi kasancewar zuciyar shi tana mishi ciwo
dan haka tayi kokarin ajiye hauka da shirme ta rungume mijinta ko ta kan mahaifiyarta bata bi balle ta
saurari wani hauko ko shirmen ya hanata cigaban ta ba.
**
Shirya mishi kayan shi nake domin zai tafi kasar waje aiki. Dan haka ya sani a gaba nake had'a mishi
kayan shi. Shigowa yayi tare da rungume ni ta baya, rintsa idanun nayi tare da jin kamar an watsa min
ruwan zafi, kai idan akwai abin da yafi ruwan zafi ina jin shi.
"Baby ya kike"
"Lau" na fada ina me janywa daga jikin shi. Murmushi yayi domin tun bai saba da wannan yanayin nawa
ba, har ya fara sabawa da shi.
"Ok na samu visar ki zaki iya shirya kan ki mu tafi tare" juyawa nayi tare da zuba mishi ido. Kafin na ce
mishi.
A tashi daga had'a kayan shi na wuce zuwa da nan daki na buga kofar, bude wardrob yayi ya shiga cire
kayana yana shiryawa a cikin akwatin. Nishin da yaji daga ban daki ya sashi buga kofar, amma ina sai
gurnanin azaba nake ina kiran shi ya taimaka min.
Tunda na shiga ban dakin na tsinci kaina da yaga kayan jikina, ina jin aka d'agani sama, aka shiga ride
dina, na fahimci abin yazo. Tun ina jin dadin haka a raina har na kasa ko motsi domin baki daya idan na
shiga irin wannan yanayin sai na suma ake kyale ni, lokacin da na suma aka kyale ni, tare da zuba ni gefe
jini na zuba a jikina.
Sosai ba kamar baya ba, ɓalle kofar yayi tare da samuna a durkushe, jini na zuba a gabana. Ganin jinin ya
d'aga mishi hankali dan haka ya koma dakin ya dauko kayana ya wanke min jikina ya dauke ni muka tafi
asibitin, daga shi har ni babu wanda ya isa ya fadi halin da nake ciki sai muka bar shi Kamar an rufe mana
bakin mu.
A can asibitin aka gano b'arin wata biyu nayi, abin tausayi shi kanshi yaji tashin hankali balle ni uwar
babyn, baki daya na fita hayacina wankin cikin aka min sannan aka samun ruwa, aka fito dani, lokacin
Mama da Aunty Binta da bata jima da haihuwa ba, suka zo har da yaron me sunan Kamal ana kiran shi
da Arash. Haka suka zauna a jikina.
....
Kallon shi nayi lokacin da yake shafa fuska na, zuwa bayana tare da murmushin mugunta.
"Sannun kinji cikin nan nawa ne Ni daya ni keda ikon sakawa ko ajiyewa, bayan ni duk wanda zai saka sai
na cire." A hankali yake tab'a wani abu har can na soma jin zubar abu sosai.
"Karki damu ba sai ya damu damar taka inda na taka ba, ya cigaba da kure Ni" ya fada tare da kallon
gefen na inda kowa yake tsaya, kai ban yarda mafarki nake ba, ina da yakinin zahiri ne, dan haka ya kai
bakin shi goshina yana fadin.
"Karki ji kome, ni nake zuwa ina kwanciya dake. Sabida na zabi haka ne domin na bakanta miki. Dan haka
yanzun muna baki tsara ba domin cike nake da sha'awarki"
Kafin ya shiga sani ina cire rigana, a zahiri kuma gani suka kayi tana d'aga rigar ta, a hankali da sauri
Babangida ya rike hannunta, fisgiwa tayi tare da d'aga rigar sama, can kuma ta sake wani irin ihu da
nishin da ya tabbatar da ana saduwa ne da ita, sai da ta bude idanunta. Kuka mama take ita da Aunty
Binta.
Domin yau akan idanun su abin ya faru, ba gaya musu aka yi ba. Ganin ta haka ba karamin daga musu
hankali yayi ba, domin yadda take ihu da nishi, Babangida da kyar ya rufe mata kirjinta zuwa jikinta,
gashi kafaffuwarta a wangale, duk rashin Imaninka idan ka ga halin da Ruman take ciki sai kayi kuka
domin baki daya ta zama wata irin. Sai da likita ya shigo da nurse aka mata allura, sannan ta daina girgiza
da nishin da take, amma a bangaren shi bai fasa kusantar ta ba, sai da ya gamsu sannan ya zare jikin shi
ya juya ko waiwaiye. Jini ne yake zuba sosai kamar an yanka dan rago. Dakyar aka tsayar da jinin.
Haka suka saka mata ruwa sannan suka fita, bayan fitar su ne suka yi jungu jungun, suna kallonta.
Haka suka wuni dake Aunty Binta tana da jariri, komawa gida tayi mama da Babangida suka zauna,
idan kaga Ruman sai kayi kuka, domin da bata yi jinya ba, yanzu take jinyar kamar me,. Kamar an hana su
fadawa kowa haka suka gama mata jinyar asibiti aka dawo da ita, gida.
Ana wata makociyar Mama ta shigo, suke jajanta matsalar shiru tayi kafin tace mata.
"Ki kaita kashere gidan malam Bala me Magani Insha Allah da a dace."
"Toh Insha Allah gobe damu tafi. Domin yana son tafiya da ita ne, kuma ga lalura." Inji Mama.
"Allah yasa!"
Haka matar ta mana sallama ija jin su, bayan fitar ta naga wani bakin hayaki yana bin bayan ta, lumshe
idanu nayi domin wani irin tsoro ne ya shige ni.
Matar nan tana fita, ta shiga gidan ta, kawai taji an rufeta da mugun duka ba na wasa ba, sosai har sai
da ta fita waje babu shiri.
"Yanzun ta shiga cikin gidan fa, amma kaji har an rufeta da duka mijinta ki na gida ne" tsabar ta kidima
kallon su take da ido domin ba ta san me zata gaya musu na, dan duka kan ta sha shi babu kama hannun
yaro, dakyar suka shiga da ita, bayan sun wuce.
Suka shigo suna bada labarin, hawaye ne ua zubo min.
"Naga lokacin da yabi bayanta," ban gama rufe baki ba ya shigo ta bangon, yana murmushin mugunta,
kafin ya shiga d'aga min kaya, da gudu na tashi tare da shiga dakin na fashe da kuka. Bayn na jingina da
kofar, takowa yayi gabana, tare da d'ago kaina.
"Ina son nayi ta kwanciya dake haka yana kara min nutsuwa."
"Allah yana ganinka" juyar da kai yayi, sannan ya saka kan shi a wuyana. Ban san ya akayi ba, sai gani na
k'amk'ame shi ina jin abu ba zuba a jikina. Rayuwata ta koma na tarayya da aljani. Ɗaukata yayi cak ya
mai dani gadon, tare da rigidewa zuwa wani kasungurmin maciji, ya shiga bin jikina yana lasa da. Kafin ya
kuma rikidewa zuwa wani basamuden mutum, kafin ta shiga biyan bukayar shi. Tun una jure bukatar har
ba fara kuka da ihu.
Mma da Aunty Binta hankalin su ya tashi bama Babangida da yafi kowa damuwa, Shahid ne yayi fushi
tare da dukar kofar.
"Wancan kanin mijinki zai gane bai da hankali." Ya fada a fusace, tare da cigaba da abin da yake yi har sai
da ya ga na daina numfashi, ya juya a fusace ya kalli kafin ya zare jikin shi daga nawa ya bar dakin yana
murmushin farin ciki, su kuma lokacin suka bude kofar dakin. Tare da bani taimakon gaggawa, kafin na
farka a firgice, ina had'a ido da Shahid na fasa ihu, ina boye fuskana a jikin Babangida.
Dole ya fita daga dakin Mama da Aunty Binta suka taimaka min nayi wanka, bana iya tsayuwar, kuka
nake ina cewa.
"Don Allah ku kaini Innata, zan mutu idan kuka cigaba da barinta a wurin ku"
Haka suka ki kai ni gida washi gari suka wuce dani kashare, ina ta kallon garin ina ji a raina ina ma da
zanen kaddara ta, ya zana rayuwata tana cikin Dr Hayat da Yanxun ina garin nan, da yanzun ina nan ina
farin cikin, hawaye ne ya zubo min na goge, karfe uku muka isa gidan Malam Bala me Magani, gidan a
cike yake, dan haka sai da muka bi layi har dare anan muka yi sallah da kome, kafin muka sami Malam
bala.
"Wannan zoben shi yake kiran shi duk lokacin da ya bukace ki, domin da shi yake ganin mu'amalrki da
mijinki, ya dauke na kariyar ya bar Miki na shi na son zuciya da son kai, Kiyi hakuri wallahi zaki yi farin
cikin amma kuma kafin lokacin zaki ji a jikin ki domin ...
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
56
"Yanzun zamu fara baki sha da wanka sai hayaki, duk bayan sati biyu kina zuwa kina amsa." Ya fada tare
da kallon Hamma Babangida. Kallon Mama yayi sannan ya ce mata.
"Matar da ta gaya muku wurina itama sai da ya zane ta, balle kuma ku da kuka kawo min ita dan haka ga
wannan hayakin kuyi kafin ku tafi, idan Allah ya yarda babu abinda zai faru"
Haka dai ya bamu maganin, tare da nuna mana kome ba, sai bayan tafiyar mu Aljanin yazo suka sha
mugun artabo da malamin, sai da yaran shi suka shiga al'amarin.
Daren ranar kuwa hana kowa barci yayi, domin gidan malam kamar zai rugurguje haka yake ji.
Mun shiga garin Yola lafiya, kowa ya nufi sashinsa, dakyar nayi hayaki sabida gajiya, ina gamawa nayi
wankan magani ba sha, sannan nayi sallah. Ina idarwa Hamma Babangida yana kawo min Nama da
Admiral yorgot,na sha kadan sauran na saka a firj, bayan nan na kwanta. Ina jin shi ya kwanta a bayana,
tare shafa cikina.
"Allah yasa karshen wahalar mu kenan" lumshe idanun nayi tare da jin tausayin kaina da shi kanshi.
Addu'o'in barci muka yi tare da rungume juna.
Sai da muka kwashe kwana goma babu abin da ya faru, ana saura kwana biyar zamu kome, wato kwana
sha biyar kenan. Sai ga Hamma Babangida, ya dawo babu Lafiya. Haka muka wuce dashi asibitin. Sai da
yayi sati uku sannan aka sallame mu. Lokacin da muka dawo, ana shirin tafiyar mu kasar waje. Dan haka
bamu kuma wani tunani malam Bala me Magani ba, muna wuce Hunguria....
Yanayin garin yana cikin kasashen da aka cire a kasar Turkiyya, tsarin gidajen su, kusan iri daya ne, zan
iya cewa zuwan mu wannan garin ya kawo mana cigaba da ci baya, domin a wannan garin mun dauki
tsawon wata bakwai, wanda yayi daidai da cika shekara daya da auren mu. Hamma Babangida ya bijiro
min da wani mugun hali, domin abin da na fara yi zuwan mu kasar shine rike ibada na babu dare babu
rana, azumi Alhamis da Litinin sai gashi na dai na miyagun mafarkai, sai abin ya koma kan Hamma
Babangida, wani lokacin da ihu yake farkawa,sai nayi ta tofa mishi addu'o'in, kafin ya samu sauƙin abin.
Sai na shiga gwada amfani da magungunan da Dr Hayat yake min amfani dashi, dan ban samu cikin
sauki ba sai a can wani shagon yan india na samu, su na Kawo na fara had'a mana muna sha, cikin ikon
Allah sai gashi ya samu sauki nima haka, ina jib sauki sosai.
Baki daya na daina shiga kunci idan ina tare dashi sai dai bana jin dadin Mu'amalar aure ne dashi. Har
yau bana jin dadin rayuwar aure. Kawai ina hakuri ne sabida yadda Innah ta gaya mun zaman lafiya a
gidan mijina shine kwanciyar hankalinta.
Domin tana fuskar ta matsala da mutanen gidan mu, dan haka na hakura da lalurata, na rungume
matsalar mijina, na mikawa Allah al'amarin.
A sani na dai ko sigari Hamma Babangida baya sha, sai gashi lokaci guda zai dawo min yana warin giya.
Duk da ba a buge yake dawowa ba, amma da matukar tashin hankali, yadda zai shigo min gida yana
warin giya, dan haka yau shiryawa ya shigo tare da wuce ni zuwa ban daki yayi wanka sannan ya juya ya
kwanta, matsawa gefen shi nayi ya juya min baya, tare da jan tsaki. Ban damu ba na rungume shi ta
baya, sai mikewa yayi tare sa falla min mari, sai sa na rike kumatuna, ina jin kwalla na zuba min.
"Ke wacce irin dakikiya ce Mayya me shegen jaraba ce? Wannan masufar har ina? Nace ina sha'awarki
ce? Baki daya baki da dadi ana kwanciya dake kamar ana cin naman da babu gishiri mtseew" ya ja min
tsaki tare da barin dakin, zama nayi ba ci kuka har na godewa Allah. Sannan na mike na shiga ban daki
nayi Alolan tare da gabatar da sallah nafillah.
Tun daga ranar na lazamci azkar ba dare ba rana. Addu'o'in kuwa ban san wanda ban yi shi ba.
Allaahu laa 'ilaaha 'illaa Huwal-Hayyul-Qayyoom, laa ta'khuthuhu sinatun wa laa nawm, lahu maa fis-
samaawaati wa maa fil-'ardh, man thai-lathee yashfa'u 'indahu 'illaa bi'ithnih, ya'lamu maa bayna
'aydeehim wa maa khalfahum, wa laa yuheetoona bishay'im-min 'ilmihi 'illaa bimaa shaa'a, wasi'a
kursiyyuhus samaawaati wal'ardh, wa laa ya'ooduhu hifdhuhumaa, wa Huwal- 'Aliyyul- 'Adheem.
Recite suratul ikhlas thrice, suratul falaq thrice and suratul nas thrice each.
َلُه اْلُمْلُك َوَلُه اْلَح ْمُد َوُهَو َعَلى ُكِّل َش ْي ٍء، اَل ِٕاَلَه ِٕااَّّل الَّلُه َوْحَدُه اَل َش ِريَك َلُه،َٔاْصَبْحَنا َؤَاْصَبَح اْلُمْلُك ِلَّلِه َواْلَح ْمُد ِلَّلِه
َٔا َٔا َٔا
َر ِّب، َو ُعْوُذ ِبَك ِمْن َش ِّر َما ِفي َهَذا اْلَيْوِم َوَش ِّر َما َبْعَدُه، َر ِّب ْس ُلَك َخ ْيَر َما ِفْي َهَذا اْلَيْوِم َوَخ ْيَر َما َبْعَدُه، َقِديٌر
َٔا َٔا
َر ِّب ُعْوُذ ِبَك ِمْن َعَذاٍب ِفْي الَّناِر َوَعَذاٍب ِفْي اْلَقْبِر، َوُس وِء اْلِكَبِر، ُعْوُذ ِبَك ِمَن اْلَكَس ِل
'Asbahnaa wa 'asbahal-mulku lillaahi walhamdu lillaahi, laa 'ilaaha 'illallaahu wahdahu laa shareeka
lahu, lahul-mulku wa lahul-hamdu wa Huwa 'alaa kulli shay'in Qadeer. Rabbi 'as'aluka khayra maa fee
haathal-yawmi wa khayra maa ba'dahu wa 'a'oothu bika min sharri maa fee haathal-yawmi wa sharri
maa ba'dahu, Rabbi 'a'oothu bika minal-kasali, wa soo'il-kibari, Rabbi 'a'oothu bika min 'athaabin fin-
naari wa 'athaabin fil-qabri.
َٔا َٔا
َوِٕاَلْيَك الُّنُش وُر، َوِبَك َنُموُت، َوِبَك ْمَس ْيَنا َوِبَك َنْحَيا،الَّلُهَّم ِبَك ْصَبْحَنا
Allaahumma bika 'asbahnaa, wa bika 'amsaynaa, wa bika nahyaa, wa bika namootu wa 'ilaykan-nushoor.
َأُعوُذ ِبَك ِمْن َش ِّر َما، َوَأَنا َعَلى َعْهِدَك َوَوْعِدَك َما اْس َتَطْعُت، َخ َلْقَتِني َوَأَنا َعْبُدَك، الَّلُهَّم َأْنَت َر ِّبي اَّل ِإَلَه ِإاَّل َأْنَت
َأ َأ َأ
َو ُبوُء ِبَذْنِبي َفاْغِفر ِلي َفِإَّنُه اَل َيْغِفُر الُّذُنوَب ِإاَّل ْنَت، ُبوُء َلَك ِبِنْعَمِتَك َعَلَّي، َصَنْعُت
Allaahumma 'Anta Rabbee laa 'ilaaha 'illaa 'Anta, khalaqtanee wa 'anaa 'abduka, wa 'anaa 'alaa 'ahdika
wa wa'dika mas-tata'tu, 'a'oothu bika min sharri maa sana'tu, 'aboo'u laka bini'matika 'alayya, wa
'aboo'u bithanbee faghfir lee fa'innahu laa yaghfiruth-thunooba 'illaa 'Anta.
َٔاَّنَك َٔاْنَت الَّلُه اَل ِٕاَلَه ِٕااَّل َٔاْنَت َوْحَدَك اَل، َوَماَل ِٔيَكَتَك َوَجِميَع َخ ْلِقَك، الَّلُهَّم ِٕاِّني َٔاْصَبْح ُت ُٔاْش ُدَك َؤُاْش ُد َح َمَلَة َعْر ِش َك
ِه ِه
َؤَاَّن ُمَح َّمدًا َعْبُدَك َوَر ُس وُلك، َش ِريَك َلَك
( Four times )
Allaahumma maa 'asbaha bee min ni'matin 'aw bi'ahadin min khalqika faminka wahdaka laa shareeka
laka, falakal-hamdu wa lakash-shukru.
الَّلُهَّم ِإِّني َأُعوُذِبَك. اَل ِإَلَه إَّال َأْنَت، الَّلُهَّم َعاِفِني ِفي َبَصِري، الَّلُهَّم َعاِفـِني ِفي َسْمِعي،الَّلُهَّم َعاِفـني ِفي َبَدِني
اَل إَلَه إَّال َأْنت، َوَأُعوُذِبَك ِمْن َعَذاِب اْلَقْبِر، َوالَفْقِر،َ ِمَن اْلُكْفر
🔸Allaahumma 'aafinee fee badanee, Allaahumma 'aafinee fee sam'ee, Allaahumma 'aafinee fee basaree,
laa 'ilaaha 'illaa 'Anta (three times).
Allaahumma 'innee 'a'oothu bika minal-kufri, walfaqri, wa 'a'oothu bika min 'athaabil-qabri, laa 'ilaaha
'illaa 'Anta.
(Three times)
)7×( َحْس ِبَي الَّلُه آَل ِإَلَه ِإاَّل ُهَو َعَلْيِه َتَوَّكْلُت َوُهَو َر ُّب اْلَعْر ِش اْلَعِظيِم
Hasbiyallaahu laa 'ilaaha 'illaa
(Seven times)
، َوَأْهِلي، َوُدْنَياَي، الَّلُهَّم ِإِّني َأْس َأُلَك اْلَعْفَو َواْلَعاِفَيَة ِفي ِديِني،الَّلُهَّم ِإِّني َأْس َأُلَك اْلَعْفَو َواْلَعاِفَيَة ِفي الُّدْنَيا َواآْل ِخ َر ِة
َوَعْن، َوَعْن َيِميِني، َوِمْن َخ ْلِفي، الَّلُهَّم اْح َفْظِني ِمْن َبْيِن َيَدَّي، َوآِمْن َرْوَعاِتي، الَّلُهَّم اْس ُتْر َعْوَر اِتي،َوَماِلي
َأ ُأ َأ
َو ُعوُذ ِبَعَظَمِتَك ْن ْغَتاَل ِمْن َتْح ِتَي، َوِمْن َفْوِقي،ِش َماِلي
َأُعوُذ ِبَك، َأْش َهُد َأْن اَل ِإَلَه ِإاَّل َأْنَت، َر َّب ُكِّل َش ْي ٍء َوَمِليَكُه، الَّلُهَّم َعاِلَم اْلَغْيِب َوالَّش َهاَدِة َفاِطَر الَّس ماَواِت َواَأْلْر ِض
َل ًا َأ َأ َل َأ َأ َط
َو ْن ْقَتِرَف َع ى َنْفِس ي ُس وء ْو ُج َّرُه ِإ ى ُمْس ِلٍم، َوِمْن َش ِّر الَّش ْي اِن َوِش ْر ِكِه،ِمْن َش ِّر َنْفِس ي
)3×( ِبْس ِم الَّلِه اَّلِذي اَل َيُضُّر َمَع اْس ِمِه َش ْي ٌء ِفي اأَْل ْر ِض َواَل ِفي الَّسَماِء َوُهَو الَّس ِميُع اْلَعِليُم
Bismillaahil-lathee laa yadhurru ma'as-mihi shay'un fil-'ardhi wa laa fis-samaa'i wa Huwas-Samee 'ul-
'Aleem.
َوِبُمَح َّمٍد َصَلى الَّلُه َعِليِه َوَس َّلَم َنِبَّيًا، َوِباِإْلْس اَل ِدينًا،َر ِضيُت بالَّلِه َر ًّبا
ِم
Yaa Hayyu yaa Qayyoomu birahmatika 'astagheethu 'aslih lee sha'nee kullahu wa laa takilnee 'ilaa nafsee
tarfata 'aynin.
☕ ، َوُنوَرُه َوَبَر َكَتُه، َوَنْصَرُه، َفْتَح ُه، الَّلُهَّم ِٕاِّنـي َٔاْس َٔاُلَك َخـْيَر َهَذا اْلـَيْوِم، َٔاْصَبْحَنا َؤَاْصَبَح اْلُمْلُك ِلَّلِه َر ِّب اْلَعاَلِميَن
َٔا
َو ُعوُذ ِبَك ِمْن َش ِّر َما ِفيِه َوَش ِّر َما َبْعَدُه،َوُهَداُه
َح ِنيفًا، َوَعاَـى ِمَّلـِة َٔاِبيَنا ِٕاْبـَر اِهيـَم، َوَعَلى ِدي َنِبـِّيَنا ُمَح َّمٍد، َوَعَلى َكِلَمِة إِالْخ اَل، َٔاْصَبْحَنا َعَلى ِفْطَر ِة إِاْلْس اَل
ِن ِص ِم
ُمْس ِلمًا َوَما َكاَن ِمَن اْلُمْش ِرِكين
Sune azkar dina na safe kuma Alhamdulillahi ina jin dadin su, sai dai din abinda ba za a rasa ba, tunda
aka fahimci na farka daga barcin da nake, sai baki daya zamana da Hamma Babangida ya shiga cikin wani
irin domin dan abu kadan zai ce zai dake ni, ga wulakanci wanda zan iya cewa a da ba haka muke ba,
abin da na fahimci shi kanshi yana bukatar addu'a.
Sai dai da gaske ina kewar Dr Hayat, ko a wani hali yake ban sani ba, dan haka nakan zauna nayi ta kuka
tare da jin ina ma zan mai da hannu agogo baya, domin kuwa bana jin dadin rayuwa ta, gashi babu
wanda zan gayawa matsalata, wani lokaci haka Hamma Babangida zai rufe ni yayi tafiyar shi ba zan kuma
ganin shi ba sai karfe biyu, gashi har lokacin idan na samu ciki da zaran nayi mafarkin ana bina da gudu
ina farkawa zan ji baki daya ina cikin jini.
Nayi kuka nakira sunan Allah, na nemi taimakon Allah na nimo taimakon wani ma a kusa dani amma
ban samu ba, haka na zubawa Sarautar Allah ido,.
**
Gombe.
Shashrkar kuka yake ji a hankali, dajin babu kome a cikin shi sai wani irin bakin duhuwa me mugun zafi
da hayaki, cikin shi a sarkakke yake, dan haka ya shiga kutsa kai yana bin kukan da yake ji har ya isa bakin
bishiyar, tana daure jini na zuba a jikin ta, a hankali ya kai hannun shi bakin shi dauke da ayoyin ruki'a,
sai ji yayi ta mishi mugun nisa, sake gwadawa yayi yaga ta mishi nisa. Sai ya mai da hannun shi baya,
yana mamaki.
Fisganta aka yi da wani chain na karfe ana janta da karfi ya kwala mata kira da.
"Ummu Ruman!!!!!!" Ya farka da ga barcin da yake, kukan saniya yaji a saman dakin su. Domin yau dan
haka ya janye jikin shi daga Darrah ya fita da sauri ya nufi sama, yana zuwa ya ga Maidah zaune ga mace
har mace amma kanta kamar na kada daga wuya kuma suffar mutum, girgiza kai tai yi ta koma siffar
mace.
"Akan me zan yaudarar ka? Ban zo dan muyi sa'in'sa ba, sai dai na zo na tuna maka, Safdar ba zai tab'a
barin ka ba, kai gwara kai ita fa? Kayi kokarin ganin ka taimake ta yanzun kan zalunci yayi yawa"
Tsaki yayi tare da juyawa ya fita bai ce mata kome ba, dan baya son cusa kanshi al'amarin Ruman balle a
fara cewa yana bibiyar matar aure, shi yasa bai wani damu da maganar ba, ya koma yayi alwala, ya fara
nafillah. Bayan ya idar ya shirya tafi masallaci domin lokacin sallah yayi,
Bayan ya dawo kasancewar weekend ne ya tashi Darrah tayi Sallah shi kuma ya kuma kwanciya, tashi
yayi ya zauna saboda babu amfanin kwanciya a lokacin dole yayi ta tashin Darrah dan bata tashi ba sai
da yayi da gaske, sannan ta mike yana zaune a wurin har tayi Sallah daidai hudowar rana, ya kwanta
bayan yayi addu'o'in, yana kwanciya Darrah ta shigo jikin shi tana sauke ajiyar zuciya.
"Gara dai karki haukace ki min so dan dai dai domin wata rana xan mutu kuma zaki auri wani baki tsoron
na zama ghost na dawo"
"Amma baka da imani wallahi ji nayi kamar zuciyata zata buga ayya wannan mugun fatar fa?"
"Zo nan ki bani breakfas." Wani narke mishi tayi tare da biye mishi suka tsunduma duniyar maji dadi,
suna idarwa ya sakata a gaba suka yi wanda domin yasan sai ta kai wani lokaci da datti a jikinta, shi kuma
mutum ne da bai yarda da haka ba, yana fitowa suka kuma kwanciya, barci me dadi yayi gaba da su.
A hankali mafarkin da yayi jiya ya kuma maimaita kanshi, bude ido yayi wannan karon bakin shi dauke
da addu'a, a hankali ya juya ya hango ta zaune ta zuba musu ido. Tsaki yayi tare da cewa.
"Ke wacce irin ja'ira ce?" Tura mishi baki tayi tare da zabga mishi harara.
"Ja'iro, a haife na haifi Adamu Moddibo balle kai jinjirin ka a wurin kawai ka taimaka min ka dawo min da
mijina ne, ni bana son abin ya kai ga cutuwa ne"
"Zaki tafi ki bani wuri ne ko sai sai na miki illa" ya fada mata a hankali yana lallab'a Darrah karta aza da
ita yake, mikewa tayi tana cewa.
"Don Allah ka dawo min da Safdar ina bukatar mijina kai baga ka a jikin matar ka ba" ta wani murguda
katon bakin ta.
"Ke wallahi muni ne dake da zaki daina fitowa da wannan katon kan su kin huta"
Girgizawa tayi sai ga shi kan ya bayyana, share ta yayi tare da juya mata ba, aikuwa ta dawo gefen shi
ta rike kunnen ta tare da kifi-kifita mishi idanun ta masu mugun kyau da ɗaukar hankali.
"Allah ya shirya ki, Allah ya yafe Miki tafi zan duba al'amarin ki amma ba yanzun ba....
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
*57*
"Don Allah! Don Allah!! Don Allah!!! Ka taimaka min." Ta fada cikin roko kamar zata shige jikin shi.
"Meye haka?" Ya daka mata tsawa, ai kuwa ta bude idanun tana kallon shi wanda yake cike da barci.
"Lafiya Baby!"
"Babu kwanta kiyi barci" komawa tayi jikin shi tana me sauke ajiyar zuciya,. Tana kuma jin kaunar mijinta
na cika mata zuciya, har Maidah ta b'ace gyara kwanciyarta yayi tare da nazarin ta ina zai ɓullowa Khadi
domin shine kad'ai zai iya tankwara kakan nashi yau kusan shekara daya kenan da auren Ruman amma
zuciyar shi tana fushi da abinda sukawa Jikan shi. Sauke numfashi yayi yana jin wani abu a ranshi. Kuma
yana nazarin abinda Maidah ta gaya mishi.
Cikin hikima ya janye jikin shi daga nata ya shiga wanka, yana fitowa ya samu tana gyara dakin, wannan
yana daga cikin abubuwan da suke saka shi hakuri da ita, tana da tsafta da kula da abinda zai ci. Tana da
kokari ta nan, sai dai banzan kishin ta ne mara kadari ke damun shi bayan nan babu wata matsala domin
idan ya duba al'amarin sai yaga har da rashin tarbiyya yake damunta, da ta samu tarbiyya ba zata dinga
wannan abin ba.
"Baby kayi kyau, koda baka saka kaya na kai me kyau ne!" Janye towel din yayi tare da sake mata
murmushi, cizon lip dinta kasa tayi tana faɗin.
"Ba dole ba, inji Gwana me jinyar miji tace ba dan ni ba, da tuni ya mutu"
"Allah ya shirya bakin ki" turo mishi baki tayi tana cewa.
"TOH me kirki" ya fada tare da juyawa ya bar dakinta,. Murmushi tai tana jin wani abu a ranta, bata taɓa
yarda zata samu Dr Hayat lokaci guda haka ba, gashi duk abin da yake mata yana yi ne da kauna, da
kuma tattali, baya yin kome da mugunta, yana mugun kyautatta mata.
"Alhamdulillahi" gyara dakin tayi tare da fitowa ta nufi kitchen, sai da ta gyara sannan ra fara aikin
kitchen din, tana gama abin da xata yi ta haura wurin shi a saman, suka karasa shirin ya fito cikin
kananun kaya, ita kuma ta wuce falon ya kunna tv, juye abincin tayi tare da wucewa dakinta tayi wanka,
sannan ta shirya cikin wani shegen lace riga da skirt. Ta fito Falon tana wani zuba kamshin ta dauki wani
mayyen makeup kamar wata budurwa, tana zuwa ta kai mishi abincin Falon ta janye Center table ta
shiga zuba mishi, tun bai ci ba, ya gama kashe ta da zuzzuta abincin. Yana kai bakin shi, ya wani lumshe
idanun shi, kafin ya bude akan ta.
"Honey total speechless!" Wani irin girma kanta yayi tana wani blushing, sai take ganin kamar an daka
mata wing kanta yana yawo a bisa gajimare, wani lumshe idanun take yana narke mishi.
Haka suka ci abincin cike da kauna da tareraya, suna gamawa ya lalle ta sannan ya ce mata.
"Ok dauke mayafinki ina jiranki" da sauri ta juya dakin, yana zaune ta fito, ya riko hannun ta, suka fita.
Har gidan Dr Nu'aiym ya ajiye ta, sannan ya juya tare da kiran Dr Nu'aiym din.
"Kana ina?"
"Ina asibiti!"
"Allah ya shirya ka, da fatan ba yar mutane ka saka a office ba kana latsa ta,"
"Hmm! Babu wani nan ai kana sane da Abba ya hanani maganar yarinyar kai kuma ka saka baki ka ki!"
"No matsalar Kai ba kaman ni bane, baka tsaye a cikin gidan ka, ni kuma idan na kunce mata ba zata iya
sani ba, kaga kenan kai sani akwai banbanci, kai kuma kana tsoro."
"TOH haka ne?" Ganin yadda yayi mishi tambayar cikin isgili yace mishi.
"Zan ci Ubanka"
Kashe wayar yayi yana tsaki har ya isa gidan Khadi. Yana shiga yayi parking, ganin motar mahaifin shi yayi
yaji dama bai zo ba, kawai yayi parking tare da shiga cikin gidan, suna zaune. Dauke kai yayi tare da
wucewa sama,.bai kuma kalli inda Mahaifin shi yake ba, domin tun rikicin su da Darrah ko ya kira shi a
waya bayan dauka, idan ya tura mishi gaisuwa baya tab'a nunawa ya gani.
Dan haka ya shiga dauke kai ga Uban tunda har ya gama jinya bai tab'a cewa ya jikin shi ba, kuma babu
abinda yafi mishi ciwo kamar yadda yayi jinya har ya tashi cewa yayi tunda ya wulaknta zumuntar shi duk
abinda ya nima ba zai samu ba, duk da Alhaji Abdulwahab ya fadi haka ne domin ya dawo da Darrah
amma bai yi dan ya cusguna mishi ba. Sai dai shugaban yan zuciya yayi fushi musamman da yaga yana
bin Uban yana kin sauraron shi. Yasa shima yayi fushi dan yabi shi ya haɗa shi da yan uwan shi da
abokan shi amma yaki hakura.
Dalilin da yasa shi fusata kenan dan ma Ummi tayi kokarin sassanta su, amma bai saka me shegen taurin
kai ya sauko ba, sai da zaran ta fara magana zai shashantar da zancen, sai da ya fara zuwa ya gaida
Nenneh ta zuba mishi ido kafin tace mishi.
"Maccido! Baka kyauta ba fa, ba a wasa da iyaye, duk wanda yace maka iyaye abin wasa toh makiynka
ne nayi shiru na zuba maka ido bawai dan ina son magana magana bane, a'a ina son zaman lafiyar kace
da matar ka, dan haka ka kiyi kokarin rabuwa da iyaye lafiya ba a wasa da iyaye domin su din tsanne na
samun nasara, duk wanda ya gaya maka su din abin wasa ne karya ne. Kana ji kana gani rashin albarka
zai aura ka."
Nasiha take mishi tare sa fada, har sai da yaji zuciyar shi tayi sanyi sannan ya ce mata.
"Insha Allah zan bashi hakuri kuma xan gyara alakata dashi da yardan Allah."
"Yayi kyau kuma haka shine abu me kyau" ta fada tana matukar tausayin shi.
"TOH zan shige, bari mu gaisa da mijin ki" ya fito daga dakin ta ya nufi falon zama yayi sai da ya gaida
Khadi sannan ya juya ga mahaifin shi.
"Muna lafiya!"
"A'a nazo maganar Nu'aiym ne, kuma mun gama domin har sun saka rana" murmushi yayi sannan yace.
"Amin Ya Allah"
"Yallabai ina son zuwa Yola,ina yawan mafarkin Ummu Ruman, don Allah karka zama na farko farko da
wucewa siradi zai haramta musu. Kayi fushin shekara daya su fushin shekaru Tamanin ne a dankare a
zuciyar shi. idan har zasu iya hakuri da abin da aka musu a zauna lafiya babu amfanin fusata har haka,
domin ai sunyi kokari da suka mu'amalance bi, sannan me raba zumunta na zai shiga aljanna ba, inji
faɗin abu Qasim" ya fada yana murmushin nasara, domin yaga yadda yayi laushi kuma da alamu
maganar shi ta karbu, mikewa yayi sannan ya shiga kitchen ya dauko ruwa a gora ya bashi, Maitaimakin
shugaban yan sanda yana kallon ikon Allah. Abinda ya kawo shi kenan amma ya rasa ta inda zai fada. Shi
kuma kai tsaye ya fada tare da kaskantar da kai da lallashi yana kuma bashi damar yayi duk hukuncin da
zai yi.
"Allah yayi maka albarka, ka shigo ka gyara abin da muka gaza gyarawa, kayi hakuri na tsawon shekara
guda baka min magana ba, a duk lokacin da zan ganka xan ji a raina kazo maganar dangin mahaifiyar
kace, sai gashi cikin ruwan sanyi ka nuna min kore na, ba tare da kayi fushi ba, Allah ua jibanci al'amuran
ka, duniya da lahira, Ubangiji ya albarkaci rayuwar ka da abin da baka zata ba, sannun kaji dan arziki irin
albarka dan da aka haifa tsaya na barci bata farka ba balle ta rab'e ka, Insha Allah Ubangiji zai cika maka
bukatar ka ta Alkhairi."
Murmushi yayi yana jin ran shi kwal da farin ciki, yana jin wani irin nutsuwa a ranshi domin yasan ya
haifi da daya tankar da dubu wannan ai nasara ce ace an wayi gari danka shine silar zaman ahali guda.
Murmushi yayi yana kuma jin kaunar dan nashi akan me ma yayi fushi da shi? Akan me zai nisanta kan
shi da dan shi, yanzu yake bukatar Hayatuddeen yanzu ke son shi a kusa dashi dan ko babu kome Allah
kadai yasan mutanen da suke amfanuwa da Lu'ulu'un shi, domin Dr Hayat ba zinari bane, ba azurfa
bane. Shi din dutse ne me matukar daraja,
Wani lokaci sai ka haifi dan da yafika tunani da hangen nesa, sai kaga kana kin shi sabida sani wani
kuskuren da bai wuce kai ma ka aikata ba, amma abin takaici da zaka zauna dashi sai ka samu Allah yayi
yayi baiwa a wurin.
"Ubangiji yayi maka albarka" murmushi Dr Hayat yayi tare da motsa bakin shi ya ce mishi.
"Amin Ya Allah"
Haka suka yi ta hira cikin farin ciki, kuma dama shi Alhaji Abdulwahab irin mutanen nan ne da basu
iya xama da iyalinsu balle su fuskanci wani irin baiwa Allah yayi musu,gefe guda Allah ya daura mishi son
yan uwan shi da dangin shi, baya kaunar abinda xai tab'a mishi yan uwan shi, abin takaicin rabin rayuwar
shi yayi shine a tafiye-tafiye aikin shi na yan sanda, kuma daden dadd'awa Hayatuddeen yayi matsalar
rashin lafiya irin na Aljanu sai ya kasance yana da masifar taurin kai da kafiya sai yake ganin ai babu wani
ciwo rashin kunya ce dan Mahaifiyar shi tana tsaya mishi. Karshe dai zaman gidan Ubanshi ya gagara
dole aka dawo da shi wurin Khadi shi ya rike shi har ya gama makarantar shi, karshe ya tafi kasar waje
karatun shi inda yayi degree shi na farko a Korean University, sannan yayi masters din shi a University of
Michigan.
Sannan ya kuma komawa Korean University yayi degree na uku, kuma dukkan shi a medicine, koda
ya dawo sai yaji baya son yi aikin dole sai ya samu ilimi a fannin ilimin addinin Muslunci musamman
shaashin ruki'a. Inda ya tafi kasar Egypt. Inda ya samu ilimin addinin musulunci sosai akan matsalar
Junnul.
Alhamdulillahi yau gashi cikin shekara daya suna bin Khadi, akan matsalar mutanen Yola, yana k'i sai
gashi Dr Hayat ya lallabashi cikin ruwan sanyi tare da saka shi amincewa.
Mikewa yayi sannan yace mishi.
"Zan koma gida, ko zaka raka ni?" Ya tambayi Dr Hayat,dake Allah yayi shi mutum ne me walwala da
faraa mikewa yayi sannan yace mishi.
"Alkali ka zauna a nan gani nan zuwa domin shara'ar mu bata kare ba."
"Yawwa Nenneh zan shiga na miki sallama ne, sai gaki zan koma!"
"Allah yayi maka albarka ya albarkaci rayuwar abin da kuka haifa Ubangiji ya baku abinda kuka fita
nima."
Addu'a sosai tayi musu, dan na ciwon kafa yana damunta, dan haka ta zauna kusa da mijinta tana kallon
shi a sauyin da aka tsakanin Maccido da Ubanshi.
"Eh toh tunda ya fito dakinki na fahimci ya sauko, kuma sai ya zo min da zancen mutanen Yola"
"A dole meye Maccido zai nima na gaza mishi, ai babu shi a duniya, tsawon shekara guda da nace ban ji
ba, ban gani ya nufi Yola cewa yayi toh, har kwanan gobe bai shiga Yola ba, yau kuma da kan shi yayi min
magana akan watsar da zumuncin da nayi, dan haka zan gyara kuskure na."
"Allah ya bamu ikon gyarawa" wato shi rayiwa matukar gida akwai dattawan kwarai zaka samu nutsuwar
gidan daban yake, Kai hatta tashin hankalin da zai shigo ya tab'a gidan sai Allah ya yayyafa mishi ruwan
sanyi, wani lokaci yana da fa'ida gida ya kasance akwai zaure babba, domin ana ganin kimar mutum daga
gidan da ya fito ko ina ya shiga zaka ji ana cewa ai wane ya fito gida me babban zaure ce.
Sannan wani lokaci mutumin da ya fito babban gida sai kayi mu'amalar rayuwa zaka fahimci waye shi,
domin zaka iya zama da shi ba zaka tab'a fahimtar haka ba, dayawa mutanen da suka fito babban gida
daga yanayin maganar su, dabi'ar su, sai kaga Yaro karami amma sai Allah ya bashi dattako da nasibi,
lokacin da Dr Hayat yake zuwa Yola ai da dabi'ar shi suka fahimci shi din dan babban gida ne, koda suka
san su waye iyayen shi ai abin sai ya kara musu kaunar shi, duk da suka cikin zur'ar akwai masu fada aji
amma da mugun ban mamaki aga dan masu arziki haka yayi choicing irin rayuwar ya zab'a domin a sanin
su, irin su ake kira ajevoti, yaran mom and dad, basu laifi kuma basu kuskure, asalima su ne ake kira da
shafaffu da mai, amma sai gashi ya shigo gidan su har da niman Auren Yar su, gaskiya abin da ban
sha'awa da kuma burgewa.
Wani abin da ya kara bashi damar zama a cikin su yadda ya iya tafiyar da dattawa, domin yana zaune a
tare da Alhaji Babba amma baya magana da hayaniya ko kwaranniya, idan Alhaji Babba na gama zama
yake a nutse yana sauraron abinda yake fada, idan ya kai aya shima ya amsa mishi, kai ko jikokin Alhaji
Babba basu iya bin shi yadda Dr Hayat yake bin shi ba. Shi kan shi yasa Dr Hayat kamar albarka ce a
rayuwar su, da shi kuma zamu iya kiran shi da dan baiwa, domin irin mutanen nan ne da suka san sirrin
mu'amalar rayuwa da mutane zai yi wuya kaga yayi fushi a cikin su, amma baya son ka tozarta na kusan
da shi wannan halin shi gwanin birgewa ne, domin kowa ya rasa Ummu Ruman yaji zafi amma sai yayi
jinyar zafin da yadda zai hada kan ahalin su wuri guda, domin duk lokacin da suke waya da Ummin su, ya
kan ce mata.
"Rasa Ruman dana yi Allah ya nuna min sakamakon haka ne ta yadda Darrah zata kuma zame min wata
Alkaryar, domin itace mafarin Ƙaddara ta."
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
58
Shi kan shi ya yarda da cewa rasa Ruman ba zai hana shi kome ba, domin sai yanzun ya fahimci irin
matar da yake aure da halin ta da dabi'ar ta, yana da muhimmanci ka samu macen da zaka wulakanta ta,
kuma still tana tare da kai dan haka yake jin Darrah halinta na daban ne yana mugun kaunar Yarinyar
domin ta bashi farin ciki lokacin da yake buƙatar haka.
Koda suka isa airport, kallon shi mahaifin shi yayi sannan yace mishi.
"Naji dadin ganin ka, kuma ina alfahari da samun ka a matsayin Dan da na haifa, Allah yayi maka albarka,
Nagode da kulawar da kake da iyayena." Murmushi yayi sannan yace mishi.
"Babu kome fa!" Ya fada a sanyayye, har mahaifin shi ya shiga jirgin sannan ya juya ya bar airport din
yana jin wani dadi a ran shi. Ya rabu da mahaifin shi lafiya, dan haka ya kira Umminshi yana fada mata da
cewa.
"Ranki shi dade mai girma minista ga mijin ki nan na sako shi a jirgin sama"
"Allah ya shirya min kai boy, Ubangiji ya kawo shi Lafiya" ta fada cikin jin dadi, domin ko bai gaya mata
ba, sun daidaita da mahaifin shi, ba karamin farin ciki ta shiga ba, dan fatar ta kenan su shirya a wuce
wurin toh Alhamdulillahi kome ya daidaita kamar babu abin da ya faru.
....
Gidan Dr Nu'aiym.
Tasha kuka har ta godewa Allah, ita kam Darrah kallonta take, tana kuma jinjina yadda zafin kishi yasata
ta zama mahaukaciya karfi da yaji, kafin tace mata.
"Hakuri zaki yi dan matukar nace Kiyi wani abu zata iya zame mana damuwa, amma idan kayi ƙoƙarin
danne kishinki sai ki ga an wuce wurin tunda is not easy"
"Toh ya zanyi? Haka yake daukar Affan ya kai mata tun bata shigo ba, ya nuna min bani da wata
amfani." Ta fada cikin kuka,
"Babu wani baki da amfani shi yasan amfanin shi mana, kawai dai yana ra'ayin kara auren ne, kuma
Kinga ni yanzun nasan wahalar da nasha lokacin da ya sake ni, dan haka ba zan baki shawaran ki kashe
auren ki ba, domin duk lalacewar shi, yafi zaman gaban iyaye, kafin na dawo hatta kannena rena ni suka
yi"
A ranta kuwa wani dadi take ji, taji yadda itama taji lokacin da tayi bta zigata Dr Hayat zai kara aure, taji
yadda abin yake itama nan tayi ta mata famfo tana nuna mata mace kar ita za'ayiwa kishiya ai ta fadi.
Kamar zata yi hauka lokacin amma gashi ita bata bita da shawara na gari wallahi ban da Allah ya dube ta
lokacin da har mutuwa zata iya yi, domin bayan ta rabu da shi Allah ya daura mata kaunar shi, shi yasa
da take son ya dawo gare ta, dai da ya sami iyayen ta tare da musu alƙawarin ba zata kuma ba, amma
haka sai da ta had'a da Mahaifiyar shi kakan su da take renawa, kai taci bakar azaba. Ina dalili zata kuma
zama jaka da tayi a baya ba, domin ta zama asalin jaka ga shi kafin ta dawo mahaifiyar ta,har gori tayi ta
mata, tana nuna mata rashin hakurin ta yasa yasa ta kasa samun damar kama Dr Hayat.
Shi yasa yanzun take bin shi rimi rimi, bata kaunar dukkan abin da zai kuma had'a su da zai dake ta ma,
balle saki itama tana bata shawara ne idan ba zata iya hakuri ba zata iya gwada haukar ta da tayiwa Dr
Hayat, idan yana da zarra zai kwace gidan shi idan ba shi da zarra zai zuba mata ido, ai sauran mazan ba
irin Dr bane, fada da cikawa sai shi ya dake ki ya hana ko kuka ba wani abu bane a wurin shi, shi yasa
take masifar kaunar shi domin ko iyayen ta bata musu son da takewa Dr Hayat. Zata iya yin kome sabida
shi. Kuma tayi alkawarin ba zata kuma fada ko hauka akan zai kara aure ba, amma ta barwa zuciyarta
ajiyar abinda zata yi idan zai kara aure sai ta fishi farin cikin auren ma, kuma tana nan tana jiran shi ko
shekara nawa ne domin tayi imanin aure tinda ya fara lakato zancen aure dole zai yi ne, tunda aka fara
daga yanzun tasan dole sai yayi auren nan.
"Kinga ya kamata ki gane yanzu ba da bane, idan zaki yi hakuri Kiyi hakuri keda kike da Yara dashi kenan,
kina ganin ni dukana yayi sai da babyn ya fito gashi tunda na dawo nake kokarin Allah ya kuma bani
wani, don Allah ki ajiye maganar kishiya ki rungumi kaddaranki karki sake a banza wata ta zo ta kwace
miki gidan ki, sai kace ba mace ba. Har sai kinyi tashin hankali kuma bari na tuna miki iyayenki ba zasu
tab'a kyale ki idan kika kashe auren ki ba, dukda nasan Mahaifiyata wacece ita, da irin son da take min
amma sai da ta min gori na kasa zaman aurena na wata biyar zuwa shida kar na d'aga mata hankali a
cikin gidan ta, dan haka shawara daya zan baki ki zauna lafiya a gidan mijinki domin kina kashe Aurenki
zaki fahimci dalilin da yasa aka banbanta kunu da shayi."
"Dake ba ke za ayiwa kishiyar ba shi yasa kike ce min nayi hakuri ko? Tashi ki bar min gidana, juyar
banza juyar wofi shi yasa kika kasa haihuwa
!" Inji Ummi matar Dr Nu'aiym, wani irin rawa jikin Darrah yake, tana jin kamar zuciyarta zata buga,
mikewa tayi domin bata ganin gabanta ma, dan haka hanya take , jakarta da Mayafinta a hannu haka
tabar gidan tana wani irin kuka me cin rai da zuciya, bata iya bata amsa ba, domin bata ga me zata
gayawa Ummi ta huce na, kawai ta fita tare fa barin gidan tana kuka. Allah da ikon shi Adam zai wuce ya
hango, tana tafiya kamar bata da lafiya. Shi ya tsaya tare da sauri.
"Lafiya!" Kallon shi tayi tana ganin bakin shi na motsi amma bata san me yake fada ba, sai da ta ga ya
bude mata motar shi, shiga tayi ta zauna, shima ya shiga motar tare da jan shi da sauri.
"Kamar ya?"
"Ok Gani nan just ten minutes zan zo" ya tare da kashe wayar can kuma ya kira shi.
"Ok" ya kuma juya kan motar suka nufi gidan Moddibo, suna parking, ta kasa fita wani irin abu taji ya
tsaya mata a kirji, idanun ta ya cika kwalla yana tsiyayya, tana zaune Dr Hayat ya iso dake Adam yana
waje dan ya fita daga motar.
Tunda ya tsaya yake bai taba ganin Darrah cikin girgiza haka ba, shi yasa ya kasa zaman motar kuma
batun gaskiya yana kallonta da dukar Addah Jebu da tayi, shi yasa baya son wani abu ya hadu su.. a
haukace ya fito motar yana me kallon Adam.
Bude mishi side din da take yayi, tare da zuba mata ido. Mika mata hannu yayi, ta saka hannunta a cikin
nashi, a hankali ya taimka mata har ta fito daga motar, ta fada kirjin shi tare da sake mishi wani irin
kuka, tana kara k'amk'ame shi. Rungume ta yayi shima, suka shiga har cikin gidan yana rike da ita..
"Please Hayat i need baby!" Ta fada cikin wani irin kuka me ban tausayi, tana k'amk'ame shi.
"Please ina son baby nima ko wani iri ne, i..." Rufe mata baki yayi.
"INSHALLAH RABBI zaki samu yaran da zasu share Miki kuka, masu albarkan Ubangiji da zasu rike mu,
don ever said it again!" Cikin kuka take kallon shi tana kara kallon shi, had'a goshin sa yayi yana jin
tausayin ta.
"Please love!"
"Am still love will all my breath" ya fada tare da sumbatar bakinta.
"I forgive you, and it's my fault. I'm the one treats you to else!"
"Ba haka bane, don't blame yourself it's my fault da na dage sai na aure ka, shi yasa." Rufe mata baki
yayi tare da ɗaukar ta, cak suka fita waje.
"All and everything ni ne zan dauki laifin domin da na dauke ki a matsayin abokinyar rayuwata da baki yi
haka ba, na zama mutum me son kan shi da son zuciyar shi kiyi hakuri zan baki duk wata soyayya ta."
Har lokacin bata daina kuka ba, a hankali ya isa waje, adam ya bude mishi kofar motar domin bai tafi ba,
sakata yayi a gaban motar tare da kwantar mata da kujeran, hawaye na zuba mata, tana kara jin tsanar
kanta. Kallon shi tai lokacin da ya shigo yana me jan sitbelt.
"Don you like me?" Ta kuma tambayar shi, hawaye na zuba mata sharrr,
"Will all my heart" gyada mishi kai tayi tare da juyar da kanta, tana kuka.
"Kamar karamar yarinya" baki daya ta kasa fahimtar kome, shi kan shi yanzu wani irin tausayi take bashi,
har suka isa gidan, ya bude mata motar tare da ɗaukar ta, ya shiga cikin gidan, kafin yasa me gadin ya
rufe mishi motar shi, tun da ya shigar da ita gidan direct dakin shi ya wuce da ita yana shafa kanta, bayan
ya kwantar da ita,, ya fita har lokacin kuka take.
Idan ta tuna maganar dai taji kamar zuciyarta zata buga anytime and after. Each single words yana
dawowa kanta, rutsa idanunta yayi da suka yi wani irin ja.
_juyar banza juyar wofi shi yasa kika kasa haihuwa_ cikin wani irin shashrkar kuka ta rike kirjinta, daidai
shigowar shi ganin yadda take jan numfashi, yayi maza ya mika mata ruwa bayan ya rungume ta, karban
ruwan yayi tare da rungume ta.
"juyar banza juyar wofi shi yasa kika kasa haihuwa, ta gaya min zan mutu nasan mutuwa zan yi please
karka guje ni" idanun shi sun cika da kwalla, haka ya rungume ta, yana shafa bayan ta, tare da jin ciwon
wanda yayi mata wannan mugun goron.
*(Wallahi gori da masifar zafi yake, zaka iya yin fada kuyi uwaka ubanka da mutum amma matukar ya
maka gori har abada kana kallon shi da wannan bakin fentin! Kuma ba zaka tab'a yafe mishi ba dan ko ka
yafe mishi ba xaka tab'a zaman da kuka yi a baya ba! Da zafi da ciwo gwara a maka kome da a amaka
gori! Domin dafi ne da yake cin kaunar zuciya! Kuyi hakuri duk wanda kayi mishi gori sanadin gori ya sani
kuka kamar Yadda Darrah take! An zage bai min zafi ba kamar Gori! Duk wanda zai ji ba zai tab'a gane
abun ba sai ta tab'a shi!*
"Waye yayi Miki gori!" Girgiza mishi kai tayi cikin kuka.
"Babu kowa!"
"Ummi ce?"
"Don Allah!" Ta fada tare da sake mishi kukan da ya kashe mishi jikin shi.
"Darrah!!" Ture shi ta shiga yi zata tashi, a hankali ya had'e bakin su tare da tura hannun shi cikin rigar
ta, sake shigewa jikin shi tayi.
"Karka rabu dani" ta fada bayan tayi breaking kiss din. Shafa fuskar ta yayi yana cewa.
"Insha Allah little princess!" Kiran sallah azhar, a tare suka yi Alolan yaja su sallah, tare da kallon ta. Har
ya mike ta marairaice misbi, komawa yayi ya zauna tare da kallon fuskar ta.
"Bari na mana abinci" kwalla ne ya cika mata idanun, domin tana son wani a kusa da ita, dan haka ya
juya mata baya tare da cewa.
"Hau!" Da sauri ta ja skirt dinta sama ta hau bayan shi tare da sake wasu irin tagwayen tears dreams
dinta yana cika. Gashi kawarta aminiyarta, but ai itama tayi mata dariyar haukar da take, amma ai ita ta
fara zigata akan. Dr Hayat zai kara aure ashe babu dad'i! Wato gindin wawa a ci a tsokala tsinke, ita bata
san ciwon kanta ba. Har sanadinta ta kusan rabuwa da Dr Hayat, ya dake ta ya zubda mata cikin ta duk
bai ishe Ummi ba, wai yau take gaya mata magana akan bata haihu ba? Kifa kanta tayi tare da kokarin
sauka a bayan shi.
"Meye?"
"Zan sauka ne!" Tayi maganar kamar yar yarinyar yaye." Murmushi yayi tare da juyota yana kallon
fuskarta.
"Waye ya tab'a min ke? Waye ya gaya Miki maganar da ta saki kuka haka?" Kamar dama jiran shi yake
yayi mata wadannan tambayoyin, sai gashi ta dake wani silent cry, yasan duk yadda aka yi maganar da
salon crueling! Zallar mugunta da zalunci. Sauke ta yayi dan yaga tana buƙatar haka, a hankali take bin
bango tare da jinginar da yin wani irin yanayi kamar na yaron da Yarasa Mom and Dad din shi, ita ka dai
zata iya bada labarin abinda ya faru da ita, dan haka. Ya bi bayan ta, kamar zata fadi haka ya rike ta tare
da juyar da ita.
"Me kike so?" Domin har ga Allah bai san me zai mata ba, ya gaji bai san yadda zai yi da ita ba, kallon shi
ta yi da idanunta da suka yi fulu fulu, tace mishi.
"Fuck my brain out! Kayi kome dani karka tausayi min, maybe I can forget about what's happen"
"Ba a kwanciya da mace idan tana cikin tashin hankali, an fi so ayi shi cikin nutsuwa da jin dadi, bana son
ki haifa min angry baby"
Kama kunnen ta yayi tare da tsotsar shi, yana wani irin jan shi tare da hura mata iska, hannun shi yana
cikin rigar ta, yana wasa da dukiyar Fulaninta shiru tayi tana sauke ajiyar zuciya, tayi wani limo tare da
lafewa a jikin shi tana sauke wasu irin tears masu mugun zafi kalaman Ummi suna mata yawo a kunne
kamar an sakuwa tana jin amon shi kamar yadda yake a kowani lokaci da kowani second, kuka take son
yi amma abinda Dr Hayat yake mata yasa ta yin shiru tana jin kamar zata shige jikin shi sai wani banzan
ajiyar zuciya take saukewa akai akai, she can believe ace Ummi ce ta mata gori, tana kuma jin wani irin
nauyi a cikin heart dinta kamar an daura mata dutsen mambila...
*Insha Allah zuwa ranar talata zan cigaba agalawa yana damuna dukda na sha magani amma ya saukar
min da Fever don Allah kuyi hakuri insha Allah zan dawo kamar yadda na saba 👋👋*
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
60
Bayan awa ashirin da hudu, na bude idanun na. Ina kallon dakin da nake alamu asibiti aka kawo ni TOH
waye zai kawo ni? A hankali na yunkurin mikewa naji kamar an saka min sarka a kafana. Dubawa nayi
naga an daure kafana ne, wani irin kwalla ce ya cika idanu na, kafin na fara kokarin tashi zaune, ina
kallon dakin sanye nake da kayan asibiti sky blue, cire karin ruwan da aka min nai tare da kokarin kunce
sarka kafana. Amma na kasa dan haka na fara kallon ko ina tare da niman abinda zan kunce kaina, sai
dai me ji nayi ana cewa.
"Ki nutsu baki da lafiya ne, dan haka karki yi wani yunkuri domin haka zai shafi lafiyar ki, kina fama da
matsalar ƙwaƙwalwa ce."
Kallon inda maganar take fitowa nayi, ashe suna kallona a wata window glass, Hamma Babangida na
hango tsaye fuskar shi a dame, kura mishi ido nayi tare da kasa cewa kome. Bayan shi kuwa Aljanin nan
ne yana murmushin mugunta, ban san yadda aka yi ba, kwalla ne ya shiga zuba min a idanuna.
"Laifin ki yayi yawa, da kinyi hakuri da babu wanda zai ji mu. TOH amma taurin kai da kafiyar ki ya janyo
Miki haka, ba mamaki dan ina son ki ne shi yasa na dauke hankalin mutane akanki, dan haka zan kara
miki da abinda zai tabbatar musu ke din mahaukaciya ce" kura mishi ido nayi tare da rasa abin da zan
fada, na kuma rasa ta cewa. Ina ji ina gani ya shiga balle min kayan jikina wanda su kuma gani suke nike
cire kayana. Janye ji yayi na fadi ta daya barin, ina ji ina gani ya shiga saduwa dani ta baya. Kamar yadda
dai ake sakawa a blue Film, mace ta duka namiji ya kasance wato dogy.
"Haukar matar ta yayi yawa domin tana yawan kirkiran Ana kusantar ta, kalli yadda take ihu kuma ba
haka nau'i ne ba hauka mace tayi tunanin ana kusantar ta, bayan na haka ba ne babu wanda yake
kusantarta imagination dinta ne yake bata haka." Inji Dr Harrison, gyada kai yayi tare da cewa.
"Har yunkurin kashe ni take bayan babu abinda na mata, yanzun yaushe zan koma da ita."
"Toh shi kenan, Allah ya bata lafiya" ya fada tare da kallon inda ta,ke yana jin wani irin haushinta yadda
yake kwance tsirara kowa na kallon ta, tare da kirkiro abin da ba zai ficce ta ba. Wani irin tsanarta da jin
haushin ta yake ji, dan haka tun da ya saka kafa ya bar asibitin.
Bai kuma waiwaya ba, bai kuma tuna Ummu Ruman ba, kamar wanda aka shafe tunanin shi. Haka
rayuwar da ban shiryawa ya same ni, ina ji ina gani haukar da ban shirya mishi ba ya shammaci
rayuwata, a gaban uban kowa idan Safdar yaso na tozarta zai kusance ni..
Haka yasa lokaci kalilin wasu daga cikin nurse din da suke aiki a cikin asibitin suka fara yunkurin yin
lesbian dani, su kuma mazan suka fara kokarin keta min haddi na, a hankali a hawaye ya zubo min,
domin duk lokacin da suka yi yunkurin haka, Ubangiji yana kare ni domin. Zasu zo da niyyar tsiya sai
Allah ya bani damar daukar abu na nufe su dashi. Haka rayuwata ta nime wulaknta. Amma nasan akwai
Allah abin da yake damuna rashin suturan da zanyi ibada, dan haka da zaran na kintatta lokacin sallah
yayi zan shiga taimamma, zanzage pillow nake, nayi Allah domin ina daure wuri guda, idan ba sunga na
gaji da zama bane basu kunce ni.
**
Mubi.
Yau sati Daya kenan, tana yawan mugun mafarki akan Ruman. Yanzu ma sallah asuba da tayi ne ta dan
kishingida shine ta fara mafarkinta.
"Innah don Allah ina cikin azabtar rayuwa don Allah ki min addu'a ko Allah zai cire Ni a cikin shi, Innah
don Allah ki min addu'a don Allah ki min addu'a, don Allah ki min addu'a" tayi ta fada tana nanatawa, a
firgice Innah ta farka, tana sauke ajiyar zuciya. Tashi tayi sannan ta fito waje, duk sai ta rude komawa
daki tayi ta shiga uwar dakin ta, tare da ɗaukar dari biyar ta fito waje, dakyar ta samu Nana yar gidan
Baffa Aminu, ta sayo mata masa da kosai, ta ce mata.
"Ki raba sadaka a can, wannan kuma ki sayo min gyada da"
"TOH Innah" ta fita da gudu bayan kamar minti talatin sai gata har da yara sun kara biyota, haka ta
mikawa Innah gyadar ita kuma ta raba musu, gyadar tana tawwasali da sunayen Allah kyawawa, Ubangiji
ya bawa yar nata mafita a dukkan inda take, sannan ta kuma sakawa a ranta gobe Insha Allah zata tashi
da Azumi.
Wunin ranar addu'o'in take tana sadaka, haka tasa Deen yayi mata cefane ya zauna tayi abinci aka kai
makarantar tsangaya aka raba sadaka wa almajirai da fatan Allah ba biya musu bukatar su ta Alkhairi.
"TOH wani salon makallar aka samu ne? Domin na san haka kawai ruwa bata tsami banza, a gaya
mana sirrin muna muke da Yara mata a dakin su" bata ishe Innah kallo ba, balle har ta kula ta.
"Ai ko ana yi ne domin Ruman?" Ta fada tare da kallon fuskar Innah, murmushi Innah tai sannan ta
dauke kanta, tana me aikin ta. Duk yadda Yadiko salamatu taso ta fusata Innah, Allah ya taimaka Innah
taki kulata, haka na karamin bata haushi yayi ba, haka tayi ta habaice habaice bata kulata ba, har na
wani lokaci. Tana haukar ta.
Koda Abban su Ruman ya dawo ya fahimci Innah bata da walwala duk da ba ita keda girki ba, amma
kuma yayi matukar tasiri ganinta cikin rashin walwala dan haia yayi ta binta yana tambayarta, karshe ta
ce mishi.
"Babu kome Rooman ce nake yawan mafarki akanta tana bukatar addu'o'in, amma babu kome kasan
yanzun wata biyar rabon muyi waya da ita, har muji halin da suke ciki" ta fada muryanta na rawa.
Kallon ta yayi shima yana cikin matukar kewar gudaliyar shi, kawai yana boyewa ne dan kar a ga baike
shi amma baki daya yana cikin zullumin. Domin haka kawai sai yaji faduwar gaba idan ya tuna da Ruman
din, kuma ya kasa tambayar ta, dan haka yaja bakin shi yayi shiru, yana kallon sarautar Allah, amma dan
ya danne mata tunanin ko yarinyar bata cikin kwanciyar hankali ne ya shiga lallashinta.
"Ki kwantar da hankalin ki, babu abin da zai faru, ai ko wancan satin muyi magna da mijinta, kuma ya
tabbatar da babu wata matsala, dan haka ki yi hakuri Insha Allah babu abinda zai faru da ita." Kallon shi
tayi kafin ta ce mishi.
"Allah yasa" daga haka bata kuma cewa cikanka ba, domin baki daya ta kasa magana, idan ta tuna halin
da Yarta take ciki kawai sai ta ga babu amfanin ta tirsassa kanta shiga damuwa kawai abu mafi Alkhairi
shine ta cigaba da gayawa Allah kukan ta, ko xai kawo mata mafita.
Tun daren ta surfa wake ta baza shi, da safe ta wanke tare da bawa Deen ya kai mata markeden shi,
yana kawowa ta zuba gishiri da yar farin vedan tasa Deen buga mata sai da ya hadu kuma ya tashi,
sannan ta shiga tuyar kosai, tana yi tanna rabawa yaran da manya, sai kunun koko da tayi ta tura aka kai
makarantar tsangaya, da kosan aka raba, da rana kuwa zabinta ta sa aka yanke su, tare da dafa su, aka
soya ta zuba akan shinkafa da wake, sai kindirmo da fura, shi kanshi furar an saka sugar me iyali.
Kindirmon kuwa an zuba asalin sugar ta gari ce, haka aka yi ta fita da sadaka, tun ana tambyarta meke
faruwa har aka yi shiru, tana yi tana tawwasali da sunayen Allah kyawawa, ya bawa Yarta kariya da
mafita, domin tasan iya shine zai iya tsame yartatta cikin masifar rayuwa, kuma ance Sadaka maganin
masifa ce.
Dan haka cikin nutsuwa da kasancewar ta, Uwa take addu'o'in tare da azumi babu dare babu rana,
tun da ta fara addu'o'in da sadaka bata kuma mafarkinta ba, sai dai wani irin nutsuwa da take ji a yanzun
ya wuce misali domin tasan duk inda take tana cikin salama da yardan Allah, kuma bata nuna d'agawa
ba, bata nuna ikon da cewa dan ta isa ne, bata nuna ai tasan aikin da take karb'abibiya ce, irin mutanen
nan ne masu matukar kaskantar da kai, domin ko sallan daren da take bata yi a dakin mijinta dan kar
yace tana yi ne dan ganin idanun shi ne, shi yasa bata yi kuma idan tayi ya tambaye ta me zata ce mishi.
Duk da yasan itama mace ce me ibada da addini, amma haka ba dalili bane da zata ta kura mishi.
Duk da haka ko Azumin da take bai hanata, ga addu'o'in azukar nan din nan na safe da maraice.
الَّلُه َال ِإَلَه ِإَّال ُهَو اْلَح ُّي اْلَقُّيوُم َال َتْأُخ ُذُه ِسَنٌة َوَال َنْوٌم َّلُه َما ِفي الَّسَماَواِت َوَما.َٔاُعوُذ ِبالَّلِه ِمَن الَّش ْيَطاِن الَّرِج يِم
ِفي اَألْر ِض َمن َذا اَّلِذي َيْش َفُع ِع ْنَدُه ِإَّال ِبِإْذِنِه َيْعَلُم َما َبْيَن َأْيِديِهْم َوَما َخ ْلَفُهْم َوَال ُيِحيُطوَن ِبَش ْى ٍء ِّمْن ِع ْلِمِه ِإَّال ِبَما
َأل
َش اَء َوِسَع ُكْر ِسُّيُه الَّسَماَواِت َوا ْرَض َوَال َيُؤوُدُه ِحْفُظُهَما َوُهَو اْلَعِلُّي اْلَعِظيُم
: 'A 'oothu billaahi minash-Shaytaanir-rajeem. Allaahu laa 'ilaaha 'illaa Huwal-Hayyul-Qayyoom, laa
ta'khuthuhu sinatun wa laa nawm, lahu maa fis-samaawaati wa maa fil-'ardh, man thal-lathee yashfa'u
'indahu 'illaa bi'ithnih, ya'lamu maa bayna 'aydeehim wa maa khalfahum, wa laa yuheetoona bishay'im-
min 'ilmihi 'illaa bimaa shaa'a, wasi'a kursiyyuhus samaawaati wal'ardh, wa laa ya'ooduhu hifdhuhumaa,
wa Huwal- 'Aliyyul- 'Adheem.
. َلُه اْلُمْلُك َوَلُه اْلَح ْمُد، اَل ِٕاَلَه ِٕااَّّل الَّلُه َوْحَدُه اَل َش ِريَك َلُه،َاْمَس ْيَنا َوَاْمَس ى اْلُمْلُك ِلَّلِه َواْلَح ْمُد ِلَّلِه
َٔا َٔا َٔا
َو ُعْوُذ ِبَك ِمْن َش ِّر َما ِفي َهَذه الَّلْيَلِة، َر ِّب ْس ُلَك َخ ْيَر َما ِفْي َهذه الَّلْيَلِة َوَخ ْيَر َما َبْعَدها، َوُهَو َعَلى ُكِّل َش ْي ٍء َقِديٌر
َٔا َٔا
َر ِّب ُعْوُذ ِبَك ِمْن َعَذاٍب ِفْي الَّناِر َوَعَذاٍب ِفْي اْلَقْبِر، َوُس وِء اْلِكَبِر، َر ِّب ُعْوُذ ِبَك ِمَن اْلَكَس ِل،َوَش ِّر َما َبْعَدها
'Amsaynaa wa'amsal-mulku lillaahi walhamdu lillaahi, laa 'ilaaha 'illallaahu wahdahu laa shareeka lahu,
lahul-mulku wa lahul-hamdu wa Huwa 'alaa kulli shay'in Qadeer. Rabbi 'as'aluka khayra maa fee
hatheehil-layla wa khayra maa ba'daha wa 'a'oothu bika min sharri maa fee hatheehil-layla wa sharri
maa ba'daha, Rabbi 'a'oothu bika minal-kasali, wa soo'il-kibari, Rabbi 'a'oothu bika min 'athaabin fin-
naari wa 'athaabin fil-qabri.
َوِٕاَلْيَك المصير، َوِبَك َنُموُت، َوِبَك َنْحَيا، َوِبَك َٔاْصَبْحَنا، الَّلُهَّم ِبَك َٔاْمَس ـينا
Allaahumma bika 'amsaynaa, wa bika 'asbahnaa, wa bika nahyaa, wa bika namootu wa 'ilaykal-maseer
َأُعوُذ ِبَك ِمْن َش ِّر َما، َوَأَنا َعَلى َعْهِدَك َوَوْعِدَك َما اْس َتَطْعُت، َخ َلْقَتِني َوَأَنا َعْبُدَك، الَّلُهَّم َأْنَت َر ِّبي اَّل ِإَلَه ِإاَّل َأْنَت
َأ َأ َأ
َو ُبوُء ِبَذْنِبي َفاْغِفر ِلي َفِإَّنُه اَل َيْغِفُر الُّذُنوَب ِإاَّل ْنَت، ُبوُء َلَك ِبِنْعَمِتَك َعَلَّي، َصَنْعُت
Allaahumma 'Anta Rabbee laa 'ilaaha 'illaa 'Anta, khalaqtanee wa 'anaa 'abduka, wa 'anaa 'alaa 'ahdika
wa wa'dika mas-tata'tu, 'a'oothu bika min sharri maa sana'tu, 'aboo'u laka bini'matika 'alayya, wa
'aboo'u bithanbee faghfir lee fa'innahu laa yaghfiruth-thunooba 'illaa 'Anta.
َٔاَّنَك َٔاْنَت الَّلُه اَل ِٕاَلَه ِٕااَّل َٔاْنَت َوْحَدَك اَل، َوَماَل ِٔيَكَتَك َوَجِميَع َخ ْلِقَك، الَّلُهَّم ِٕاِّني َاْمَسْيُت ُٔاْش ُدَك َؤُاْش ُد َح َمَلَة َعْر ِش َك
ِه ِه
4 َؤَاَّن ُمَح َّمدًا َعْبُدَك َوَر ُس وُلَك، ×َش ِريَك َلَك
Allaahumma maa amsaa bee min ni'matin 'aw bi'ahadin min khalqika faminka wahdaka laa shareeka
laka, falakal-hamdu wa lakash-shukru.
الَّلُهَّم ِإِّني َأُعوُذِبَك. اَل ِإَلَه إَّال َأْنَت، الَّلُهَّم َعاِفِني ِفي َبَصِري، الَّلُهَّم َعاِفـِني ِفي َسْمِعي،الَّلُهَّم َعاِفـني ِفي َبَدِني
3 اَل إَلَه إَّال َأْنَت، َوَأُعوُذِبَك ِمْن َعَذاِب اْلَقْبِر، َوالَفْقِر،×ِمَن اْلُكْفر
Allaahumma 'aafinee fee badanee, Allaahumma 'aafinee fee sam'ee, Allaahumma 'aafinee fee basaree,
laa 'ilaaha 'illaa 'Anta (three times).Allaahumma 'innee 'a'oothu bika minal-kufri, walfaqri, wa 'a'oothu
bika min 'athaabil-qabri, laa 'ilaaha 'illaa 'Anta.×3
7×َحْس ِبَي الَّلُه آَل ِإَلَه ِإاَّل ُهَو َعَلْيِه َتَوَّكْلُت َوُهَو َر ُّب اْلَعْر ِش اْلَعِظيِم
، َوَأْهِلي، َوُدْنَياَي، الَّلُهَّم ِإِّني َأْس َأُلَك اْلَعْفَو َواْلَعاِفَيَة ِفي ِديِني،الَّلُهَّم ِإِّني َأْس َأُلَك اْلَعْفَو َواْلَعاِفَيَة ِفي الُّدْنَيا َواآْل ِخ َر ِة
َوَعْن، َوَعْن َيِميِني، َوِمْن َخ ْلِفي، الَّلُهَّم اْح َفْظِني ِمْن َبْيِن َيَدَّي، َوآِمْن َرْوَعاِتي، الَّلُهَّم اْس ُتْر َعْوَر اِتي،َوَماِلي
َأ ُأ َأ
َو ُعوُذ ِبَعَظَمِتَك ْن ْغَتاَل ِمْن َتْح ِتَي، َوِمْن َفْوِقي،ِش َماِلي
َأُعوُذ ِبَك، َأْش َهُد َأْن اَل ِإَلَه ِإاَّل َأْنَت، َر َّب ُكِّل َش ْي ٍء َوَمِليَكُه، الَّلُهَّم َعاِلَم اْلَغْيِب َوالَّش َهاَدِة َفاِطَر الَّس ماَواِت َواَأْلْر ِض
َل ًا َأ َأ َل َأ َأ َط
َو ْن ْقَتِرَف َع ى َنْفِس ي ُس وء ْو ُج َّرُه ِإ ى ُمْس ِلٍم، َوِمْن َش ِّر الَّش ْي اِن َوِش ْر ِكِه،ِمْن َش ِّر َنْفِس ي
Allah ka kara mana karfin imani ta yadda zamu bauta maka babu shirka ko sab'a maka Amin Ya Allah.
**
Paris.
Kwance take a jikin shi baki daya tayi wani irin sanyi, domin bata iya koda motsin kirki, kallonta yayi tare
da sumbatar goshinta, da yayi wani irin sharrr. Sai dai fuskarta ta fad'a kaɗan. Gyara mata kwanciya yayi
sannan ya janye jikin shi daga nata, bude narkakkun idanunta tai tana jin wani abu na fisgar ta.
"Ya Maccido! Ka kara min daya mana?" Ware idanun yayi tare da cewa.
"Baki da lafiya, idan kika cika takurawa zamu iya rasa babyn mu so a barshi ya huta "
"Don Allah kazo ka min ko sau daya ne, babu abinda zai faru da yarda Allah"
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
59
K'amk'ame shi tayi tare da jin kafarta kamar ba zai dauke ta ba, mannewa tayi a jikin shi tana wani irin
ajiyar zuciya, a hankali ya haɗa ta da bangon kitchen din yana me kara matseta.
Wani irin biye mata yake tare da. Kara bata mahaukatan kiss da suka fitar da ita daga hankalin ta,
matse kan shi tayi da yake wuyar ta, zuwa kafadar ta. Zare rigar ta yayi ya fadi a kasa, sannan ya d'agota
tare da sakata a saman kitchen island, ya zare mata bra dinta, a hankali ya dauke ta, suka nufi cikin
dakin ta, tare da kwantar da ita, sannan ya cire kayan jikin shi.
Hannunta ta kai tana shafa kirjin shi, tare da lumshe idanun ta. Duk wani inda ya nuna shi din namiji
shafewa take,. Mikewa tayi zaune, tare da kai hannunta wuyar shi ta had'a fuskar su. Tana goga mishi
madaidaitar dukiyar Fulaninta, hannun shi ya kai kansu tare da musu wani banzan squeezing sai da ta
sake wata irin ajiyar zuciya, tare da nad'e shi, yana kan hanya sosai dan haka ya rage mata skirt dinta,
yayi sauran pant da under wear.
Haba bai kyale ta ba, sai da yaga tayi laushi ta ji a jikin ta, sannan ya juyar da ita tana saman shi ya
kuma gyara mata zama tare da mai da gashinta baya, yana shafa bayanta. Ta kuwa rungume shi, duk
wanan laushi bawai ta sauko bane shi ta gama juye bakin man shi, ganin tayi sanyi amma bata kawo ba,
ya sashi tashi zaune tare da mata wani salon, a hankali ta kifa kanta a kafadar shi. Baki daya duk abinda
zata yi tausayinta yake ji, gashi ya gaza rabuwa da jikin ta ganin yadda take kokarin janye jikin ta yasa shi
tashi da ita suka nufi ban daki ya buɗe musu ruwa, tare da jingina bayan shi da bango yana wasa da
mzauninta, wani ajiye zuciya ta sauke tare da k'amk'ame shi, ai kuwa ai kuwa ya shiga bidiri da ita, sai
gashi tana kuka har da magiyar ya kyale ta, bai ji a ranshi ya kyale ta ba, sai da yayi mata wannan kyautar
shi na musamman, sannan ya janye daga jikin ta, tare da sakata cikin jacuzzi. Da yake cike da ruwan
dumi. Shiga yayi bayanta tare sa zama yana shafa kanta, kamar zata yi kuka sai taji wani abu ta danne
mata zuciya.
Haka suka gama wanka suka fito, yana daure da towel. Ita ma haka, kallon shi tayi ganin yadda ya zauna
da ita bakin gado, murmushi yayi mata sannan ya ciro mata wani doguwar riga me mugun kyau sa santsi
ya mika mata. Sannan ya shiga duba turaren da suka dace da ita ya dauko har da manta na gyaran jiki ya
fara kokarin shafa mata, tana murmushin jin dadi, har kwalliya sai gashi yana kokarin mata, ya sunkuyo
da niyyar ya shafa mata man baki, kawai ta rike fuskar shi, tare da sumbatar fuskar shi. Murmushi yayi
sannan yace mata.
"Me too" ta fada tare sakalo hannun ta kafadar shi, tana murmushi.
"Ina son wannan idanun naki! Bakin nan"
"Nagode"
Haka suka shirya tare da fita daga dakin, suka nufi waje. Yana lura da ita bata son yayi nesa da ita, dan
haka ya dauke ta tare da sakata a mota, sannan ya koma dakin shi ya dauki duk abinda zai dauka, sannan
ya koma dakinta ya dauki visa dinta ya fito ya kashe kome na gidan, sannan ya mikawa me gadin kudi
tare da cewa.
"Zamu yi tafiya da iyalina, ban san yadda zata kasance ba gashi kudin aikin ka ne."
"Amin baba." Ya juya tare da komawa wurin motar shi, sannan suka fita. Gidan Khadi ya nufa bayan sun
gaisa ya ajiye mishi key gidan shi, yana faɗin.
"Allah ya tsare"
"Amin Ya Allah"
Tun da ya fadi haka ya fita tana cikin motar bata fita ba, yana shi ta kalle shi sannan tace mishi.
"Ok"
Suna isa bakin get Adam ya shiga motar, gaishe su yayi tare da kallon lokacin.
Can jirgin su ya tashi, kwantar da kanta tayi a kafadar shi, tana ajiyar zuciya.
Karfe takwas saura suka isa Lagos, daga nan suka sauka hotel din da yake airport din kadan suka nufa,
anan suka kwana, zuwa asuba. Jirgin su ya daga zuwa kasa me tsarki, sau biyu ta taɓa zuwa Makka, na
farko tana yarinya, na biyu kuwa tana makaranta tazo aikin hajji, lokacin da suka isa hotel din su da yake
kusa da harami, sai da tayi barci sosai amma shi ya tafi masallaci, sai yamma ya dawo lokacin tayi wanka
har da sallah, yana shigowa lokacin karfe biyar da arba'in, kallon shi tayi sannan tace mishi.
"Naga kin gaji ne kina bukatar hutu yasa ban tashe ki ba, amma ayi hakuri" ya fada yana kallon abincin
da yake gaban ta da bata ci ba.
"TOH"
A hankali ya fara kokarin budewa, zama yayi tare da bude mata, shi da kanshi ya bata abincin taci ta
koshi. Biyar da minti hamsin da takwas, suka nufi masallaci, sai da aka yi magrib sannan suka fito
dawwafi, bayan sun idar ne, suka koma sallah isha. Tunda suka iso bata da wani sauran damuwa, sai
bautar Allah, idan ta tuna abin da ya faru, dakin ka'aba take komawa tayi ta kuka tare da jin kamar bayi
adalci ba idan ta roki Allah ya azurtata da zuri'a na gari, sai ta koma gefe tana kuka, abin tausayi. Shi kam
Dr Hayat bai san me ke faruwa ba, domin shi akwai Dr Ghali Abba Goni, shi yake zuwa akan matsalar
Junnul Ashiq.
...
"Idan har yaki barin mace TOH akwai zab'i biyu ne, zuwa uku ko a haɗa shi da manyan shi, ko a kama shi
a kona shi har sai ya bar duniya ko kuma a kama shi a saka a wani abu a rufe shi tare da yarda shi inda na
zai kuma more rayuwar shi ba, har abada."
"Insha Allah zan gwada dukka, sai dai har yanzun yarinyar tana auren dan Uwanta ne, sai dai aljanar da
na tab'a cire ta a jikin yarinyar ta ce min wai yarinyar tana cikin damuwa."
"Alhamdulillahi!" Inji malam Ghali Abba Goni, kafin ya cigaba da cewa.
"Eh har suka nime ka, zaka iya taimaka musu, idan har kuma kai ka ne ka nime su zasu iya dauka haka a
matsayin kuskuren na nima shiga hurumin su, ba wai dan hana ka aikin Alkhairi bane a'a amma tunda an
samu matsala a niman a bar hakan tukun ko!"
Ya gayawa Malam Ghali Abba Goni, sun jima kafin ya dawo masallacin, sai da aka yi sallah isha sannan ya
duba inda take ya zauna tana kallon dakin ka'aba tana kuka.
"Sai ranar da na koma gare shi" ta fada tare da maida kanta ga dakin ka'aba."
"Me zai hana, shi yake da rahama da jin kai." Ya fada yana kallon ta, domin wani irin nutsuwa ne ya
shigeta lokaci guda, mikewa tayi tare da shiga harami tayi dawwafi, sannan ta fito, riko hannunta yayi
suka nufi masaukin su, kanta a jikin kafadar shi, suna sarkafe da hannun juna, d'ago kai tayi sannan ta ce
mishi.
"I know!"
"Don't worried koda zan yi wani auren i will stay behind you!"
"I know!"
"I know!"
"Zan baki farin cikin da dukkan karfina!"
"I know!"
"I know!"
"Zan baki kalma daya daga zuciyata!" Ya fada lokacin da suka shiga dakin su, ya zauna da ita a bakin
gadon, hannunta ta kai bayan kan shi da kunnen shi. Tana kallon shi tare da kasa furta ko kalma daya ce
bayan kalmar da take yawo a bakin ta.
"I know! I know!! I know!!!" Sumbatar bakinta yayi tare da jimawa sosai, a hankali ya janye bakin shi
yana sumbatar lips dinta na kasa.
"Baka min alkawarin xaka zauna dani ba!" Ta fada kanta a sunkuye.
"Billahi azim! Zan kara aure, zan zauna da mata biyu! Bayan nan kuma babu abin da zan iya boye Miki."
Kura mishi ido tayi wani irin kuka ya taso mata, ta mike zata bar wurin shi ya rike ta.
"Ke kika bukata! Idan kika tunzira zuciyata xan fadi abinda ya fi haka, na gaya Miki ina sonki. Na gaya
Miki abin da zai kwantar Miki da hankali ni danki ne? Ko kece kika haife ni? Why kike cutar dani ta
hanyar da bani nayi laifi ba? Dan haka idan muka dawo daga madina Kiyi wucewar ki gida na gaji, baki
daya kin haukata min tunanina? Why don Allah" ya fada a tsawace. Yana ganin yadda ta ta shiga wani
irin mugun tsoro, tare da kamewa wuri guda. A fusace ya juya zai bar dakin ta riko hannun shi jikinta
babu inda baya rawa, har kamar zata shide.
"Kayi min afuwa! Karka kore ni don Allah" ta fada cikin wani irin kuka, janyota yayi yana kallon fuskar ta.
Tsuke fuska yayi sannan yace mata.
"Ki saurare ni carefuly wallahi i can tolerate wannan haukar, ko Nana A'ishah ba zata tsaya gaban namiji
wannan haukar ba, so idan kin gaji da zama dani kawai ce min na gaji xan tayi wani wurin amma dan
rashin imani yau kusan sati Daya kina juya min kai na? Meye nai miki da zafi ne haka? Na gaji wallahi" kifi
kanta tayi a kirjin shi tana shashrkar kuka, tare da rike hannunsa baki daya ta kai bakinta tana sumbatar
shi.
"Don Allah karka kore ni! Ina sonka, ba zan kuma maka laifin da zai saka kayi min shouted ba kaji am
sorry"
Rike hannunta yayi yana kallon yadda fuskar ta yadda yayi jajjur. Jan kumatunta yayi, sannan ya zaunar
da ita ya fita ya masu sayyaan abinda zasu ci. Kafin ya dawo ya samu tayi barci, a hankali ya zare mata
takalmin kasarta tare da gyara mata kwanciyar ta, sannan ya kalli kafarta yayi mishi kyau, sai ya tuna
ranar da yaga Ruman da kalle dan haka ya fita da sauri sai gashi da lalle, ya sayo a can wani kanti, sannan
ya kawo ya shiga mata yana kallon yadda take yatsuna fuskarta, sai da ya gama sannan ya mike tare da
murmushin jin dadi.
Wanka ya shiga yayi sannan ta fito ya sauya kaya ya kwanta a bayanta, tare da janyota jikin shi yana jin
wani irin nutsuwa yana shigar shi.
Haka suka kasance a Makka kafin suka wuce Madina, ziyara ta rage kukan iskancin sa take mishi. Sai
suka shiga zaman lafiya babu laifi tana walwala har suka bar Madina tare da barin kasar baki daya.
**
Hunguria.
Yau an tashi da wani irin sanyi, me ban sha'awa tare da iskar ƙanƙara, kallon agogon bangon nayi sai a
hankali, kafin na mai da kai na kasa. Ina son zuwa dakin shi amma tsoron yadda zai min ya sani mikewa
tare da shahadar kuda na buga kofar babu wani motsi tura kaina nayi naga Hamma Babangida a bushe
ko nace a sume dakin sai warin kashi yake, da sauri na shiga ban daki na tara ruwa tare da taimka mishi
zuwa ban dakin sai da na mishi wanka sannan na fito n gyara dakin. Bayan na gama ne na koma ban
dakin yana kwance a cikin ruwan dumi na ajiye mishi kayan shi na fito.
Haka na kai mishi abincin shi ba ajiye, can ya fito yana kallona, kafin ya dauke kai ya zauna ya fara cin
abincin ko minti biyar bayi ba ya fara amai da furza da abincin.
"Sannun!"
"Dalla yi min shiru jahila jaka, karki kuma matsowa kusa dani" cak na tsaya, asalima yadda yake kallona
kamar zan mishi wani abu ne ya sani jin tsoron kar na a tare da ni ne abin da yake gani, domin da gaske
yana min alamar kamar akwai wani abu a tare da ni, dan haka na rabu dashi na fita. Na rasa waye zan
gayawa halin da nake ciki, ashe kuka ma rahama ce domin gani nan ina son yin kuka amma na kasa yin
koda tari ne, ina zaune a dakina kamar mayya naji fitar shi da gudu, kuka na saka tare da takura kaina,
har na wani lokaci kafin na ji zuciyata tayi sanyi amma abin haushi kukan nan babu ko digon kwalla,
idanuna ya soye sosai. Kwanciya nayi tare da jin digon ruwa ya sauka a kaina. Ban damu na duba ba, can
na kuma jin ya sauka min kamar ance na d'aga kaina kawai naga abin da ua turewa buzu nadi.
Yana tsaye babu kaya a jikin shi, yana sakar min wani bahagon murmushi, rintsa idanu na nayi, tare
da jin kamar zan mutu. Wani irin mutuwar jiki da kasala ua saukar min, kumshe idanuna nayi tare da
addu'ar niman tsari daga duk wani abokin halitta. Take kuwa ya b'ace sai dai na kai minti talatin ban san
inda kaina yake ba. Kamar a mafarki naji kukan jariri. Bude idanu na nayi na gansu zaune suna rike da
wani abu kamar suna wasa dashi,a hankali na tashi zaune ina kallon su.
Juyawa sukayi tare da kallona idanun su na wani irin juyawa kamar an saka musu b3t. Kallon hannun su
nayi naga ya Baci da jini, bude bakin da nayi sanyi magana naji marana ya tamke min kamar an daure
min shi. Gwalo idanun nayi xan yi magana suka d'ago min sai ji nayi jini na zuba a jikina, dariya suka
fashe dashi, gashi irin me mugun cika kunnen Nan ne. Toshe kunne na nayi tare da fashewa da kuka,
kamar ance na duba su, babu su babu alamar su, wani sabon mamaki ne ya kamani, ban san yadda aka yi
ba kawai sake wata irin kara, ban kuma fahimtar kome ba,
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
61
Share ta yayi tare da shiga ban daki ya barta, kamar ba zata tashi ba, domin jiri take ji, dan haka ta mike
tare da daddafa bango ta shiga hango shi yana wanka yasa ta zubda yawun bakinta, sannan ta nufi inda
take ta rungume shi. Tana murmushi tare da faɗin.
"Waye na kama?"
"Nan ban daki ne ba a son magana yayi yawa" shiru tayi tana kallon shi, kafin ya tsaya tare da taimaka
mata tayi wanka, ganin yadda take abu kamar zata cinye shi ne yasa shi biye mata, tare da shan ruwan
jikinta, sannan ya kyale ta, domin barci me karfi yayi gaba da ita, wanka yayi tare da gyara jikin shi,
sannan ya shiga aikin shi. Tare da saya musu ticket.
Yana gamawa ya juya ya kwanta, tare da kallon ta tana sauke ajiyar. Kallon kirjinta yayi da suka dan
cika sunyi kyau sai bakin nipples dinsu da suka yi wani cur-cur gwanin sha'awa, shafa su yayi tare da tofa
mata addu'o'in, kafin ya juya tare da gyara kwanciyar shi yana me janyota jikin shi.
**
Ruman.
"Kina ganin dama Hayat zai iya kawo Miki mafita ne? Da kin hakura dani da na kawo cika Miki zuciyar ki
da kauna" ya fada tare da gyara min gashin goshina. Kallon shi nayi tare da janye kaina a hankali, kallon
wurin Camera yayi sannan yace min.
"Basu gani na, amma ke duk motsinii suna gani kuma suna fahimtar haukar da kike." Tofa mishi yawu
nayi, ya goge, sannan ya sake murmushin mugunta, yace min.
"Insha Allah ba zaka kuma cutar da ni ba, domin Allah yana tarre dani." Na fada ina mirza karfen
hannuna, cikin shammata tare sa kiran sunan Allah, na cikka mishi karfen bayan na kira sunan Allah,
wani irin zabura yayi tare da b'acewa yana gurnani,
Ban kuma sakewa na zauna a babu addu'o'in ba, domin nasan kowani lokaci zai dawo, haka na tsinci
kaina mai da son maida hankalina wurin bautar Allah, bana wasa da Ibada. A hankali lokacin yai ya tafi
kamar da wasa, wata rana aka sallame ni. Hamma Babangida ne ya zo da kanshi, yana min kallon kamar
ya wata dodo. Cikin jin kunya na koma gefe idanuna ya cika da kwalla, komawa yayi gefe yace min.
"Ya jikinki?"
"Toh muje" ya fada a tsoro ce, Allah sarki, baki daya sai naji kuka yazo min, haka muka shiga taxi, tunda
muka bar asibitin nake kuka, har muka iso gida. Biyan kudin yayi tare da shigowa gidan, haka na koma
cikin gidan ina rab'e rab'e. Babu wani dogon surutu ko alaka a tsakanin mu sai zaman kurame.
Rayuwar babu dad'i, baki daya sai naji ina kewar Innah dan haka na shiga rokon shi ba dare ba rana
akan ya mai dani gida, amma fir bawan Allah nan yaki, sai ma wani salon da ya dauka bata dawowa
gidan sai tsakiyar dare, idan zai fita kuwa kafin gari ya waye ya fita. Sanin halin da nake ciki, ya sani shiga
mugun mugun tashin hankali, domin kuwa zama wuri guda tare kadaici ya haifar min da tsoro kamar ana
tare dani, firgice kamar za a tab'a ni, sai a hankali na fara ganin kamar gidan da nake yana sauya min,
domin kuwa xan ga kamar ba cikin gidan da nake bane, sannan zan ga mutane suna hidimar su. Kamar
gidan su, kuma idan da zan musu magana toh babu me kula ni, wannan yanayin yasa ko barci nake zan
farka, domin hayaniyar mutane, ban fasa gayawa Allah kuka na, ba domin haka xan najin wani lokaci
kamar ibadar ba zata karbi ba, ko bata amsuwa ce addu'o'in na. Amma daidai da rana ban tab'a bari ba.
Yau kwana bakwai da mishi magna, yana zaune a gaban me gidan shi. A matukar takure kamar zai yi
kuka ya ce mishi.
"Kayi hakuri sir zan koma gida ne da mata ta, bata da lafiya!" Ya fada kamar xai yi kuka, shi kadai yasan
halin da yake ciki, wallahi yafi rumanah shiga tashin hankali, domin shi ido da ido yake ganin tashin
hankalin.
"Toh Mr Yero zamu sallame ka, amma da fatan zaka dawo mana, domin mun ji dadin aiki da kai" gyada
kai yayi tare da matse hannun shi, idanun shi ne cika da kwalla. Hadiye yawun yayi lokacin da Baturen ya
mika mishi kudin shi, a hankali ya mike tare da godiya kudin da ya tara ma aikin shi zai kai su gida tare da
matar shi. Ana bashi yayi godiya tare da nufar waje, ya gyarawa kudin zama, bai tsaya ko ina ba sai Bus
stop. Anan ta ga wani mutum me wata irin riga a rufe da kan shi, k'amk'ame kudin yayi idanun shi yana
zuba kwalla, domin yasan wannan mutumin shi yake bibiyar shi. Yana shiga cikin motar ya hango
mutumin yana zaune, ji yayi kamar ya dira a motar haka ya k'amk'ame kudin shi, ya sunkuyar da kan shi
jikin shi yana rawa, juyawa yayi ta hango mutumin yana tawowa wurin shi. Kafin ya iso kusa da shi. An
isa unguwar su, da sauri ya mike tare da biyan kudin bus din ya sauka, yana fita ya arta a guje ya nufi
gida, abin tausayi yana gudu mutumin yana bin shi, yana bin shi, sai da ya isa kofar gidan dai dai
fitowata, muka yi gamon kamar zamu fadi daidai abin da ya biyo shi.
"Ruman mu shiga cikin!" Ya shiga tare da rufe kofar yana dauke ajiyar zuciya. Amma ya bar ni a wajen. A
hankali nake kallon shi tare da isa gaban shi, yana tsaye akan iska. Sauka yayi tare da kallona. Hannun shi
ya kai sai kuma ya fasa.
"Me yasa yake bibiyar al'amurana? Me yasa yake bibiyar Rayuwata? Me yasa ya gallabi rayuwata? Akwai
hujja haka kawai ba zai samu rayuwata ba." Na fada ina kuka. Cikin gidan na shiga na samu yana ya haɗa
mana kayan mu. Kallon shi nayi.
Dafa kafadar shi nayi nayi, da wani mugun sauri ya zabura, tee da ja da baya.
"Ki tafi! Ki shirya" haka na juya domin ita haka da na gani yana tsorona, yasa ni fita ina had'a kayana.
Bayan na gama ne ya kuma bayyana.
"Kana wasa da wanda ya yarda da Allah ne? Kana tsoro ne" komawa yayi maciji katon gaske fari da shi,
kallon shi nayi domin zuwa yanzun bana jin kome a raina, hawaye na zuba min.
Na ja kayana na fita daga cikin dakin, na samu Hamma Babangida har ya fita, daga shi har ni idan ka
gammu zaka fahimci cewa a firgice muke, a haka muka samu taxi har airport. Bamu samu jirgin Nigeria
ba, sai Dubai.
Daga ni har shi muna zaune tsamo tsamo, har Allah ya taimaka aka fara kiran fasinjoji, muna
shiga cikin jirgin muka sauke ajiyar.
**
Karfe biyar na asuba muka isa Abu Dhabi, lokacin da muka sauka, da ajiyar zuciya na sauko daga cikin
jirgin ina ji kamar na iso gida ne, muna barin wurin wani jirgin na isa, muna zaune sai gashi suma sun iso,
har suka gama zasu wuce ya dawo gaban mu ya tsaya.
"Na'am!" Hamma Babangida ya fada da mugun sanyin murya, tare da mika mishi hannu, kasa kallon su
nayi tare da shanye kukan da ya zo min.
"Amma Meye ya faru?" Ya kalle mu, tsaki matar shi ta ja, tare da cewa.
"Honey muje don Allah, ban san wani irin heart ne gare ka? Mutanen da suka wulakantaka, zaka tsaya
kana magana dasu" ta fada tare da tura bakin ta.
"Mun gode, zaka iya tafiya matar ka tana da muhimmanci sama da mu." Taunar lips din shi tayi tare da
rintsa idanun shi, sannan ya saka kai zai tafi Hamma Babangida ya rike hannun shi yayi tare da cewa.
"Don Allah! Kayi wani abu muna cikin tashin hankali"
"Dallas sake shi, gwara ku mutu da ya taimaka muku, marasa kyauwun dabi'a."
"Idan kika ce mijinki kar ya taimaka mana babu laifi, amma ba zan iya lamuntar wata mace tana haushi
ga mijina ba,"
Na fada tare da kallon Hamma Babangida, da yake rawan jiki nason yayi magana da Dr Hayat, dafa shi
nayi a matukar fusace ya juya tare da shake wuyata. Buge shi hannu Dr Hayat yayi, murmushi yayi
sannan yace mishi.
"Waye kai?"
"Mun kwana biyu bamu hadu ba" ya fada tare da dage mishi gira ɗaya.
"Waye kai?"
"Canka?"
"Safdar Hajbir!"
"Kaji manyan masu manyan kwanya ka lura da inda muke na tsayar da tafiyar kowa. Idan naso sai na
saka kowa yayi ta faduwa, a sume karshe na daura laifin akan wancan da tasaka zuciyarka bugawa"
dariya ya sake bayan kai Ayar maganar shi.
"Kasan me yasa ka samu nasara akan su? Allah ya ƙaddara haka sai ya faru, amma bari na gaya maka
wani abu ko kad'an bana jin akwai abin da xaka yi ya ba wani tsoro, kuma ina da yakinin wata rana xaka
biya bashin da ka ci. Wallahi zaka biya dan haka ka kyale bayin Allah suyi rayuwar su kafin na waiwaiye
ka!"
"Idan naki fa? Nayi rantsuwa sai na cika shi sai na saka mata tsoron haduwa da wani namijin kai kuma
nasan yadda zan yi da kai domin ka gama addabar rayuwata " inji Safdar.
"Ina nan ina jiran ka, yau, gobe, jibi, gata, har wata sati ina jiran ka jahili wanda bai san kome ba sai
asararan shi, dakiki gidahumi. Banza wawa dabba kawai kasake mutane ko na kama ka." Dr Hayat ya
fada da karfi sai da Airport din ya amsa, da sauri ya fita a jikin Babangida, luuu yayi zai fadi Dr Hayat ya
rike shi, ganin yadda nake wani dari dari, yasa shi zama a kusa da Hamma Babangida, har zuwa lokacin
da aka Turi security su tambaye shi lafiya.
"Lafiya lau, ya gaji ne!" Ya fada tare da riko Hamma Babangida har masaukin da ya kama, tun a can
muma ya kama mana daki daya, tun da ya kai shi dakin ya kwantar da shi, ya saka kai ta fita bai dawo ba
sai kusan karfe bakwai, yana dawowa ya same ni zaune a jikin Hamma Babangida, na sarkafe hannun mu
wuri guda, ina barci. Ajiye maganin yayi tare da fita bai dawo ba, sai wajen karfe goma na safe. Ya buga
kofar na taso na bude mishi. Kurawa juna idanu muka yi kafin na matsa mishi a hanya ya shiga cikin
dakin, sannan na tsaya ina kallon shi ya fara shafa mishi magani. Yana addu'a, balle rigar shi yayi a
hankali sai ga wasu irin kuraje, a hankali yake kasa mishi rigar har ya gama, sannan ya ce min.
"Ki kula dashi, nan muna bakon wuri ne, da zamu isa gida Insha Allah zamu yi aiki akan ki da shima" ya
mike tare da cewa.
"Karfe biyu zamu bar garin nan insha Allah zamu isa karfe tara na yamma dan haka ki kula sosai."
Jinjina kai nayi, har ya fita ban iya kallon shi na mishi magna ba, sai ma kokarin kauracewa zuciyarta
nake, domin sai kara hasko min da canjin da na gani a tare da shi.
"Kin san dai bani da case idan mina bararr da cikin jikin ki? Dan haka matukar baki kula ba, TOH ba
makawa zaki muka daukar lokaci kina kuka, sannan yan uwana ne baki isa hanani kula da su."....
*Kuyi hakuri don Allah idan na wallahi kusan yanayin ne sai a hankali naso yafi haka, amma babu lokaci
insha Allah gobe zaku gani kamar kullum*
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
Mai_Dambu
Paid book300₦
62
Takawa yayi tare da isa gaban ta, yana kallon yadda ta sake baki tana kallon shi.
"Baki da ikon hanani abinda niyya, taimakon Al'umma a jini na gane dan haka ki tsaya matsayinki na
mata ta, karka ce zaki wuce iyakar domin ranki zai b'aci ni kuma ba zan fasa ba"
Kura mishi ido tayi kwalla na zubo mata, kirjinta yana wani irin bugawa, juyawa yayi tare da ɗaukar
abinda zai dauka ya sakai zai fita, ta bishi da sauri tare da rungumar shi ta baya. Cikin shashekar kuka ta
ce mishi.
"Ina jin tsoron ganin ka da Ruman ne? Ina tsoron haduwar ku ne, shi yasa nake magana ba wai dan kome
ba, don Allah don Allah don Allah, kayi hakuri ba zan kuma ba, idan na kuma ka min duk abinda ya dace"
"Ganin Ruman bai saka na daina ganin ki a matsayin abokinyar rayuwata ba, itama baki ga da abokin
rayuwarta take ba? Toh shi ƙaddara haka take, don Allah a daina duba kishi"
Da cewa
"Kayi hakuri"
Had'e ta yayi da jikin shi, tare da kallon fuskar ta. Sumbatar goshinta yayi sannan ya kuma kaiwa gefen
idanun ta ya sumbata, sannan ya kuma rungume ta, yana jin wani irin abu ya tsaya mishi a rai. Idan ya
tuna da yadda Ruman ta koma, sai yaji wani irin abu na yawo a ranshi, sumbatar kafadar yayi yana faɗin.
Wani k'amk'ame shi tayi tana jin wani irin dadi a ranta, sai karfe sha daya da rabi ya tashi, hada mishi
ruwan wanka nayi ya shiga yayi wankan sannan ya fito na cire mishi kaya, abincin aka kawo na ajiye
mishi tare da jiran yayi Sallah, yana idarwa bai ko yi addu'a ba, ya mike.
"Kasan halin da muke ciki, bai dace kana sakaci da addu'a ba" na fada mishi.wani mugun kallo yayi min
sannan ya juya tare da cigaba da cin abincin shi babu basmala. Ai kuwa yana kai lomar farko ya kware,
sosai fa tare da faduwa kasa yana niman ruwan sha, koda na mika mishi ruwan fisga yayi tare da kaiwa
bakin shi, sake shake wuyar shi akayi tare da had'a shi da jikin bangon. Kakari yake tare da niman ceto.
Da sauri na fita zuwa dakin Dr Hayat, na buga sau biyu. Sai gashi ya buɗe min.
"Ya dai Ruman?"
"Zai mutu" na fada tare da kallon kofar mu, da sauri ya fito muka nufin. Hmm muna shiga abin mamaki
shine kamar babu abinda ya faru. Zaro idanu nayi tare da toshe bakina.
"Amma!" Wani irin kallo yayi mana tare da kai ya cigaba da cin abincin shi, Dr Hayat ya kalli ni. Yasan ba
zan taba mishi karya ba, dan haka ya ce min.
Fita nayi ban tsaya ba, kallon shi yayi sannan yace mishi.
"Safdar!!!" Da sauri ya d'ago kan shi zai magana Dr Hayat ya murza zoben shi, tare da kai bakin shi yayi
addu'o'in, kafin ya ce mishi.
"Ina Babangida?" Nuna mishi kan shi yayi, wato da Dr Hayat ya. Finciko kafadar shi ya gwara shi da
bangon b'acewa yayi sai ga Babangida a kasa dakin kaca kaca abincin.
Tasar dashi yayi tare da zaunar dashi a bakin gadon, sannan ya fita ya kira Ruman ta gyara dakin. Nan ya
ya had'e mishi magani sanan ya saka kai ya fita, bamu kuma haduwa ba, sai karfe daya da zamu tafi,
muka hadu dasu. Har a cikin jirgin Hamma Babangida abin yana yi yana tab'a shi.
Mun sami jirgin da zai sauka a garin Abuja ne, dan koda muka isa Abuja, sai da muka jima kafin muka
samu jirgin Yola, dukda Dr Hayat yaso mu kwana biyu amma naki gwara muje gidan kome zai faru ya
faru a gaban jama'an gida.
Muna isa Yola taxi har gida ya kai mu, muna sauka muka shiga da kayan mu, Baba megadi ne ya biya
kudin motar domin ya gan mu kamar an koro mu, muka fada falon. Gara ni da sallama na shiga gogan
naku kamar an koro shi.yana ganin mahaifiyar su a kitchen ya nufi wurinta tare da fashe da kuka. Kamar
Yaro karami,fitowa yayi ya ga ina tsaye.
"Karki amshi kayan, tunda muka tafi yarinyar nan take yawon bin maza, dama an gaya min ban ji..."
Tass Mama ta wanke shi da mari, tare da kara tsinka mishi mari, sanan ta juya tare da kallon shi.
"Tun daga lokacin da ka b'ata nasan da wannan masifar, sannan da ka dawo sai da na gaya maka ka
hakura da ita ka barta tayi auren ta, kace min idan baka aureta ba, mutuwa zaka yi, ka sani muka b'ata
da yar Uwata, ka ce min bata sonka Hayatuddeen take so, wallahi billahi azim Allah sai ya saka mata,
kuma Aure yanzun ka fara tunda Salamatu ta zama uwarka" ta ka raso wurina tare da riko hannuna.
Muka nufi dakinta, kuka nake tare da jin kamar zan mutu domin kirjina har zafi yake, babu wanda yasan
mun dawo.
Na kasa magana na kasa kome kuka nake kamar raina zai fita.
"Kiyi hakuri ba a cikin wannan yanayin ba" ta fada min tare da rike hannuna, ta rasa me zata ce min haka
nayi kuka ya saukar min da zazzabi me zafi, sam ban san me yasa rayuwata ta zama haka ba, amma
akwai Allah. Nasan yana ganin kuma baya barci baya gyangyandi.
Haka nayi ta kuka ina jin kamar da mutuwa nayi zai fi min dadi sama da ace ina raye ne, tare da wasu
irin mutane, tsawon shekaru ina fama da jaabawar rayuwa, amma a bangare na babu wanda ya damu
dani domin kallon abin suke kamar ai ba wani abu bane, shi yasa kowa yayi watsi dani amma ai nima ai
ina da nawa laifin, domin gashi ban damu da Ibada har haka ba, dan haka na mike tare da shiga ban daki
nayi wanka da alwala, sannan na zo na gabatar da sallah,ina idarwa na jima ina addu'o'in. Kafin Na mike
zan kwanta Mma ta kawo min abincin. Zama nayi naci kadan sannan na koma na zauna ina kallon yadda
Hamma Babangida ya juya min baya, haka na kwanta har barci ya dauke ni,
Ban tashi ba sai karfe biyar, nayi tashi nayi sallah, sanan na saka dogon riga, na nufi falon muka gaisa,
yana gani na ya mike tare sa barin falon, zama nayi Shahid ya kalle ni, sannan ya dauke kanshi. Da
alamun sunyi magana ta da dan uwan shi.
**
Sun sauka a garin Abuja, Aalim yaje ya dauke su, suka wuce gida.
"Adam ka tanadi kayan aikin idan nazo zamu wuce Yola ka haɗa min kome." Cikin wani irin fushi take
kallon shi, suna had'a ido ta dauke kanta tana hura hanci.
"Zaki zauna na kwana biyu, anan zan tafi Yola gobe insha Allah Adam zai kwana a can" bata ko tanka
mishi ba, har suka isa gidan Ummi nan masu aikin gidan suka shiga hidima dasu, har zuwa wani lokaci, da
suka gama suka wuce bangaren shi, anan suka yi wanka da sallah, sannan suka kwanta domin jikinta
yana masifar ciwo, haka yayi ya mata tausa tare da bata kulawa har zuwa wani lokaci barci yayi gaba da
ita, kallonta yayi ya dauki kayan shi, bai tsaya ba ta nufi Gombe. Karfe shida na yamma yayi mishi a cikin
estate. Cikin gidan shi ya nufa tare sa sa daukar kayan shi da zai amfanin da shi, sannan ya samu Adam
ya ce mishi.
"Mu wuce" sai da ana kiran sallah, sai da suka yi sallah sannan suka bar garin, bayan sun fara tafiya har
sun wuce kaltungo, motar su tayi faci. Haka suka fito tare da ɗaukar kayan aiki suka gyara, sannan suka
baza abin sallah suka yi sallah isha, kafin suka fara kokarin tashi suka jiyo ihun mace.
"Shiga motar kyale shi baya son mu tafi aiki akan shi ne," haka Adam ya shiga motar yana kallon inda
yaji ihun, hango wata mace yayi tana mika mishi hannu,
"Karka damu ana samun haka" ya tadda motar da sauri, suka bar wurin akan lokaci. Sai da suka yi tafiya
me nisa, kawai Adam ya hango wata ƙatuwar mota tayo kansu.
"Innalilahi! Dr" ya fada da karfi, ya ga Dr Hayatu ko a jikin shi. Dan haka ya fara kokarin tunkarar motar,
Allah me yadda yaso suka wuce lafiya lau, babu abinda ya faru, ajiyar zuciya Adam ya sauke, tare da
kallon shi.
"Dr!" Bai gama rufe baki ba, suka ga Suka hango wata tsohuwar mace a tsakiyar titin, wani ba motar
wuta yayi a masifance yayi kanta, ai kuwa ta b'aci. A hankali yaja wani abu tare da mika mishi.
"Ungo saka a fuskarka, domin kafin mu isa Yola zasu iya Haukata min Bindina inji Darrah"
Dariya yayi tare da rufe fuskar, tunda ya rufe fuskar bai kuma cewa kome ba, har kusan awa uku me
kyau suka shiga garin domin wani irin azzababben gudun da yake, ga kuma hanyar babu kyau da
abubuwan al'ajabi da suka yi ta faruwa.
"Na saba da jikinta na shagala da ni'imarta duk wanda zai rabani da ita ai ba zan yafe mishi ba"
"Amma ai ba jinsin ka bane! Ita bil adam ce kai kuma Aljani! Bakin aljani mugu kuma azzalumi mara
imani da yafito daga yankin da babu Imani" a fusace ya kalli Maidah."
"Sabida Yan Adam idan aka cutar dasu dayawa ina abinda karshen rayuwar mutum asara, idan ya tashi
rama abinda kayi mishi kaf duniya babu me iya hana shi!"
Kura mata ido yayi tare da kaduwa amma taurin kai da kafiya irin tasu ta shu'umaan aljamu ya hana
shi fahimtar haka, sai ma cewa da yayi.
"Gaya min a duniya waye zai iya ja dani? A darul Ni'im ni ke jagorancin Fadar da masarautar, sannan ina
jagorantar rundunar mayaka sassan duniya yaki da mutanrn da suka bijirewa karfin daular mu, nayi yaki
tun daga lokacin da na zama cikakken namiji nake gwabzawa har yau ina nan akan karagar mulki na,
Maidah gaya min Hayatuddeen ya sayeki ne?"
Amadadin ya fahimci hatsarin da yake gaban shi sai ya shiga alfahari kamar yadda wasu bil adam din
suke idan Allah ya basu duniya, sai ya shiga nunawa ai babu wani abu matukar yana namiji zai nunawa
Dr Hayat iyawar shi, yayinda baki daya ya zake dayawa wurin fadar Darajojinsa da ikon shi. Sannan ya
kalli Maidah.
"Na rantse da Allah, idan har ka shiga hannun Hayatuddeen! Wallahi sai ka shekara dari kana jinyar
kunar shi, fita cikin al'ummar ka sai ya gaggare ka."
"Yaushe kika daina bautar ubangijin mu kika koma kiran Allah?" Wani banzan kallo ta mishi sannan ta
bace abin ta, wannan abin ya bashi haushi wato shi Maidah zata rena, har da mishi maganar banza, zai
ka mata idan ya murde kan Dr Hayat, domin dole yayi mishi kisar gilla, kisar da zai saka shi jin cewa ya
mutu da gaske ita kuma Ruman ya dauke ta, zuwa Darul Ni'im duk bala'in da za a yi dole ya amshi abin
amma ba sai barta ba, shi kadai yasan yadda take yasan yadda dadinta yake, shi yasan yadda take bala'in
mishi dad'i ya shegen da zai raba shi da ita,.kuma yanzu zai kara birkita musu lissafi, domin itace makami
me linzamin shi, kuma da ita xai yi kome nashi a sawwake...
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
Mai_Dambu
64
Murmushi yayi yana nazari irin kisar gilla da zai yiwa Dr Hayat, ya kashe shi har lahira, murmushi yayi
tare da bin bayan su da gudu, har ya cimma a hotel din da suka sauka. Bayan sun shiga dakin ya tsaya a
kofar dakin, yana jin sautin muryan Dr Hayat, kamar ya fasa ihu haka ya bar hotel, yana huci tare da
fusata nufar gidan su Babangida yayi, yana shiga ya wuce kai tsaye dakin Shahid inda Babangida ya ke
kwance, ya zauna a hankali tare da shiga jikin Babangida, kai tsaye ya shiga jinin da da ƙwaƙwalwar shi,
tare da kawo mishi mafarkin Ruman da Dr Hayat a Dubai, suna wani mugun romancing, wanda ya kasa
fahimtar kome akan haka, ce mishi.
"Matar ka da Hayat suna cin amanar ka, ruwan ka ka datse alakar su, idan ba haka ba zaka gan shi da
idanun ka"
Farkawa yayi daga barcin yana zare idanu, ran shi na kara bacin, a hankali ya tashi tare da nufar cikin
gidan su, amma a rufe. Yana ganin haka ya juyo da sauri domin ganin giftawa abu kamar inuwa. Abinda
Ya firgita shi ya dawo dakin su, ya kwanta. Duk da ya kwanta bai dai na ganin kamar ana son shigo musu
dakin su ba, baki daya ya manta da addu'a. Haka yayi ta juyi yana kallon kofar har Allah ya taimaka barci
ya dauke shi.
...
Tun karfe sha biyu da na farka sakamakon mafarkin da nayi ana ƙoƙarin dambe dani, Allah ya taimaka na
buga abokin damben da kasa, na farka tare da mikewa na shiga ban daki, ina fitowa na fara sallah, ban ta
shi ba a wurin sai karfe biyu da wani abu, shima jin kamar ana gudu na d'aga labulen window dakina.
Hango shi nayi ana bin shi da gudu, ya sani zare idanu na, da sauri na nufi kofar kitchen na bude, babu
kowa ina tafiya bakina sauke da addu'a. Har kofar dakin sannan na juyo zan wuce na ganshi tsaye, yana
kallona.
"Hur"
Banza nayi kamar ban ganshi ba, na kama tafiya har na shiga kitchen din yana bina, da zan shiga cikin
daki ne nayi addu'o'in da sallama sannan na shiga.
Jingina nayi da bangon, ina jin kwalla na zubo min tabbas Allah kadai zai cire ni cikin wannan masifar,
dan haka na kumshe idanuna ina kiran sunan Allah, kafin na kuma shiga ban daki nayi Alolan, sannan na
fito tare sa fashewa da kuka, ina sallah ina kuka domin duk abinda zai faru da bawa rubutacciyar al'amari
ce, ban tab'a daukar haka a matsayin wasa ko shirmammen al'amari ba, ina dab'aka lalura ta, dan haka
har goshin Asuba ina raya daren, karfe hudu aka fara kiraye-kirayan sallah, lokacin na kai sujjada ta
karshe ina kuka ina faɗin.
"Ya waduddu ya Zur'arshin Azim, Ya fa'alillimayuri, Ya zuljalal Wal Ikram! Ya Sammadu Ya Rahama Ya
Rahim, nayi tawwasali da sunayen ka tsarkaka Ya Allah ka kawo min mafita, Ya Allah ka jibanci
al'amarina, ya Allah Nagode maka, Alhamdulillahi Alhamdulillahi Alhamdulillahi Alhamdulillahi! Allah
Nagode da ka min Ni'imar musulunci. Ya Allah gare ka na fito gare ka zan koma Ya mai sama bakwai Ya
mai Kasa bakwai Ya mai tudu da ganganre, ya Mai mutum da Aljan, Ya mai karfin Al-arshi ya Ma buwayi
sarkin sarakuna Ya Allah! Ya Rahman Ya Rahim Ya Allah na kiraka da karamar Murya Ya Allah ka amsa
min da babban Murya ka fiddani cikin kangin bala'in da nake ciki"
Na fada ina fashwwa sa kuka, kafin na mike nayi tahiya, tare da sallama, ina idarwa na sauran da kirarin
Ubangiji sannan na yabi Annabin Muhammad Sallallahu alaihi Wasallama, nayi mishi salatin da Ahalin
gidan shi wato ajali baiti, sanan nayi salatin na kuma mika kuka ta, zuwa ga Ubangiji, ina zaune har aka
kira sallah asuba, na tashi na gudanar da sallah, ina idarwa barci ya cika min ido, sai da naga rana ya fara
fitowa, sannan na kwanta, lokacin karfe bakwai saura kwata, sannan nayi addu'a na kwanta. Ban taba jin
nutsuwa irin na yau ba, kai tun Kafin dawowar Hamma Babangida rabo na da nutsuwa. Har auren shi
ban samu nutsuwa irin na yau ba, domin kuwa yau ce nayi tsayuwar dare har gari ya waye dan haka na
kwanta cikin aminci Allah.
Babangida
Dakyar ya tashi yayi sallah asuba, bayan ya idar ya koma ya kwantar babu addu'o'in, ai kuwa yana
komawa ya kwanta kamar jiran shi ake, yana kwanciya ya ga wasu yara yan dagwai-dagwai, masu
rantalellen kai, suna zuwa sauka fara hawa kanshi suna lugude tare da tsalle, basu barshi haka ba, suka
zare mishi wandon shi tare da kama mishi sandar girman shi. Suka saka wuka gashi yana ihu yana niman
agaji amma babu wanda yaji shi, sai da suka saka mishi kaifin wukar, ya farka da ihu tare da zuba hudu
yana niman agaji, da wando da ya tsulla fitsari, ya shiga Falorn yana faɗin.
"Wayyo Allah na sun kwashe min gabana wayyo Allah na!" Ya shiga kokarin cire wandon. Ga abin tausayi
ga abin dariya, ai kuwa kamar mahaukaci ya shiga kwabe wandon, kallon shi nayi tare da isa wurin shi
na rike hamnun shi muryana yana rawa nace mishi.
"Don Allah karka tozarta kanka a gaban iyayen mu!" Na fada cikin sanyayyar kukan da nake, jan shi
dakina nayi ina kallon yadda yake zare idanu.
"Ruman duba min wallahi sun yanka ni, ina jin zafin har yanzu" ya bude wandon, tare da d'ago min
gaban shi. Hawaye ne ya zubo min. Na saka hannu tare da duba wurin yayi ja alamar da gaske an tab'a
shi. Tashi nayi na dauko kayan first aid box, na ciro magani na sha fa mishi tare da gyara kishi zaman
wandon shi.
"Zauna na kawo maka abin ƙaryawa" gyada min kai yayi na fita can sai gani da abin ƙaryawan shi na
zauna ya ci kad'an, sannan na ce min.
"Shin kana tunanin Allah ba zai jarabe mu bane? Ko an gaya maka mun zo duniyar ne dan kar Allah ya
jarabce mu, gwargwadon amsar jarabawar ka, gwargwadon rahamar Ubangiji a gare ka, karka mishi
butulcin mana! Ka gode mishi zai maka ni'ima a wani bangaren"
Gyada kai yayi tare da mika min hannu na zo jikin shi na kwanta, lumshe idanun shi yayi yana jin
kamar ana jan gabanshi, sautin dariyar Yarana yana kara kusanto shi, kwalla ne ya cika mishi kunne, ya
ce min.
"Zan maka" na fada ina tofa mishi addu'o'in, har zuwa lokacin da ya fara sauke ajiyar zuciya. Kafin nan
barci yayi gaba da shi. A hankali na ga kasumba ta mishi yawa, dan haka na duba kayan kwalliyata a cikin
na saka wani shaving stick na karfe wanda ake saka mishi kome a jikin shi, duba rezar cikin nayi ya ɓaci
na sauya sabo tare da wanke shi da ruwan dumi da gishiri, na zauna na fara gyara mishi fuskar shi, ina
gamawa na koma kan farcen shi na gyara mishi su tas.
Sanan na koma gefen shi na zauna, ina jiran ya farka. Kamar wanda bai samu barci ba, haka nima na
kwanta a gefen shi. Ina jin wani daddaden ajiyar da nayi akan shi yana bude kofar shi, tausayin shi da
kaunar shi suka taro wuri guda, duk halin da yake ciki sabida Ni ce! Idan ba dan ni ba, ba zai taba shiga
ba, me yasa ma zama bala'i a cikin al'umma? Me yasa na zama masifa a cikin jama'a duk wanda ua rab'e
ni sai na zame mishi bala'i da masifa.
A hankali nake kuka tare da jin wani irin kunci, da na tuna akwai Allah sai naji zuciyata tayi sauki, haka
muka zauna dashi har wajen karfe daya ya farka sannan na shiga ban daki na had'a mishi ruwan wanka,
yana gama wankar, ya fito mika mishi kayan shi nayi ya amsa babu yabo babu fallasa, yana gama
shiryawa ya fita, nima wankar nayi sai da na shiga ne naga gudar gudar jini, wani azzababben tsoro ne ya
kama ni, na fito babu shiri. Falon na fito tare da kallon shi. Yana zaune a takure. Na isa wurin shi,
Aka rasa wanda zai mishi magana, domin kuwa hannun shi yake sakawa yana tabo wuyar shi sai ga gudar
jinin ya fado. Bamu gama fita a cikin wannan yanayin da idanun shi yayi bakikirin. Kuka muke tare da
kallon shi. Sallamar Dr Hayat ya samu mu juyawa a tare. Kallon shi nayi tare da cewa.
"Kayi min wani alfarma guda daya, ka duba min shi mana, ko nawa ka nima inshallah zan baka?"
"Zan duba shi, amma dole muyi kome a garin Mubi tafiyar awa uku daga Yola dole zamu bukaci ayi
wani abu a can"
"Jeki shirya ki kuma fito da kayan ki" inji Mama.kiran Shahid tayi tare da cewa.
Tana gama waya dashi ta kira Baba ta gaya mishi halin da muke ciki. Sannan ya amince muka nufi Mubi.
Lokacin da muka isa an fito da Alhaji Babba Falorn shi yana shan iska, muka shigo cikin gidan. Nikam
wurin Innah na wuce Adam da Shahid suka shigar da Hamma Babangida falon aka kwantar dashi.
"Assalamu alaikum!" Na furta a hankali, idanun na yana cika da kwalla. Zama nayi ina kallon ta, itama ni
take kallo.
"Sannun Innah"
Wannan dabi'ar iyayen mu ne, a duk lokacin da yaran su Mata suka zo gida abinda suke fara tambaya
kenan.
Maida kwallar da ta cika min ido nayi tare da yake nace mata.
"Lafiyan kenan!"
"Zama bai gan mu ba" ta ja Mayafinta ta fita, ni kuma nayi alola tare da gabatar da la'asar tunda mun yi
azahr a hanya.
"Muje ana kiranki a falon Alhaji Babba" na mike a hankali muka fita, tunda muka shiga Falorn muka
samu dayawa sun rufe jikinsu nima zama nayi, sai wani irin muzurai yake, kaina a sunkuye.
A hankali Dr Hayat ya fara karatun Alkur'ani mai girma, kafin wani lokaci Hamma Babangida ya fara
ihu da buge buge, shi kuma bai fasa ba. Kona shi yake yana ihu yana gurnani. Domin bai taba zatan zai
iya fadawa hannun Dr Hayat ba, shima Dr Hayat da gayya yake kona shi yaki magana dashi, domin yasan
matukar ya kula shi ba zai taba gaya mishi gaskiya amma idan ya ci Ubanshi domin ya jima yana jin
haushin Safdar ba karamin kona shi yake ba tare da ya kula shi ba, kuma karku dauka yana yi a hankali
ne a'a kuma ba yayi da karfi. Cikin yanga da wani irin salon mugunta da jan aji, dai da yaga Safdar ya
daina magana yana me wani irin nishi.
"Munafukai na zaka tafi ba sai ka gaya min lokacin da ka shigo rayuwar su? Ka tab'a Ruman ka tab'a
dangin ta, ka tab'a ni Meye muka yi maka da zafi haka?" Inji Dr Hayat,
"Idan ka duba girman Allah ku zan tafi, don Allah ku bar ni"
"Ba zaka yi magana ba kenan?" Ya tambaye shi, ai kuwa ya cigaba da cin Ubanshi har sai da ya fara
wani irin kuka tare da cewa.
"Ruman ki min rai, ki taimaka min zan fice daga rayuwar ki, zan fita. "Abinda ya faru"
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
Cigaban 63
*Nagode sosai Rabi'atu M Yakasai My lovely haf sister pagen naki ne😘😍*
A hankali yake shawagi daga wannan bishiyar, ya sauka a wannan bishiyar, yau kimanin shekara daya
kenan da ya fito daga Halwar shi, tun wani yakin da suka gabza da kabilar Banu Qas wanda suka kasance
asalin musulmai ne a lardin da take gabashin Darul Ni'im. Duk lokacin da yayi yaki haka, toh yakan ware
shekara daya yana hutawa.
Wannan dabi'ar Safdar Hajbir kenan, crown prince na Darul Ni'im, ba a taba samun maketacin
yarima irin Safdar ba, a cikin ran shi yana jin da za a ware nishi wasu kabilar Banu Qas zai iya shafe
tarihin su a doron kasa, zunzurutun mulki da karfin iko, wannan yanayin nashi yasa duk lokacin da ya fito
Halwar shi yake yawon buɗe ido.
Kasancewar shi daya daga cikin manyan bakaken aljanu, amma su yanayin su masu farin fata ne
kuma suna da wani irin hasken phonix light, haka kawai zaka ganshi yana tashi a jikin shi. Duk da
kasancewar shi kyakkyawa me kiran sadaukai bai tab'a cin karo da macen da da ta burge shi ba, asalima
yana mu'amala da mata ne kawai dan biyar bukatar kanshi, wannan halin nashi bawai iya matan su na
aljanu yake bi ba har matan bil adam yana bin su.
Wannan kenan,
Sauka yayi a saman bishiyar rimin cikin gidan Alhaji Babba, tare da sauka a hankali har ya isa jikin
bangon, ya shafa kofa ce ta bude, mika yayi kashin jikin shi suka bada wani sauti na musamman (kassss)
kafin ya shimfida abin zaman shi ya zauna domin wurin yayi mishi da ya zauna na wani lokaci.
Sautin kukan yarinya karama yake ji, dan haka ya lumshe shi yana fadin.
*Bil adam da kayan haushi suke da a nahiyata nake babu wanda ya isa cika min kunne*. Har ta iso kusa
da shi, yana kallonta lokacin da wani bakin kare ya biyo ta, sanin karen maita ce ya sa bai damu ba.
Ganin yadda karen yake razana yarinyar ya sashi jifar karen da hasken shi. Sai da ya b'ace, juyawa tayi ta
kalle shi duk da fuskar shi lullube take da gashinsa, kallonta yayi sannan ya dauke kanshi.
Haka ta wuce tana kallon shi kuma lokacin magarib yayi, washi gari sai da aka fara kiran sallah
magrib Innah ta kalle ta tace mata.
"Ki tafi wurin Hamma Babangida yana can wurin Alhaji kin cika son zama wuri guda, Kuma ba wani abu
bane zaki ta damuna ne"
"Sai ki ta jin tsoro, ki zauna a wurin ke duk sauran yaran ba cikin gidan ke kin zauna a nan!" Kuma ba
kome ya saka Innah yin haka ba, sai dan yadda aka gulmar taki barin yarinyar ta tayi walwala kamar ba
yar fari ba, kullum tana makale da ita, wannan dalilin yasa magrib nayi zata kore ta, ita kuma idan ta fito
zata ga Dodon nan injita. Koda tazo wucewa a matukar tsorace take tafiyar duk da bata wuce shekara
hudu ba, amma zaka fahimci tana cikin tsoro take tafiyar ma. Sai da ta kusan wucewa wani katon mage
ta kawo mata sura shi kuma ya jefi magen da wutar shi, ihun da tayi yasaka Innah fitowa,ta dauke ta a
sume zuwa cikin gidan, haka suka samu tafarka amma matsalar yana ganin abubuwan da tunanin ta bai
kai haka ba, dan haka sai rike Innah take tana faɗin.
Wannan abin ya d'aga hankalin Innah, sai da aka mata hayaki da rubutu, ta samu barci kamar yadda ya
dace.
Sai da ta kwana biyu kafin ta fara zuwa badan kome ba sai dan yadda shima Safdar yake zuwa
wurinta,yana zuwa ya zauna da ita amma duk ranar da Innah tayi mata wanka da rubutu zata iya zama
bai zo ba,koda zai zo daga nesa zai ta mata dariya da d'aga mata hannu, itama kuma kasancewar Innah
bata jata a jiki ba, Mama ne kawai ta jata a jiki yasa wani lokaci zaka same ta a takuri jikin Innah, amma
fa bata jin dadin zaman Innah domin tana ganin ta yar fari kuma ana yawan magana akan ta jata da yawa
kamar ba Fulani ba, yasa ta watsar da kashin yarinyar baki daya, abinda suka zama dole take mata,
wanka bata abincin, saka mara kaya sai magana amma baki daya kamar ba ita ta haife ta ba,babu irin
shakuwa na ya da Uwa, haka yasa shi kuma Safdar da miyagun gidan suka shiga bibiyar rayuwarta.
Bayan ya hana su cutar da ita, domin takan zauna tayi ta bashi labari.
"Innarka bata hira dakai ne kazo nan? Ko kaina baka da kannen ne da zamu yi wasa? Ai na gane kai baka
magana ne," ta fada tare da d'aga mishi gashin da yake fuskar shi, kallon kwayar idanun shi da yake kalar
wuta yasa ta yin baya, tare da zare idanunta. Tayi fa baya zata fadi ya tare ta.
"Ke bil adam, ki daina tsoro na ni abokinki ne" ya fada mata, tare da shafa fuskar ta, a hankali ta mike
bata ganshi ba, amma kuma haka ya dame ya dame ta domin taso ainun taji waye shi.
A hankali ya daina barin tana ganin shi. Zahiri sai dai yana masifar zuwa mata a mafarki. Kuma ya hana
a cutar da ita, wannan abin yasa Miyagun suka kawo mishi ziyara bar wurin da d tsakiyar dare yana
kwance shi daya, suka tawo da farko sun zata zasu iya rufe mishi bakine sai aka yi dace shi din tantirine
dan kusan yafi karfin su.
"Ba zan baku ita haka ba, dan haka ku bani wani abu na fansa." Take ta badda jinin har da jariri haka
ya sa shi, amincewa suka shiga rayuwar Ruman, domin kuwa a lokacin bawani abu bane a lokacin,
Sai bayan shekara goma sha takwas,a lokacin ne kuma ya fahimci ashe yana son ta, lokacin da girma ya
ga Ruman din. Nan ya shiga zuwa mata.
Ya cigaba da cewa.
"Sanin Mahaifiyar ta, bata damu da ita ba, yasa na shiga rayuwar ta na kuma haka ta sakat, nayi kome
domin na rabata da kowa, Ni nake zuwa club, bata taɓa zuwa wurin Asha ba, lokacin da aka ce ta zubda
cikin jikinta, ba ita bace, ni na tura wata yarinyar da da zata zubda cikin ta, na sauya mata fuskar Ruman.
Bayan nan lokacin da Amma da Yusuf da zo aurenta na tab'a nuna mishi ita a mafarki amma bai yarda
ba, maso na janye yaki, shine na shiga niman kashe shi tare da daka su barmani su azabtar dashi sai da
ya hakura. Hashim kuwa bakome yake wahalar dashi ba sai rashin tsayawa ga Ibadar shi da Hashim ta
tsaya ga Ibadar shi da ba zan U cutar dashi ba.
Sannan ni na aikata duk wani abu domin kar a saurare ta, ko aji tausayinta, na raba tada kowa nata
kuma na zama kamar inuwar mutuwar ta, sanan nake saduwa da ita duk lokacin da yayi min, nakan zo a
siffar mace nayi madigo da ita, daga auren da da Hashim nafi shi samun natsu da ita, amma bayan haka
na zubda cikin da ta samu dashi.
Na saka shi a gaba nayi ta tsorata shi, ina razana shi har sai da na hana shi sakewa da ita, na aikata
abubuwa dayawa domin na raba shi da ita. Sai dai ita daga baya tayi kokarin hnani kusantar ta, da
taimakawan mahaifiyarta da yanzu ta hana kanta barci sabida halin da Yarta take ciki, tun daga lokacin
ta hanani shiga jikinta bana iya shiga kai ko dakin da take bana samun shiga, sannan wannan ciwon da
Alhaji Babba yake ni ne na hana ku sauraron shi aka kai shi asibitin domin idan ba haka nayi ba zai iya
shiga tsakanin mu, ni kuma bana son a rabani da matata don Allah ku bar ni da mata ta!"
Ya fada da kyar. Yana cire idanun shi kamar zai fadi kasa.
"Ka taba ganin anyi aure tsakanin mutum da aljani? Dan iska mara kunya"
"Ka daina zagina! Domin kana kara bakanta min rai ne...
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
Mai_Dambu
Paid book300₦.
Mai_Dambu
64
Murmushi yayi yana nazari irin kisar gilla da zai yiwa Dr Hayat, ya kashe shi har lahira, murmushi yayi
tare da bin bayan su da gudu, har ya cimma a hotel din da suka sauka. Bayan sun shiga dakin ya tsaya a
kofar dakin, yana jin sautin muryan Dr Hayat, kamar ya fasa ihu haka ya bar hotel, yana huci tare da
fusata nufar gidan su Babangida yayi, yana shiga ya wuce kai tsaye dakin Shahid inda Babangida ya ke
kwance, ya zauna a hankali tare da shiga jikin Babangida, kai tsaye ya shiga jinin da da ƙwaƙwalwar shi,
tare da kawo mishi mafarkin Ruman da Dr Hayat a Dubai, suna wani mugun romancing, wanda ya kasa
fahimtar kome akan haka, ce mishi.
"Matar ka da Hayat suna cin amanar ka, ruwan ka ka datse alakar su, idan ba haka ba zaka gan shi da
idanun ka"
Farkawa yayi daga barcin yana zare idanu, ran shi na kara bacin, a hankali ya tashi tare da nufar cikin
gidan su, amma a rufe. Yana ganin haka ya juyo da sauri domin ganin giftawa abu kamar inuwa. Abinda
Ya firgita shi ya dawo dakin su, ya kwanta. Duk da ya kwanta bai dai na ganin kamar ana son shigo musu
dakin su ba, baki daya ya manta da addu'a. Haka yayi ta juyi yana kallon kofar har Allah ya taimaka barci
ya dauke shi.
...
Tun karfe sha biyu da na farka sakamakon mafarkin da nayi ana ƙoƙarin dambe dani, Allah ya taimaka na
buga abokin damben da kasa, na farka tare da mikewa na shiga ban daki, ina fitowa na fara sallah, ban ta
shi ba a wurin sai karfe biyu da wani abu, shima jin kamar ana gudu na d'aga labulen window dakina.
Hango shi nayi ana bin shi da gudu, ya sani zare idanu na, da sauri na nufi kofar kitchen na bude, babu
kowa ina tafiya bakina sauke da addu'a. Har kofar dakin sannan na juyo zan wuce na ganshi tsaye, yana
kallona.
"Hur"
Banza nayi kamar ban ganshi ba, na kama tafiya har na shiga kitchen din yana bina, da zan shiga cikin
daki ne nayi addu'o'in da sallama sannan na shiga.
Jingina nayi da bangon, ina jin kwalla na zubo min tabbas Allah kadai zai cire ni cikin wannan masifar,
dan haka na kumshe idanuna ina kiran sunan Allah, kafin na kuma shiga ban daki nayi Alolan, sannan na
fito tare sa fashewa da kuka, ina sallah ina kuka domin duk abinda zai faru da bawa rubutacciyar al'amari
ce, ban tab'a daukar haka a matsayin wasa ko shirmammen al'amari ba, ina dab'aka lalura ta, dan haka
har goshin Asuba ina raya daren, karfe hudu aka fara kiraye-kirayan sallah, lokacin na kai sujjada ta
karshe ina kuka ina faɗin.
"Ya waduddu ya Zur'arshin Azim, Ya fa'alillimayuri, Ya zuljalal Wal Ikram! Ya Sammadu Ya Rahama Ya
Rahim, nayi tawwasali da sunayen ka tsarkaka Ya Allah ka kawo min mafita, Ya Allah ka jibanci
al'amarina, ya Allah Nagode maka, Alhamdulillahi Alhamdulillahi Alhamdulillahi Alhamdulillahi! Allah
Nagode da ka min Ni'imar musulunci. Ya Allah gare ka na fito gare ka zan koma Ya mai sama bakwai Ya
mai Kasa bakwai Ya mai tudu da ganganre, ya Mai mutum da Aljan, Ya mai karfin Al-arshi ya Ma buwayi
sarkin sarakuna Ya Allah! Ya Rahman Ya Rahim Ya Allah na kiraka da karamar Murya Ya Allah ka amsa
min da babban Murya ka fiddani cikin kangin bala'in da nake ciki"
Na fada ina fashwwa sa kuka, kafin na mike nayi tahiya, tare da sallama, ina idarwa na sauran da kirarin
Ubangiji sannan na yabi Annabin Muhammad Sallallahu alaihi Wasallama, nayi mishi salatin da Ahalin
gidan shi wato ajali baiti, sanan nayi salatin na kuma mika kuka ta, zuwa ga Ubangiji, ina zaune har aka
kira sallah asuba, na tashi na gudanar da sallah, ina idarwa barci ya cika min ido, sai da naga rana ya fara
fitowa, sannan na kwanta, lokacin karfe bakwai saura kwata, sannan nayi addu'a na kwanta. Ban taba jin
nutsuwa irin na yau ba, kai tun Kafin dawowar Hamma Babangida rabo na da nutsuwa. Har auren shi
ban samu nutsuwa irin na yau ba, domin kuwa yau ce nayi tsayuwar dare har gari ya waye dan haka na
kwanta cikin aminci Allah.
Babangida
Dakyar ya tashi yayi sallah asuba, bayan ya idar ya koma ya kwantar babu addu'o'in, ai kuwa yana
komawa ya kwanta kamar jiran shi ake, yana kwanciya ya ga wasu yara yan dagwai-dagwai, masu
rantalellen kai, suna zuwa sauka fara hawa kanshi suna lugude tare da tsalle, basu barshi haka ba, suka
zare mishi wandon shi tare da kama mishi sandar girman shi. Suka saka wuka gashi yana ihu yana niman
agaji amma babu wanda yaji shi, sai da suka saka mishi kaifin wukar, ya farka da ihu tare da zuba hudu
yana niman agaji, da wando da ya tsulla fitsari, ya shiga Falorn yana faɗin.
"Wayyo Allah na sun kwashe min gabana wayyo Allah na!" Ya shiga kokarin cire wandon. Ga abin tausayi
ga abin dariya, ai kuwa kamar mahaukaci ya shiga kwabe wandon, kallon shi nayi tare da isa wurin shi
na rike hamnun shi muryana yana rawa nace mishi.
"Don Allah karka tozarta kanka a gaban iyayen mu!" Na fada cikin sanyayyar kukan da nake, jan shi
dakina nayi ina kallon yadda yake zare idanu.
"Ruman duba min wallahi sun yanka ni, ina jin zafin har yanzu" ya bude wandon, tare da d'ago min
gaban shi. Hawaye ne ya zubo min. Na saka hannu tare da duba wurin yayi ja alamar da gaske an tab'a
shi. Tashi nayi na dauko kayan first aid box, na ciro magani na sha fa mishi tare da gyara kishi zaman
wandon shi.
"Zauna na kawo maka abin ƙaryawa" gyada min kai yayi na fita can sai gani da abin ƙaryawan shi na
zauna ya ci kad'an, sannan na ce min.
"Shin kana tunanin Allah ba zai jarabe mu bane? Ko an gaya maka mun zo duniyar ne dan kar Allah ya
jarabce mu, gwargwadon amsar jarabawar ka, gwargwadon rahamar Ubangiji a gare ka, karka mishi
butulcin mana! Ka gode mishi zai maka ni'ima a wani bangaren"
Gyada kai yayi tare da mika min hannu na zo jikin shi na kwanta, lumshe idanun shi yayi yana jin
kamar ana jan gabanshi, sautin dariyar Yarana yana kara kusanto shi, kwalla ne ya cika mishi kunne, ya
ce min.
"Zan maka" na fada ina tofa mishi addu'o'in, har zuwa lokacin da ya fara sauke ajiyar zuciya. Kafin nan
barci yayi gaba da shi. A hankali na ga kasumba ta mishi yawa, dan haka na duba kayan kwalliyata a cikin
na saka wani shaving stick na karfe wanda ake saka mishi kome a jikin shi, duba rezar cikin nayi ya ɓaci
na sauya sabo tare da wanke shi da ruwan dumi da gishiri, na zauna na fara gyara mishi fuskar shi, ina
gamawa na koma kan farcen shi na gyara mishi su tas.
Sanan na koma gefen shi na zauna, ina jiran ya farka. Kamar wanda bai samu barci ba, haka nima na
kwanta a gefen shi. Ina jin wani daddaden ajiyar da nayi akan shi yana bude kofar shi, tausayin shi da
kaunar shi suka taro wuri guda, duk halin da yake ciki sabida Ni ce! Idan ba dan ni ba, ba zai taba shiga
ba, me yasa ma zama bala'i a cikin al'umma? Me yasa na zama masifa a cikin jama'a duk wanda ua rab'e
ni sai na zame mishi bala'i da masifa.
A hankali nake kuka tare da jin wani irin kunci, da na tuna akwai Allah sai naji zuciyata tayi sauki, haka
muka zauna dashi har wajen karfe daya ya farka sannan na shiga ban daki na had'a mishi ruwan wanka,
yana gama wankar, ya fito mika mishi kayan shi nayi ya amsa babu yabo babu fallasa, yana gama
shiryawa ya fita, nima wankar nayi sai da na shiga ne naga gudar gudar jini, wani azzababben tsoro ne ya
kama ni, na fito babu shiri. Falon na fito tare da kallon shi. Yana zaune a takure. Na isa wurin shi,
Bude baki yayi zai magana sai ga gudar jini na fado, wani irin zabura mama tayi yayin da nayi zaman
dirshan kamar yar bori.
Aka rasa wanda zai mishi magana, domin kuwa hannun shi yake sakawa yana tabo wuyar shi sai ga gudar
jinin ya fado. Bamu gama fita a cikin wannan yanayin da idanun shi yayi bakikirin. Kuka muke tare da
kallon shi. Sallamar Dr Hayat ya samu mu juyawa a tare. Kallon shi nayi tare da cewa.
"Kayi min wani alfarma guda daya, ka duba min shi mana, ko nawa ka nima inshallah zan baka?"
"Zan duba shi, amma dole muyi kome a garin Mubi tafiyar awa uku daga Yola dole zamu bukaci ayi
wani abu a can"
"Jeki shirya ki kuma fito da kayan ki" inji Mama.kiran Shahid tayi tare da cewa.
Tana gama waya dashi ta kira Baba ta gaya mishi halin da muke ciki. Sannan ya amince muka nufi Mubi.
Lokacin da muka isa an fito da Alhaji Babba Falorn shi yana shan iska, muka shigo cikin gidan. Nikam
wurin Innah na wuce Adam da Shahid suka shigar da Hamma Babangida falon aka kwantar dashi.
"Assalamu alaikum!" Na furta a hankali, idanun na yana cika da kwalla. Zama nayi ina kallon ta, itama ni
take kallo.
"Sannun Innah"
Wannan dabi'ar iyayen mu ne, a duk lokacin da yaran su Mata suka zo gida abinda suke fara tambaya
kenan.
Maida kwallar da ta cika min ido nayi tare da yake nace mata.
"Lafiyan kenan!"
"Waye ba lafiya?
"Zama bai gan mu ba" ta ja Mayafinta ta fita, ni kuma nayi alola tare da gabatar da la'asar tunda mun yi
azahr a hanya.
"Muje ana kiranki a falon Alhaji Babba" na mike a hankali muka fita, tunda muka shiga Falorn muka
samu dayawa sun rufe jikinsu nima zama nayi, sai wani irin muzurai yake, kaina a sunkuye.
A hankali Dr Hayat ya fara karatun Alkur'ani mai girma, kafin wani lokaci Hamma Babangida ya fara
ihu da buge buge, shi kuma bai fasa ba. Kona shi yake yana ihu yana gurnani. Domin bai taba zatan zai
iya fadawa hannun Dr Hayat ba, shima Dr Hayat da gayya yake kona shi yaki magana dashi, domin yasan
matukar ya kula shi ba zai taba gaya mishi gaskiya amma idan ya ci Ubanshi domin ya jima yana jin
haushin Safdar ba karamin kona shi yake ba tare da ya kula shi ba, kuma karku dauka yana yi a hankali
ne a'a kuma ba yayi da karfi. Cikin yanga da wani irin salon mugunta da jan aji, dai da yaga Safdar ya
daina magana yana me wani irin nishi.
"Munafukai na zaka tafi ba sai ka gaya min lokacin da ka shigo rayuwar su? Ka tab'a Ruman ka tab'a
dangin ta, ka tab'a ni Meye muka yi maka da zafi haka?" Inji Dr Hayat,
"Idan ka duba girman Allah ku zan tafi, don Allah ku bar ni"
"Ba zaka yi magana ba kenan?" Ya tambaye shi, ai kuwa ya cigaba da cin Ubanshi har sai da ya fara
wani irin kuka tare da cewa.
"Ruman ki min rai, ki taimaka min zan fice daga rayuwar ki, zan fita. "Abinda ya faru"
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
65
Bayan ya gama aikin shi da bamu abinda ya dace, yayi bankwana da mu ya nufi Airport domin ta nan
Yola zai wuce Abuja adam zai koma da motar shi gida, godiya Innah tayi ta mishi tare da bashi kayan
amfani gida dangin kukar miya, bushashen kub'ewa, daddawa da da citta, garin attasai, duk sai ya rasa
yadda zai yi da kayan.
"Hmm!" Ya fada tare da kallon yadda Ruman take ta kure, murmushi yayi sannan yace mata.
"Yanzun kike da lokacin kula da mijinki, kiyi kokarin janyo shi jikin shi yana bukatar kulawar sosai
musamman matar shi ko Mahaifiyar shi, don Allah kiyi kokarin ganin ya nutsu sosai."
Gyada mishi kai nayi tare da sunkuyar da kaina kasa, ina jin kwalla na cika min ido.
"Nagode Hamma"
"Nima haka Didih" da sauri na kalle dauke kai yayi,. Tare da mikewa yayi mana sallama, sannan ya shiga
wurin Mama, cikin wani irin kauna take kallon shi.
"Ka gaida Dijah, gashi bana gida amma insha Allah zamu zo gombe."
12pm.
Abuja.
Tana kwance sai hoto take da yan jariran nononta, ita nan ta ɗauki hoto tare da ajiye wayar tana daukar
kanta, tana gajiya ta koma gadon su ta kwanta, a hankali barci yayi gaba da ita.
12:45pm
Ya shigo cikin sassarfa domin yasan gidan babu kowa, itama bai saka ranshi tana nan ba dan ya zata zata
gidan iyayen ta ne, tunda ya nufi dakin ya shaki kamshin turarenta ba, a hankali ya tura kofar tana
kwance. Kallon sleeping dress din ta, a hankali ya kalli kirjinta da suka dan cika, murmushi yayi domin
yayi missing dinta badly, dan haka ya zare takalmin shi tare da hawa gadon, ya kwanta a bayanta
hannun shi ya kai tender boons dinta, ya shiga murza mata shi. Ita a tunaninta mafarki take dan haka ta
shiga mika tare da kai hannunta inda ya sakala kan shi a wuyarta yana tsotsa. Juyar da ita yayi cikin
nutsuwa. Yayi sama da gigitaccen rigar ta, ya shi bin jikinta tare da lasarta, ba ita din bace tunanin shi a
kan wani shashi ne a ranshi. Wani yanayi ne na daban, baki daya bai taba zata lalacewar da Ruman tayi
ya kai haka ba, sai da ya ga yadda wuyar ta yayi kamar a zuba ruwa a cikin wuyarta, dan haka kanshi
yana tsakanin cikinta zuwa maranta yana mata wani irin al'amari, bata san lokacin da ta rike kan shi ba,
kwalla da cika mata idanun. Tana jin lokacin da ya shiga jikinta, wani ajiyar zuciya ta ja tare da k'amk'ame
shi, cikin wani irin yanayi yana kara shiga cikin jikinta, wanda ya haɗa dumi biyu, ga na ciki ga na ta,
domin Darrah akwai sosai gyara jikin ta, tana son kula da kanta. Wani fisga take, sakamakon yadda yake
bin ta a hankali da wani irin narkakken soyayyar shi, duk abinda yake idanun shi a rufe suke, kalaman
Babangida ne suke yawo a ranshi zantuttikar shi kamar wanda ya samu tab'in ƙwaƙwalwa.
_Kayi hakuri! Kai ka dace da gwagwarmaya bani ba! Na fara sarewa ma fara tsoro_
Cikin tsananin bukatar ta ya shiga kusantar ta, kamar wanda ya samu abincin da ya shekara bai ci ba,
haka yayi ta jagwalgwalata, tare da wasan ƙwallo da ita, kafin wani lokaci ya hada mata zafin kai, sai da
ya zungure ta, sannan ya koma gefen yana me kallon yadda take sauke ajiyar zuciya, kallonta yayi yadda
take kokarin tashi, ya rigada tashi, ya nufi ban daki ya haɗa musu wanka, da kanshi ya kai ta tayi wanka
shima yayi babu irin wannan yayiwa wannan.
**
Yola
Alhamdulillahi jikin mu yayi sauki, sai dai Hamma Babangida idan ya zauna zaka ga yana firgita shi daya,
dan haka muna gayawa Dr Hayat, yana kara taimakawa sai dai dole ana bukatar ya kula da ibada, amma
matsalar abin ya tab'a ƙwaƙwalwar shi. Ina kwance a jikin shi, bayan ya gama tara min gajiya, kallona
yayi sannan ya mike a hankali ya ce.
Zuwa yanzun ina matuƙar buƙatarsa da son shi, wallahi ina masifar son shi, dan haka na naji raina ya
b'aci ban san lokacin da kaina da kuka ba, tasowa yayi tare da min chakwakulkuli. Na fashe da dariya,
juyar dani yana kallon yadda nake dariya, kwalla naga yana zuba daga cikin idanun shi. Ya rungume ni.
"Me kace?"
Ya fada tare da had'e goshin mu, yana goga min hancin shi.
Izuwa yanzun Haka muna na islamic muna na gargajiya,, yau kam Mama da kanta ta dashi a gaba zasu
tafi wani gari can geire.
Duk da naso bin su, amma Mama taki fir dan haka naso bin su, shigowa yayi tare da kallona tare da
juyawa yana dube dube.
"Toh zan tafi" yana fita ta tsaya a bakin kofar mu, ya dauki wayar shi.
"Ina mijinki?"
"Gashi nan zuwa" "toh ai Gara yayi sauri domin yau zamu dawo"
Bata rufe baki ba ya shigo, haka ya riko hannuna, muka fita ya rasa me zai gaya min, jan hancina yayi
sannan mama Ta fito suka tafi, ina kallon su. Shahid ke jan motar.
Sun tafi sun barni da kewar shi, bayan tafiyar shi, nima na shiga part din mu na gyara ko ina, sannan na
shiga cikin gidan wurin Aunty Binta muka shiga hira.
**
"Su fita ina son magana dake" kallon shi suka yi sannan suka fita daga cikin dakin, suna kallon shi, yana
fita ya ce mata.
"Me yasa kuka barshi da Yarinyar? Wallahi idan baki yi da gaske ba, zaki rasa danki domin aljanin bai
kyale ta ba nufina bai rabu da ita ba, dan haka maza ki san nayi matukar kuka wuce kwanaki ƙalilan nan
gaba wallahi kece kika kashe danki. Domin duk abinda zan bashi ko ayi mishi ba zai hana faruwar
alamarin ba. Maza idan kun je dole zaki dawo dashi."
Sai wasu maganin da ya haɗa musu da rubutu, sanan suka dauko hanyar gida, abin tausayi ta kasa
magana, ta kasa gaya mishi kome sai bin ta yake da ido, har suka iso gida da magarib, tunda ya shigo yayi
zuru zuru, na shiga na gaida Mama sai naga taki kallona, hankalin ta yana kan shi, duk sai naji kamar bani
ba, dan haka na koma gefe ina kallon su, suka yi ta hiran su.
Har wajen tara na bar falon na dawo gidan mu, sannan ya biyo ni ina goge jikina ya shigo dakin,
rungume ni yayi sanna ya shiga hura min iskar bakin shi, tare da lasar baya, abin tausayi. Juyawa nayi na
cafke harshen shi, muka shiga wata duniya na daban, kafin muka dira a gadon, ban iya barin shi ya ja
ragamar ba, domin nasan idan tafiya yayi tafiya karshe zai barni cikin zullumin yanayin shi me kara fitar
da tsammanin da warakar shi.
Can dai naji ya k'amk'ame ni, tunda ban kai da samun nutsuwa ba, ban ce kome na mike tare da
shiga ban daki na bude ruwa zan yi wanka naji ya fasa ihu, tare da niman fita a guje, haka na dauro towel
na fito, ganin yadda yake wani irin firgita ya sani kara birkice, ina rungumar shi tare da mishi addu'a,
dakyar ya nutsu, dan haka muka shiga wanka tare, bayan mun idar na dauko chacol na kanti na kunan
mishi ashana, yana kamawa nayi ta hura shi har sai da ya kama, sannan na zuba mishi hayaki, da
taimakon Allah da taimakon hayakin yayi barci, ni kuma na shimfida abin sallah, itama Maman shi, abin
sallah ta shimfida muka shiga gayawa Allah kukan mu.
Washi gari haka na tashi na gama aikin gidan, tare da abin ƙaryawan mu, na ajiye mishi domin ua
jarabtu da barcin safen nan, bayan ya tashi yayi wanka ya fito ya tafi wurin Mama, sai da ya sha magani
tare da karyawa a wurinta. Yazo sannan ya kuma kwanciya.
Wallahi tun daga ranar Hamma Babangida ya daina samun barci cikin dare, ba iya ni ba, hatta makota
kowa yasan halin da nake ciki, bama barci gashi na kuma lalacewa ga rashin sakin fuska. Ban san me ya
faru ba, sai dai yau ya shigo min yana ta binciken abu kamar Yaro karami, idanuna ne ya cika da kwalla.
Haka na rungume hannuna a kirji ina kallon shi can ya tsaya a gabana.
"Gani"
"Ban kira shi ba, wai ina ruwana dashi ne?" Na tambaye shi.
"Ok ya isa" ya fita, can sai gashi ya kuma dawowa ya gama dube duben shi,.kafin ya kuma kallona.
"Idan n rabu dake zaki manta dani ko? Zaki manta kin tab'a auren mahau.." rufe mishi baki nayi, tare da
jin wani irin bugun zuciya, can ya fita.
Komawa kitchen din nayi tare da cigaba da aikina, tuna yadda muka yi wanka dazun nake ya cudani nima
na cuda shi,. Har sai ya tawo kirjina, nan ne zancen ya sha bambam, murmushi nayi. Can naji kirjina ya
buga, dan haka na dafe kirjina, a hankali na zauna tare da fashewa da kuka, na fito waje. Na zauna ina
kuka.
**
Lokacin da ya koma dakin Mama ya zauna tare da kallon ta, kamar Yaro karami ya kuma cewa.
"Don Allah don Allah ki barni na zauna da ita, wallahi muna son juna"
"Nima ina son ku a tare amma lalluranta ba zai tab'a rabuwa da kai ba, domin aljanin ya rigada ya rab'e
ka, don Allah bana son na rasa kane, idan kuma ka zabi mutuwa da rayuwar ka kaje na barwa Ruman
kai" ta fada bayan ta cilla mishi takardan ya dauka Shahid yana kallon su, dauka yayi tare da rubutawa.
*Ni Hashim Aliyu Hashim Yero na saki Matata Ummu Ruman ina saki daya ba wai dan bana son ta ba, sai
dan halin da nake ciki idan ta samu wani mijin tayi aure*
Ya ajiye tare da fita daga cikin gidan,yana kananun magana. Yana isa bakin get din ya hango inuwar da
take bin shi ta tsaya can.
"Shi kenan? Na rabu da ita sai ka kyale ni" ya fada da mugun karfi, yana kuka can kuma ya kama dariya,
yana magana shi dayan shi, alamar tunanin ya tabu. Abin tausayi. Me gadin gidan ne ya zo ina cikin juye
abincin ya gaya min, hijab na dauka tare da fita da gudu, na nufi wurin shi har lokacin magana yake yana
dariya. Wani abu naji ya tsaya min a raina, ban san lokacin da na fashe da kuka ba, domin zan iya cewa
na shiga wani jarabawar ban gama wannan ba, wani ua kuma diro min, ina kuka haka na wuce dashi
falon Mama, suma me gadi ya gaya musu halin da yake ciki, sun fito.
"TOH me kike kuka? Abin kiyi farin ciki ne fa, tunda gashi nan ya haukace sabida son ki, sai ki zuba ruwa
a kasa ki sha.....
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
Mai_Dambu
Paid Book300₦.
66
"Sai kiyi farin cikin da murna, ya sake ki, ya barki don Allah ki bar rayuwar shi." Inji Mama, durkusa nayi a
kan gwiwata tare da rike kirjina, lumshe idanuna nayi tare da sake wani irin ajiyar zuciya, ba zance na
kuma fahimtar abinda ya faru ba, sai dai bayan wasu lokuta. Na bude idanuna ina kallon dakin, a hankali
sauke idanuna akan Innah da take sallah, wani irin sanyi ne ya sauko min, ko babu kome yanzu sai dai
bana jin zan kuma aure nan kusa, ba zan kuma ba na gaji ba zan sake ba. Na gama aure har karshen
rayuwata, kafin na fashe da kuka. Ina yi ina karawa.
"Sannun kinji" Innah ta fada min, d'agowa nayi wanda yayi daidai da shigowar Dr Hayat da Deen tare da
Abdul Malik, suna tattaunawa. Kallona suka yi kafin Deen ya ce min.
"Da sauki" Innah ta fada tana kallona, domin har lokacin kuka nake. Babu wanda ya rarrashe Ni, bai ce
min kan hakan kuma bai sani kallon inda yake ba, har zuwa wani lokaci da Abban mu ya shigo shi da
Baffa Chindo.
"Sannun kinji! Kiyi hakuri Mariyah ina kara baku hakuri ban san kome ba"
"A'a babu kome Bawa baya wucewa kaddaran shi,shima Babangida ai yana cikin tashin hankali, toh ya
zamu yi da hukuncin Ubangiji, a duk lokacin da haka ta faru sai mu gode mishi yasan dalilin faruwan
haka, sannan idan muka al'amarin gare shi sai ka ga kome yazo da sauki. Allah ya kara kare mu da mugun
ji da mugun gani. Allah ya basu hakurin rashin junan su."
"Amin Ya Allah" Ni dai ina kwancen ban iya magana ba, har na shiga ban daki na fito, nan na samu duk
sun tafi, haka nayi sallah ina idarwa. Na kwanta dakyar Innah ta sani cin abincin, kad'an.
A hankali ake samun matsala dani, har tsawon kwanakin da aka sallame ni, tunda muka shiga garin
Mubi na fara fuskarta matsala daga Falisat da yadiko, wai na kaso aure na, ne domin na shiga tsakanin su
da Dr Hayat, haka bai tab'a hanani walwala ba, idan suka mi bana kula su, domin kuwa nagaba yayi gaba
na baya sai labari, na fuskanci rayuwata.
Sosai nake jin ciwon abinda ya faru, ga halin da Hamma Babangida yake ciki duk da Innah ta hanani
kuka ko magana, amma nayi masifar lalacewa yadda duk bala'in rashin imanin ka sai ka tausaya min, duk
rashin mutuncin Yadiko salamatu, ranar da taga ina shanya sai da ta kasa hakuri ta tanka min.
"Yar iska zaki kashe kanki akan namiji ne? DanUbanki ba magana nake dake ba Ruman? Akanki aka fara
mutuwar aure? Yar iska zaki daurawa kan ki hawan jini, maza karasa shanyar ki tafi ki huta yar banza me
kulaficin tsiya."
A hankali na karasa shanyar na wuce daki, at least na san ta damu da ni, kamar wacce aka daura mata
tausayina. Amma ina shan zagi da fada da hantara. Ita ta saka baki aka nima min koyarwa a makarantar
sakandare da ke mubi, sai kadaicin yayi min sauki, haka na shiga zuwa. Gefe guda kuwa na fara zuwa
Islamiyyar matan aure wanda shima ya rage min damuwa da yawan gaske.
**
Yola
Jinya suke kamar babu gobe,magani ake ana spend kudi, duk yadda ka kai zuciyarka sai ka zubda kwalla.
Dr Hayat shi ya tsaya mishi karshe har Gombe aka kawo shi, yake jinyar shi.
Alhamdulillahi za a ce domin kuwa da alamu lafiya tana samu, shi domin har ya fara dan fahimtar kome,
Mama ke tare da shi amma itama tana zaune a gidan Moddibo ne a nan take, kullum da safe Adam zai
kawo ta asibitin, ba zata bar shi ba sai dare Addah Jebu ta dauki nauyin kawo abincin su.
... Yanzun watan cikin Darrah biyar har da watanin, a hankali take tafiya cikin yayi bala'in mata kyau. Duk
da kusan wata shida bata zuwa aiki sai yau ta dawo kowa ya ganta sai ya gaishe ta. Murmushi take musu
tare da amsawa.
Fitowar shi kenan daga tiyata, a hankali yake yaki cikin nutsuwa da cikar halitta, ya isa wurinta.
"Dr Darrah matar Dr Hayat, uwar Dr Abdulwahab. Ko Uwar Dr Khadijah, barka da zuwa, Barka da
dawowa aiki!"
Ya rungume ta, baki daya Nurses da Drs da suke wurin suka shiga tafa musu, sabida sun bada wani irin
yanayi na musamman. Suna tsaye Ummi ta fito office din mijinta a fusace, tare da rufe kofar office din da
mugun karfi, tana fitowa idanunta ya sauka akan cikin Darrah, kamar mahaukaciya ta zare idanu waje.
Can kuma ta sake murmushi ta karasa gaban Darrah.
"KAWATA da fatan ba dashe aka muku ba?" Wannan kalaman ya daki Dr Hayat da Darrah lokaci guda
jikinta ya dauki rawa kamar mazari, ita kanta Darrah dafe cikin tayi wanda yake juyawa sama da dazun
da ta shigo.
"Idan dashe ce meye naki a cikin? Ko akwai kudinki ne? Saura kwana biyar mijinki Ya zama Angon Umma
Hani" ta kalli Dr Hayat da ya gaya mata haka, dama ana ta gulmar abin toh ganin yadda ta haukace kome
fada yasa aka boye abin.
"Guys ku shirya zamu yi walima bayan an shafa fatiha, a cikin asibitin nan. Ba zaki kuma gayawa matata
magana na kyale ki ba, kuma kika sake hauka ya kwashe ki saura igiyar Daya zai tafi a hannun ki." Kamar
macijiyar da ya hadiye kwado haka ta juya tare da barin asibitin. Rungume Darrah yayi da cikinta ya
hanata jindadin rungumar, yana jin domin kwallar ta, jan kumatunta yayi har office din ta ya Kaita. Tare
da zama, haka ya shiga bata kulawa can aka kawo files din marasa lafiya, tana dubawa yana taimaka
mata da ganin marasa lafiyar.
Da aka tashi kafarta yayi mata nauyi, zama yayi da kanshi yayi ta mata tausa har taki dadin kafar suka
nufi gida. A haka suke rayuwa yaki ya bari taji labarin Mutuwar auren Ruman, domin yasan ba karamin
damuwa zata shiga ba.
Ya boye damuwar shi da Ruman domin darrah ta samu nutsuwa dashi, dan haka yayi kokarin dauke
kafar shi a Mubi, duk da yana jin labarin kome a bakin Deen sai yayi kokarin dauke kanshi akan ta, domin
idan ta had'a biyu zai iya kasa kula da Darrah da take buƙatar taimakawan shi.
Sati n zagayowa aka sha bikin Dr Nu'aiym da Imma hani, bikin da yazo cikin wani irin yanayi domin dai sai
da Iyayen Ummu suka dauketa, dan ta fara hauka zata kona ango da Amarya shi kuma Khadi Adamu
Moddibo ya kira iyayen ta yace musu.
"Ku dauke ta, domin ta kuskura ta tab'a min Estate da jahilcinta Wallahi zaku nime inda take kurasa."
Inda yake shiga banan yake fita ba, kamar zai dake su duk da basu ne suka mishi laifi ba, amma kuma ya
sauke fushin sa akansu, kiri kiri iyayen ta sukayi alawadaran halinta, domin Dr Nu'aiym ya gaya musu
abinda take mishi, irin jahilan matan nan ne da kishi yake rufe musu ido, dan haka abin yayi masifar ɓata
musu rai, suma suna tattara tare da watsar da ita, ldan ta gyara dan kanta idan ta b'ata ita ta tasani.
Haka aka sha bikin Dr aka watse, itama Darrah ana gama bikin da kwanaki suka tafi Yola domin Ummin
su da Abeedah, A'isha Fatimah kanwar Dr Nu'aiym, Aalim da matar shi, sai Ablah matar Adamu kanin Dr
Nu'aiym, suka nufi yola baki dayan su, kafin bikin aka Sallame Babangida.
Sun isa Yola suka kwana nan Mama ta shiga hidima dasu, da dare ana hira ne, suka sami labarin
mutuwar auren Babangida da Ruman, dakyar Darrah tayi barci domin ta razana, da yadda Mama take
bada labarin abinda ya faru, ta tausayawa musu, gefe guda kuma tsoron kar mijinta ya juyo kan Ruman
ya hanata walwala, washi gari suka wuce Mubi, karfe biyu na rana na shigo farfajiyar gidan mu, kawai na
hango motaccin su, dan bnyi tunanin su ne ba, haka na shiga cikin gidan ina rangad'a sallama, rige rigen
kallona suke, shan jinin jikina nayi tare da cewa.
"Barkanku da zuwa"
"Yawwa barka dai sannunki da dawowa ya aiki?" Murmushi na musu, sannan nace musu.
"Alhamdulillahi!" Na kalli Innah da ta shigo da wani tire amsa nayi ina faɗin.
"Yaushe zaki huta? Ba zaki daina shiga madafi ba. Na dauka Miki me aiki kin kore ta, toh zan ajiye aikina
na shiga da kaina Uwata zinariya ce, tana bukatar hutu domin ta dawo Young Lady."
"Ajiye musu a can!" Ta nuna min gaban Darrah, dake na santa a hankali na ajiye mata, sannan na kalli
cikinta da yake kara fito da kyanta. Murmushi ta min tare da kallona.
"Ajiyar Dr Hayatu!"
Dake Innah ya bar wurin, nima na wuce daki na watsa ruwa, ban fito ba sai da Innah ta kirani. Riga da
zani ne a jikina, zanin ya zauna a kuguna tare da fitar da hips dina, rigar kuwa ban saka bra ba, amma ya
fitar da Kirjina sabida breastcap da aka sa mishi.
"Gani nan"
"Addah Dijah ta tambaye ki" zama nayi a kasa ina gaishe ta, tayi min jajje sannan kuma tace min.
"Yaushe zaki zo mana abuja? Domin zan tambayi Hamma Yakub ya bani ke?" Shiru nayi ina kallon Innah,
sai naga babu damuwa a ranta, sai ma fara'a Da alamar tayi na'am da zancen, ni kuwa shiru nayi ina jin
Abeedah da bata wuce sa'ata ba, tana faɗin.
"Mukan Addah Rooman kamar baki ta dauke ke mu bayan muma Ahalin Yero ne.".
Baki daya muka shiga hira, ban da Darrah da take kallon mu, har muka gama bata saka baki ba, nice na
shiga girkin dare, nayi tuwon shinkafa miyar vegetables da yaji namar rago, sai faten tsakine marasa, da
yaji yakuwa da alayahu da fashashiyar gyad'a, sai gudan attarubu da manyan albasa da na yanka mata,
na kai mata har gaban ta. Kasa kasa tace min.
"Kar dai kin zuba min wani abun mallaka." Murmushi na mata domin bana son d'aga mata hankali, tass
ta shanye faten ta. Har da niman kari, na juyo mata sauran, har lokacin barci yayi dan jaraba a dakina ta
nemi kwana, ban hana ta ba, dan haka koda ta shiga ban daki na sai da ta rena kanta, domin babu
abinda babu na kula da kai da lafiyar jiki, haka ta fito daga wanka tana tsane jikinta da sabon towel din
na, kallo daya nayi mata ban ce mata cikinki ba, bayan ta gama ta kalle ni.
"Ina son man shafawa, amma na dry skin relief nake shafawa kamanin Dove!" Shiru nayi mata sannan
nace mata.
"Wani iri!"
"Almond and Jujuba oil" na nuna mata, shi ina shimfida bargo a kasa.
Tashi tayi tare bude jakarta ta ciro manta ina jin kamshin manta da turarenta ya baza dakin, a raina nace.
*Yar renin hankali dama kin zo da man ki zaki rena min hankali*
Wato idan kayi bakon da bai da mutunci sai gyaran Allah. Domin tsakaninta da Allah ta hanani barci ta
kuma ki kwanciyar, mikewa nayi tare da daura bargona da pillow zan fita ta ce min.
"Ina zaki?"
"Falo" na fita abuna na bar ta a dakin tana tsaki, bata kwanta ba sai da ta gama hiranta da mijinta,
sannan ta fito falon ta same ni ina sallah, juyawa tayi tare da komawa dakin.
Karfe daya saura na gama addu'o'in na, na kwanta. Ina salatin Annabi barci yayi gaba dani.
Da asuba na tashi tare da shiga kitchen na daura abin ƙaryawan mu, sannan nazo na gabatar da
raka'atul fijr, sannan na daura da sallah Asuba. Bayan na idar na fere doya na wanke tare da fasa mishi
magani, na dauko danyen zabuwar da nasa a aka yanka jiya, na zuba a kasar doyan. Sannan na zuba
danyen madaran saniyar da nasa Deen ya sayo min. Domin babu a Gonan Alhaji Babba..
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Mai_Dambu
Paid Book300₦
68
Mikewa yayi tare da sake wata shu'umar murmushi, tare da gyad'a kan shi, sannan yace mata.
"Na zata ke Uwa ce ta gari, duk da haka ba damuwa." Ya juya abin shi bai kuma bin ta kan ta ba. Ummu
Ruman ce ko zasu mutu idan Allah ya nufa matar shi ce babu makawa sai anyi shi san haka ya tattara su
ya watsa a gefe ya fuskanci matsalar shi, domin ya fahimci idan ya biyewa Darrah da Uwar ta zasu kai shi
su baro shi. Dan haka koda aka ce ya batar ta tafi wanka bai hana ba asalima shima ya samu wani sauki
da salama, dan haka ranar da zasu tafi dan yar shi kawai ya mata magana, domin ya shigo ya samu tana
had'a kayan su, ya mata magana bata tanka mishi ba, dan haka ya dauki yar shi yayi ficcewar shi da ita,
har suka gama bai dawo ba, can da ta ga yaki dawowa ta kira shi a waya, nan ne ya ki daukar wayar abin
yayi mata ciwo kuwa, dan haka tayi ta kiran shi.
Shi kuwa yana can yana hadawa yar shi addu'o'in, miyagun mutane, shaidanun aljanu da kuma
kambun baka, sosai ya tsaya akan yarshi domin yasan Rushediyya ba karamar shu'uma ba ce, dan haka
number Khadi ya gani ya ɗauka.
"Ai" ya dauki yar shi suka fita a matukar fusace tayo kanshi ita nan me Y'a.
"Idan kika sake raina ya b'aci akan jahilcin da kike min wallahi zaki tafi ki bar min Y'ata gobe juma'a na
auri wacce zata rike min ita, don't forget that I'm a Dr nasan yadda zan kula da Yarinyar na ita ba irinta
dari zan iya kula da su." Jin haka ya sata mugun nutsuwa tare da sunkuyar da kanta kasa, tana son yin
kuka dan haka a hankali ta iso gaban shi.
"Me yasa kake min haka ne? Don ƙaruwar can ta fito daga gidan mijinta kake bani ciwon kai? Alƙawarin
da kai min? Ina alkawarin ka? Na zata kai mutum ne da yake tsaye akan maganar shi ashe ba haka ba?
Me yasa? Me yasa?" Ya tambaye shi cikin kuka zama tayi tare da kallon shi.
"Tun daga lokacin da Naga Hashim naji ina tsoron alakar ka dashi, sai gashi ashe matar da ya zauna da ita
kake hari, haka bai maka ba, shikenan yanzun ta kaso aurenta, zaka iya zuwa ka dauko ta ko baka kawo
ta ba zata kawo kanta domin ta tab'a bariki ta san yadda zak'in namiji yake dan haka ba zan yi mamaki
da nacewa da kayi a gare su haka yana nufin kana bibiyar al'amuran ta ba, amma duk wanda ya cuce ni
shi da Allah domin ba zan yafe ba". Murmushi yayi baya fatan yar shi tayi irin halin Uwarta.
Kuma dama abinda ya guda kenan akan auren Darrah, yana mika mata yar ta fauce ta, tare da fita a
gidan, yayi musu fatan Alkhairi da su isa Abuja lafiya bayan nan bai kuma cewa kome ba, a cikin yanayin
da yake ciki idan aka kira kalmar sunan mace gaban shi har faduwa yake, amma a haka bai hana shi jin
wani masifaffen kaunar Yar shi ba. Dan haka ya tattara kome ta watsa a gefe ya fuskanci abinda yake
gaban shi.
Abin mamaki Darrah da suka yi fada da Ummu dutse a hannun riga sai gashi yau Ita ummi take gayawa
Mahaifiyar Darrah yadda darrah tayi sake har Dr Hayatu yake mata iskancin, nan suka ragewa Dr Hayat
da Dr Nu'aiym nauyi inda Ummi take bada labarin ai ta gama da mijinta da kishiyar ta, Binta suke kawai
amma ko wuta ta ce su shiga zasu shiga, tayi musu mugun kamun da har abada a zasu iya kuncewa ba,
dan haka ran Maman Darrah ya kara kwadaituwa da kana Dr Hayat.
**
Yola
Lokacin da Yan zuwa suna suka dawo an bawa Kowa tsarabar shi, a gidan Mama Aunty Binta taso Innah
ta shiga gidan amma fir taki, asalima cewa tayi ta bar gida da Ruman zata koma bata son wani abu kawai
zata koma ne, Falisat kuwa ta rasa inda zata ajiye ranta ne don murna domin tana ganin Dr Hayat ya
kawo su airport ne domin ita, suka hau jirgi,
Karfe uku na yamma su Innah suka iso, tare da kaya niki niki. Har cikin aka raba kome sannan Innah ta
taso da nata, ta nufi palorn mu, murmushi nayi domin ta gaji ban daki na shiga na had'a mata ruwan
dumi, ta shiga tayi wanka, tana fitowa ta saka riga da zani.
"Eh wallahi"
"Alhamdulillahi! Sai dai sun kuma niman auren ki a karo na biyu" kura mata ido nayi kafin na sauke kaina
kasa.
"Kawai naga rashin dacewar haka ne, idan muka yi haka kamar an"
"Haka Baffa Khadi ya bukata, kuma har sunyi magana da Baffa Alhaji dan haka ba shawara nake nima ba,
umarni nake baki"
"Innah nifa bana son Dr Hayat! Wallahi zuciya ta tana ga Hamma Babangida, don Allah Kiyi wani abu ne
koma gare shi." Sake baki tayi tana kallona, girgiza kai tayi sannan ta ce min.
Wasa wasa sai ga maganar yana yawo a cikin gidan mu, Mutanen Gombe sun zo wurin Alhaji Babba,
niman aurena. Shi kyma dake rigima taci kanshi mutumin ya basu aurena. Amma su turo mishi Dr Hayat
yaji ta bakin shi kar dole suka mishi. Haka suka bada sadakina Alhaji Babba ya mai da musu domin dan
rashin daraja dubu biyar ya dauka yana faɗin.
"Bazawara ce dubu biyar yayi, albarkan dubu biyar nake buƙata. Ba dubannin kudi ba, tayi idan na amshi
kudi me yawa auren ya samu tangard'a, amma idan aka amshi kadan shima ai Farfesun kan rago zan
saka a sayo min naci da tsofin mata na, addu'o'in da muka yi sai ka ga nan da shekara daya an samu
Adamu da Hashimu. Dan haka maza ku maida mishi kome na shi na amshi iya adadin da yayi min"
"Amin Ya Allah"
Bayan tafiyar su ya turo aka kirani, nan yayi min bayanin abinda yake faruwa. Kuka na saka mishi, kuka
nake kamar raina zai fita, ina rokon shi don Allah kar a raba ni da Hamma Babangida.
"Na rigada na yanke shawarar ba ra'ayinki nake son ki ba, na gama kome"
"Idan kika shiga zaki kaunar shi sama da kome zaki son shi fiye da kanki! Tashi kije"
Tunda na shiga nake kuka kamar yarinya haka bai damu Innah ba, asalima hidimar gabanta take, tunda
aka saka bikin nake ganin wariyar launin fata, sai abu Innah take duramin, tare da hanani fita ko ina sake
ana hutu, karfi da yaji take saka ni cin kayan mata da shaye shaye.
**
Durul Ni'im.
Tunda Dr Hayat ya kona shi, ya koma wani irin abin tsoro baya kallon madubi, dan haka ya rufe fuskar
shi, tare da zaman daki ya kanyi kuka da bakin cikin daukar fansa, dan haka ya shiga Halwar shi tare da
nutso na tsawon watanni, amma duk bayan sati biyu yana fitowa domin ganin yadda fatar shi ta to
koma, haka ya share wata bakwai dan haka ranar da ya fito fuskar shi ce kawai bata sauya ba, amma
jikin shi tayi kyau sai dai koren da yayi, a hankali ya shafa madubin gaban shi tare da ambaton sunan
Ruman, sai gata nan zaune tana kuka, kallon yadda ta koma yayi tayi masifar kyau ta kara cika kamar ba,
hawaye ne ya zubo mishi, yana jin kamar ya shiga ya dauke ta baki daya har abada a daina ganin ta,
amma ko ya dauko ta bata iya bude idanunta a cikin duniyar shi.
Ya saba da jikinta, yana jin dadin rayuwa da ita, yana mu'amala da ita, ya san yadda dadin ta yake. Wani
takaici yake ji ina zai hakura da ita sai dai yanzun yana da yakinin tafi ƙarfin shi ba ita din ba hayat ta
mishi iyaka da garin. Dan haka ya zube akan gwiwar shi yana kallon yadda take kuka. Bayyana yake son
yayi a gidan amma baki daya ua ya kasa yana ganinta amma babu halin ya isa gare ta.
"Ranka shi dade ana niman ka a fadar sarki" daukar wata alkyabar shi yayi tare da sakawa ya nufi hanyar
waje kofar dakin. A hankali ya bude kofar, wata hadaddiyar fada me ji da kanta ta bayyana, a hankali
yake takawa yana kallon kowa na fadar. Tsayawa yayi tare da sunkuyar da kan shi.
"Nace ka rabu da bil Adam amma ka ki? Me yasa ba zaka rabu da ita ba? Ku tafi dashi ku azabtar da shi
mafi girman azaba, na tsawon shekara daya" cikin taurin kai na kangararrun aljanu ya ce.
"Idan har kana ganin haka zai saka na saduda toh kuskure ne, domin duk wani motsinta tafe yake da
bugun zuciya ta, koda xan mutu tabbas akan ta xan mutu bayan nan duk abinda zaku min kuyi amma
matukar na fito sai na goma gare ta"
"Kayi kuskure domin Ruman tana can zata auri mutumin da ka shiga tsakanin su, kuma tabbas idan ka
shiga wannan karon ko tokarka ba zamu samu ba, muna bukatar ka a matsayin sarkin Yakin daular mu
ba a matsayin wanda takobin shi zai jira a kuma haihuwar shi ba, dan haka ka tsarkake zuciyarka domin
zaka rabu da ita, Maidah tana jiranka na tsawon shekara guda"
"Ba zan iya rayuwa da wata mace bayan Ruman ba, duk abinda zaku min kuyi amma na rigada na yanke
hukunci Ruman ce abokinyar rayuwata" ya fada.
"Me yasa baka jin magana? Kasan yadda nake son ka? Nice na roke shi ya Barka ka rayu, domin ni. Zabi
biyu zuwa gare shi. Imma ya kasheka ta ruki'a imma ya haɗaka da manyan mu, Imma ya saka ka a wani
abu ya batar da kai har duniya ta tashi, ina son ka shi yasa."
"Munafuka ai nasan kin jima da komawa barin shi, har abada ba zan tab'a kaunarki ba, sai dai ki mutu da
kaunata." Ya fada baki daya ya kangare musu, kuma ya rantse idan har aka fito dashi sai ya shafe kowa
idan ya fito ya rantse da abin bautar shi karnara sai ya shafe rayuwar dun wanda yake fadar sai ya kafa
mulkin kama karya, yadda zai kwaso bil adam yayi ta bautar da su, ita kuma Ruman ya mai da ita
sarauniyar shi bayan ya kashe Dr Hayat.
Sannan ya rufe kowa da duk wanda zasu zo niman daukarta ya shiryawa yadda zai wulakanta kowa da
kowa, yadda zai hanana kowa sakata, ya cusguna musu yadda suka cusguna mishi. Dan haka ya share
dukkan zafi da ciwon da zai ji zai jure na tsawon shekara guda, idan ya fito ta karewa kowa, babu tausayi
suka shigar dashi gidan kaso mafi girman azaba a cikin duniyar su,aka fara azabtar da shi bayan an daure
mishi jiki da kaca me dauke da karfe, sannan aka shiga azabtar da shi sama da yadda yake tsammani da
wani bulala ake dukar shi, me mugun kaifi kamar reza,. Idan ana dukar shi fatar shi da take kan warkewa
fashewa take, fata fata, gashi yana jin dukar kowani saukar bulala sai ta d'aga mishi fatar shi bai saka
Safdar hakura ba, daga fadar Sarki Hajbir yana kallon yadda ake azabtar da gudan ranshi, amma babu
yadda ya iya tunda shi ya zabi wannan hanyar kuma yake jin a ran shi hanyar ita ce daidai da ta dace shi
ba zai hana a hukuntashi ba, amma a matsayin shi na Uba yana jin ciwon haka a kasar ran shi...
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
Mai_Dambu
Paid Book300₦
67
Sannan na rufe bayan na saka dan gishiri kadan yadda zai bada kome taste na musamman, kafin na
dauko garin citta na watsa, sannan na rufe tukunyar na koma gefe na shiga markada kayan miya, na
daura akan wuta a hankali nake tafasa kayan miyar bayan na gama na watsa kayan kamshi sannan na
zuba mai kaɗan, kafin na fara soyawa kayan miyar, gefe daya na tafasa kayan lambu na zuba akan kayan
miyar bayan na fasa kwai shida, na fasa a cikin wani kwano na zuba shi, kan kace me na zuba mishi kayan
dandano, ka kad'a shi sosai, sannan na zuba a cikin soyayyen miyar nan na saka mishi onga da maggi
star, sannan rufe shi tare da fita, na duba Innah, na kuma gaishe su. Dawowa kitchen nayi tare da dama
kunun tsamiya. Bayan na gama ne na shiga cikin dakina nayi wanka na samu yar renin hankalin nan tana
ta Iyayinta a cikin ban dakin, dole na nufi dakin Deen na kore shi, nayi wanka sosai sannan na fito na
dawo dakina, na kwashi kayana na nufi dakin Innah na shiga ban dakin na shirya, dake Abeedah Fatima
da Ablah suna wurin Yadiko salamatu, A'isha kuma tana dakin Falisat, duk da yadiko bata gaya musu
kome a kaina Ba, amma ta nuna musu bukatar su shigar da yarta ga Dr Hayat, a can dakin Falisat ce ma
ta gayawa Aisha kome akaina har cikin da aka ce na zubda, kome ita kuma baki babu burki domin fata
take gari ya waye ta fesawa Darrah.
"A cikin kayan aure na, ki zab'a musu zanuwa masu kyau da kayan kwalliya kibawa Nana A'ishah,
zanuwar da Turare kuma ki bawa Ummi, a dauki babban lafayyar nan a kaiwa Nenneh, ki hada musu da
wannan yadin shaddar da yake cikin akwatin a kaiwa Alkali."
Haka na tattara kayana na bar gidan, bayan na gaya mata abinda zata yi, a waje muka hadu da Deen na
bashi ATM card dina nace mishi.
"Ka shiga kasuwa ka sayo min turare masu kyau da yadin shadda me kyau, ka bada a kaiwa Mataimakin
AIG. Turaren kuma ka sayi guda hudu biyu na AIG biyu na Khadi Adamu Moddibo."
"Nagode Sosai"
Tafiya nayi na barshi, bayan tafiya ta ya nufi kasuwa ya sayo kayan ya kawowa Innah yayo mata bayani,
taji dadi dan haka ta ajiye kome ta shiga hada abin karyawa Deen yana kai masu falon, bayan sun fito
suka fara cikin abincin, sai santi suke.
"Eh" ta fada a kunyace, domin ko babu kome taga yadda suka yaba da abincin, shigowa Deen yayi
sannan ya wuce cikin dakin Innah suka yi magana sannan ya fita.
Karfe sha daya suka shirya, nan aka yi ta kawo musu kayan tsaraba, lokacin da Innah ta mikawa Ummin
Su Dr Hayat sakon Ruman wani irin farin cikine ya rufe ta dan haka bata ce kome ba, amma ta saka a
ranta ba zata bar garin ba sai da niman auren Rooman. Haka tayi ta bi daki daki tana musu Alkhairi, sai
godiya suke mata tare da saka musu albarka, lokacin da suka zo falon Alhaji Babba. Ya kalli Darrah
sannan ya ce mata.
"INSHALLAH, idan ta haihu a min magana na saka an ware mata saniyarta na fitar suna." Duk da tasan
mijinta zai iya mata sama da haka amma kuma wani irin farin ciki ne ya lullube ta. Domin tana jin yadda
ake ta murnan idan ta haihu kowa zai zo ba karamin dadi yayi mata ba, gashi har da yajin daddawa Innah
tace zata mata.
Bayaan sun gama suka fita Ummin ta gyara zama, tare da kawo bukatar ta.
"Me zai hana? Wallahi zai amince, ya nima da kan shi bai damu ba, sai yanzu da aka bashi lokacin da bai
zata ba, itacce dai nake rokon ta amince"
"Nagode Sosai Allah yasaka da Alkhairi!" Ta fada, sannan tayi mishi bankwana, suka fita a waje mazan
gidan nan aka kuma gaishe da juna, sannan driver din su ya shirya kayan a motar har da galan din
dafaffiyar madara, aka shirya shi a a cikin motar. Ga zabi da kaji nan suma aka saka su yadda ba zasu
takura ba,.sannan suka bar gidan bayan sun yi godiya sosai.
Bayan tafiyar su, Alhaji Babba ya gayawa Yaran shi bukatar Ummi, sun yi na'am dashi domin babu
amfanin zama babu aure kuma ba zasu ji daga bakin ta ba,
**
Karfe biyar na yamma suka isa Gombe, a matukar gajiye Dr Hayat da kan shi ya taimakawa matar shi ta
sauko, kallon shi tayi sannan ta dauke kai domin wani banzan tunanin da ya zo mata yana waya da
Ruman ko suna soyayyar su.
Har gida ya wuce da ita yayi mata kome har ta fito wanka dauke kai take mishi, shi kuma dake yafita
danyen kai bai kuma bin ta kanta ba ya wuce abin shi. Kai ko dauriyar shi bata kuma ji ba, washi gari taji
motsin shi a kitchen dan haka ta fito tare da jingina da Kofar kitchen ɗin.
"Har abada ba zaki min laifi ba, amma yana da kyau kana bawa mutane iska suna hutawa!"
Shiru ne ya ratsa kitchen din sannan ta dauki tsintsiya ta fara kade ko ina tana gyarawa, yana kallon ta,
tare da ƙaryawan shi domin sai dare zai shiga asibitin, ganin yadda take aikin ya dauki daya tsintsiyar ya
dawo falo yana sharewa, har ya gama sannan ya koma dakinta ya share, yana gamawa ta shiga kitchen
ta wanke kayan da aka b'ata, a hankali Ruman ta fado mata.
Fushi ta dauka lokacin da Dr Hayat ya shigo kitchen din kawai ta sake kuka, yayi ta rarrashinta amma fir
yaki shiru, dakyar ta fadi sunan Ruman tare da gaya mishi magana marasa dadi, sake baki yayi sannan ta
ce mishi.
"Ka rasa wacce zaka nima sai karuwa wacce zubda cikin ta babu iyaka"
Duk yadda yaso ya mata bayani amma fir taki, can shima ya ji haushi bai kulata ba ya fita, karshe haka
zaman gidan shi ya fara fin karfin shi, tare da d'aga mishi hankali, wallahi shi ya ajiye batun Ruman a gefe
bata ita yake ba, Burin shi Darrah ta samu lafiya, amma fir taki, haka har Ummin shi ta koma Abuja, basu
san abinda yake faruwa ba, karshe haka ta kwashe kafa ta kai karan shi wurin Khadi Adamu Moddibo,
koda ta gaya mishi bai ce mata kome ba, ya bata hakuri, haka ya kira Dr Hayat yayi mishi fada sosai.
Bai mata magana ba, dama burin shi su tafi London sayan kayan bby haka ya janye tafiyar, tare da bata
kudi tasayi duk abinda take so, amma bata fasa mishi rashin mutunci ba, har dai ya gaji tana shiga wata
takwas ya shiryata kamar zasu wani abu ya sakata a gaba suka nufi abuja, dama ya tsara haka, gidan su
ya kaita wurin Uwarta ya gaji duk da haka bai gaya mata kome ba, kawai dai ya kawo ta haihuwar gida
ne, abin ya d'aga mata hankali kamar zai hauka.
Haka ya barta sai ma tsoron uwarta da take dan tana ganin kamar zata kuma tab'a mata babyn ta,
kuma zuciyarta yaki nutsuwa da uwar dan haka ta shrya ta nufi gidan iyayen shi, bata gaya musu asalin
abinda ya haɗa su ba, amma yace ya maida ya gida ne ta haihu ita kuma tafi son ta haihu a wurin Ummi,
dan haka ta dawo wurin ta ta haihu. Kiran shi Ummin tayi tare da mishi fada sosai. Sannan ya bata
hakuri. Yana jin yadda take hira da Ummin ta waya, amma bai ce kome ba, ya zuba mata ido bata fasa
abinda take ba, dan haka ya gaji ainun duk da sun makala mishi rigimar duk karshen sati sai ya je Abuja,
haka yayi mugun takura mishi. Amma bai mishi ana cikin haka Allah ya sauki Darrah lafiya inda ta samu
Yarta mace me tsananin kama da Dr Hayat, kwabo da kwabo. Tun a cikin asibitin duniya ta shaida anyiwa
Dr Hayat haihuwa.
Gombe aka dawo bayan kwana biyu da haihuwar, tun da Darrah ta haihu taga yadda Dr Hayat ya damu
da Baby babyn da suka saka mata Fareeha, zunzurutun wasan da aka yi da kudi tun daga ranar da aka
haifi yarinyar aka wasa da kudi kuma haka bai dame su ba.
Ranar da suka cika kwana biyar aka turo katon Saniya daga Mubi har da zabi. Ga kayan yaji da aka kawo
daga can mutanen Mubi, kai yarinyar nan tayi goshi domin kuwa kowa hidima yake mata har kakaninta
musamman da ba a same da wuri ba, kuma ikon Allah kowa yazo zuwan, kayan da aka kawo na Ruman
sai da Ummin ta kasa boye farin cikin ta, domin Innah da Falisat suka tafi sai Aunty Binta.
Anyi Shagalin suna sosai Uban yarinya yayi kyautar motar me tsada, ya bata kyautar gida, Dr Hayat
yayi kokarin sosai, shima kanshi Khadi Adamu yayi hidima, kowani bangare anyi anci abinci. Gashi saniya
da raguna biyu aka yanka mata, da yamma aka yi walima aka yi.
**
Washi gari.
Dr Hayat da kanshi ya kai su Innah airport, ya kira Shahid yaje ya dauke su, bayan an basu kayan fitar
hidimar sunan, ba karamin dadi haka yayi musu ba, da kanshi ya tsaya har jirgin su ta tashi, dan haka
suna tashi ya dawo duk da baya son magana amma kayan da Ruman kawo sai da Darrah ta kira shi da
asuba, dan haka ya shiga dakin. Dan haka ta watsa mishi a gaban shi.
"Ka maida mata shi domin ni ba matsiyaciya bace, ni ba zan daura zanin dubu sha biyar ba yarinyata ba
zata saka kayan dubu biyar ba, ka kai mata shi ni ba zan saka kayan da aka zagaye shi da sihiri da tsubu
ba"
"Nagode" ya kwashi kayan ya fita izuwa yanzun ta fara kure hakurin shi, dan haka bai nufi gidan su ba da
kayan ya nufi iyayen ta, musamman Uwarta ya zauna sai da suka fito bayan ya kai su innah, Hajiya
Rushediyya ya mike a hankali tare da jiran ta zauna.
Murmushi yayi mata sannan ya kawo mata abinda Darrah tayi mishi, murmushi yayi sannan yace mata.
"Ban sani ba ko idan kina da sa baki akan abinda take min, amma maganar gaskiya zan yi aure ki gaya
mata da bakinki haukar da take ba zai hanani mata kishiya ba, gara ta daina domin kuwa ni mutum ne
me ra'ayin kanshi, tunda cikin Darrah ya tsufa ban kuma samun nutsuwa ba, bani cikin kwanciyar
hankali, dan haka zan yi aure kuma xan Auri duk macen da tayi min ba iya Ruman ba."
"Amma ai akan gaskiyar ta take kishi kuma ai kaima baka mata adalci yadda Darrah take son ka bai dace
kana yunkurin wani aure ba, amma kai aure shine a gaban ka....
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
Mai_Dambu
Paid Book300₦
69
Mubi.
Ya iso da hantsi domin kuwa kusan a Yola ya kwana, gashi lokacin sanyin hunturu ne, ya saka kananun
kaya ne ya daura wata jacket na sanyi a saman kayan shi, dake ranar Asabar ce,a hankali na fito kafana
sanye da safa sai zunbulelen hijab har kasa da nikab.
"Bani na kira shi ba, idan ya gama zai iya tafiya," mikewa Alhaji Babba yayi tare da cewa.
"Ba zan iya da tsohon munafunci ba, bari na wuce wurin matana"
Tashi yayi shima tare da nufar dakin kofar yana kallona, kafin ya kalli agogon shi.
Banza nayi dashi, kuma naki fir na kula shi, sai da ya kuma maimaita tambayar nace mishi.
"Ni gidan Mijina nace musu zan koma sun ki amincewa, idan kayi sanadin shiryawan Innah da Yayarta ka
kyauta min Falisat tana da kyau kuma zata iya da halin ka, ni gidan mijina zan koma"
"Eh toh kinsan ina da mata har da Y'a so zaki iya fadar kome amma ba zan iya cewa iyayena bana
bukatar abinda suka bani ba, ina son su kuma ina mutuntta su, idan har baki sona zaki iya musu magana
zasu fahimce ki"
Bai kula ni ba, yayi tafiyar shi nan kuwa masifa nayi ta mishi kamar zan daki kaina, bayan ya tafi na isa
Islamiyyar, sai me zuwa nayi ma same shi yana magana da malaman mu, karshe ina shiga ajin
headmaster yazo har ajin ya ce min.
"Mijinki ya ce a sallame ki, saura wata guda bikin ku" jin kwalla nayi ya cika min idanu na.
"Masha Allah, Ruman ashe abin ya zo" kwallar da nake tareewa ne ya sauko min. Da sauri na dauke,
tare da musu godiya Addu'o'in suka min da fatan zaman lafiya. Haka na fito cike da shi, yana gama ina
bin shi a baya.
Bawan Allah nan baki daya ta dakile min farin cikin rayuwata, zuwan shi kuwa suka kula ƙawance da
Falisat, tare da mai da ita hannun damar shi, kwanan shi hudu a Mubi ya juya abin shi, sannun fatar baki
bata hada mu ba, bayan tafiyar shi da sati muka koma makarantar boko.
"Good morning sir!" Suka fada baki daya, dafe goshi nayi ina jin kamar na zunduma Ihu, shigowar PC
tace mana.
"Mun gode Yallabai da kawo mana ziyaran bazata ashe Teacher Ruman lokaci yayi zata yi aure mun gode
sosai!" Wani d'age min gira yayi, ban san lokacin da nace mata.
"Ma!"
"Nima haka sweeties zan yi kewar ki!" Wallahi sai naji babu dadi, mara kirki haka ya taso ni a gaba, ina
jin kamar zuciyata zata buga, dan bakin ciki motar shi ya bude min kamar ba zan shiga ba, sai kuma na
shiga tare da hararan shi.
"Wai kai meye ka dauki kan ka? Sai rabani Da mutane kake meye nayi maka ne?"
"Shu'umar iko nake ji aakan abinda yake Nawa, idan kuma ana ganin nayi kuskure a kore ni mana"
"Wallahi ni Babangida nake so ba kai ba ka gaya musu bana sonka shi nake so" kallon bakina yayi tare da
cewa.
"Kika sake na kama bakin kin nan wallahi sai na kusan cinye shi danye, ba Babangida ba ko baban zaure
zaki sani, yarinaya wallahi duk ranar da kika kwanta a nan dina ba zaku kuma kallon wani namiji cikakken
namiji ba, kallon mata marasa amfani zaki musu"
"Waye kuma yayi batun iskanci, idan dai baso kike na canko abinda yake ranki ba."
"Innalilahi, Ubangiji ya shirya ka dama haka kake basu sani ba? Shine zasu dauke ni su bawa mutumin da
bai da kamun kai!" Na fada ina rushewa da kuka wai idan nayi haka maybe ya fasa aurena.
"Eh wallahi Kinga lokacin da na auri Darrah ni normal ustaz ne, amma tunda aka saka aurena dake,
wallahi kullum sai na je niman maganin karfin maza yadda zan jima ina kodugo akan ki" da mugun gudu
na fita a motar domin maganar Dr zai kasheni da sauran kwana na.
"Don Allah tsaya na gaya Miki ba kuma mata kuna shan maganin mata ba?" Inji shi tuni na tsofa a cikin
gidan mu, ina dalili mutum ya zama dan air, yayi juyin duniyar nan na fito amma naki duk wani hanyar da
zata sadamu naki yarda mu haɗu, domin yadda na fassara shi, haka yake bina da shi.
Ranar Alhamis yana karyawa a falon Innah Matar shi ta kira shi, sakawa yayi a kunne, zagin iyayen shi
har da na Ruman take, cin mutuncin da take mishi, fitowa nayi dake Innah tana falon Dady, ya bude
idanun shi harara na watsa mishi, na lura kamar murmushin dole yayi, dan haka na wuce shi, can na
kuma dawowa. Yana zaune ina na barshi jikin shi da rawa yake a raina na ce.
Kashe wayar yayi sannan ya mike, zuba hannun shi yayi a cikin aljunun shi sai da yazo gabana. Ya dan
duka kadan ya sumbaci goshina, tare da cewa.
"Ina da yakinin idan rana tayi zafi zaki dame min inuwar gajimare"
Wani irin sanyi jikina yayi sakamakon jin tattausar lips din shi a saman goshina ya saka kai ta fita, zubewa
nayi a falon, ina kara jin yawon sumbatar a goshina, cikin wani irin yanayi. Dayawan mutane suka fada
so daya tak ake yin shi yes haka ne, amma ni nawa son ban waye nakewa ba a cikin maza biyu da nake
raye dasu ba, har yau ina jin Hamma Babangida a zuciyata, amma yau kuma sai nayi kmaar an zare min
laka ne da Dr Hayatuddeen Abdulwahab Adamu Moddibo ya sumbaci goshina. Wani irin abu nake ji yana
yawo a jini na, wani abu nake ji wanda tun daga lokacin da muka hadu da Hayatuddeen ban tab'a jin
haka ba sai yau, wayyo Allah na kirjina na dafe wurin da yake min mugun zafi, kwalla na ciko min
idanuna, wallahi na auri Babangida ban ji kome ba, ban tab'a jin abin da naji akan Hayat ba, a hankali na
sulale a wurin na kwanta ina jin kwalla na cika min idanuna, na fahimci Babangida har zuwa lokacin da ya
amshi kimata, Babangida yana sumbatana tun daga bakina goshina fuskana har zuwa cibiya na bai tab'a
jefa min wannan yanayin ba, yau na fada cikin wani tashin hankali da ban tab'a shiga ba, kuka na sake
hankali ina kara jin abin a cikin ruhina da ƙwaƙwalwata, ina jin fatar bakin shi a saman goshina, sake
shafa wurin anyi naji shi very wet, har yanzu da damshin fatar bakin shi, wannan wacce irin masifa ce ta
same ni, babu abinda Babangida bai min ba sumbata cum amma yau sumbatar goshina Dr tayi kawai ya
haɗa min zafi.
Har Innah ta shigo kuka nake, da tambaye tura baki nayi kamar yarinya nace mata.
"Bana son auren nan wallahi" tsaki ta min bata kuma bin kaina ba, domin na rasa me ke min dad'i. Haka
nayi ta rikicin ganganci ko isar Innah kallo banyi ba, idan na ishe ta sai ta ce min.
"Idan kin gama kukan zaki auri abinda zuciyarki take so sai ki gaya min" ai kuwa kamar ta watsa min
ruwan zafi na fashe da kuka, itama kanta dariya na bata, domin hango kuruciyata take hangowa, taya
Allah ya wanke miji gangariya ya bani zan zauna ina kukan banza, hakan ta gama masifa ta kyale ni.
**
Tunda ya bar Mubi ya nufi Yola, motar ya kai masaukin da yake sauka domin motar nasu ne, ya dauki
kayan shi ya nufi airport, kai tsaye Abuja ya wuce. Bai damu ba da yadda yake ba, amma yana isa gidan
Darrah driver Ummin ya wuce dashi, yana zuwa sai da suka b'ata mishi lokaci bai damu ba, yana zaune
aka kawo mishi gudar jinin shi, murmushi yayi sannan ya ce mata.
"Kince idan na haifi cikin Hadiza da Abdulwahab nazo na dauki Y'ata ko? Kince idan ba shege na suka yi
ba nazo na amshi yar ko? Alhamdulillahi gani nan aure kuma kamar na gama yin shi idan na sake ki
kamar yadda kike so ni na fadi ina son ki ga yadda zan auri wata mace na rayu da ita, dan haka ki zauna a
gidan ku."
Daga haka ya mike da yar a kafadar shi, da farko basarwa tayi sai da ta leka taga da gaske ya tafi
hankalin ta ya tashi ta fara kwalawa uwarta kira tana ihu da tashin hankali Dr Hayat ya tafi da yarta,
babu wani bata lokaci suka gayawa Ummin, dan haka ita takira shi.
"Ina hanya" ya fada mata, koda ya isa gidan Ilmin fada ta mishi tare da kiran Darrah, tazo ta amshi yarta,
jim kadan sai gata. Zata amshi yar.
"Ummin idan kika bata yar wallahi zan karasa sauran igiyar Auren mu"
"Ban isa da kai ba? Ashe ban isa na hana ba? A haka zaka rike mata biyu? Itama Ruman din haka zaka
amta? TOH wallahi idan ka sake raina ya b'aci sai dai ka auri wata ba dai Ruman din da kake hari ba, bata
yarta!" Ta ajiye mishi yar a cinyar shi, a hankali ya kalli yarinyar da take ta barci peaceful, ya mike tare da
ajiye ta a saman kujeran yayi fitar shi, yana fita Ummin ta lalle ta.
"Kina wasa da igiyar Auren ki! Bana son tun yanzun ya saba sake mace ce, domin ba zai iya hakurin rike
wasu ba, don Allah ki ajiye tashin hankaln da yake ranki, ku zauna lafiya idan kuma bai Miki ba, zan zuba
mishi ido yayi yadda yake so. Amma Allah ya gani na fita hakkin ku domin nayi iya bakin kokarina. Nasan
halin shi sarai, kin gaya mishi mara dadi shima kuma ya Miki mara dadi, me yasa ba zaki zauna lafiya da
shi ba? Kowacce mace tana zauna lafiya a gidanta ke zaki biyewa kururuwan shaidan! Na zata kin wuce
wannan lokacin ana jin ki da mijinki kuma kayya kayya, don Allah ki ajiye wannan shirmen ki rungume
al'amarin mijinki daga lokacin da ya fahimci matar da ya aura shi kenan kin tashi aiki domin wallahi ba zai
tab'a zama yada kike so ba, taya zaki d'aga hankalin ki!"
Duk maganar da Ummin take bawai yana shigar Darrah bane, kawai dai tana jinta ne, a da can ita taki
Black magic, amma yanzun duk abin zai fari sai dai ya faru amma ba makawa ba zata kuma yarda Dr ya
wulakantatta kamar baya ba, koda koda bata yi dan kome ban zata yi domin amfanin kanta da kuma
hana shi samun nutsuwa da Rumanah, zata yi yadda har abada rumana bata isa ba,bata da ikon mata
kome da miji sai dai idan ita ta so haka. Murmushi tayi domin ta jima da tanadi akan Ruman tun daga
lokacin da aka gaya mata auren Rooman ya mutu ta kudirin aniyar ta da kuma shirinta na wargaza
ruman bata zata ruman zata kuma dawowa rayuwar shi ba..300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
Mai_Dambu
Paid Book300₦
70
A ranta take shirya yadda zasu ci Uban kowa a zauna lafiya, dan haka ta saukar da kanta tana nawa
Ummin hakuri akan ta roke shi ya mai da ita dakinta ba zata kuma ba.
"Wannan kuma Iyayenki zaki roka su mai dake, ai shi bai da hurumin cewa ki dawo dole duk lokacin da
Iyayenki suka ga dacewar ki dawo shi kenan!" Itama Ummin tayi haka ne dan ta nuna tana jin zafin
yadda suke hautsina mata rayuwar danta, amma bayan ta bita da kalamai masu sanyi inda ta nuna mata
tayi hakuri zata koma Insha Allah.
Haka ta wuni a gidan sai kokarin pretending take, domin ta koma gidanta. Ummin tana sane da ita
kawai ta bagadarar.
"Washhhh!"
"Ya Allah! Ubangiji ya taro ka" ta fada bayan ta kashe wayar, sake kiran yayi cikin zolaya ya ce Mata.
"A'a sai dai Yar guguwa, kinsan me? Ki gaya min size din boons ɗinki? Domin ina son nayi matashi da
daya daya kuma na saka a bakina."
Kit ta kashe wayar, dariya yake sosai tare da rike cikin shi ya kuma kiran wayar ya ji switch off, me zai yi
banda dariya.
**
Mubi.
Ban da rashin mutunci ayi mutum ya zama dan air, sai zantuttikar batsa yake min ba zaka tab'a yarda
bakin shin nan zai magana ba, domin kullum bata kama da wacce take finciko magana, haka aka yi ta
shirin daurin auren ne sai walima.
A hankali kwanakin suka wuce ta bangaren mu Alhamdulillahi domin dai ana ta saukar Alqur'ani. Kuma
shi kanshi Dr Hayat kokarin turo min da Addu'o'i yake bawan Allah nan yayi kokari ana saura sati biyu
wurin auren aka kawo min kayan lefe budurwa Albarka, kowa sai da yayi min magana, domin kayan yayi
na fitar hankali, a bakin Adam nake jin wai ai Ummin ce ta had'a kayan, an kawo kayan da kwana biyu,
sai gashi yazo tare da kayan fiye ciye ya rabawa Yaran gidan, ina cikin daki ana shafa min dilke naji
muryan shi a falon Innah, ban ji ko dar ba, sai da ya turo min sako.
"Da fatan ana tsuma min kanki ne yadda zan gurji amarci babu kama hannun Yaro*
Banza nayi da sakon idan akwai abinda na tsana a duniya Dr Hayat ya turo min maganar mara kai balle
tushe.
*Karki sake su tab'a min kirjin ki da cinyoyinki, domin ina da mugun kishi*
_Hmm! Karka manta sauran abincin wani zaka ci dan haka samu toh Meye na zakewa?_ na tura mishi ina
ware idanu na,
*Wallahi bana jin Babangida da Safdar sune suka fara kodigo akanki, zan nuna miki Ni namiji ne lamba
ɗaya*
_Aikin banza aikin wofi, karka kuma turo min sako_ na tura mishi ɗuk a tunani na xai yi zuciya ne, sai
naga akasin haka Dr Hayat ya gama rena min hankali.
Da yamma likis ya turo wai naje, koda na je yana falon Alhaji Babba, na shiga tare da zama daga dan
nesa da shi.
"Yan mata d'ago kai ki kalle ni!" Ya fada yana kashe min ido, dauke kai nayi ina sauke numfashi.
"Kin san me? Zan aure ki ne domin nayi maneji dake, ban da ma ni da rigima ƙatuwar tuzura irin ki,
nasan a kaina zaki fanshe haushiñ ki, don Allah ki min a hankali karki ji min ciwo." Ban san lokacin da na
fashe da kuka ba. Murmushi yayi yana kallon yadda na toshe bakina ina shashrkar kuka, tasowa yayi ya
zauna a gabana.
"Wallahi idan kina kuka kamar wata yar baby kike komawa luk at yadda kike kuka kamar little baby. Na
rantse da Allah idan kika shigo gidana sai na tsinka miki jinin ki inshallah."
Nan na kuma rud'ewa ba dan kome ba, sai dan yadda naji numfashin sa dab dani, ina shaƙar kamshin
turaren shi ne bala'in dadin kamshi da sanyi, ban san lokacin da na shiga wani irin yanayi ba, domin ta
kai bana iya fahimtar kome da kaina sai abinda zuciya ta, ta gaya min dan haka jikina yayi mugun
sakewa, dan dole na kumshe idanuna, ina furza da kuka me masifar sanyi.
"Dama haka kike da kukan banza? Na zata kawai yanayi ki ya wuce haka, Allah yasa yadda kike da kukan
nan ki kasance kamar baure." Cusa kaina nayi a tsakanin cinyata, yayi ta dariya, duk da ba wani abu zan
yi ba amma ya bani nera dubu hamsin, ko zan bukaci wani abu.
A ranar ya bar Mubi kan zai kwana Yola washi gari ya wuce Gombe.
Duk da ba wani shiri muke da shi ba, domin babu abinda ta dame nie dashi amma maganar gaskiya ya
damu dani, domin shi kan shi addu'o'in yake da saukar Alqur'ani, sosai yake sadaka tare da mika lamarin
ga Ubangiji, dama baya zama haka sai gashi kuma few days ago yayi mafarkin Darrah da ta dawo a bayan
gidan shi tana binne abu, koda ya farka washi gari shi da Adam suka zaga gidan Alhamdulillahi sun samo
abinda ta kifa, kwarya ne aka saka kunkuru me rai, akan a kike soyayyar Hayatuddeen da Ummu Ruman,.
Sai kuma karta tab'a haihuwa. Bai nuna mata yasan kome ba, ya cire kunkurun sannan ya tawo Yola yaga
ko lafiya.
Da yamma likis ya sauka tana ganin shi ta dauke kai, tare da sakar murmushin mugunta, kallonta yake
kawai domin tana masifar tausayi take bashi, domin yana fahimtar duk wani kusurwa na gidan bakin
hayaki yake tashi na mugun sihiri tare da mugun nufi. Kallon tables din abincin yayi shima ya hango
bakin hayakin, haurawa sama yayi tare da jijjiga key wa Yar shi Fareeha, yana kaunar Yarinyar sosai.
Wanka yayi sannan ya wuce dakin aikin shi, ya fara aikin shi akan haukar da ta zuba mishi a gidan shi.
Yana gamawa ya sauko abin shi bai tsaya ba, ya nufi gidan Khadi, inda ya samu Shari'a ake tsakanin
Matan Dr Nu'aiym.
"Yallabai meke faruwa?" Cikin takaici ya kalli Dr Hayat sannan yace mishi.
"Na rasa me gaskiya a cikin su, Ita Haneeh tace ba zata ci abincin Ummi ba domin tana ganin ta zuba abu
a cikin shi ita kuma Ummi wai karya ta mata, wallahi na kasa gane me gaskiya a cikin su!"
"Dr Nu'aiym kaji tsoron Allah ka dauko min abincin. Idan babu guba ko wani abu babu abinda zai samu
abincin har ka kawo nan idan kuma da guba xai yi bakin kirin ya dafe, kuma idan ka kawo sai wacce ta
zuba gabar taci, zaka iya tafi" ya fada yana kallon agogon hannun shi.
Bayan kamar minti goma da fitar shi, Ummi ta shiga ban daki. Bata kuma sakewa ba, sai shiga ban daki
take tare da tashin hankali.
Ta mike a hankali ga cikin jikinta da ya fara fitowa, tana shiga Dr Hayat ya zuba mata ido.
"Zaki kashe ta da abincin ta ko? Dan bata da galihu iyayen rikon ta, basu da karfin niman hakkin su"
"A'a wallahi cikin nake son na zubda." Ta fada cikin tsananin kuka.
"Gaskiya shaidan bai Miki adalci ba, kin sam Yaren da zaki mishi domin wallahi yadda yake son cikin nan
babu na biyun shi."
"Ka raba musu gida, domin wata rana Ummin zata iya zama sanadin yar mutane idan har a iya ynzun ta
fara tunanin ciyar da ita guba domin cikin ya zube TOH me kake tunani zata aikata kusan basu da lissafi.
Yanzu haka Darrah a gidana babu inda bata saka min mugun asiri ba, amma duk na lalata don Allah
rayuwar Yar mutane zaka duba da Adam"
"Insha Allah zan gyara gidana da yake jikin asibiti ta zauna a wurin ita kuma Ummi ta zauna a nan
estate."
Haka sukayi ta tausarshi domin ya kaɗu, koda ya koma gida bai mata magna ba, ya zyba mata ido yana
mamakin mugun nufinta da karfin halinta. Dan haka washi gari tana zaune aka zo ana futa da kayan
Haneeh.
*
Ya bawa Darrah kudi me mugun yawa dan a zauna lafiya, shi yasa yayi kokarin bata kudin, wani ikon
Allah dake ta shrya munakisa bata tab'a nuna fushin ta ba, har ana saura kwana biyu wurin auren annan
ne suka yi fada da Dr, inda take gaya mishi magana murmushi yayi sannan yace mata.
"Kinga laifina? Zan samu sabon pussy dole na miki yadda yayi min dan haka a bini a hankali"
"Allah ya isa ban yafe ba" ta fada tana kuka, tare da bude baki zata fara ja mishi jafa'i aka rike bakinta
tayi tayi tayi magana abin yaci tura har dare ta kasa kai kome bakinta.
**
Ranar Asabar al'ummar Musulmi suka shaida daurin aurena da Dr Hayatuddeen Abdulwahab Adamu
Moddibo, ni Ummu Ruman Yakub Yero. Daurin auren da ya kafa tarihi me girman. Domin ana daura
auren Ango ya saka yan kai amarya a gaba a wuce mishi da matar shi, a falon Alhaji Babba suka hadu da
Hamma Babangida, suka gaisa tare da dan hira, nan suka fito lokacin an fito dani, ko auren Babangidan
ban yi kukan da nake ba, haka aka wurgani cikin motar aka nufi Yola dani dama tun safe wasu Yadiko
salamatu da wasu cikin dangin sun tafi da kayana. Dan haka ana daura aure aka saka ni a baya sai Yola.
Mun isa karfe uku na yamma dan haka, jirgi yana jiran mu daga nan muna wuce Gombe. Muna isa
muka samu ana shirin Walima, dan haka wanka muka yi aka turo me kwalliya ta tsara min fuskana da
wata farar lace wanda yaci Ubanshi da kudi. Ummin shi ce ta turo min na saka a wurin walimar, sai
whiter gold me shegen kyau da ɗaukar idanu da katon abin wuyar shi.
Wani hill aka bani na saka, sannan muka nufi inda ake walimar bakina dauke da addu'a, har muka
zauna, mun jima a wurin kafin aka fara walimar, wanda ya tara jama'a sosai, kaina na cikin Alkyaba fari
me ratsin zaren gold....300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
Mai_Dambu
Paid Book300
71
Ana cikin walimar tawagar Uwar gida suka iso, cikin isa da kasaita. Ta zauna a kujeran da yake kusa dani,
tana taunar chewgum, sai wani kas-kas yake badawa tare da kallona tana faɗin.
"At least saida kika shigo rayuwar gidana, bayan kashedin da na miki" murmushi nayi me sauti.
"Karuwar da ta zubda ciki babu iyaka, ko ance Miki ban sani bane? Dan haka yanzun gidana kike zo kuma
zaki ga abinda zai dame ki" nan ma murmushi na mata, domin sam babu tsoron ta a raina asalima kwarin
gwiwa take bani.
"Ballagaza jaka! Wacce maza suka gama layi akan ta, sannan aka ɗauki sauran aka bawa mijina!"
Murmushi na kuma mata.
"Mayya matsafiya wanda suka gama bin boka da malam domin samun biyar bukatar su." Nan ma
murmushin na mata, kai Darrah Bala'i ce ta zage mafi cin mutuncin amma ban d'ago kai na rama ba,
asalima dauke kai nayi daga gare ta, ina jin tana zagina ba tarbiyyar gidan mu bane shi yasa naki kula ta,
har aka tashi walimar bayan malamar ta mana nasiha me shiga jiki akan shiga hakkin juna da kuma
zaman auren baki daya, yadda take magana akan yadda mata suka lalace akan za a musu kishiya da
mugun ban tausayi yaƙe,sai gani nice nake zubda kwalla sosai domin baki daya duk kudirina akan yaki da
Dr Hayat ya kare, duk burina nason sai na yakince shi a rayuwata ya gaggara, sai gashi ina kuka tare da
jin kamar zuciyata zata buga, ban san lokacin da nake kuka har jikina yana rawa ba, jin tanadin da Allah
yayiwa macen take bijirewa mijinta, macen da ta zabi kuntatta mishi sama da kome, macen da ta zabi
sab'a mishi sabida zai yi aure, kuka sosai lta kanta Darrah jikin ta yayi mugun sanyi, har aka tashi walimar
ban bar kuka ba. Malamar ta kuma min nasiha a gefe na rike Allah shi kuma ba zai tab'a barina ba, haka
muka wuce cikin gidan, dake bazawara ce babu wani abinda za ayi ba bikin toh anyi a wurin walimar, kai
tsaye gidana aka kawo ni, inda aka wuce dani sama, kai tsaye ga dakina ga na me gidan dan gaba kadan
dakin shi a musamman ne, a masa aka kuma kai yan uwana wani makeken falo,da ita Darrah a tunaninta
falon na shine sai da aka leko mata aka gaya mata har da kitchen, takaici ne ya kamata.
"Wato shine aka bata dakuna biyu domin falon akwai daki a wurin! Zunzurutun iskanci da wulakanci irin
na uwar shi ce, zata saka shi idan ba mugun nufinsu ba,wato ya auri matar da yake so shine ni bari a
nuna min kayan bakin ciki, shikenan mu zuba ni da su." Ta fada tana huci kawayenta dama abin da suke
bukata kenan su kaita su baro ta, nan suka shiga zugata, tare da mata ingiza me kantu ruwa,kuma sun yi
nasarar haka domin kuwa sun sakata fadawa wani shashi na cewa baya kaunarta,yafi son Ruman.
Bayan an watse ta rufe kofar ta dan kar ya shigo mata dakin ta, haka ya gyara babyn Fareeha ta saka
mata kayan sanyin ta, sannan ta kwanta. Bayan wani lokaci yarinyar ta kama barci. Tana zaune a bakin
gadon, tana jin yana buga kofar ta, amma bai saka ya bude ba sai ma gyara kwanciyar da tayi al'amar bai
dame ta ba, dan haka da ya gaji yayi tafiyar shi, har tsawon lokacin da yake haurawa step tana jin shi.
Ina zaune a matukar tsorace naji kamar an Murda kofar dakin, a razane nayi baya, ina zare idanu.
Shigowa yayi tare da sallama b'ata rai nayi tare da amsawa ciki ciki.
Kallona yai sama da kasa, ina saka Hijab zan yi sallah. Ajiye ledar hannun shi yayi sannan ya zauna a
bakin gadon, yana min wani miskilin kallona.
"Sallar zaki yi ba zaki jirani ba?" Dauke kai nayi tare da tadda kabbara, hular kanshi yayi tare da babban
rigar shi ya nufi ban daki, yayi alola zama yayi ya ga iya gudun ruwana. Ina idar da Isha na daura Shafa'i
da witiri, ina idarwa na zauna tare da azkar, bayan na gama na mike zan kai abin sallah wardrob, riko
hannun yayi tare da amsar abin sallah, ya kuma shimfidawa ya shiga gaba ya ja mu Sallah nafillah kamar
yadda Manzon Allah ya sharanta, bayan mun idar ya rike goshina tare da fara min addu'o'in, ina amsawa
da Amin, yana gamawa ya janye hannun shi tare da janyo ni jikin shi ya sumbaci goshina, yarrr na ji tsigar
jikina ya mike ban san lokacin da na rike rigar shi ba, wasu irin kwalla na zuba min, gani sosai nake kuka
ya janye bakin shi tare da zare min hijab dina, ya ajiye a gefe. Tare da sumbatar wuyana, yadda nake
kuka da rawan jiki ya sashi d'ago kai yana kallon fuskana, shagala yayi da kallon, burrrrrrrr muka ji an
bude kofar dakin, da sauri na ture shi tare da mikewa, ashe ya lura da shigowar ta, ni kuwa sabida
rud'ewa ban lura, sai da naji ya fisgo ni da mugun karfi ya ture ni na fadi, kafin na dawo daga faduwar da
nayi sai jin muryan shi nayi yana faɗin. Da wani irin zafin da ya wasu a kafaffuna, irin ba alamar watsa
ruwan zafi ko mangyada.
"Ya kuddus!" Tare da farke rigar jikin shi, domin bayan ya ture ni, mikewa yayi zai mata magana ta watsa
mishi soyayyen mangyadar da ta dauko a frypan, da mugun karfi na mike tare da taimaka mishi a rud'e,
ya cire singlet din jikin shi, abin tausayi fararr fatar shi yayi jajjur. Dake a kirjin shi ya watsa mishi zuwa
cibiyar shi, kai naga tashin hankali da juriya, domin yana yaga rigar, da sauri ya riko hannuna tare da bani
umarnin.
"Dauko min babban rigar can ga key mota ta, dauko muje haka na saka hijab din, da sauri yake sauka a
step, tana watsa mishi ta fita da gudu, sabida yadda ya kafe ta da ido, mika min key din motar yayi tare
da cewa.
"Eh"
"Ok maza muje" na shiga ya zauna, kura sanyin Ac motar nayi domin yadda yake zafin yana ratsa shi. Shi
yayi ta nuna min hanya har muka shiga asibitin. Muna shiga yana fitowa da sauri na isa wurin shi.
"Ina ganin duhu" yana fadar haka na fashe da kuka, rike shi nayi muka shiga asibitin kamar zamu fadi.
Ganin shi ne yasa ma'aikatan asibitin suka mike da sauri aka shiga tare tare da shi. Har dakin gaggawa
aka shiga da shi, ina wurin can sai ga likitoci suna shiga cikin dakin da gudu, wasu ma daga su sai kayan
kwanciyar su, kafin kace kwabo nurse da likitoci sun cika asibitin.
..
"Lamido jeka saka a duba kafar ta, kuma dan Ubanka bance ka duba min kafar ma..." Barci yayi gaba da
shi.
"Ok Dr" suka fito tare da nufar inda nake, suka bukaci na bisu a hankali nake bin su domin kafaffuna suna
min ciwo inda mai ya sauka aka kai. Haka aka suka wanke min kafar ina kallon ɗaya daga cikin su ta tab'a
dayar. Tare da nuna mata wayar ta.
Lekawa tayi tare da kallona sannan ta dauke kai, jikin ta yana rawa . Da sauri ta gama suka fita daga
dakin. Ina zaune sai gasu Ummin da Yan uwana suka shigo.
"Amma dai kinyi asara da kika ce ba zaki aure shi ba shine zaki kashe shi ta hanyar watsa mishi
mangyada me zafi?" Inji Innah Jumie.
"Meye haka Jumie? Duk kinta da Babangida bata cutar da shi ba sai wanda ya sadaukar da kome domin
ita?" Inji Mama.
Takowa Ummin su ta zauna a bakin gadon, ganin yadda nake zare idanu. Rike hannun na tayi tana cewa.
"Dazun da na ga kina kuka a wurin walimar nan jikina ya bani nasihar ce take bibiyar zuciyar ki, yanzun
kuma da na ganki sai na rasa me zance Miki meye ya faru?"
Shakuwa na fara suka shiga niman ruwa, dakyar suka fita aka basu. Suka kawo min sai da na sha rabin
goran, sannan na daura kaina a kafadar ta, ina sauke ajiyar zuciya.
"Wallahi ba zata iya cutar da shi ba, na rantse da Allah ba zata iya cutar da shi ba, Indai zata iya cutar da
wani toh Babangida ne." Mama ta fada cikin kuka me ban tausayi.
"Nima nasan ba zata iya ba, na yarda da ita sama da yadda na yarda da kaina, ba zata iya ba. Sai dai
maganar da zata yi zai cire mu a zargin da kishiyarta take na tayi yunkurin kashe mijinta bayan ya shiga
dakin ta, sabida ta fadawa iyayen ta bata son auren gidan tsohon mijinta zata koma. Wacece ta gaya
mata wannan maganar ita da take Gombe? Taya aka yi tasan ruman bata son auren Hayatuddeen?"
Daga Falisat har Innah Jumie jikin su ne ya dauki rawa, zuba musu ido kowa yayi.
"Wallahi ban san dama zata shirya haka ba, da ban gaya mata kome ba." Inji Falisat,
"Bari na gaya miki ruman karki cuci mutum da second! Domin Allah zai saka mishi da minti,"
Harshena yayi nauyi, dan haka ban iya magana ba, jikina yayi masifar mutuwa, a jikin Ummin nayi barci,
a hanya Mama da Innah Jamie suka yi fada kamar zasu doku, sai da Adam yayi ta basu hakuri, washi gari
da sassafe suka zo duba ni, sannan suka leka dakin Dr Hayat, yana Zaune da Alqur'ani yana karatu, suka
shiga tare da gaisawa da jajjanta musu.
"Da sauki an jima zasu sallame ni ma, itace dai inda man ya zuba zata dan zauna a sabida kafar ya warke
sosai."
"Amin Ya Allah"
"Amin Ya Allah, mun gode sosai" haka suka bar dakin tare da shigowa dakina, muka sake sallama. Suka
tafi. A hankali nake kallon Ummin da take aiki da laptop, a hankali na sauka a gadon tare da nufar ban
daki, nayi Alola. Ina fitowa tace min.
"Sorry Dota ina aiki ne, shi yasa ban taimaka Miki ba"
"Gaskiya ki koma gida tunda ba zaki iya taimaka mata ba, kawai kina dafo abinci ki kawo mana!" Ya fada
tare da murmushi, yana zolayarta.
"Toh mara kunya." Tadda kabbara nayi domin ba zan bi tasu ba, gaisawa suka yi tare da kallon shi. Ganin
yadda aka manne ciwon ne jikinta yayi baki,.ina idar da sallah suka shiga tattauna abinda ya faru, shiru
nayi ban ce kome ba, domin ya gaya mata gaskiya.
Wajen karfe takwas sai ga abin ƙaryawa daga gidan su. Abeedah da Fatima sai Aisha suka shigo cikin
dakin da nake, wani kallon banza suke min.
"Ya Maccido ya jikinka?"
Sake maimaita gaisuwar suka yi, tayi banza da su, shiru suka yi kafin Aisha tace min..
"Da sauki"
Ganin haka sauran ma suka tambaya, na amsa musu. Sannan Ummin ta shiga jana da hira suna kara
jajjanta al'amarin.
"Kuma Wallahi Ummin mu badan na ture ruman ba da a jikinta man zai zuba, domin baki daya ruman
din ta nufa, ni kuma tana shigowa na fahimci da abu a hannun ta, amma dake jahila ce har ta watsa a
network. Gaskiya wallahi ban dake da Fareeha da yau na saki Darrah amma taci albarkacin ku biyun nan.
Sannan shi sunce kafar Ruman babu matsala sosai ni ne xan kwana biyu Anan"
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
72
Mai_Dambu
Paid Book300#
"Eh zan zaunu kan, amma kika bani Yarki tayi jinyata na zan jima ba Wallahi.
"Allah ya ganar da kai, na zata zauna ba, salon Matarka ta maka alluran guba ace ita ce"
"Haba Hajiya Hadiza, haba ministan ilimi" saukar pillow tayi tana maka mishi, burge ni suka yi Dr Hayat
ya iya wanke maka zuciya.
"Shi kenan, dama zan baki labarin Mijin ki ne da bazawarar da yake nima, kuma ni yake aikawa na kai
mata kayan shagali"
Daukar abu tayi zata buga mishi, aka turo kofar Darrah ce da yan sanda biyu, a gaba suka shigo.
"Barkan ku sa safiya, daga Headquarter na yan sanda aka turo mu, saukar Ruman Yakub matar Dr
Hayatuddeen Abdulwahab Adamu Moddibo, sammakon yunkurin kashe mijinta daren farkon su "
Wani irin rawa jikina ya dauka, na koma bayan Ummin mu na fashe da kuka, ina faɗin.
"Shii! Ya isa haka kwantar da hankalin ki, wannan abinda ya faru a cikin gidan kuna da shaida ce? "
Shiru suka yi , suna kallon shi kafin can ya kira Dr Nu'aiym, lokacin Ummi tana magana da Abban su, suna
tsaye a kira su, amsa wayar babban yayi can ya ce.
"Sir mun tuba bamu dan Family issues bane, ayi mana hakuri." Suka kalle mu, sannan suka bada hakuri
suka fita.
Cikin fushi ya mike kamar zai make ta. Na rike rigar shi, girgiza mishi kai nayi, tare da k'amk'ame rigar
shi, ina kallon shi. Zama yayi tare da cewa.
"Bace min da gani. Sakarya" ya fada a fusace. Sake rigar shi nayi tare da sunkuyar da kaina.
"Ke kuma wallahi sai kin gwammace rayuwa da aljanun da suka Haukata ki sama da zaman kishi da ni
useless"
Ta saka kai ta fita tana zagin mu, shiru nayi, ina zare idanuna.
"Wallahi zan tafi da ita, domin ban hango zaman lafiya a idanun Darrah ba, ban hango kwanciyar hankali
da son zaman lafiya ba, muje kawai ta zauna a can"
Duk yadda yaso Ummi ta kula shi a fahimci juna taki, dan haka ta kira aka sallame ni, muna shiga cikin
gidan ta, ta wuce dani sama, ina shiga dakin ta ce Min.
"TOH"
Tunda ta sauka take cin Uban yaranta mata, jikin su yayi masifar sanyi, yadda take gaya musu halin da
Dan uwan su yake ciki, shiru suka yi sannan ta mike tare da nufar gidan Khadi Adamu Moddibo, ta gaya
mishi kome, shi kuma ya kira Mahaifin Darrah da ita kanta Uwar Darrah da Darrah. Aka mai da magana.
Ummin yai gyara zama. Sannan ta ce musu.
"Cikin gidan da abin ya faru akwai Camera me daukar kome, sannan tun a daren Adam ya kawo min." Ta
juya mata laptop din da yake kan cinyar ta. Sai ga hoton Darrah tana watsa musu mai.
"Baffa ba zan raba shi da matar shi ba, kuma shima idan yace xai rabu da ita sai na sab'a mishi. Baffa
zan kyale ta ne sabida Ya Hamza, amma idan ta Uwarta ce sai na daure ta, billahi azim matukar ta kuma
yunkurin taɓa min Da da Yar dangina. Zan ajiye zumunci sai na daure Darrah har igiya yayi saura, idan
kina ganin karya ce ki gwada tab'a Ruman."
"Duk abinda zaki yi ina bayan ki da saka hannu na kotu zata labtarda ita, tunda ita jahila ce bata
zauna tayi karatun addini ba"
"Kiyi hakuri Hadizah!" Inji Baban Darrah, abin tausayi wallahi ga mutumin kirki bai samu Zuri'ar kirki ba,,
haka ya bawa mahaifin shi hakuri shima, ganin haka jikin Ummin yayi sanyi tace .
"Babu kome Ya Hamza, a ja mata kunne, Baffa zan koma dama shi km tun jiya ya koma. Ina da aiki a
office ranar, amma zan tafi da Ruman shi ya zauna idan taso tayi jinyar shi idan taso ta kashe shi ba ta iya
dauko yan sanda ba, ke kin manta wanda kike aure ko? Uban shi yake bawa Ubanki kariya,.ki tambaya.
Yana inda yake ne saboda Ina mijinki da Professor Saifullahi."
"Wannan haka yake yan uwana sune kashin bayan siyasana, bani da wasu da zasu tsaya min bayan su.
Nagode Sosai Hadiza" daga haka ta mike zata fita, har ta isa bakin kofar tace mata.
"Kin samu license zama likita ne bayan na tsaya tsayin daka, sakamakon faduwar jarabawar da kika yi
nsukka. Kin samu damar aiki ne bayan Hayatuddeen ya tsaya Miki jahila butulu har zaki kai yarinyar
wurin yan sanda, kina watsa ta a social media, wallahi awa daya kacal na baki ki goge rubutun ki tare da
apologies ko kuma nayi miki yaren da zaki fahimta cikin sauki"
Da gaske yau ta kure Ummin kuma Itama Ummin ta kai karshe, tayi haka ne dan kare martabar
Ruman domin ita ma Y'ace. Tunda ta bar gidan Darrah take kuka tare da cewa.
"Ba gori bane, tuna Miki tayi abinda kika manta, sanar miki tayo abinda baki sani ba, lokacin tana
malamar secondary ita ta had'a Ubanki da Rushediyya, sabida yadda Ubanki ya nuna yana son
Rushediyya, bata yi kasa a gwiwa ba, sai da ta sayar da gadonta ta bashi ya cika kudin kayan auren
Uwarki, kowa yasan yadda suke shiri domin kamar abokai suke."
"Baba me zata nima na hanata? Bayan tana karfin tayi kome a kaina. Ita Rushediyya bata sani ba,
Yanxun haka Jawad yana hannun yan sandan kasa da kasa, Hajiya Hadiza da Yayana da wasu ministocin
da sanatocin suke kokarin fitar da shi, tare da niman a dawo da shi gida ayi kome anan, wallahi tunda
wannan al'amarin ya faru bana barci ita kanta bata da nutsuwa, domin idan a can Abuja ne kullum ina
office din ta, ko ja mijinta." Ya fada cikin shashekar kuka, yana fadar yadda ya tsinci kanshi cikin tashin
hankalin kama babban dan shi Jawad, kallon Darrah yayi da har lokacin babu abinda ya dame ta, girgiza
kai Khadi yayi tare da mata fada Amma yarinyar nan kamar wacce aka zigata.
Haka ta mike tare da barin falon, tana jin wani haushin akan kowa. Ta kuma kudirin aniyar sai ta ga
bayan Ruman.
**
Ina nan dakin su Aisha suka shigo, na zata wani abu zasu min sai na ga sun zauna suna ta kananun
magana. Takura kaina nayi domin na fahimci suna bayan Uwargidan har yanzu basu ga abinda ya faru
ba, kuma suna ganin kamar na tsafe musu mahaifiyar su. Ina jin Aisha tana faɗin.
"Karuwar da aka fasa auren sabida tayi ciki ranar auren ta, taya zata san darajar kanta, tana yunkurin
komawa gidan mijinta."
Yadda suke gaya min magana ya sani sunkuyar da kaina, ina jin su, har Ummin ta iso tana jin su, bata
ce musu cikanku ba.
..
A mota Adam ya dauke ni har cikin gidan, a hankali na fito daga motar, cike da tsoro. Na shiga tana
zaune a falon, gabana ne ya fadi. Na hadiye yawun bakina, domin wallahi tsoron ta nake ji, a hankali na
wuce su ita da wasu mata.
"Shegiya ban kona kafarki ba, sai na Miki fata fata." Da sauri na haura sama, ina shiga dakin na samu anyi
min kaca kaca da kayana, jikina yana rawa na fara kwasar kayan sawana, ina zubawa a cikin kwatina.
"Wash" naji ana hauro step din da sauri, da mugun gudu na rufe kofar har da key, sai lokacin idanuna ya
kai kan wayata.
"Dan Kutumar Uban ki bude kofar sai na kashe jaka" ta shiga dukar kofar, wayar na dauka na rasa waye
zai kira a gidan duniyar nan, kuka ne ya kwace min. Hannuna yana rawa na kira layin shi.
"Don Allah i need help, please save me, zata kashe ni" na fada ina kuka. Sauka tayi can naji tana dukar
kofar da wani abu, ban san ya zanyi ba, baki daya na rufe.
..
Can asibitin kuwa yana tare da likitoci suna gaya mishi abubuwan da ya dace da maganin da xai yi amfani
dashi ne,na kira shi. Ina kuka, dira yayi a gadon, ya fita bai bi ta kansu ba, ya nufi gida da kafa yake gudu
ba gudun wasa ba. Haka yake gudun kamar zai tashi sama, gashi yana yi yana ganin duhu. Har ya iso
gidan.
Zama yayi akan bench din kofar gidan yana hakki, kafin ya shiga cikin gidan ya samu Adam yana jirana,
shiga yayi yaji lokacin da nayi kara, kallon shi kawayen ta suka yi, ya juya tare da cewa Adam.
Kifa mata mari yayi, sai lokacin ta dawo hankalin ta, tare da sake muciyar tana me rufe bakinta. Sake
dauketa da mari yayi.
"Kin kashe musu yar mutane? Hankalin ki ya kwanta? Zaki tafi jail ki gaya musu yadda kike kashe musu
yar su."
Daga haka ya dauki Ruman ya fita da ita, yana jin wani irin kwalla yana cika mishi idanun shi. Haka ya
fito da ita sannan ya cewa Adam.
"Ka saka security su rufe min kawayen ta, ita kuma ka amshi Fareeha ka kaiwa Ummin mu"
Haka ce ta faru ya kira security suka tafi da kawayenta, Sai Fareeha da ya kaita gidan Ummin ya gaya
mata abinda ya faru. A matukar tsorace ta nufi asibitin. Daidai zasu shiga da Ruman aiki domin jini ya
shiga kunnenta, hannunta na dama ta karye, inda taje kare dukar da take mata, gaskiya ta illatatta sosai.
Mahaifin Darrah da yaji labarin a kan lokacin suka nufi asibitin ita kanta Uwarta ta razana da abinda
Darrah tayi. Tun karfe sha biyu aka shiga aikin basu fito ba sai karfe hudu na yamma, babu abinda ya
d'aga musu hankali kamar lokacin da da za a shiga da ita aikin. A hankali ya taka gaban Dr Nu'aiym da Ita
kanta Abeedah da take likitan domin ita ma tace zata shiga aikin.
"Ku kiyayye aikin da zaku yi, ku kula da aikin ku, ku tabbatar kunyi nasara akan aikin. Bana son kuskure
aikata hakan zai iya haifar da wani abu na daban"
"Muje Allah ya bamu sa'a" inji Abinda, suna shiga aka basu blue uniform din aiki bayan sun wanke
hannun su, suka saka handglob, sannan suka shiga aikin. Yana tsaye tun sha biyun nan. Lokacin da
Haneeh ta fito da gudu zata dauko wani abu, sake sunkuyar da kanshi yayi domin baya son yaga abinda
zai dame shi. Wani irin abu yake ji a ran shi, yana jin lokacin da na'urar da take taimakawa numfashinta
take kara, sake dafe kanshi yayi.
"Ummina! Jininta yana hawa da sauka. Numfashinta baya tafiya yadda ya dace, na razana da ita, ina
tsoran kar wani abu ya faru da ita"
Cikin tashin hankali nurse Barakah ta fito da gudu tare nufar dakin ajiyar jini ta dauko leda biyu ta nufi
dakin dashi ana kasa mata Abeedah tace.
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
Mai_Damu
Paidbook300₦
73
Aikuwa haka ce ta faru domin kafin a fito tiyatar jikin kowa yayi sanyi, har aka fito da ita fuskarta a
kumbure.
"Eh mun abinda ya dace, amma tabugu ka duba Scanner dinta da X-ray sosaita"
Suka fada, nufar Dakin da ake X-ray din yayi, yana dubawa, wani irin kiri ne ya dauke shi sai da yayi
zaman yan bori.
Wani irin tsoro ne ya kama shi cikin tashin hankali, ya fito hannun shi dauke da takardun ya manta da
ciwon jikin. Ya nufi office din Dr Nu'aiym, buga kofar yayi cikin hargagi ya ce.
"Ka ci Kutmar Ubanka da matakin mutuwa, dan iska da wannan hatsarin zaka mata aikin? Bayan kasan
jini ya taru a keyarta dan iska mugu zaka kashe min mata? Da kai da darrah da Abeedah dai naci Ubanku
kuma wallahi sai na maka ku kotu!" Ya fita yana banging kofar, yana fita ya samu Abeedah yadda yake
bala'i da masifa, yasata sunkuyar da kanta kasa, yadda yake fadar yasa Ummin ta tsinka mishi mari,
ajiyar zuciya ya sauke. Da sauri Abeedah ta nufi dakin da ake ajiye kayan aikin da suka rage ta dauko
alluran barci, ganin ya xauna a kujera kan shi a kafadar Ummi ta tsikara mishi, domin tana da yakinin
jinin shi yayi masifar hawa, amma jaraba da masifa ya hana shi fahimtar kome gani yake da sun tsaya
sunyi aikin da zuciyar su ba zata samu matsala ba, gani suke jinin da yake tare a kanta da za ayi aikin shi
babu hatsari a rayuwar ta.
"Kayi hakuri!" Ummin mu ta gaya mishi, mikewa yake son yayi amma barci yaci karfin shi haka ya
kwanta a jikin ta, sai da Dr Nu'aiym da sauran likitoci suka taimaka aka kaishi dakin shi, gwanin ban
tausayi. Sai kananun magana yake tare da fisga.
"Amma rabin kwalba kika mishi ko? Ai shi sai kwalba domin ba barcin xai yi ba, zai ta farkawa."
"Dan Ubanka idan kayi min, wani alluran idan na farka sai na kashe ka" dariya ce ta kama Dr Nu'aiym ya
ce mishi.
"Zan yi fatar na mutu amma ba a hannunka ba" sake danna mishi alluran Abeedah tayi tare da gyara
mata kwanciyar ta. Har barci me nauyi yayi gaba da shi.
"Nu'aiym zamu iya ganin yarinyar?" Kallon ta yai kafin yace mata.
"Tana bukatar addu'a sosai, domin idan har nan da kwana uku ta farka lafiyarta lau, toh Alhamdulillahi
zan mu iya cewa anyi nasara, idan kuma ta farka a cikin yanayi biyu, Imma ta manta kome ko kuma ta
tashi kamar wawuya toh tabbas sai an fitar da ita zuwa Asibitin ƙwaƙwalwa na Michigan dake United
State, domin anan ne za ayi mata aikin cikin nasara"
"Ya Allah!" Ummin mu ta fada cikin tashin hankali da damuwa, tare da zama dabas.
Hankalin Ummin ne ya kuma tashi, lokacin da Khadi yazo ya kalli halin da take ciki ya ce musu.
"Yanzun Darrah ce tayi wannan aikin? Ku Kai ta itama asibitin ƙwaƙwalwa domin abinda ta aikata
mahaukata ne zasu aikata. Sannan da aka mata kashedi dazun bata ji ba, gaskiya akwai hatsari zama da
ita domin kuwa zata iya kashe yar mutane babu wanda ya sani. Hamza ka gani ba?"
Kasa magana Mahaifinta yayi yana kallon yadda Ruman take numfashi, abin tausayi da jajjantawa. Har
dare dakyau Ummin ta sha ruwa zafi, domin kuwa har dare bata farka ba, Dr Hayat ne ya farka amma
yaki magana da kowa, karshe dakin da take ya koma da zama.
Bayan Security sun tafi da ita, kasa magana tayi sai kuka take. Kallon inda Ihsan suke bata yi domin baki
daya ta tsani su mata, gani da basu zuga tabbas da bata aiki haka ba. Lokacin da mahaifinta ya iso. Tana
ganin shi ta mike, bai yi wata wata ba ya kifa mata mari, ya kuma marinta.
"Tir da halin! Kuma ki sani matukar kika kashe musu Y'a" haka yasa aka sallame su, bai bi takan su ba,
haka tayi ta kuka, ga nonuwar ta da ya cika ga zazzaɓi da ya rufe ta, haka ta nufi gidan Ummin ta samu
Fatimah ta tafi da Yarinyar domin ya rantse ba zata shayar mishi da Y'a ba, haka ta tafi da shi abin
tausayi yarinya karama an rabata da uwarta sanadin mugun abu.
Yana tsaye a gaban gadonta yayi masifar lalacewa, gashi ya cika mishi fuska, abin tausayi yayi mugun
sanyi. Idan ka gan shi yadda yake sai ka ya baka tausayi, baya iya magana kana ganin yadda take sai da
ya zauna yayi ya kuka, tare da kifa kan shi. Domin da yana jin ina ya cire ciwon a jikin ta ya maida na shi,
gashi a cikin iyayen ta basu san halin da take ciki ba.
Ranar da ta cika kwana hudu babu wani cigaba, kawai ya shiga tattara wasu takarda, tare da tura
sakon da halin da take ciki, babban asibitin Korean, inda ya fara aiki. Cikin kankanin lokaci suka ayi
approved din sakon shi, yana dan haka ya gama kome, tare da daukarta suka nufi airport da ita, tare da
Ummin da ta dauki hutu a wurin aikinta.
Kai tsaye Kano suka nufa a can suka samu jirgin Abu Dhabi, daga nan suka yi juyin awa daya, can
wajen yamma suka nufi Seoul.
Karfe daya daya na dare, suka isa lokacin motar asibitin yana jiran su, babu bata lokacin, a ka wuce da ita
asibiti. Dr Yoo Ajia Gin. Ya mika mishi hannu yana faɗin.
"Ƙaddara"
Haka suka shiga da ita asibitin aka fara kokarin dubata tare da duba sakamakon ta, suma anan wani
sabon gwaje-gwaje aka mata, kafin suka ajiye zuwa karfe daya na rana zasu mata aikin. Masaukin shi ya
koma ya samu Ummin da take jiran shi, sannan ya gaya mata. Halin da ake ciki,
"Amin Ya Allah"
Sallah yayi sannan ya kwanta, domin ya gaji, dan ma ciwon kirjin shi ya sha iska kuma jikin shi me kyau
ne, amma yana kokarin kula da ciwon, dadin abin ana lokacin sanyi garin babu matsala ciwon xata yi
saurin warkewa.
Barci yayi domin bai yayi ba a jirgi, tunda ya samu ya kwanta. Sosai kuwa ya samu bai tashi ba sai karfe
sha daya, alola yayi domin yayi sallah walaha, yana idarwa ya shirya cikin wata riga me budaddiyar kirji,
suka nufi asibitin da Ummi. Lokacin da suka isa, anata bayanin laluranta da wasu likitoci, tare nunawa
dalibai yanayin halin da take ciki, mika mishi hannu Dr Kim Bo, sai Dr Park Seou, haka suka rufa mishi.
A hankali suka gama kome karfe daya aka shiga da ita aikin. Kai gaskiya mutanen nan sun cika, yana
kallon kome a tv ana aikin, har aka kwashe jinin tass, sannan aka fito da ita, suna tattaunawa zuwa jibi
zasu shiga da ita aikin kunnen domin akwai jini a jikin jijjiyar, kuma zai iya tab'a jinta, wanda aka babban
matsala ce sosai.
"Kai haba dan dai ka ki mune ai wannan ba wani abu bane," sabida gudunmawar da ya bada asibitin yasa
har kullum suke fatan ya dawo gare su. Tunda aka kaita dakin da zata huta, suka yi cirko cirko, wurin
karfe biyar ta motsa kafarta, a hankali karfen da na'urar da take taimaka mata ya fara karar, kafin kace
me likitoci sun cika dakin.
A hankali abinda ya faru ya shiga dawo min, tun daga farkon har matsalar da na samu, zuwa dukar da
tayi min numfashi na shiga fitarwa da sauri da sauri, dan dole suka min alluran barci,
Har dare babu alamar zata kuma farkawa, dan haka Ummin ta tafi gida shi kuma ya zauna a asibitin.
Zama yayi tare da rike hannuna. Bayan ya idar da sallah nafillah, karfe shida hudu na asuba na bude
idanuna, ina kallon shi tare da jin dubun tausayin shi a raina, a hankali na shiga zare hannuna cikin nashi.
Bude idanu yayi tare da kallon yadda nake zare hannuna, da sauri ya mike tare da kallona.
"Sannunki" ya fada min, lumshe idanuna nayi tare da bude su akan shi. Kin bude su nayi na cigaba da
barci, ajiyar zuciya ya sauke yana kara jin wani irin nauyi a ranshi, har gari ya waye, yana nanike dani. Sai
wani ina ina yake sani sallah asuba ma, dakyar ya tafi yayi, yana dawowa ya zauna tare da matsa min
kafana, zuwa hannuna. Shigowar likitoci ne ya sashi mikewa yana faɗin.
"Ta farka!"
"A'a"
"Yatsu biyu"
"Meye sunanki?"
"Shekarun ki nawa?"
"Kina jina?"
"Eh sosai"
"Good, a maida ita ward VIP" ya fada tare da mikawa Dr Hayat hannun.
"An dace"
"Alhamdulillahi"
Haka suka mai dani dakin da zan zauna, kai jama'a, arziki yana inda yake,. Kamar baza a mutu ba. Shi
kanshi dakin kamar wata duniya ce, haka ya bude wardrob din cikin dakin ya zuba wasu kaya, samin
ruwa aka yi dake a nan tsarin saka cannular su, a yatsa ce a yatsar aka saka min.
Ina kallon Dr Hayat duk wani rawan jiki yake akaina, sai wani bina yake kamar zai cinye ni, da karfe
goma Ummin mu ta iso, tana ganin halin da nake ciki, sai da ta fashe da kuka. Sabida bata kawo zan tashi
ba.
Bayan kwana biyar Ummi ta juya abin ta, domin rashin kunyar danta ya fara girman tunaninta, ya kasa
ya tsare ya hanata min kome, sai wani shishige min yake. Aikuwa naki yarda da wannan renin halin,
domin sai ya fake da zai goge min jiki, yayi ta matse min kirji. (Kaji dan banza ☹️akul da mugun abu)
"Ranki ya dade duk wanda kika ce xan iya fahimtar shi." Buge hannun shi na kuma a karo na biyu. Gyara
min zaman rigar jikina yayi tare da cewa.
"Wadannan abubuwan suna min rashin kunya ni kuma zan gyara musu zama."
"Taya zan zauna a inda zaka kashe ni? Taya zan rayu da mutumin fa ban da garantin zaman lafiya a cikin
gidan shi? Taya zan sake maka rayuwata a kashe ni da sauran kenan? Dr Hayat ba zan iya ba, ba zan baka
kyautar kaina a haka matarka ta halaka ni ba, karka kuma tab'a ni."
Na fada mishi ido ciki ido, a hankali ya janye hannun shi daga jikina, tare da tausayawa kanshi. Haka
zaman jinyar ya kasance babu wani abu in romantic, da za'a gani ace yana faruwa kai dai yana kokarin
kula dani, amma a wurina naki bashi fuskna domin nasan karshe haka zata kuma roke ni, kuma tayi na
karshe ba zata kuma dukana a zauna lafiya ba, sai na mata abinda xai dame ta ita ma...
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
Mai_Dambu
Paid book300#
74
Sati daya da kawo na warware sosai. Har an kunce ciwon kuma Alhamdulillahi, sai dai tsakanina da Dr
Hayat abin kamar kara ta'azara yake, duk yadda naso mu zauna mu fahimci juna sai naji jikina da tsoron
me zai je ya dawo ya kashe min jikina. Dan haka nayi kokarin dauke kaina daga gare shi har tsawon sati
uku, wanda ya bamu damar cika wata guda a garin sai dai ban cika son yana nisa dani na, shi kuma na
fahimci zaman da muke yana saka shi a damuwa.
**
"Kece kika janyo min aka raba ni da Babyna, wancan mayyar yarinyar ta dauke min Mijina, ba zan yafe
Miki ba, kuna can kuna murna ni ina nan ina fama da ciwon zuciya. Idan na kyale ki gaba ma zaki kuma"
tayo kan kawarta da mugun gudu, ai kuwa kawar ta fita da mugun gudu, domin tasan matukar ta shiga
hannun Dr Darrah ta kade har buzunta. Dan haka tayi kokarin barin gidan..ita kuma Security suka dawo
da ita dakin ta. Wani irin kuka take tana kuma tuna yarta da bata wuce shekara daya ba, aka rabata da
yarta gaskiya sai ta rama.
Haka rayuwata gada, domin baki daya ta koma, aikin da take zuwa ma, an hanata bayan dakatar da ita,
sai bakin cikin.
A haka lalluran yayi mugun effect dinta, dan dole mahaifinta ya dauke ta, tare da maida ta gida. Har
lokacin idan ka ganta zaka rantse da Allah haukace ke damun ta, nan kuwa zunzurutun kishi ne da ya
hadu da ruwan jahilci, tare da wani al'amarin da uwarta ta bata, shi yake dawainiyya da ita.
**
Korea.
A hankali muka fito yana rike da jakar, nurses da Drs mata sai murna suke tare da cewa.
"Mrs Moddibo lokacin da aka kawo ki baki motsi, yau gashi zaki koma da kafar ki"
"Alhamdulillahi! Shine abinda zan fara cewa sauran kuma zan muku godiya tare da mijina Allah yasaka
da Alkhairi." Sannan na wuce su. Har zuwa yanzun zaman mu na asibiti bai sauya ba, domin babu abinda
ua dame ni dashi yayi yayi mu alakantu amma naki fir, bai yi fushi ba, amma kuma haka yana mugun
damun shi. Lokacin da muka isa hotel din da ya sauka. Cire kaya nayi zan shiga wanka ya shigo dakin tare
da ajiye min wayar shi.
"Su Innah"
Da sauri na dauka tare da rike wani karamin towel din da yake gab da faduwa.
"Hello Innar mu!" Zama nayi, ina jin muryan ta na fashe da kuka, fita yayi daga dakin, can ya kuma
dawowa shima ya cire rigar shi, zubawa halittar Allah ido nayi domin kirar jikin shi yayi masifar tafiya da
nutsuwa ta, karshe ban san amsar da nake bawa Innah ba, dauke kai nayi lokacin da ya cire dogon
wandon shi ya bar gajeren wandon, kura mishi ido nayi lokacin da ya juyo yana daukar abu a kasar
pillow. Fadowa abin yayi nayi maza na bi robar da ido, wanda ya diro gabana, a hankali na saka hannu na
dauka. Tare da kallon sunan maganin, kafin na mika mishi sai Naji baki daya banyiwa kaina da zuciyata
Adalci ba, yana shan maganin rage karfin sha'awa how comes? Ban san yadda aka yi ba, sai tsintar kaina
nayi da tambayar shi.
"Eh toh yafi na fita aikata haram tunda ina da wata matar a gida idan muka koma sha ya kare!"
Ya fadi haka fuskarsa babu wani damuwa, dauke kai nayi tare da nufar ban dakin, na rufe kofar, sai
da na gama na fito a hankali yana hadiyar maganin. Da farko na damu, amma haka kawai nake jin babu
abinda ya dame ni da maganin shi dan ya sha, ina fitowa yana shiga ya ban dakin. Karar wayar shi yasa
shi fitowa da sauri, ni kaina ban san zai fito ba. Kawai sai ganin shi nayi daga shi sai towel, ni kuwa ina
kokarin saka bra ce domin na saka pant, ban san lokacin da na buga ihu tare da fadawa gadon nayi rub
da ciki ba, kuma abun takaici akan wayar na kasa na, domin na kwanta a kai, a hankali yake bin bayana
da ido, tun daga dokin wuyata, har mazaunaina. Gyada kai yayi tare da kai hannun shi ya mirgina ni,
rintsa idanu nayi da mugun karfi, wayar ya dauka tare da shiga Camera ya dauke ni hoto, babu iyaka,
sannan ya koma ban dakin yana murmushin jin dadi, yau yayi tozali da tudun kirjinta. Wow. Haka ya
gama wankar sannan ya fito lokacin na kama barcin karya, kallon kayan jikina yayi tare da cigaba da
shafa man shi, bayan ya gama waya ya juya yana kallon yadda nake sauke ajiyar zuciya. Mikewa yayi tare
da saka kaya sannan ya fita abin shi. Juyawa nayi na ga baya nan, tashi nayi zaune tare sa fitowa falo, ina
zaune aka kawo mana barcin. Haka naci kaɗan, sannan nayi sallah azhar domin lokacin yayi, har karfe
goma bai shigo ba, ina zaune a falon sai karfe sha daya da arba'in ya shigo kallon agogon hannun shi yayi
tare da cewa.
"Wallahi abokai muka yi karatu ne suka gayyace bar" mikewa nayi tare da night gown, me bala'in laushi
da taushi, yana shigowa yayi Alola ina ga bai samu sallah isha ba, dan yana idar da isha ya daura da
Shafa'i da witiri, kafin ya gama barci yayi gaba da ni, har ya gama ban sani ba.
Yana idarwa ya shiga ban daki ya kuma watsa ruwa, sannan ya haura gadon ya kwanta, yana me kallon
tudun kirjinta, tsirga mishi da wani abu yayi ne yayi masifar d'aga mishi hankali. A hankali yake binta da
ido, sai yayi kamar zai tab'ata amma sai ya bari, yayi haka ya kai sau uku, kafin ya yanke shawarar fika
kan shi a kirjinta yana shaƙar kamshin turaren jikin ta, lokaci guda ya isa tare da jin kamar ana rura mishi
wutar bukatar tane duk da yayi alƙawarin ba zai kuma tab'a ba, sai da izinin ta, dan haka ya juya tare da
niman maganin shi ya sha, sannan ya kwanta duk da haka juyi yake har barci ya dauke shi.
Dake na saba tun can ban iya kwanciya ba, har gwara zaman asibiti ya sani kimtsa kwanciyata, haka nayi
ɗai-ɗai ina sauke ajiyar zuciya.
Kuma abin takaici shine yadda na watsa kafaffuna a cinyar shi, bai san wainar da nake toyawa ba, can na
kuma juyawa na daddume shi, kan shi yana tsakanin na Fulani na,.sai ajiyar zuciya nake saukewa, shi
kuma jin dumin da yaji ne baki daya ya sashi rungume me ni kam, tare da cusa fuskar shi a kirjina. Haka
muka kwana wurin. Wani ikon Allah ko a asibiti bamu makara sai gashi hasken rana ne ya d'aga mu, ina
jikin shi. Bude idanu nayi tare da kura mishi ido.
*So Cute*
Ya fada a ranshi, b'ata rai nayi shima kuma fuskarsa babu walwala ya d'agani. Ya shiga ban daki, Alola
yayi sannan ya fito nima kuma na shiga nayi Alolan, sannan fito na samu yana jirana, sallah muka yi,
sannan ya tashi tare da mika, yau bai samu yin azkar ba, dan haka ya nufi ban daki yayi wanka sannan ya
dawo ya kwanta, nima wankar nayi sannan na dawo na kwanta, tare da kallon shi, yana sauke ajiyar
zuciya.
Juya bayana nayi tare sa jan duvet na kwanta, ina jin lokacin da ya matso tare da saka hannun shi a
cikina, ya k'amk'ame ni yana me shigar dani jikin shi, wani irin sabon yanayi naji yana kara kusanto ni,
tare jin kamar xan fasa ihu. A hankali yake kara matse ni a jikin shi ina jin wani masifaffen yanayin shi.
Yana goga jikina tare da juyar dani. Kasa magana nayi lokacin da muka fuskanci juna.
Kokarin kauda kaina nake, amma baki daya ya hanani wannan damar, domin ina dauke kaina yana
janyo bakina, a hankali yake sumbatar lips dina. Jikina ne yayi mugun daukar rawa, ina jin shi yana
k'amk'ame ni, tare da lallubar bakina yana tsotsa, hannun shi ya dawo dashi kirjina, wani irin dauke wuta
nayi ban zance ina suma ba, amma yadda yake tab'a ni har cikin raina nake jin abin.
*Ba aljani da Babangida ba, daga ranar da kika shiga hannuna zaki fahimci namiji kika aura*
"H...m...a...m..a" harshen shi ya tura min bakina, ban san lokacin da na kama ba, domin ya hanani shaƙar
iska yadda ya dace, a hankali ya shiga raba ni da kayan jikina, yadda Dr Hayat yake romancing dani, sai
da ya sani gamsuwa namiji ne a sama na, domin kuwa iya sumbatar da matse ni tare da lalubar jikina sai
da nayi realising sau biyu, domin ban gama dauke wannan shaukin ba, zan ji wani shaukin ya kama ni,
kamar mahaukaciya haka yayi ya mannna min hauka, na gigice tare da dimaucewa, da kanshi ya sakani
jin nima mace ce, sai dai duk wannan bidirin bai bukaci babban zaure ba, iya kacin shi daga kofar gidan
ya tsaya, yadda yake kara daukar dumi ya sani masifar jin kunyar shi, haka na cigaba da kame shi har sai
da ya janye hannun shi daga jikina, na kuwa makale mishi ina sauke ajiyar zuciya. Gyara min kwanciyata
yayi tare da cewa.
"Yan mata!" Bata rai nayi tare da kokarin mikewa dariya yayi min me sanyi.
A hankali na mike tare da kokarin sauka a gadon, janyo ni yayi tare da kama mazaunaina yana matsawa.
Dawo dani yayi yana kallon cikin idanuna.
"Ina son abubuwan nan" ya fasa tare k'amk'ame ni, kanshi a cikin kirjina, dauke kai nayi ina jin shi har ya
gama sannan ta tallafe ni muka shiga ban daki, duk da nasan nafi matar shi jiki, kuma maganar gaskiya
na girmeta, domin nafi mata kallon sa'ar Abdul Malik, amma nayi mamakin yadda yake rawan jiki a
kaina, har muka fito bai daina ba.
Share shi nayi na zauna ina murza cikina, ganin haka ya fita can sai gashi ya shigo, nan muka ya ciro
min wani kaya,.na kalla sannan na ajiye mishi abin shi a wurin, domin kuwa sunan kayan fandarinki
tsirara, rigar irin mara hannun nan ne, yana da breast cap, sai skirt din shi me tsagu har cinyata, wani irin
kunya ce ta kama ni, na d'ago kaina zan mishi magana aka buga kofar falo, fita yayi tare sa amso abincin
lokacin har na saka rigar da skirt din, murmushi yayi lokacin da yaga ina gyara zaman rigar. Dake rigar irin
mara nauyi da duhu ne, kallon kirjina yayi takowa yayi tare sa cewa.
Wani numfashi ya sakar min wanda ya sani jin kamar zan zauce domin a wuyana ta sauke min.
A hankali ya janyo fuskar shi yana kallona, nima shi nake kallo. Sumbatar bakina yayi tare da cewa.
"Breakfas"
Ya juya tare da zama, nima zaman nayi. Muna fara karyawa, bayan mun gama ya tattara kayan ya fitar,
sannan ya dawo ta zauna yana me jnyo laptop din shi, ya fara aiki. Gajiya da zama nayi na kwanta,.ina jin
shii yana kallona, amma naki kula shi. Barci ne ya dauke ni, ganin nayi barci ya tashi a hankali ya nufi
gadon yaja min duvet ya rufe ni, sannan ya koma ya cigaba da aikin shi. Tun daga lokacin bawan Allah
nan ya shiga matse ni, tare da jin kamar zai cinye ni,. wannan Shagalin yana damuna. Kuma nima sake
munafika ce ina biye mishi. Sai dai da zaran yace zai wuce daya part din ne zan yi maza na ture shi tun
baya jin damuwa akan haka har ya fara fushi sosai.
"Me kike nufi? Zan zauna ina kallon ki ne kamar gumki? Ko ce Miki aka yi ni waliyi ne?" Ya fada da ƙarfi.
"Dama kace ka aure ni ne sabida ka kwanta dani, ai tunda na fahimci jikina kake bukata na tsane ka, sai
kayi yadda yayi maka." Na fada da karfi idanuna yana zubda kwalla.
"Bana cin kome da karfi iya rabo na nake ci, kije ba zan barki da Allah ba, amma matukar hakkina ne zaki
bani ko ba yau ba, tunda ke ba yarinya bace"
Sake baki nayi ina kallon shi, wato meye mutumin nn ya bai dani ne? Kwafa nayi tare da matsawa gefen
gadon....
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
75
PaidBook300
"Wannan matsalar ka ce, da matar ta illatani meye kuka yi akai? Sabida cikin family na babu me irin
arzikin ku! Bayan selfish din da Zuriyar ka ta nuna mana bai ishe ku b? An maka dawo ne ka aure ni? Da
zaka yi tunanin zan kawo kaina gaban ka dan ga sallamammiya. Duk da haka bai ishe ku ba, itama
Rumana da kuka rike bai muku bane?"
A madadin yaji haushi ko zafin abinda nake mishi sai naga kamar bai damu ba,asalima murmushi yake
min. Daga haka ya shiga ban daki yayi wanka, da Alola, yazo ya fara gabatar da sallah koda ya idar nima
na fito na gabatar da sallah, da sauri ya mike tare da ya fita da sauri. Baya ya fita ne na duba laptop din
naga ashe thicker din tafiya gida ya nima mana, bai shigo ba sai bayan awa daya, sannan yana shigowa
fuskar shi a sake kamar bai bamu yi fada ba, ina tsaye a koridon waje, wanda yake bayan dakin mu, dake
hotel din me hawa talatin ne, ji nai ya rungume ni. Ajiyar zuciya na sauke domin nasan shine kawai zai
min haka, goga fuskar shi yayi a bayana tare da kai hannun shi kirjina yana latsani, sosai naji abin a raina
da jikina, a hankali na juya muna fuskarta juna, kan shi ya kawo tare da matsowa dashi fuska na, mai
dashi baya nayi, a hankali ya haɗa bakin mu, lumshe idanuna nayi tare da rike rigar shi, matukar zai tab'a
ni koda zuciyata bata so tabbas gangan jikina yana so, ina matuƙar buƙatarsa, ina son shi a tare dani,
amma abinda zai je ya dawo nake gudu, janye bakin shi yayi tare da riko hannuna, a gado muka zube a
gadon. Duk da munyi rigima kuma bai dauki haka a matsayin wani abu else ba. Sosai muka rikita juna da
tashin hankali, sai da kome yazo gab zai faru wani sabon tashin hankali ya faru. Wannan tashin hankali
ya kusan kashe ni domin su matukar tashin hankali namiji yazo kusantar ki ace babu inda zai shiga,
gabana ya shafe baki daya, duk kokarin shi da ya shiga ya kasa, a matukar galabaice ya ce min.
"Ke ya babu kofar sadarwa a jikinki haka kika rayu da Hashim" wani irin rikitaccen kuka na sake mishi
jikina yana mugun rawa, girgiza mishi kai nake tare da bude bakina.
Rungume lap dina yayi tare da hikima, sai gashi Allah ya taimaka ya sauke rabin nauyin da yake cikin
maran shi. Sannan ta rungume ni. Mun dauki lokaci muna cikin wannan yanayin kafin ya janye jikin shi ya
nufi ban daki, yana tashi na tab'a wurin shi nayi normal ga wurin nan tsaf dashi. Da gudu ba nufi ban
daki.
"Kalla!" Na fada da karfi bayan na shiga ban dakin. Kai hannun shi yayi yaji gashi nan dai. Kara karfin
ruwan yayi tare da had'a jikin mu wuri guda, nan ma ya shiga kokarin niman hakkin shi sai shiru.
Murmushi yayi min tare da watsa min ruwan hannun shi, yana dariya domin bai da daya biyun aikin sihiri
ne ko aljanu, ganin yadda na birkice da kuka yasa shi kara rungume ni, haka muka gama sannan ya
taimaka min muka fito. Da kanshi ya had'a min kayana. Tare da bani wanda xan saka, har zamu tafi ya
dawo dani, a hankali yayi ta addu'o'in yana tofa min babu alamar kome, sanan ya riko hannuna muka
bar hotel din.
Airport muka nufa, sai da muka yi zaman minti talatin, kafin jirgin Ethiopia airline ya tashi damu, nasha
kuka domin nasan har da hakkin shi. Lokacin da muna isa Addis Ababa, yaso ya jani yawo tunda har
muka gama zaman korea bamu je ko ina ba. Kawai baki, haka ya zauna tare da zuba min ido.. yace min.
"A'a But am annoyed" tab'e baki yayi tare da d'aga kafadar shi.
Na bashi amsa,
Karfe tara na dare muka bar kasar zuwa kasar mu ta asali, karfe shida na safe muka sauka a filin tashi da
saukar jiragen na kasa sake garin Abuja, Adam muka hadu dashi. Haka ya amshi jakar mu ta tafi dashi
wurin motar mu, sannan muka nufi gidan su.
Ina jin Adam yana bashi labarin halin da Darrah take ciki.
Gabana ne ya fadi haka muka isa gidan Ummin mu na sauka, sai da Adam ya shigar min da kayana,
sannan suka tafi gidan su Darrah.
Ana fama da ita taci abincin sai kin ci take, yayi sallama kamar yarinya ta falla a guje, rungume ta yayi
tare da k'amk'ame juna, can kuma ta saka mishi kuka.
Gyara mata mayafinta yayi suka fita daga gidan, Abinda suke bukata kenan domin dai babu wani ciwo na
azo a gani, amma suka yi ta zuzzuta ciwon, duk da tayi ciwon amma kasancewar mahaifinta yana da
kumbar susa,. Kuma yana da sukuni. Take aka tsaya sosai a kanta, kwararrun likitoci ya nima suka dubata
inda suka fahimci cewa damuwa ce tayi mata yawa, dan haka suka turata nijar, a can aka bata magani na
tsawon sati uku, Alhamdulillahi babu wani matsalar gefe guda kuwa Uwarta ta fahimci inda lamarin yake
domin yarta tana fama da wani aljani da yake yawan tab'a tunanin ta, garin bincike ta gano maganin da
ta bata ne ranar da aka kaita gidan Dr Hayat, dan haka ta zube gaban shugaban su tana kuka. Domin
bata son taji kunyar rayuwarta.
Dakyar da yakan tare da ajiye mishi giya, da gudan tayi jaririn da aka zubda shi, sai bakar saniya, bakin
ture, bakar kaza mace da namiji, sai dawa ja da fari. Aka tafi can bakin wani Black river aka sadaukar da
kome a wurin sannan ya rabu da ita.
Amma duk da haka wani lokaci yana tab'ata shi yake sakata yin wani abu kamar mara hankali, shi ya
ingiza kishin Dr Hayat har ta kai ga ta daki Ruman haka, bawai tana da niyyar mata dukar bane, sai ya
hadu da zugar kawaye, shi yasa sai tafita hankalin ta.
A hankali take kallon shi, daura kan ta, tayi kafadar shi jikinta yayi sanyi.
"Am so sorry!"
"Bani zaki bawa hakuri ba, Darrah! Ummu Ruman zaki bawa hakuri"
"Zan bata" ta fada haka, alamar ranta bai so yadda yayi mention din Rumana ba, kawai ta sauke kanta
tayi tare da jin kamar zata fasa ihu. Har suka isa gidan shi da yake cikin garin Abuja, namiji munafuki sai
gashi abinda ya rasa a wurina, ya samu a wurinta bai yi wasa da damar shi ba, sai da ya samu nutsuwa da
ita, baki daya ya share kome ya shimfida rayuwar shi da ita.
Wasa wasa yau ne gobe ne, jibi ne babu alamar shi sai da ya kwashe sati daya, sai ya fake da cewa yana
fama da matsalar ta ne itama Ummin dake sun san bata da lafiya, sai aka shiga ina ina da al'amarin. Tun
ina saka ido har na daina saka idanu na akan su, tunda ni zan zauna a nan abuja har zuwa lokacin da zan
samu lafiya baki daya.
Ranar da muka cika kwana takwas, sai gasu sun zo a tare, babu alamar tana jinya, muna zaune a falon
muna hira da Ummin ita ta fara shigowa, yadda take yatsuna fuska ya sani dauke kai tare da yiwa
Ummin bayanin abinda ta tambaye ni.
"Darrah kece?"
"Sannu ya jiki?"
"Duk da jinya kake amma atleast ka mutuntatta , ke Darrah idan kece zaki ji dadi? Tsakaninki da Allah,
kece sanadin duk abinda ya faru anya akwai adalci a cikin al'amarin ku? Wallahi ina jiye maka tsoron
Allah, kuji tsoron ranar da Ubangiji zai tasheka da bari guda a lalace, ai ki Akuya ce zaka duba shi balle
kuma dan adam, kana cikin Abuja ba kana wata duniya ba, hmm" dukkannsu tayi musu tas sannan ta
mike tare da barin wurin, shiru yayi. Bai ce kome ba.
"Garin kwashe kwashe sai an kwaso matar da zata rabaka da danginka meye amfanin had'a ka da
Ummin?"
"Ai Ummin ba yarinya bace tana gani, kuma tana ji. Malamar makaranta ce ta koyar da yara ta koyar da
Manyan, yau tana office din ministry of education ne, kinga kenan ko wani bai mata magana ba, ita zata
ga rashin dacewar abinda nayi, dan haka ba halin Ruman bace kananun magana, ita ba me yawan yin shi
bane balle har ta tab'a wani"
A take dai ya kasashe mata jiki da kalaman shi, sannan ya mike tare da nufar dakin Ruman, yana shiga
ya samu ina waya da Innah dariya nake, zuba min ido yayi sannan ya shigo ya zauna, yana kallona ki
karewa ne na ce mishi.
"Gama waya"
"Kiyi hakuri!"
"Dr Hayat, kasan yadda kome yake tafiya bani da lafiya, kuma ai kasani, so ni babu kome a wurina haka
ba wani abu bane, babu abinda zai saka ni kuka, dan tuntuni na kone, babu wutar da zata ratsani naji
zafinta sai ta lahira. Itama ina niman tsari da ita"
"Duk da haka ina kara bada hakuri"
Na fada tare da mikewa zan shiga ban daki, rike hannuna yayi tare da kallon yadda nake kokarin dauke
kaina.
"Kiyi hakuri"
"Karka damu, ai babu wani abu kayi zaman ka a can yafi zaman nan."
Duk yadda yaso muyi magana naki yarda haka na Shari zaman ban dakin na fito yana zaune, kura min ido
yayi sannan ya ce min.
"Nifa ya wuce"
"Allah ya tsare"
Daga haka ya fita ya samu gimbiyar shi ta cika fam, Indai namiji ne bai da garanti, dan haka ya wuce
dakin Ummin, yayi mata sallama itama nasiha tayi mishi, tare da tuna mishi da hakkin da yake kan shi.
Bayan nan ya fito ya kuma leko dakina yayi min sallama, suka tafi wallahi ban ji kome ba, sai bayam
tafiyar shi ce naji ina son nayi kuka, haka na sha kuka har na koshi, tun daga lokacin na dan rage kuzari,
duk da ban gayawa Ummin mu ba, amma tana bibiye da al'amarina.
**
Mubi.
Duk da ta fahimci ina cikin damuwa, dan haka ta shiga sadaka da Addu'o'i, tare da rokon ALLAH.
Domin tana yawaan mafarkin, wata mata tana bina da wuka, sai dai kuma Allah baya bata nasara,
abinda ya d'aga mata hankali shine yadda na gaya mata da cewa.
Wadanan ababen ta dame ta, sosai wallahi, har da yankanta, haka Innah tayi ta raba sadaka, har wani
lokaci.
Gombe.
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
76
Gombe.
Wayyo Allah duniya sabuwa, domin soyayya ake irin ba kata'i, da kanshi ya tafi Katsina ya dauko mata
yarta, yarinyar ta girma da dan banza wayo, gata ta bar kalla babu laifi.
A gefe guda kuwa matsalar Ummu Ruman yake warware. A yadda ya nutsu da bibiyar al'amuran, sai ya
samu a cikin gidan shi aka yi abun, bai yi mamaki ba, dan haka yayi ta bin inda zai ga abin amma babu
alamar shi.
Amma bai wani karaya ba, domin yayi Imani da Allah, shi zai kawo mishi mafita, wasu abubuwan
dayawa wanda Darrah ta dace yayi hakuri da shi, idan ya cire, kishin da take dashi, toh duk sauran me
sauki ne..tana da kokarin kula da kanta, tana da hakurin zama da shi duk da tasan ba ita bace a ranshi
amma tayi hakuri ta zauna dashi, sannan yayi ta mata wulakanci ga Yar su, kodan haka darrah ta
cancanci xama dashi domin tana son shi, kuma a haka babu abinda zai mata ta damu sai akan mace.
Shine rashin hankalinta.
Hikimar da yayi domin a zauna lafiya shine, gina sabon part a gidan Khadi, kuma wani abin mamaki
babu wanda yasan da zancen dashi sai Adam shima sabida Nagarta shi ne yasa shi ya gaya mishi har ya
daura shi akan aikin, sai Ummin mu da dama ita da Khadi suka yanke shawarar haka, kuma kowa na gani
Gwaggo Fa'e da ta gani sai da tayi magana, amma babu wani wanda ya gaya mata wani abu a kai sai dai
ta daura zargin abinda ya faru a gidan Hayatu shi xai saka a tadda gini babu shiri, amma ya zuba idanunta
ganin me zai faru next ba zata yarda da renin hankali ba.
Kwance take akan cinyar shi tana yatsina fuska, sakamakon kiran sunan Ruman da yayi. Har ya gama
wayar shi bai ce mata kome ba, shi dai gashin kanta take shafawa, tare da kallon yadda tayi wani shiru
al'amar ranta bai so hiran da ake yi ba, mikewa tayi ya mai da ita, sake mikewa tayi ya maida ita, tare da
tab'a kumatunta, can ya ciro wani ƙaramin jakar takarda, ya mika mata tare da faɗin.
"Gashi nan zagayowar auren mu ne,.bai Miki ba?" Ya tambaye ta, idan kana son abu dole sai kayi hakuri
da abin shi kuma a wannan yanayin yana bukatar bakin zaren matsalar Ruman ce, yasan Darrah tana da
haukar kishi. Amma bai kawo a ran shi zata iya aikata wani mugun abu bayan dukar Ruman da tayi ba,
dan haka yake da yakinin kishin da aka yi a gidan su ne ake son a maimaita irin shi, gyada kai yayi tare da
dauke kai kamar bai damu ba, ta bude zobe ne da warwaron shi, wani irin ihu tayi sai da Fareeha ta farka
da kuka, daukarta yayi yana jijjiga ta, tare da faɗin.
"Ya isa"
"Nagode Sosai Love me kake so a daren nan?* Ta fada tare da kwanciya a jikin shi.
"Ke nake so" ai kuwa ta kuma buga sowa. Tana me rungume shi, a hankali ya dauki yar shi ya wuce xa ita
dakin da zasu kwana,
Sannan itama Darrah yazo ya tafi da ita,sai wani yauki take ita nan ta samu miji, bai da burin rabuwa da
ita,,zai zauna da ita har karshen rayuwar shi, ko sakin baya da yayi, haka ya faru ne sakamakon wasu
dalilai. bayan haka bai da wani karfin sake ta, haka ya shiga binta da daura mata karatun shi da ya sabar
mata, a hankali ta gama daukar har suka shimfida rayuwar auren su me dauke da wasu mikakkun
al'amari.
Bayan sun tsaftace jikin su, kowannen su ya kwanta. Tunanin Ruman fal ya cika ran shi, amma baki
daya bai da wani karfin da zai dawo da ita domin idan ya duba halin da take ciki babu wani amfanin taso
ta d'ago mata hankali gashi ita ba lafiya ba, ga matsalar su da ita haka ba karamin girgiza shi take, domin
yaso ya shawo kan matsalar sai gashi abin ya ci tura shi yasa ya zaga ta bayan gida ya shawo kan Darrah,
tunda mutanen ba ta basu aikin sun ce babu ruwan su sai abinda zai hada su dashi sai ya kasance aiki
yake amma baki daya,
Iya wannan ya saka shi fahimtar da ita daya bace a cikin al'amarin Imma ana using dinta, Imma ita tana
sane tayi shiru ne, kallon ta yayi yadda take rungime a kirjin shi, gyara mata kwanciya yayi yadda zata ji
dadin ta, yana shafa bayanta.
"Ba wani abu kawai kwanta abinki" ya fada mata, tare da juna mata baya, bude idanun ta tayi tana
kallon shi.
"A'a kawai ina mamakin yadda mutane suke son kansu ne, kuma abin takaici basu hana kome ba, sai ma
kara faruwan kome, izuwa yanzun ina rike kaina ne dan adalci idan har raina ta b'acin wallahi hmm,
kwanta kiyi barci"
Ta gaya mata tare da juyawa ya cigaba da barcin shi, hankalin ta yayi mugun tashi, da tasan tana da
hannu a cikin matsalar su, domin ba zata manta ba. Lokacin da suka tafi Mubi. A lokacin ta dauko pant
din Ruman ta gayawa mahaifiyarta tana dakin Ummu Ruman, ita kuma uwar tace mata.
"Me zaki yi dashi?" Sanin zata iya aikata kome yasa ta ce mata.
"Babu kawai naga tana fama da matsalar rashin lafiya ne zan mata aiki akan shi, tunda baki yarda ni ba,
barshi kawai."
Shiru tayi bata ce maya zata kawo ba, sai bayan an taso da maganar auren Ruman da Dr Hayat, cikin
kuka da tashin hankali ta nime uwar ta, ita kuma ta ce ta ajiye pant din zata zo. Tana zuwa sika kai pant
din wurin shubagan su, aka shiga tsafe shi, abin mamaki yaki tasiri. Suka ajiye tare da cewa.
"Yarinyar tana da karfin addu'a, asiri tsafi sihiri ba zai yi tasiri akan ta ba, sai dai idan wani abu ya gifta na
ƙaddara hakan zai faru."
Har zuwa lokacin bikin basu samu hanya ba, sai da ta dage ta. Domin koda ta watsa mata mangyada ba
ita ya samu ba, sai gashi a cikin ruwan sanyi,, ta dake ta har lokacin da aka fitar da ita, anan suka samu
damar yin aikin su. Wani abinda yake faruwa shine sunyi aikin akan ruman amma har yau baki daya
Darrah bata da kwanciyar hankali, ita zata saka ayi amma karshe ita zata damu.
Kasa barci tayi tana ta juyi tare da jin babu dad'i, kallon kanta tafin hannun take, kafin ta gyara kwanciyar
ta, tana kallon sama.
Gaggara barci tayi tare da fita ta dauki wayarta. Kiran Maman ta tayi, bayan ta dauka a hankali ta ce
mata.
"Kina hauka ne? TOH yadda yake sonta matukar ta dawo gidan sai kin fita da kafarki, dan haka babu
ruwan ki."
"Ok" ta fada tare da maida kwallar idanunta. Domin tabbas Nannah tayi gaskiya matukar zata sake a
warware kome, har abada ba zata samu kan Hayat ba, dan haka ta dauki haka a matsayin damarta
domin ko bata yi haka ba, akwai hanyoyin da zata kare kanta. Balle kuma tana sa uwar da zata kare ta,
komawa dakin tayi ta kashe wayar sannan ta kwanta, tana murmushin mugunta. Gata nan sai yayi yadda
yake so, dan haka ta sake mai da kanta jikin pillow tana murmushi.
**
Rayuwa abu ne me matukar muhimmanci da daraja, zaman da nayi na jinya ya kara fahimtar dani zaman
aure, domin Ummin mace ce matukar biyayya da rikon aure, uwa Uba akwai Ibada kamar me, tana da
hakuri da kirki. Mace ce da bata tsoron kowa sai Allah, a tare muke shiga kitchen. A kwana biyu nan
kunne na yake ciwo domin sai naji yana min dummm.
Shine na gaya mata, ita kuma ta kira shi ya dai ce zai zo, amma bana tsammanin zuwan shi. Dan haka na
ce mata.
"Ummin mu ai da baki gaya mishi ba, a can ma jinyar Darrah yake fa"
"Eh haka ne amma kema ai sanadin su kika samu laluran ko an zauna kenan ana jiran matar shi ta samu
lafiya? Dan haka babu amfanin jiran shi sai dai idan babu hali xamu mishi uzuri."
Kuma na gamsu da hujjar ta, sannan na amince da abinda ta fada, dan haka muka zuba ido. Sunyi
waya dashi da kwana biyu, sai gashi yazo. Asibiti ya nufa dani suka duba kunnen, anan gano wani wurin
ne ya ke ruwa, dan haka suka wanke min tare da sani na huta, na wani lokaci kafin muka dawo gida. Tun
da muka dauko hanya bai ce min kome ba, sai dai abu daya shine.
"Amin"
Daga haka bamu kuma cewa kome ba, har muka isa gidan babu wani motsi. Lokacin da muke cin abinci
ne ya fara magana a hankali yana fada mata zan koma bata ce kome ba, amma kuma kamar ranta bai so
ba, dan haka ta ce mishi.
"A'a kawai zata zauna kafin na kammala ne, kuma ba zata zauna a gida ba, zamu futa aiki tare."
"Toh amma ka tsaya a cikin gidan ka, ke kuma ki dauki na farko a bisa kuskure na biyu kuwa zaki iya
dakatar da haka rai bai fi rai ba, haka zalika zuciya batafi zuciya ba, ban ce ki zama mafadaciya ba, amma
ki kama darajar ki, yadda babu wanda zai nemi tab'aki a zauna lafiya."
Daga haka ta mike ba tare da tace kome ba,.iya maganar da tayi ya isa.
Haka muka gama ya wuce part din shi na wuce dakina, har dare ina kwance ya kirani, tashi nayi na
saka hijab akan doguwar rigar barcin jikina, na fita tare da shiga part din shi, yana falon shi ta hadu
hoton auren shi da Darrah ne, mika min hannun yayi na isa gare shi. Zama nayi a gefen shi ba tare da
nace mishi kome ba.
"Zaki tayani kwanciya ne, ki shiga dakin can" mikewa nayi domin cika Umarnin shi, zaman da nayi da
Ummin mu ya sani kara fahimtar girman aure da darajar shi. Da ita kanta kalmar nan na biyayya,. Dan
haka ko da ya shigo ya same ni kwance da hijab dina, cire min yayi ya kwanta a bayana, a hankali
alamuran shi suka shiga fahimtar dani yana bukatar kulawar mace a daren, na tsaya tare da fatan kar
matsalar nan ta kuma haihuwar kanta, sai me sai da kome ya kankama tare da jin kamar zai tafi yadda ya
dace, kawai naji ya janye jikin shi yana tsaki. Sautin kukan da nake ne ya sashi kasa magana. Sabida da
matukar tashin hankali a cikin al'amarin.
"Eh"
Haka na saka kayana na fita, ya jima tare da tashi ya fara sallah, baki daya ya tsaya mishi cak, har Wu
karfe biyu, sannan ya kwanta.
Koda na koma dakina wanka nayi tare da alola na gabatar da sallah nafillah, dw addu'o'i sosai, tun
bayan rabuwa da Hamma Babangida na mai da ibada ya zama wani shafi na rayuwata, dan haka ina idar
da sallah nafillah, na shiga azkar, har wurin asuba idanuna biyu, kafin nayi raka'atul fijr,ina idar da sallah
asuba na shiga had'a kayana, kai na ne ya Sara min dan haka na koma na zauna ina had'a kayan ganin ina
bukatar hutu na kwanta abu na, shigowar Ummin mu ta samu ina had'a kayan ne ta taimaka min da
haduwa, domin koda zan yi barcin sai da na dafe goshina. Sai da ta gama kome, sannan ta tashe ni nayi
wanka da sauya kaya sannan na...
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
77
Ina gama shiryawa na fito a hankali, ina raba idanuna, yana hakimce akan kujera sai shan Farfesu yake, a
hankali na shiga jan kayana har bakin kofar, na ajiye, sannan na nufi dinning table na zauna tare da diban
abincin na fara ci, wani abin mamaki bai d'ago ya kalle ni ba, sai ma uzurin shi yake.
Ban wani ci sosai ba na mike, tare da komawa falon. Bin bayana yayi da ido. Kalaman Ummin yana
dawa mishi kai.
*Ban san meye tayi maka da zafi haka da ka tashi ranka a b'ace ba, idan ba zaka zauna da ita ba, don
Allah ka sawwake mata, dan na lura kamar baka shirya zama da ita ba. Dan na gaya maka tana barci zaka
shiga kannau magana, sabida mugunta? Kome? Kai da Matarka wallahi sai kun ga sakayyar Allah
matukar zalunci kuka TOH bari na gaya maka matukar baka daina gano abinda zai haifar maka da laifinta
ba na had'a ka da Allah ka sake ta, kuma wallahi Aalim zan bawa ita*
Ajiyar zuciya ya sauke tare da kallon kanshi a jikin kofin da yake gaban shi, kafin ya mike ya nufi wurin ta.
Tayi shiru.
Ina zaune ya shga dakin Ummin ya fito nima na shiga, nasiha da ban hakuri tayi ta min, hae waje ta
rako mu, driver din ta ya jamu.
* Gombe
Karfe sha daya muka iso garin Gombe. Muna shiga falo taci uban kwalliya, sai ma kara mike kafa take
tana murmushi. Ganin ina bayan shi ta mike tare d b'ata rai.
"Ya Maccido meye yasa zaka dauko mana ita?" Hmm wato namiji barshi nan inda yake. Maganar da ya
cab'a mata ya sani shigewa kamar munafuka.
"Ke ce kika ajiye ni da kome idan zai yi sai na gaya Miki? Mata ta ce, ko akwai kudin ki a cikin aurenta da
nayi? Ko kece zaki zauna min da ita? Wallahi saura igiya daya a tsakanin mu, na sake naji labarin abin da
kika aikata mata, sai na Miki dukar mutuwa nayi kicki din ki out!" Tana jin haka jikinta yayi masifar sanyi,
ba ita daya ba hatta ni tsoro ya bani.
. Kuma ya haɗa mu yayi mana magana tare da rabawa kowa dakinta, ban wani ji kome ba, sai dai nasan
tabbas yana son matar shi.
Dake nayi jinya koda aka tashi cewa yayi zan fara kwanankin amarcina, daga ranar duk da bata so
haka ba. Amma kuma haka da yayi ya d'aga daraja ta ainun. Kuma ya nuna mata ina da daraja a wurin
shi. Sai dai har ya gama kwanakin tsakanin mu gaisuwa bayan nan kowa ya kama gan shi, a hankali nake
kara fahimtar halin shi, wanda ita bata sani ba. Idan yana da abu a gaban shi zai iya share ka kamar bai
san ka ba.
Yana gama kwanakin shi ta koma dakin Darrah, yadda ga jikin shi yana rawa yasata fahimtar babu
abinda yake shiga tsakanina da mijin ta, daga wannan ranar baiwar Allah nan ta zubda makaman
fadarta, ta shiga jana a jiki. Ban yarda ita ba, dan haka na ki yarda wani abu ya had'ani da ita sai ma baya
baya da nake da ita.
Wata na shida da aure ya kai ni Mubi nayi kwana goma sha takwas, sannan na dawo Yola nayi kwana
biyu, anan na Hamma Babangida yayi kyau ya buga kiba, sai maganar auren su ake da Falisat. Nayi farin
cikin mama ta hada min kaya sosai, sai Fannah itama naje gidanta naga sabon babyn ta, shima Shahid
ana maganar auren shi ne, da yar Kawu Basiru.
Ina cika kwana ashirin yazo da murnan shi, dake a mota muke ba wani abu bane bani labarin Darrah
nada ciki ya sani jin kwalla ya cika min ido, murna na taya shi. Har muka iso gombe zuciyata a mugun
kuntacce take. Tunda muka shiga ta tare mu, na wuce bayan na mata ya jiki, na barta a wurin da dashi.
A hankali rayuwa yake tafiya dan ma ina zuwa aiki amma a haka bai hana ni jin tsanar kai ba. Bayan
wata biyu darrah ta tsiro wani irin hali, shine kome dare zata saka shi a gaba da fita tana son cin wannan,
idan aka kawo sai tace bashi ba, abu kaza take so. Ya zanyi da ita bata tashi kome sai dare, haka gari na
wayewa zan yi na karyawa kafin na tafi aiki wani lokaci sai dai na tafi ko ya rigani tafiya, ko kuma ya
jirani. Haka nake fama da wahalar gidan ga aikin kmar me. Ga renon yarsu.
Na gaji yau ma haka na dawo a gajiye ko jirana bai yi ba, na dawo dakina na wuce nayi wanka, shiga
kitchen dina nayi.na hada abinda xan ci sai gashi ya shigo.
"Idan har mace xata iya ware kafa namiji ya shiga tsakanin kafar meye kuma sai na dafa mata abincin shi
ka aure ni ne domin girkinta? Wallahi billahi azim ba zan kuma mata girki ba, na dafa ta gaya min
maganar banza na daina"
*Can maka*
Na fada a raina, da taga naki yarda da mata girki kawai sai ta tsiro da wani kazamin rayuwa. Sai na sauko
zan wuce falona kawai zata shiga dariya da waya tana faɗin.
"Ku bar namiji munafiki, idan nace yake wurin matar shi sai ya ce min."
"Wannan bazawaran da aljani da mutane suka dauke dadin ta, Meye zan yi da ita? Matar da bata da
kome na takamar mace sauran wasu ce fa!"
Nasan kaidin mata irinta domin ya faru da Innar mu, ban d'aga kai na kalle ta ba, balle nasaka a raina zai
dame ni, haka muka yi ta tafiya da rayuwar mu, idan nayi barci taji kamshi kamar zata haukace, haka
zata yi ta min sintiri har sai na gama na saka mata hankalin yake kwanciya, ni kuma saboda cikin jikinta
nake b'ata.
**
Na maida hankali sosai wurin aikina naji ihun Fareeha, ban wani damu ba dan nasan tare da uwarta
suke, can naji ihun yaki karewa shine na fito na samu yarinyar nan ta zubda ruwan zafi ne ta fadi a cikin
shi.
"A'a tsaya! Nimo leda" da sauri ta shiga kitchen ta dauki min shine fa muka dauki yarinyar muka daurata
a ledar na fita da ita da gudu ita kuma ta biyo ni da key motar muka nufi asibiti da yarinyar, baki daya tun
daga gabanta har zuwa duwawun ta ya kone, haka suka kwashe lalataciyar fatar suka mata dress.
Wasa wasa sai gashi an bar min jinyar yarinyar, ita uwar ba zata iya zama a asibiti ba domin tana jin
warin asibitin. Dan haka na cigaba da kula da yarinyar, sai na fahimci sun sake min kome.
Sai da muka yi sati biyar ina jinyar yarinyar Ummin tazo domin lokacin abubuwa sun mata yawa, koda
yazo ta samu nice a jikin yar tambayar farko da ta min shine.
"Ummi ai ita Ruman ce ta bukaci zaman jinyar ba sakata aka yi ba" ya fada tare da kura min ido.
"Ai haka ne? TOH yayi kyau, ita Darrah sabida tana da ciki bata zaman asibiti ko? Tashi ki bar musu yar su
ta mutu, Indai har uwar da tq haifi da zata iya zama wata tayi jinyar yarta meye sunanta? Hmm"
"Ummi amma ai suna zaman lafiya,kuma ke Ruman ki bude baki ki gaya mata kuna zaune lafiya!" Ya
fada tare da zuba min harara.
Kasa magana nayi ina kallonsu, baki daya Ummin mu ta kwayance mishi sai da ya kasa magana.
"Kai ni gidan". Wani kallon banza yyai min tare da fita daga dakin, har suka isa gidan yana gaba tana
baya, zasu shiga falon yaji tana cewa.
"Wallahi ba zata tab'a haihuwa da shi ba, sai idan naso haka, ta zauna shi tayi renon Yarana ni na bude
mishi kafa ya shiga yadda yake so" wani mugun kunya ce ta kama shi.
"Ba sai an kai ga haka ba, amma tabbas haihuwa sai Ruman tayi tunda mun dogara da Allah. Ke da kika
dogara da uwar ki, maza ki cigaba Allah yana tare damu, kaji ai? Kaji abinda take aikatawa meye yarinyar
nan ta maka? Maza ka sake min ita ka Turo min ke kuma ki wuce asibiti ki amshi Yarki, ba dai zama da
kishiya ce baki so ba maza jeki ki zauna Allah ya baki Sa'a, kuma ka wuce ka kaini gidan Baffa Moddibo."
Inda take shiga ba nan take futa ba, sai da ta mata tass. Sannan suka nufi gida, jikin Darrah na rawa ta
kira uwarta ta gaya mata.
"Waye ya aike ki? Akan me zaki gayawa wani toh kin lalata aikin ki, wawuya balagaza jaka kawai" inji
Hajiya Rushediyya,
Fashewa tayi da kuka, tare da ɗaukar key motar ta, ta nufi asibitin.
Ina bawa yarinyar Tea ta shigo da mugun gudu, ta kwace kofin tare da kai hannu xata dake ni na rike.
"Wancan lokacin ban san adda zan kare kaina bane yanzun kuwa zan iya kare kaina dan karki sake kice
zaki tab'a lafiya ta, domin uwa ce ta haife ni"
Na maida hannunta baya, shigowa yayi tare da kallon yadda take kumfar baki.
"Wallahi idan ina raye ba daki tab'a samun mijina ba, sai nakasaki"
"Ke wacce irin mace ce mara kadari? Taya xaki zauna kina ihu akan abinda bai zama dole ayi rigima a kai
ba! Don Allah ki min shiru nan ba gida bane, asibiti ne kuma kowa yana jin muryan ki"
"Sai meye akan mijina ba zan yi fada ba, wallahi karya kenan sai naci ubanta sai na halaka ta, sai na mata
abinda ba zata kuma marmarin namiji irin ka ba"
Fita yayi ya barta tare da nufar waje, raina ya b'acin dan haka nake tafiya a kafa, tsayawa yayi na shiga
motar, juya kan motar yayi muka bar estate din.
"I hated kananun magana bana hada iyayena da kome, bana son tashin hankali da rashin hankali how
comes zaki had'ani da Ummina?"
"What doing mean?" Na tambaye shi, shiru yayi kwafa nayi tare da dauke kaina, wani gida ya kai ni. Da
alamu gidan na shine domin yana shiga gidan kai tsaye ne, haka nabi bayan shi, har cikin gidan.
Ina lura da yanayin shi hakkin shi yake nima, a raina nace.
"Wato dan kin rena ni, Ummin mu tace zata tafi dake, kina daukar magana kina gaya mata tana ganin
kamar ana cutar ki ko? Banda rashin hankali irin naku na mata, har zaki gayawa Ummin mu maganar
abinda ya shafe mu, bari na koya Miki yadda ake boye sirri"
Wallahi mutumin nan bai da Imani, babu tausayi a ranshi. A falon ya karbi hakkin shi, inda na sha mugun
azaba, kuka nayi har nayi har Nagodewa Allah, dakyar nake iya jan numfashi, sabida yadda yake tafiyar
da Rayuwata bana jin akwai imani a ranshi, daga ni har shi bamu kawo zamu gane kome ba, amma sai
me lokacin da ya shiga cikin babban zauren cibiyoyin koyar da karatun dare, nan naga ya birkice min tare
da hauka tuburan, domin hake ni yake kamar ya samu yasar Rijiya, yo ba gwara rijiyar ba, wannan da
yake min cin karen mahaukaciya. Wallahi duk dauriyar da nake da sai da na fashe da kuka, domin ban
san yadda zan fasalta girman bawan Allah nan ba, mugu kawai. Bakina da Kirjina har wani irin ja yayi,
gabana kuwa ko ranar da Hamma Babangida ya fara kwanciya dani sai haka.....(😂st☹️ s akul da mugun
abu)
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
78
"Don Allah kayi hakuri wurin ciwo yake, min don Allah ka barni haka bana jin dadin abinda kake min
Please." Na fada masa, amma mutumin nan kamar ba da shi nake ba, sai da ya juye min fitinar shi na
tsawon lokaci da ya dauka, sannan ya mirgina gefe yana sauke ajiyar zuciya kamar wanda yayi abin
arziki, dunkulewa yayi alamar zazzaɓi yana shirin rufe shi, juya mishi baya nayi tare da sake kuka me cin
rai, dakyar na sauka a gadon tare da jan hijabi na, na nufi ban dakin sosai na gasa jikina, sannan na dawo
dakin na kwanta, ina sauke ajiyar, zuwa nayi gaban shi ina tab'a shi, jikin shi ya dauki mugun zafi, ban
dakin na koma na dibo ruwan zafin. Na saka dan kwalina ina goge mishi jikin shi.
A hankali har ya fara zufa, sannan na kyale shi na koma gefe, ina jin yadda kasana yake wani mugun
zafi, kallo na yayi alamar yaji dadin jikin shi.
Nufar ban dakin nayi na had'a mishi ruwan sannan na fito na zauna, ina kallon shi. Dauke kai nayi
sakamakon yadda ya tashi babu kaya a jikin shi. Wayar shi ce tai kara, ya dauka.
"Ummin mu don Allah kiyi hakuri bana jin dadin jikina ne, idan naji sauki zan kawo miki ita"
"Wallahi ka fita idanuna, domin zan iya raba hannun riga da kai wallahi ba zaka watsa min kasa a
idanu ba, ka dawo min da ita kafin ranka ya b'aci" cizon bakin shi yayi, kafin ya mike a hankali. Yana
shiga ban dakin a sanyayye, waje na fita na zauna tare da takurewa wuri guda, nima sanyin nake ji kamar
me amma haka na hakura har ya fito.
"Muje" babu musu nabi bayan shi. Juyawa yayi yana kallon yadda nake takawa.
"Ko zan duba ki ne naga kamar naji miki ciwo" dauke kai nayi kamar ba dani yake magana ba.
"Baki ji bane" ya kuma tambaya ta, wani irin kuka ne yazo min.
"Sure!" Ya tambaye ni, sanin cewa tambayar ta wata manufa ce yasa na sunkuyar da kaina.
Juyawa yayi tare da cigaba da tafiya, kwalla na zuba min, hararan shi nayi ina ji kamar na mishi mugun
duka, har na shiga motar a hankali.
"Yau kan mun raba reni, koda yake da saura" ya fada yana murmushi.
"Cuties baki ce kome ba" dauke kai nayi tare da tura mishi baki,
"Ayya don Allah Hamma Hayar kai min rai, wayyo Allah na. Ya maccido kai min arziki wallahi ba zan iya
da al'amarin ka ba, wayyo Allah na"
Ya fada yana yarfe hannun shi yana kuma b'ata rai kamar an mishi wani abu. Kin kula shi nayi, amma
maganar gaskiya kuka nake ya a hankali har muka isa gidan Moddibo, a sanyayye nake tafiya har na
shiga cikin gidan, shima ya biyo bayana.
"Assalamu alaikum!" Kin amsawa Ummin mu tayi tana zabga mishi harara.
"Baffa kana ganin shi ko? Ya gaya maka abinda muka ji darrah tana fada"
Zama yayi alamar zazzaɓi yana nan har yanzun a jikin shi.
"Dattijo, ka bata hakuri wallahi bana jin dadin jikina ne, insha Allah ba za a kuma samuna da laifin son kai
ko fifiko ba." Ya fada yana cizon bakin shi.
"Kiyi hakuri dijah ya za ayi, baki san yadda yaron nan yake gwagwarmaya bane" inji Nenne da tafito
yar sandarta.
Sai kunun koko da na dama mishi, sannan na saka sugar kaɗan, ina lura dashi bai wani ci tuwon ba
kamar kunun yasha har zazzaɓin ya sauka mishi. Sannan suka koma asibitin dakin an cika ana gulma da
ita kanta Darrah, gyaran murya yayi kowacce munafuka ta mike, kunya yana damunta.
"Ki had'a kayan mu tafi gida gossiping din ya isa haka,satin Ruman nawa ba a tab'a cika domin gulmarki
ba, amma ke har kin baza kolinta kuma da za a tambaye ki babu hujja. Amma kika iya sakata a gaba ai
kunya marin d'a, kafin ki zage ta sai ki duba alkhairin ta, domin babu inda zaki zageta a zauna lafiya."
Shiru tayi yana kai aya ya kwashi yar shi ya fita da ita, karshe ita ta kwashe kayan, ta fito dashi tana
b'ata rai kamar wani abu aka mata nan kuwa bata da gaskiya ne, zata yi abin nan da ake cewa borin
kunya, ko tabirman kunya nade shi da hauka, haka ta zuba kayan su a motar tana b'ata rai, shi kuwa
yana can amsar takardan sallama, koda ya shigo motar da yar shi a kafadar shi Ba ce mata kome ba ya
saka yarinyar daya sit din ya ja motar suka fita, yana jin ta, tana kananun magana bai damu ba har suka
wuce gida, zazzaɓi ne sosai yake damun shi, dan haka yana shiga gidan ya ajiye yar ya wuce sama,
magani ya sha ya kwanta.
Rigis jikinshi ya dauki dumi, amma Mahaukaciyar matar shi bata fahimci haka ba, gashi ya bar wayar
shi a wurina, gajiya da ganin wayar ya sani niman Adam yazo ya kai mishi wayar shi. Dake wayar babu
security code na bashi sannan nace mishi.
"Don Allah ka duba shi bai da lafiya kuma nasan bai zama dole Darrah ta fahimci haka ba tunda nima bai
gaya min ba alamar zazzaɓin na gani na fahimci bai da lafiya"
"Insha Allah, zan duba shi." Haka ya tafi ya barni da tunanin halin da yake ciki, har wurin karfe takwas na
dare ina zaune, muna hira da Nenne amma rabin hankalin yana kan kofar.
"Darrah"
"Ta ci kaniyarta, ta koma gida ta zauna da jinyar yarta maza tashi ma tafi asibitin" inji Nenne, haka muka
tafi asibitin kamar zan yi kuka, koda muka isa tayi kane kane, Alhaji Abubakar mahaifin Dr Nu'aym da shi
aka maida ta gida,. Domin kuka kan sai da tayi shi. An rabata da mijinta, haka tayi ta kuka da rikici, ban
da ita mata dai ga ciki ga yar yarinyar da ta kone.
Tun bayan tafiyar su nake zaune har Adam ya kuma dawowa, anan yake gaya min yadda ya same shi.
Wato da ya kai mishi wayar ya same shi yana kwance a saman kujerar falon shi, gwiwowin shi a zube a
kasa ya kifa kirjin shi a kujerar, a haka ya same shi ita kuma uwar bala'i tana can tana ihu yana cin
amanar ta, bata fahimci abinda yake faruwa ba sai da ta ga adam ya sauko ya fita ya taso mai gadin a
gaba, sannan take tambayar shi lafiya ko kallo bata ishe shi ba, ya wuce suka dauko Dr Hayat aka nufi
asibitin da shi. Koda aka nufa dashi baki daya hankalin ta ya tashi, wani nazari na daban ya kuma zuwa
mata shi yasa take tunanin taje ayi mata scan. domin a san mene ne a cikin?
... Kasa barci nayi tare da raba daren Ina ibada tare da gayawa Allah kukan mu, sai wurin karfe biyu na
kwanta, a jikin shi duk da gadon yayi mana kadan, haka na kwanta.
3:13am
A hankali yake takawa har ya isa bakin kofar budewa yayi a hankali sannan ya shiga cikin babban kofar,
yana nazarin inda ya tab'a ganin ka wurin, zama yayi yana kallon yadda wurin ya kawatu, kafin yayi wani
dogon nazari an fito da wata mata ana janta cikin sassari.
"Ka tawo da Rumanah!" Ta fada mishi, ya mike kenan zai magana ya bude idanun shi. Ganin nice a jikin
shi. Shafa fuskata yayi sannan ya sumbaci goshina.
Gyara kwanciyar nayi, shi kuma ya sauka a gadon tare da gyara min duvet din, ya shiga ban dakin.
Alola yayi tare da sauke sallah da yake kan shi, sannan ya kawo nafillar da ya saba yin shi. Kafin ya daura
da addu'a, dawowa yayi kusa dani ya kwanta, yana shafa bayana, har barci ya dauke shi. Muka tare. Da
asuba ya rigani tashi, sai da yayi alola sannan ya tashi ni naje nayi alolan shi yaja mu Sallah.
Bayan mun idar har garin ya fara haske ya ce min.
"Zan cinye ki ne" shiru nayi, ban kuma Mishi magana ba. Na rufo kofar na dawo na zauna, tashi yayi tare
da sauke labulayen dakin sannan ya ce min.
"Zo nan"
Tashi nayi kamar wata karamar yarinya na isa gaban shi, zare hijabi na yayi yana kallon kayan jikina.
Doguwar riga ce me tsagu a kirjin shi sai igiyar dana daure rigar, jan zaren yayi tare da kallon cikin
idanuna.
"Zo nan"
Hm wannan mutumin bai da lafiya, amma ya saka wani abu na daban a ranshi shi,tura mishi baki nayi
tare da tuna mishi.
Zubawa kirjina ido yayi tare da jin kamar ya cinye ni danye, mai dani gadon yayi ya shiga shagalin shi,
gadon dai dan karami ne, amma a hankali Bokan Turai na yake bina, sai da ya gamsu sannan ya harare
ni, yana faɗin.
"Wash shhhh!"
Dauke kai nayi ina murmushin jin dadi, ban san yadda zan kamanta muku yau ba, amma kuma naji dadin
jikina da shima ɗin yadda ya bini, namiji ne da duniya zata yarda namiji ne,shi yasa naji a raina zan rike
Abuna gam.
A tare muka shiga wanka, nice na fara taimaka mishi yayi wanka, kallon zubin halittar jikinsa nake, ko ya
lura da haka ne ya saka bakin shi a kunne na.
"Naki ne kome na wurin" kifa kaina nayi a kirjin shi ina dariya.
Sumbatar kirjin shi nayi ina dariya, haka muka yi ta shie kafin muka fita na taimaka mishi ya saka kayan
shi,.kallon gadon nayi yadda ya b'aci.
"Kaga zauna na gyara gadon, na saka sabon zanin gado, janyo ni yai jikin shi yana faɗin.
"Ba a tab'a gaya miki ke din swampy ba ko? Ke kin fi lambu damshi, ruwan jikin ki kawai zautar da me
cikakken hankali yake, sirrin ki na musamman ce, kina da dadin da dolen mutum ya kai zuciya nesa ya
rabu da ke, kina da wani sirri na musamman wanda matukar kika tafi a haka tabbas zaki hanani kallon
wata Ya mace. Wallahi kamar ya kwantar dake nayi ta lashe zumar jikin ki, kina da masifar zaki, nakasa
boye shi ne,na kasa barin shi a raina ne,.ke ta musamman ce kome naki burge Ni yake tare da jin kamar
ke daya aka bawa shi."
Kasa magana nayi ina kallon kasa domin maganar shi bani kunya take ace namiji ya yabi halittar ka,
kamar kafi sauran matan duk sai kunya ta kama ni na rasa inda zan cusa kaina, har zuwa wani lokaci,.na
tashi a jikin shi ina murmushin jin dadin yabon da yayi min. Dr Hayat ya zame min wani abu na....
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
79
Ya zame min wani sashi na rayuwata, ya saka ni jin kamar wata sarauniya, haka na gama gyara gadon
sannan nace mishi.
"Zan tafi gida nayi abin karyawa" riko hannuna yayi tare da sumbatar tafin hannun.
"My sweetness! Ba sai kin bani wani abu ba, wanda na tsotsa a jikin ki ya ishe ni, hmm duk ranar da naji
sauki sai na lashe" kifa fuskana nayi a kirjin shi, d'ago ni yayi tare da had'a fuskar mu, muka shiga
sumbatar juna, tun ina tsaye a jikin gadon, shi kuma yana zaune a bakin gadon a hikimance ya janyo ni
har saman cinyar shi, nayi ɗare ɗare. Sosai muka manta da wata asibiti muke, sai da aka buga kofar
dakin da sauri na sauka akan cinyar shi ina gyara zaman rigar jikina da ya janye min shi sama, saka hijab
nayi tare da daidaita nutsuwata, na bude kofar.
Adam na gani murmushi muka sake lokaci guda na bashi hanya yana rike da basket.
"Ban son rashin mutunci, dalla ajiye kayi gaba yan hana ruwa gudu, kuma ka mika min sakon Godiya ta,
idan muka hadu zaka gaya min wanda ya ce ka tsinke ban ruwan masoya."
"Bar min magana da ido, tayu shi idan ya samu wannan ban ruwan mantawa dani zai yi da idanu kamar
dilallin awaki maza fita kuma ka shirya min tafiya in dis week, zan mu fita da ita cin amarci"
Girgiza kai nayi ina kallon shi tare da mishi fatan shirya.
"Toh Nagode" ya fada bayan ya bar dakin yana dariya, wato Dr Hayat halin shi sai shi, ina bashi abincin
amma hannun shi yana kokarin turawa cikin rigana, buge hannun nake iina buge hannun ana shigowa
dakin haukace.
"Maza bude na saka maka abincin!" Kamar yaro karami haka na saka mishi yana ci, lallai sai na barshi ya
tab'a nono na.
"Dole ki nuna min ke karuwa ce, kai kuma ka zauna kaka wani iyayi sai kace ba sauran wasu kasa mu ba"
"Duk abinda hannun ki ya girka ina so, zan ci domin nasan zai yi dadi yadda kike dadin mu'amala!"
Ɗaukar key motar shi nayi da adam ya ajiye shigowar shi na fita,
"Idan kika sake saura igiyar auren mu ɗaya sai ki karasa abinki"
Kamar wacce ya buga mata guduma haka tayi shiru bata kuma magana ba, karasa abincin shi yayi tare
da shiga ban daki ya wanke bakin shi ta fito.
"Ina zanin gadon da aka shimfida maka n jiya bai ci a ce yayi dadi ba?" Ta tambaye shi,.tana me raba
idanun ta, tare da niman inda zanin gadon yaƙe. Kamar mahaukaciya ta shiga ban dakin, anan ta hango
zanin gadon a wanke.
"Bura Uba! Yanzun kana jinyar shine ka kwanta da ita? Wannan" ta fada cikin hargagi,
"Bura Uban na dadin magana ne ko kuwa na nawa ne?" Shiru tayi tana kallon shi tare da jin wani irin
shakkar shi.
"Meye laifin dan na kwanta da mata ta? Ina ganin ai adalci nayi. Kika kuma zagina ko ita toh kiyi tunanin
makomar auren ki, ba zaki saka min hawan jini ba"
Yana fadar haka likitoci suna shigowa dan haka ya zauna suka duba lafiyar shi.
"Toh zan gwada tunda Allah ya bani mutuwata a tare dani, gefe guda ya bani rayuwata a tare dani ya zan
yi? Dole nayi hakuri wanda yafi rinjaye hakan zan zauna da shi"
**
Dake ban samu barci da wuri ba, ga shi da asuban ya turmushe ni, dan haka na shiga tattara kome na
girki sannan na fada ban daki nayi wanda da ruwan dumi, ina fitowa na gyara jikina, sannan na bawa
Maman Bakarah kayan aiki kafin na tashi a barci. Ai kam nayi barci sosai da sosai. Ina tashi na nufi
kitchen na fara aikin, ina cikin aikin. Naji murya Goggo Fa'e. Sai da na gama sannan na fito na gaishe ta,
da yawan jama'a basu jin dadin ta, amma wani ikon muna shiri da ita,
"Rumanah ya kwanan asibiti naji wai mijinki bai da lafiya"
"Amin Ya Allah"
Haka muka tab'a hira, sannan ta miko min wasu kaya a leda, duk da naji labarin aminiyar Uwar Darrah
ce, sai naji shakkar amsar kayan.
"Tunda naji labarin kina asibitin kuma nasan ba zai barki haka ba, shine na kawo miki wannan nasan zai
taimaka miki"
"Nagode" na fada cikin kunya, sannan na wuce cikin dakin, na ajiye tare da duba kome a rubuce, ina
ganin zumar na shiga sha, bayan na gama dashi dan kusan rabin goran na shanye, sai gumba, wawuyar
ku ai ba a magana sai da naci rabin gumbar, sannan na nutsu na fara hada kome na shirya na nufi
asibitin. Tare da goggo Fa'e, muna shiga naga matar mijina tana cika tana batsewa.
"Hayatu ya jiknka?"
"Toh gwana me iya jinyar miji! Badan ke ba da ya mutu dalla cire hannu ki a wuyar shi"
"Sakarya kawai ana baki girma amma baki fahimta ba, ba tsoron ki take ji ba, koda kika samu damar
dukarta kyale ki tayi kuma iyayen ta da aka gaya musu cewa suka yi matukar ta rayu lafiya a bar abin kar
ya tab'a zumunta da auren su, wawuya jaka ni nan sai na shigar dake kara mahaukaciya, ba sa'arki bace
domin shekara bakwai ta baki wawuya kawai,.tashi ki koma gidan ki can kici mugun nufinki"
Fata fata, Goggo Fa'e ta mata sannan ta fita.
"Ke kuma ba a shiru, ki rike mijin ki insha Allah Ubangijin talikai yana tare dake"
"Toh kai kuma ka rage saka damuwa a ranka kana da mata biyu, duk lalacewa zaka samu farin cikin"
Gyada mata kai yayi, ta mana sallama rakata nayi har waje, sannan na dawo ina wucewa naji wasu yan
koran Darrah suna faɗin.
Murmushi nayi sannan na wuce abu na, domin na daina mamakin,. sai dai nayi na wasu, tunda na shiga
yasani na rufe kofar, muke zaune sai soyayya muke zubawa, tare da lalacewa a wuri guda, kuma ga su da
dangi dan kowa zuwa yake yana gaishe shi, tun karfi takwas ya kira Dr Nu'aym yazo ya duba shi ɗan zai
kwanta ne. Haka kuwa ya faru, yana fita ya riko hannuna. Muka shiga ban dakin, muna fitowa, Adam
yana buga kofar shi ya bude ya amshi sakon shi da ya bashi sannan ya rufe. Gasashiyar kaza ce sai
madara, wallahi ko sabuwar amarya sai haka, kamar zan yi kuka yayi ta riritani, tunda naci shima ya
gyara zama ya ci. Wato muka koma gadon na kwanta a jikin shi.
Wato daren daga ni rashi ba zamu manta da wannan daren ba, domin mun raya shi cikin amincin
Ubangiji, har asuba dakyar Dr Hayat ya barni nayi barci. Har gari ya waye barci nake dake nayi sallah
asuba,.ya kuma niman karin na gaji haka na rufe idanuna ina zubar da kwalla yana shanye dadin shi,
kamar ba a cikin yake ba sai cewa yake.
"Amma kin zuba sugar ko?" Ko a ina zan zuba sugar oho.
Har likitoci suka shigo ina barci, jan su yayi suka fita aka bashi sallama, sannan ya dawo ya had'a
kayan shi tsaf, zama yayi tare da bude duvet din yana lallubar kirjina, ai kuwa ya kamo nonona daya yana
wani mahaukacin sucking, bude idanun nayi tare da matse kan shi a jikin nonon tare da sake wata
bahaguwar nishi, sakamakon kayan matan nan da na sha sosai.
"Bammmmmm". Aka doki kofar da sauri na kwace abuna nayi ina harara shi. Kamar mahaukaciya haka
take buga kofar, bude kofar yayi bayan na gyara jikina. Ina zaune a gadon kamar nice mara lafiyar.
"Har yanzun baki hankali ba, ban san yaushe zaki yi ba" ya karaso wurina tare da taimqka min na sauka
a gadon muka fara diban kayan muna fita dashi waje..har muka gama sannan na tsaya a jikin motar shi
ya gama abinda zai yi sannan suka fito ba laifi ta sake fuska, motar ta taja ni kuma naja shi a nashi. Muna
tafiya yana min magana.
"Don Allah kar ki yi kishin hauka domin ni zai cuta kiyi karamin kishi irin na matan da suka san darajar
kansu. Karfe biyar zamu bar garin nan domin ina son nayi amarci me kyau da tsada"
Share shi nayi domin nasan maganar batsa zai ta min, haka muka isa gidan shi na ajiye shi tare da ciro
kayan shi, na kalle shi ina d'age mishi gira.
"I can't wait to be mine" na ja motar tare da nufar waje, ina murmushin jin dadin. Shafa kanshi yayi tare
da damke hannun shi ya sumbata.
Haka na isa gidan Moddibo, na had'a kayana, ina tuna yadda jikin shi yake rawa, tare da jin kamar zai
hadiye ni, kayan na zuba a cikin akwatina ina murmushi. Kwanciya nayi tare da lumshe idanuna. Ina jin
kamar na tafi na same shi.
...
Bayan can kuwa ba karamin rigima suka yi ba, inda tayi ta mishi rashin kunya da rashin mutunci, ya gaji
da halin Darrah wallahi iya hakuri yana yi da ita baya son tashin hankali, haka shima ya had'a kayan shi.
Ya riko hannun ta,
"Bana son na bar gida muna ckin matsala don Allah ki nutsu bana son tashin hankali"
Had'a bakin su yayi tare da bata wasu irin hotter kiss da yasata manta da kome, daga nan bawan Allah
nan sai da ya zungure ta, sannan ta samu natsuwa ga cikin ta da ya hanata sakat.
Bayan sun nutsu yayi wanka, har yanzun zuciyar shi tana wurin sabon burin shi ya shiga yaji shi yana
iyu da ninkaya. Har lokacin tafiyar shi sai da yayi da gaske sannan ta bar gidan tare da nufar waje, kamar
zata kururuwa bai damu ba, ya kira Adam yazo ya dauke shi suka nufi gidan Moddibo,anan ya same ina
shan Farfesun cow tail, bayan na gama na zuba mishi shima ya sha, sannan muka musu sallama, inda
yace musu san tafi naga likitan kunne na ne, fatan nasara suka min tare da nufar hakuri akan abinda ya
faru a raina nace da kun daina damun kan ki domin shi kan malamin can kasa ne.
" Aji tsoron Allah a daina kifa mutane domin nasan ba likitan kunne zan tafi gani ba, wurn likitan kasa
zanje gani" na fada ina dariya, jan hancina yayi tare da cewa.
"Sweetness zaki karya ni," girgiza kai nayi tare da kokarin kwace hancina ina yarfe hannu na kamar zan yi
kuka.
Bakin shi naji a kumatuna, nuna mishi gaban motar nayi, tab'e bakin shi yayi lokacin da ya samu nasaran
ciwo dukiyar Fulani na,, yana murzawa tare da jin wani irin jaraba na cin shi, kamar zai cinye ni. A
daddafe muka isa Allah airport, muka gama kome sannan muka nufin Abuja, a can kan hotel ya kama
mana yayi.
Kafin ya dawo na sha maganin wurin Goggo Fa'e, koda ya dawo hira muka baje a tsakar dakin, bayan
mun cin mun koshi daga nan malamin zungura ya ce....
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
80
Bature yayi gaskiya da cewa Journeys is end if loves meeting each other. Shine alamarina da Dr Hayat,
domin tun kafin mu bar ƙasar yake amayar min da soyayyar shi me gardi, haka muka kusan cinye kan
mu, Washi gari muka wuce Saudiyya, duk da karfin zuwan mu Ibada ce bai hana mu sheke soyayyar mu
ba, haka har gidan Dr Goni ya kai ni, aka bani magani tare da addu'a, matar shi mutuniyar ki, ta had'a
min maganin gyaran jiki ranar bamu hadu da Dr Hayat ba sai da misalin sha biyu na dare,da yazo dauka
nan yayi ta hadiye yawun na mishi.
Ina shiga dakin nayi maza na shige ban daki na saka key, wanka nayi sosai sannan na gyara jikina na fito
yana tsaye sai wani hura hanci yake shi nan na b'ata mishi rai,. Dariya nayi sannan na cigaba da nake
domin ni dai dariya yake bani, yana gamawa ta fito ya same ni ina saka pant, wucewa zai yi kawai
mutumin nan ya mari duwai, d'ago kai nayi sannan na ce mishi.
Sake rigar nayi ina tafiya a hankali jikina yana motsawa, na isa gaban shi na kamo hanyar Kanon shi, dafe
ni yayi a hankali na tura shi gadon na shiga aikin arziki dashi. na kashe shi da soyayyar da na iya, lallai sai
yanzun na kara yadda da dalilin da yake saka Darrah hauka ba laifin ta bane mijinta duniya ne. Mun gurji
amarci iyaka gashi ko fita.
A hankali na fahimci al'amarin shi waye shi kanshi, meye yake so da yanayin jikin shi meye yafi bukata,
kai Jama'a, matar Malam Goni ita ta kuma bude min idanuna da wasu abubuwan,kayan mata masu kyau
turaruka, da naci na gyaran nono da bombom, hips. Babu iyaka shi kan shi ce min yake Yar aljannah,
domin idan kana da kyau ka had'a da wanka, tun rigimar da muka yi a Korea bamu kuma samun matsala
da shi ba, har yau duk da akwai irinsu kananun rigima ba a rasa su, nayi kokarin kiyaye duk abinda baya
so,na kame kaina idan ba shi ya bukaci magana daga gare ni ba,bana mishi magana tun bai gane haka ba
har ya fahimci yadda nake da hakuri sai da ya fada min kuma yana jin dadin yadda nake nunawa a koda
yaushe.
Babban abinda yake bashi kwarin gwiwa kaina yadda nasan darajar kaina da ciwon kaina, bana hayaniya
ko hargagi, satin mu uku. Muka wuce india inda suka yi wani meeting na manyan likitoci, bayan sun
gama ya dauke ni, zuwa Southe Africa. Inda muka kwashe sati biyu. Sannan muka dawo.
Abuja a nan ya bar ni ya wuce Yola,.daga yola ya nufi gombe, ganin ban biyo shi ba hankalin matar
shi ya kwanta,nan suka shiga rayuwar su kamar da can baya, ni kuwa sati na daya,muka nufi Yola da
Ummin mu, haba tunda aka ce ina hanya hankalin Innar mu ya tashi domin gani take kar nazo na rasa
abin da zamu ci. Sai karfe biyu muna shiga mubi. A falon Alhaji Babba na zube na fara gaishe shi. Sannan
ya kalle ni ya kalli Ummin mu.
"Ikon Allah kiga Yarinyar nan yadda ta kara girma kamar ba ita ba, gashi ta samu nutsuwa da kwanciyar
hankali"
"Eh mana Kawu babu abinda kwanciyar hankali ya bari" tashi nayi na shiga cikin gidan, yara kamar zasu
ka dani.
Haka nabi part part na gidan na gaida kowa sannan na dawo dakin mu na zauna a gaban Innar mu, da
take goge kwalla time to time. Abincin da ta zuba min naci sai da na kai lomar naji wani irin kuka ya zo
min ture abincin nayi na rungume ta,tare da sake wani irin kuka.
"Barakallah" fada take tana nanatawa har nayi shiru, nan muka cigaba da hira har Ummin mu ra shigo
aka kawo mata abincinta muka baje muna hira.
Barci ne ya dauke ni, can sama sama naji muryan Ummin mu tana faɗin.
"Hajiya Sai hakuri domin dai gani nan a falon Alhaji Babba" gyara kwanciyata nayi tare da lumshe
idanuna.
"Kin gan shi ko? Baya jin magana" haka Dr Hayat yataso da zakin bakina na gaya mishi gamu a hanyar
Yola shine ya ce min kina son ganin na ne, nace mishi eh Ashe da gaske zai kwaso jiki ya zo, ina jin su
sama sama gaisawa da Innah suka watse abin su suka nufi cikin gidan su Innah, mutumin yana ganin an
watse na ci shi yana bude min riga. A magagin barci na bude idanu na.
"Zan sha ne!" Ya fada kamar wani yaro karami, tura baki nayi ina gyara kwanciyata nace mishi.
Ya fada tare da jan zip din wandon shi kamar mara gaskiya, ya d'age zuwa bakin kofar shiga falon ya
jingina ni tare da d'an d'agani ya shiga aikin lada.
"Wallahi tunda kika gaya min gaku a Yola nabi jirgin Gombe to yola, ina matukar kewarki kamar na cinye
ki haka"
Dan haka a falon Innah muka kashe arna, kamar yasan ba zasu dawo da wuri ba, har muka gama ya tafi
masaukin shi, nima nayi wanka sosai na gyara falon. Ina cikin saka kaya ne ya kira ni a waya, nan ma
b'ata lokaci muka yi a kafin muka yi sallama.
Kitchen na shiga na fara hada tuwon semo miyar kuka, na gama sannan na tura Sa'ad ya sayo min
ya'yan itacce,na mishi juice. Na saka a firij. Basu shigo ba sai dare, hada kayan nayi a basket na nufi
wurin shi,. Muka tafi masaukin shi. Ni da nazo ganin gida tunda mijna yazo basu kuma gani na ba, har
mamakin kaina nake, yadda na manta da kome na makalewa mijina,ranar da Ummin mu zata kome shi
ne muka dawo, a lokacin kannena suka zo.
Kamar zasu dauke ni, duk wani motsina a kan idanun shi yana murmushi har muka fio kakannina suna
min tsiya.
"Hmm wato shine ka ɗauke mana ita toh kayi na kudin ka"
Nan aka yi ta min dariya, tare da jan yo ni. Taroni yayi tare da jana cikin motar shi, anan dai muka
musu sallama. Kai haba kowa sai da yayi maganar na samu miji.
**
Karfe daya na rana muka iso Yola, a tare muka wuce airport, Ummin kan cikin Yola ta shiga gidan su
Hamma Babangida karfi da yaji ya hanani wai salon kije ya ganki ya hadiye yawun matar shi da da ya
rabu da ita.
Mun isa Gombe lafiya lau. Gidan Moddibo ya ajiye ni, sannan ya wuce gidan shi, duk da babu laifi ta
amshe shi hannu bibbiyu, amma na kasa na kasa, da yamma ya shigo gidan ya nuna min side dina, ya
kara min kaya sosai. Mutum ne ma'abocin son farin abu shi yasa kome na gidan ya kasance Whiter da
grey.
Tun da ya kai ni dakina, na daukewa su Nenneh girki,shima ina dafawa dayawa na kai asibiti idan ya tashi
break yazo muci, haka bai hana a samu munafukan da suka gaya mata ai ina kawo abincin asibiti da shi
muke ci. Haka tayi ta bala'i ga ciki ya tsufa, haka tai masifa ba halin zuwa.
Dake kwana biyu biyu yake mana, ranar da ta amshi girki har zuwa take ta duba meye na girka kafin ya
fita, ni kuwa bata gabana.
Idan na riga shi dawowa, ina shiga gidanta na ganta zan nemi tsarin Allah akan sharrin ta, haka muka yi
ta fafatawa har Allah ya sauketa lafiya. Inda ta samu da namiji, wayyo Allah na, nan kanta ta shiga rawa
tare da jin ita wata ce, ta haifi namiji. Tunda ta haihu suka sakani a gaba,.da fitina tashin hankali, wai
naki zuwa gidan ta na zauna dan Allah bai bani cikin ba.
Kuma kullum da safe ina shiga na duba su, kawai fitina ce irin na dan adam, tunda na fahimci suna
nima na da magana na daina yarda ina zuwa sosai koda naje bana ɗaukar babyn.
Haka kwanaki suka zagayo ban san ya akayi ba, ashe yayi mana dinkin fitar Suna har da ita ya kai mata
nata,. Amma matar nan tayi tsalle wai bata yarda ba, bai bi tankata ba, sai wanda yayi mana mu biyu da
ita, iri daya da wanda yayi da kowacce mu a tare, sai da ya birkice mata nan ne tsoro kar ya saketa ya
sata. Shiga hankalin ta.
"Ba sai kun konata ba, ba zata so ba. Darrah aniyarki tabi ki"
Daga haka ya ajiye mata kayan babyn ya juya abin shi. Ya gaji da halin Darrah,.amma babu damuwa dan
haka yayi alƙawarin ba zata tab'a takowa gidan ba sai bayan suna, haka yayi tafiyar shi.
Ranar fir ya hanani tafiya, ganin yadda na birkice mishi muka nufi yankari, tun a hanya nake kuka har
muka isa, riko hannuna yayi na fauce. Bai damu ba, ya ce min.
"Da kabarni"
"Ok"
Haka muka isa, yayi ta rrashina, kamar dama jira nake na shiga sakalci da rigima, a jikina kuwa Wallahi
zazzaɓi nake kamar me, na rasa meke damuna, ga matsanancin ciwon kai.
Haka nayi ta daurewa har muka gama kwanakin da zamu yi, muka dawo gida, a ranar ban tab'a fada
ba a rayuwata sai ranar domin, Darrah ta masifar rena ni, ita zata d'aga hannu zata mare ni, rike
hannunta nayi na wanka mata marin tare da shake wuyar ta, ina faɗin.
"Hayatu kike aure ba bani ba, kuma wallahi kika kuma d'aga hannu da zimmaar duka na, sai miki mugun
duka..bar ganin kin dake ne da makami na kyale ni ne sabida ban san waye Hayatudeen bane a yanzun
da kuguna da nashi suka hadu wuri guda an ce miki zan kyale ki ne? A yanzun da nasan dadin sandar
girman shi wallahi duk wacce tace min kule zance mata cass, zama da namiji iyawa ne idan kin iya ki
kwace abinki idan na iya na kwace abuna domin an halicce mune dan mu zauna wuri guda kuma wallahi
kika sake takowa cikin gidana, zan amshi aslam na miki mugun duka, kuma ki fita min a gida."
Na haukace mata, babu shiri ta fita a gidan zama nayi tare da fashewa da kuka domin ban iya fada
ba300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
82
Maneji🥲
"Gashi nan ta rike yaran kamar ita ta haifa ta, wallahi ayiwa tufkar hanci, domin ba zata cigaba da dukar
yar mutane, wannan rashin adalci ne"
Inji Goggo Fa'e tana yi tana fada, domin ita kadaice take jin abinda yake ranta.
"Fatima hakuri zaku yi idan Allah ya yarda kome zai dai-dai ta"
Shiru suka yi, tare da kawar da zancen aka cigaba da tattaunawa akan yadda rigimar kudin yaso
rintsawa da ita.
....
A hankali na tashi tare da kitchen na daura abinci, na fito tare da sauke goyon Aslam na zauna ina kallon
agogon bangon falon, karar wayata ya sani firgita.
"Hey honey!"
"Sweetness, gani nan zuwa don Allah ki shirya zamu yi tafiya har da yaran"
"Toh" na fada tare da mikewa na had'a kayan su da nawa, sai nashi a akwati guda da nawa na Yaran
kuma a hade, koda yazo ya samu na gama kome kallon juna muka yi lokacin da na zuba mishi ruwa yana
sha, lokacin Fareeha ta tashi.
"Mimmah tea" ta fada, na wuce na hada mata sannan na mika mata ta koma gefe tana sha. Itama abar
kulawa ce domin bata kai matsayin da za a rabata da tea ba, bayan ta gama ta kalle shi, a hankali ta
dawo jikina ta kwanta tare da cewa.
"Mimmah Momy?" Ta fada a sanyayye. Kallon shi nayi kafin na rike hannun shi ina matsawa.
"Please ki bar zancen nan, ta tafi kenan, Darrah ba zata dawo ba na gama da babinta."
A matukar razane na kalle shi badan shi yayi maganar ba, wallahi zan dauka wani ne yayi ta, duk yadda
naso magana sai da na fashe da kuka, tare da k'amk'ame shi.
"Da zafi, wallahi mutuwar aure da ciwo, don Allah karka rabata da Yaran ta, duk inda take tana haukace
da bukatar su, Please na yarda ka sake ni ban da.."
Rufe min baki yayi tare da mai da kwallar idanun shi ya ce min.
"Naso haka amma na kasa, naso adalci amma taki yarda wallahi itace macen da ta fara mai dani mace,
Ruman duk yadda kike zata abin ya wuce haka, naso ta lokacin da na rasa ki, na hakura da ita sabida
babu ke, na mata adalci saboda babu ke, na zauna da ita ne sabida zumunci, fahimtar da nayi burin ta
shine ta kashe ki ko ta halin k'ak'a, koda take min abu sabida Yaran idan na rabu da ita ina zan kai Yaran?
Idan ka rabu da ita ba zaki rike Yaran kishiya ba? Idan na rabu da ita ba zan iya zama ban dawo da ita ba
dan Aslam."
"Hawan jini, ya fara kama ni, dama na rigada naji ciwo a nan tun ranar da na rasa ki, sai gashi lokacin da
na same ki na warke. Ranar da aka yi sunan Aslam suke shirya yadda zasu kona ki da mangyada idan da
na barki a ranar da yanzu babu lafiya zama kusa dake, shin adalci nayi miki? Ko kin san da cewa hatta
kama ki da aka yi ita tasaka aka miki sharri, idan na bar mata Yarana zata gurbata min su, dama akwai
saki daya na maida ita, aka kuma samun matsala na kuma mata."
Damke hannuna yayi tare da share min kwalla yana me rintsa idanun shi, kafin ya ce min.
"Na karasa mata sauran, na gaji idan wani abu ya same ki da cikin ki wallahi zan iya haukacewa. Ina
matukar kaunar ki ina son cikin jikinki"
A hankali ya durkusa tare da sumbatar cikin jikina, yana lumshe idanun shi, a hankali ya janyo Fareeha,
haka na had'a su na rungume su, ina jin wani irin nauyi yana karawa a kaina, sai na fahimci wannan shine
girman da ake cewa,.mace ta dauki nauyin ta gana miji gana Matan shi gana dangin shi, ga na Yaran shi.
Hawaye ne yake bin fuskana wannan bai sauka ba wannan ya sauka. Haka na sha kuka har da ajiyar
zuciya, a gurguje muka hada kayan mu, tare da nufar waje, miyar da nake ajiye na sauka na kaiwa
Maman Bakarah, na gaida Goggo Fa'e.
"Wallahi ina fama da zazzaɓin dare ne, shi yasa bana samun barcin dare, sai na rana."
"Koda Allah ya kawo arziki ne" sunkuyar da kai nayi tare da matse hannuna.
Sunkuyar da kai nayi tare da cewa "Amin Ya Allah" can kasa yadda ba zasu ji ba. Ban gama cewa Amin ba
sai gashi ya shigo kallon agogon falon yayi.
"Ok"
"Amin Ya Allah"
"Dan bakin ciki wato girkin matar ka zaka mana bakin ciki toh ai zaku dawo" inji Nenne, haka muka yi
musu sallama,.muka tafi. Tun a hanya nake jin amai, ban san dalilin shi nakin gayawa Adam ba, har muka
isa amsar wayata yayi tun a Gombe ya kashe network din mu, sannan muka kama hanya.
"Na samu labarin zata turo mutane a kashe ki ne, shi yasa na dauke ki a gombe, Rumanah ba zan taba
barin wani cutar min dake ba matukar ina raye, ke din fansar jinina ce, dan haka na shigar da kome
hukumar tsaro a cikin al'amarin."
Rungume Aslam nayi tare da jin tausayin Yaran, domin Allah bai basu uwa ta gari ba, gashi dai Yaran
babu ruwan su amma tana musu mugun fenti, har muka isa garin na fada. Sannan na samu nutsuwa ya
katse kome, haka muka tsaya a kasuwa yayi mana siyayyar kayan bukata, sannan muka isa wani
katafaren gidan da ya amshi sunan shi, babu abinda babu a cikin gidan sai kayan abinci, haka muka sake
cikin farin cikin da walwala sai dai muna isowa laulayi yace gani nan. Sosai nake jin jiki, har cikin gari ya
tura aka sayo mana kayan karin ruwa da magani, shine na samu kaina.
Abinda yake faruwa kuwa. Tunda ya sake Darrah domin bai ga amfanin zama da ita, dan yayi matukar
girgiza lokacin da yaji ita tayi kome dan a rufe Ruman shi yasa yana isa gidan yace mata.
"Wallahi sai na kashe Ruman hankalina zai kwanta" mikewa yayi ba tare da ya kalle ta ba, ya gama
abinda yake sannan ya kamo hannunta ya damka mata takardan ta.
"Naso na miki uzuri amma ba zan kuskuren da xan rayu rayuwa ta bata da Amfani, dan haka ki rike
wannan, shine tabbacin cewa na rabu dake har abada yara kuwa Allah zai raya min su."
"Dama an gaya min Rumanah ce karshen zaman da kai wallahi ko zan yi yawo tsirara sai na hana ka farin
cikin ita kuma ka gaya mata nice ajalinta"
"Ai na gaya miki Insha Allah daga ranar da Yarana suka samu Uwa ta gari toh sun gama zama a
wurinki,.Allah ya shirya ki".
Ihu take tare da birkita kayan gidan tana ihu, tare da da wasu da kome. Har ya fita ihu take.
Kafin ta kira mahaifiyarta tana kuka, tare da gaya mata Hayat ya karasa sauran sakin.
"Kin yiwa kanki, ai sai da na gaya miki ki kama kan ki, babu ruwan ki da ita amma dake zuciyar ki ta
fir'auna ce sai da ya ja ki ga kashe auren ki, da kinyi hakuri zamu cigaba da azabtar da ita ta hanya ta
daban amma fir kika ki, dan haka ki tawo ina jiranki,"
Kashe wayar tayi bata tsaya ba ta had'a kayan ta, sai Abuja. Koda ta isa Nur ya dauko ta,. Tana isa gida
ta fashe da kuka, tana labarta musu abinda ya faru, nan tayi ta kuka uwar ta ce mata.
"Sai ki share hawayen ki amma ai kece kika janyo haka ai" ta fada tare da barin wurin ta.
A hankali ta bi bayan ta, suka nufi sama a can koda suka shiga zama tayi. Uwar taa dauko madubin
tsafinta, ta shiga tube kayanta tare da tubewa zigidir, sannan ta shiga wani irin surutai, sai ga hoton god
matar da take aikin ta bayyana.
"Ta cire kayan" cewar matar, Da sauri ta cire kayanta itama tare da tsayawa, murmushi matar tayi
sannan tayi musu magana su shiga. Ta madubin tare da zuba gwiwowin su a kasa tare da sunkuyar tare
da cewa.
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
81
Har ya shigo ina kuka, a hankali na mike tare da nufar daki, na kwanta sabida jirin da yake damuna, sosai
nayi ta juyi. Har lokacin sallah yayi dakyar na shiga ban daki na kwara ruwa, ina fitowa kuwa zazzaɓi da
yace Assalamu alaikum, a daddafe nayi sallah shima ganin zazzaɓi yana damuna yasa na takura min ba,
kwanciyar nayi abin sallah. Dake a gidana yake, dakyar na lallaba nayi mana jallop din cuscus. Da kayan
lambu, sai kayan cikin saniya da yaji, kamshin kori kamar me na juye na cikin gidan Moddibo, sannan shi
na zuba mishi nashi. Shigowa daki nayi a mugun gajiye, na kwanta da rub da ciki. Ina kwance naji ya juya
ni. A hankali na bude idanuna.
"Don Allah ka rufani" jan bargon yayi ya rufe ni, a hankali Barci yayi gaba dani, koda ya gama wanka
zuwa yayi ya kwanta a bayana tare da rungume ni muka cigaba da barcin mu. Sanyin asuba ne ya tab'e
shi,. Ina barci naji yana goga min jikin shi a hankali na juya ina kallon fuskar shi,.yana taune bakin shi.
Kamar zai cinye bakin, harshena na tura mishi, ya kama da sauri, matse ni yayi a jikin shi, dole na bude
idanuna, domin nima a cikin bukatar shi nake, sai da muka yi nisa ya shiga jikina da mugun sauri, jan
numfashi nayi tare da k'amk'ame shi, duk da haka bakin mu a hade.
Bai san ya kara birkicewa ba, sai da yaji shi can cikin duniyar me ɗaukar hankali da nutsuwar shi, wani
mahaukacin dumi da gardi yana kara fisgar shi, matse laps dinta yayi, cikin kwarewa yake baje basirar shi
a kan ta, kamar zai cinye ta haka yayi ta wasa kura da ita, sannan ya koma gefe guda bayan ya kawo
karshen dogon tafiyar, janyota yayi ya rungume ta, yana me tsotsar kunnen ta.
"Dr Hayat!"
"Na'am Sweetness!"
"Bana son tashin hankali, amma naga kamar a jikin Darrah yake bana son magana da tashin hankali,shi
yasa ban maka magana jiya ba, ta fara damuna" na fada tare da mikewa a hankali zan nufi ban daki jiri
ya kwashe ni na tafi zan zube, naji ya tare ni.
"Meke damunki?"
"Babu kome" na fada tare da janye jikina daga gare shi,ina sauke ajiyar zuciya. Ina shiga ban dakin ma
kamar zan fadi haka na tsaya nayi wanka tare da nutsuwa cikin ruwan zafin wankan yana kallona. Har na
fito tare da hutawa na na amshi towel din da yake hannun shi na dauki buta nayi alola. Daurewa nake
amma bana jin dadi wallahi na fito na zauna a bakin gadon sannan na dauki lokaci ina zaune har ya fito
ya dauko min kayan na saka sannan na zauna akan abin sallah dan ba zan iya a tsaye ba jiri nake gani,dan
haka a zaune nayi sallah ina idarwa na mike a wurin,
"Sai dai ka ɗauke ni" na fada mishi,haka kuwa yayi ya dauke ni tare da kwantar dani, a jiyar zuciya na
sauke, tare da lumshe idanuna, barci me nauyi yayi gaba dani, koda aka kira sallah asuba yasa shi tashi
na, dakyar na mike na shiga ban daki nayi alola ina fitowa na gabatar da sallah asuba. A daddafe nayi
azkar sannan na nufi kitchen,bayan na daura kunun tsamiya sai panke da nayi, dama a yadda ya tsara
mana, idan ya fito masallaci zai leka gidan da baya can, sai bakwai zai dawo ya karya. Toh tunda ya tafi
bai dawo ba, dakyar na nufi cikin gidan na kai musu nasu abin karyawan sannan na zo na kwanta domin
ciwon kai da ya dame ni, sai da ya fada min na tashi a gurguje nayi aikin gidan sannan nayi wanka na nufi
asibitin, domin na had'a mishi abincin shi a lunch box, na tawo dashi. Ban san me ya faru ba, sai dai
ganin yan sanda har office dina tare. A take aka shiga meeting board. Akan ana zargin nayi sama da fadi
da wasu makudan kudade. A wannan gabbar ba zan manta da alkhairin mijina da mahaifiyar shi ba,
domin sun taka rawan gani a rayuwata.
Tafiya dani aka yi office din yan sanda tunda muka isa nake amai, shi kuma Dr Hayat suka shiga
meeting.
Ya tambaya yana kallon su, shiru suka yi, murmushi yayi sannan ya ce musu.
"Tun daga kan manyan likitoci har zuwa kan masu gani a sallame su baki daya. Na bada awa takwas a
fitar da abinda ya faru idan na fitar da kaina kuma mutum zai kare rayuwar shi a gidan Yari na har
abada."
Tsuru tsuru suka yi, basu yarda zai iya koran kowa ba, sai da Adam yazo ya fara shigar da sunayen su.
Sannan suka fara kokarin kare kansu.
"Dr Hayat kayi hakuri, yau kwana uku da suka wuce Dr Darrah ta shigar da bayanai akan b'acewar kudi
a office din Hajiya Rumanah, mun yi kokarin bincike muka samu tabbas an cire kuɗin, mun turawa Hajiya
Rumanah sakon maybe bata gani bane, amma tabbas an rasa kudin wanda yake na ma'aikatar asibitin
ne"
"Kayi hakuri wallahi bamu zata abin zai kai har haka bane."
Daga hall din taron office din Yan sanda ya nufa, yana shigowa ya samu Dr Nu'aym da Haneeh da
Kawu Rabi'u. Suna tsaye aka bude ni, a hankali nake bin bango, har na iso inda suke.
"Waye ya mare ki?" Murmushi nayi tare da shafa fuskana. Ina tuno abinda da ya faru.
"Babu" na fada mishi, duhu na gani na tafi zan fadi ya tare ni. Na zube a jikin.
"Wallahi ban san kome ba." A hankali idanuna suka rufe, dakyar nake jan numfashi, Kawu Rabi'u ran shi
yayi mugun b'aci domin yasan wannan aikin Jamal ne.
"Toh Kawu."
Haka suka nufi asibitin dani, karin ruwa aka makala min, a take aka dibi jini na, yana zaune a gabana
nurse Amirah ta shigo da farin cikinta ta mika mishi takardar.
"Congratulations Dr Amarya an samu karuwa, sai dai akwai sugar yayi high. Sai low blood pressure"
Shafa kan shi yake idan ya lura tun a yankari take yawan fama da jiri da ciwon kai.
"Oky ki bar maganar tsakanina da ke"
"Insha Allah" ta fada tare da fita, murmushi yayi yana mamakin karfin halin Rumanah, toh bata san da
cikin bane? Ya tambayi kan shi, tashi yayi daga dakin yana me nufar waje, tsare shi Abdul Manna yayi
yana cewa.
"Dr abinda ya faru, laifin Jamal ne domin shi ya dakatar da fitar da albashi, tunda dama a ofishinsa
albashi yake kuma kazo da Rumanah, aka maida office din ta, na gaya maka haka ne dan na wanke
Rumanah, amma da saka hannun Dr Darrah. Don Allah karkace zaka cutar da Jamal, shima amfani tayi
dashi. Don Allah kayi hakuri"
"Nagode sosai"
Daga haka ya bar shi a wurin, yana fita bai zame ko ina ba sai gidan shi, had'a kayan shi, kaf sannan ya
nufi gidan Moddibo dasu. Kafin ya koma asibiti ya zauna har na farka, anan yake taimaka min nayi sallah
da wanka, abinci kawai naci na koma jikin shi ina kuka, shafa bayana yayi ta yi a hankali, har barci ya
dauke ni. Waya suka yi da Ummin ya gaya mata abinda yake faruwa, da hukuncin da ya yanke.
Bata hanani shi ba itama ta gaji, shi kuma Jamal tace a kama shi domin gaba yaji tsoron aikata wani irin
laifi ne. Dan hakan ya ajiye waya tare da nufar waje bayan ya kwantar dani, ya nufi quarts din su Kawu
Tukur, nan suka yi magana na fahimtar juna, Inda Kawu Tukur din bai so kan shi ba ya bashi damar aka
kama Jamal.
Inda aka tafi da shi aka tsare shi, ba a mishi kome ba, kawai an hana shi sakat ne a wurin yadda ba zai
yi rayuwa cikin salama ba.
Kwana na biyu, Ummin da A'isha suka zo, gani na bana kome sai cin apple, sai dangin shi masu tsami,
haka muka yi ta hira da ita, tana bani labarin abubuwan da tayi achieve na rayuwarta. Da irin kalubalen
da ta fuskata, sai naga ashe Ni ban ga kome ba. Kwanan ta daya ta koma inda ta bar min Aisha, da farko
yarinyar bata da mutunci, dan haka ban tab'a kallon ta da zimar tayi min wani abu ba, amma Yayanya na
zuwa zan ce yi min kaza jikin shi na rawa yake yi, kuma haka bai hanani romantic moment din mu ba, su
dangin sumbata runguma da bada abinci duk ina yi, ranar da na cika kwana huɗu aka sallame ni, ina
komawa ya kwaso Yaran shi ya kawo min.
"Don Allah ki ajiye aikin ki! Ki kula min dasu har da na cikinki." Ya fada yana sumbatar hannuna.
"Na yarda dake yasa na kawo miki su idan na zaki rike su ba shi kenan" yadda ya zuciya ya sani riko
hannun shi.
"Duk abinda zaka kawo matukar na kane ba zan ki ba, amma da da uwa sai Allah zan rike maka su."
Na fada mishi cikin sanyin murya. A haka ma bai hakura ba, sai da ya fita abin shi. Ya tafi gidan shi ya
kwaso kayan su, uwar bata nan. Ya kawo min har da jaririn da bai kai wata daya ba, abin tausayi. Haka ya
tafi asibitin ya amshi madaran da za abawa Aslam, ya kawo min. Babu dadi abin ga renon cikin ga na
jinjiri, haka na rike nasha mamakin iyayen Darrah da basu dawo da ita ba domin har dare koda yake ba
mamaki ba can ta tafi ba.
Kwana ɗaya ya wuce kwana biyu ya gota, a hankali kome ya cigaba da tafi, tunda yaran suka samu
sati biyu. Tunda Fareeha ta samu natsuwa da abincin ta manta da uwarta,.tuni yarinyar ta ajiye jiki
kamar ba ita ba, jinjirin ma haka, ina zaune ashe har ana ta meeting a cikin family abun ne ya hadu min
biyu, ga laulayi ga baby ga kuma Uban su ga Fareeha, baki daya sai a hankali kwanciyar hankalina yaran
su yi barci idan basu yi barci ba bani da nutsuwa.
Na samu na lallabasu, Goggo Fa'e ta shigo tare da Hajiya Murja mahaifiyar Dr Nu'aym, dake akan kafet
muka kwanta, Aslam yana bayana, Fareeha tana kwance a hannuna, saboda barcin ya kamani sosai. Rike
kofar suka yi sabida yadda muke barcin kasan a gajiye muke, a hankali suka rufe kofar Hajiya Murja tana
fadin.
"Yarinyar dai tana da kokari gashi ta rike yaran Darrah duk da abinda tayi mata."
"Hmm! Keda bari idan aka ce naka sai naka dadin zama sai bare, toh anan zan buga kirji nace Jini yafi
ruwa kauri! Domin ban da jinin ka waye zai rike diyoyin Darrah yarinyar da bata da hankali" suka nufi
cikin gidan suna kananun magana, "yau ma iyayen ta basu zo ba? Dan sun mai damu mutanen banxa ko?
Wato basu san abinda ta aikata ba? Toh wallahi Baffa ya saketa kawai a wuce wurin domin wannan
masifar da me yayi kama? Yarinya sai kace aljana, ai ko matar mutuwa ce a rabu da ita, balle babu koda
ɗaya, zai rabu da ita tunda ya samu wacce zata iya rike mishi yaran shi meye amfanin zama da wacce ba
zata zame maka alkhairi ba, sabida a zauna lafiya yarinyar nan bata taɓa yarda sun yi fada da Darrah ba,
amma ita nata halin sai ita, dake mahaukaciya ce duk abinda tayi sai ta fada, gashi nan.
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
83
"Mun Amince"
Murmushi tayi tare da watsa wani irin ruwa a wani madubi, take ya fara wani irin yanayi yana hayaki
kamar kamar zai kawo musu abinda suke bukata sai kuma ya kauce, can wani irin girgiza madubin ya fara
kafin ya mike tarwatsewwa da sauri ta watsa mishi ruwan kallon Darrah tayi sannan ta ce mata.
"Ai na gaya mata cewa ita Yarinyar itace karshen zaman ki da shi,.a haka kawai ma yana zaune dake ne
dan zumunci, dan haka ki rabu da shi"
Wani irin kallo Darrah take mata tare da juyar da kanta tana faɗin.
Shafa wani madubi tayi sannan ta kalle ta, kafin ta cewa hajiya Rushidiyya.
"Yar ki tana bukatar tashin hankali, ku tafi idan na sami wata hanya zan isar muku" ta fada tare da nuna
musu madubin, tashi suka yi tare da komawa ta cikin madubin.
"Wallahi koda zan yi yawo tsirara ne sai na ga bayan Rumanah" ta fada tana ficewa a dakin al'amarin ta
tsoro yake bawa Uwarta domin bata saci haka daga gare ta ba.
Rai a jagule ta zauna tana kallon madubin gaban ta, wanda shima ta watsa mishi ruwan hannunta, a
hankali yake tafiya sai yayi kamar zai dauko wani abu sai yayi fari tas. Sannan yayi kamar zai tsage sai tayi
maza ta hakura.
....
Da wannan yanayin haushi rabata da danta me shan nono yasa tayi ta niman wanda zai mata aikin da
take so, shine ta gayawa Ƴaƴanta Jawaad, shi kuma ya haɗa ta da wasu shu'uman yan fashi. akan zasu
shiga estate din fashi sai su dauko Ruman, har da basu damar idan sun kamata su lalata rayuwarta yadda
ba zata moru ba sai su kashe ta.
Dake Allah na azzalumin sarki bane sai gashi ta gayawa Matar Dr Nu'aym, ita kuma Allah ya matse bakin
ta ya gayawa Dr Hayat domin ko mijin bata gayawa ba..
**
Nafada
Idan nace zan fadi yanayin rayuwar da nake ciki nayi karya, domin ta kowani fuska Dr Hayat ya gama min
kome ya kuma hanani yin kome, ranar da muka cika kwana huɗu a ranar ya shiga Gombe, har zuwa
lokacin babu wani labarin. Da yamma ya dawo ina kwance, Aslam yana kwance a jikina, ɗaukar shi yayi
sannan ya ce min.
"Domin cikin zai tab'a lafiyar shi domin zai iya cutar da shi ki rage kwantar dashi a cikin ki!"
Tashi nayi zaune ina kallon sh,.matsawa yayi ya sumbaci bakina, tare da kai hannun shi tsakanin
cinyoyina.
"Ina son wannan idanun. Da pink lips dinki nan. Ina son can wajen" ya kai hannun shi cikin pant dina.
"Yanzun babu hukuncin da zaku yiwa Darrah duk abinda tai ta ci banza."
"A'a bata ci banza ba, dazun an kamata ba wai karya nake miki ba. Labarin zata kashe shi har kamfanin
Layin ta muka kawai hukuma, Abba da Mahaifin ta sun tsaya sosai. Ana son a shigar da ita ga kotu ne."
Shiru nayi ban san me zance ba,.mika min wayata yayi sannan ya ce min.
"Suma yan fashin an kama su, zaki iya kiran kowa" a hankali na daura kaina a kirjin shi ina faɗin.
Na faɗa a hankali, sai kuma naji irin nauyi lokacin da na kalli Fareeha, mikewa nayi na kira Innah na
labarta mata kome, kai naga tashin hankali da ban taba gani ba ko ji ba.
"Matukar kika sake aka shigar da ita kotu wallahi ban yafe miki ba, baki ji kunyar Yaranta ba? Baki ji
tsoron wata rana zasu iya tuno miki abinda ya faru ba? Wallahi idan har nice na haife ki, ki janye idan
kuma adalci kike nima shi kenan jeki"
"Idan ba na ka ba waye zai miki haka? Idan da zaki bude kirjina ni daya nasan wahalar da nasha da
kishiya."
"Shi kenan Allah ya baki sa'a bari na tuna miki wani ni'imar da Allah yayi miki baki sani ba, lokacin da
take yakin karki shiga rayuwar su, Allah ya nufa mijinta zaki aura. Lokacin take kokarin ganin bayanki.
Allah ya wanke mijin ya baki, ashe haka bai ishe ki ba? Ashe haka bai wadatar ba? Idan kika ce sai kin
daure ta akan abinda ta miki toh kin rena ni'imar da Allah yayi miki, idan kika daureta gobe zata fito
kuma da burin fansa ki kyale ta, garin kokuwar ganin bayan ki Allah zai bi miki hakkin ki. Karki rama
sharri da sharri barta ki rama da alkhairi. Ai kinyi gaba na baya sai labari"
"Toh na yafe mata" na fada cikin matsanancin kuka, nasiha take min tare da nuna min rahamar da Allah
yayi min, anan take gaya min labarin cikin da taji ina dashi ta ce min.
"Amin kiyi ta addu'a Insha Allah Ubangijin zai baki sa'a akan kowa duk wanda ya nufe ki da sharri Allah
sai ya bi miki hakkin ki, Insha Allah shi zai kare ki."
"Amin Ya Allah".na fada tare da d'aga kaina ina shanye kuka na.
"Amin shikenan Innah ki gaida min su, Daren don Allah ki ce yazo ina son ganin shi"
"Toh amma kin san zai tafi bautar kasa ne, Insha Allah zai zo kiyi hakuri. Mijinki ma yana hakuri ne domin
zumunci, idan aga ya dauki wani mataki zasu sai da ya aure ki zai tozarta yar su, kiyi hakuri ana barin
halak dan kunya ne, idan baki hakura ba sai ki duba ya kawo miki yaranta karshen kiyayya kenan, kuma
tarbiyyar da kika basu dashi zaki rike su. Karki manta Allah yana son masu hakuri karki yarda wani ya
sauya miki rayuwa. Kiyi hakuri ina son ki zama mace mutum ce"
Daga haka ta kashe wayar, zama nayi a kasa na fashe da kuka me cin rai tare da matse jikina ina kuka
tare da jin kamar zuciyata zata faso daga kirjina, Zuwa yayi ya rungume ni ta baya, yana me jingina
kanshi a bayana ina jin saukar kwallar shi, wani irin tausayin kan mu naji, kukan Aslam naji a hankali na
mike tare da nufar waje, ɗaukar shi nayi tare da rungume shi ina kuka yana kuka na rasa me zan yi, shi ya
kawo min feeder din shi..ya amshi yaron tare da bashi madaran shi.
A daddafe na gama abincin rana karshe baki daya na had'a. Na nufi daki na kwanta, da ya gama rarrashin
Yaran suka kwanta, sannan ya biyo ni dakin, duk yadda yaso na sake jiki dashi na kasa,.Asalima sai
pretending nayi tare da niman hanyar juya mishi baya.
Har dare ya fita ya sayo mana nama, ban iya ci ba haka ya ajiye min nawa shi da Fareeha suka ci,
lokacin da yazo kwanciya nace mishi.
"Ok"
Haka muka kwanta, janye rigar jikina yayi tare shafo kirjina, a gefe guda ina ina jin hannun shi a kan
cikina, yana shafawa tare da shafa bayana zuwa cinyoyina, murza kirjina yake tare da kunsa hannun shi
cikin nawa.
"Kiyi hakuri! Babu yadda na iya ne, kuma girman zumunci zaki duba, idan nayi wani abu zai iya kawo
wani rabuwar kan a cikin ahalin mu, nasan Darrah ta zalunce ki, amma taci darajar Yaranta ki mata
hakuri, ba zata kuma cutar dake ba, ganin nan ba zan kuma barin wani ya cutar da ke ba, Insha Allah."
"Bata ci banza ba, a kaina ta miki kome yau gani a kasanki, sai yadda kika yi dani. Amma idan baki yafe
ba zan tsaya miki a kwato miki hakkin ki"
Kallon shi nake a hankali, kafin na kifa kaina a kirjin shi. A hankali naji yana matsa duk wani sasshi
na jikina, har na mika wuya, ya shiga tafiyar da rayuwa ta, yadda ya saba, har na kasa cewa kome, ina jin
shi ya fara kama can ya sake can har ya daidaita sahun shi, dan dole mika wuya muka raya daren duk da
bana jin dadin jikina, haka ya gama sannan ya daura da rarrashina. Saboda yadda nake jin ɓacin rai.
Haka yayi ta rrashina karshe ya dauke ni muka nufi ban daki wanka muka yi tun kafin mu dawo dakin
zazzaɓi ya rufe ni, karshe haka nayi ta kuka, har kusan asuba, kuka nake ban ji sauki ba, sai da yayi min
allura, sannan barci ya dauke ni, ban farka ba sai karfe tara na safe, dakyar na tashi nayi na nufi ban daki
nayi alola tare da gabatar da sallah, ina idarwa na shiga astagrullah har na samu wani barcin ya kuma
daukata, sai karfe biyu na kuma farkawa.
A hankali na tashi ina kallon yadda ya kwashe tas, na nufi ban daki nayi wanka tare da gyara ko ina
kamar bamu tab'a amfani da shi. Sannan na fito yana zaune tare da wata wandon kaftani brown sai rigar
shi milk colour, ya shigo da yaran shi, ya ajiye min su sannan ya fita. A hankali na dauki Aslam hawaye na
zuba min tare da jin wani irin abu a raina, tausayin su da son su yana dasuwa a raina, ina ji idan har da
nice haka ina ji ina gani za a rabani da Yarana, haka nan zan yi hakuri yanzun ba mamaki duk abinda take
domin Yaranta su dawo gare ta take ba dan haka wannan shima kamar rauni ce da idan aka ji maka ba
zaka tab'a warkewa ba. An ji mata ciwon da ba zai ciko da wuri ba, dan haka naji kamar wannan shine
mafarin ƙaddara ta, dan haka na fara kokarin saka kayana, lokacin ya shigo dakin tare da abincin na ya
ajiye min na gama saka kaya na nufi wurin abincin muka ci da yaran har dashi, bayan mun gama ci, na
wanke filet din na kai kitchen, sannan na juya na dawo dakina na gyara ko ina sannan muka lullube
kome.
Allah kadai yasan yadda nake ji, dan haka na nufi waje bayan na dauki hijab dina muka tafi, ya rufe
gidan Kafin muka bar garin sai da muka bi wani gida muka gaida matar sannan muka wuce gida.
.. ..
Mahaifin Darrah Alhaji Hamza idan ka gan shi zai baka tausaya amma karfin zuciya irin na shi yana faɗin.
"Koda yarinyar ta yafe ba zan yafe musu ba, ba zan iya yafe musu ba. Da ace wani abu ya sami Yarinyar
da cikin jikina waye yayi asara?"
"Babu asara duk abinda ya faru dama can rubutacciyar al'amari ce, Allah ya nufa haka zai faru"
"Kayi hakuri Hamza, duk abinda ya faru dama can Allah ya nufa zai faru" inji Mahaifin Ruman da aka
nemi su zo.
Suna cikin tattaunawa ne muka shigo falon, har da Yaran ina rike da Aslam shi kuma yana rike da
Fareeha, cikin farin cikin na kalli mahaifina, gaishe su muka yi sannan muka koma gefe.
Sai da Moddibo ya bude da addu'a sannan aka shiga tattaunawa akan abinda ja faru da kuma hukuncin
da na yanke, yadda suka ga nayi shiru mahaifinta ya ce min.
"Ki sake jiki Insha Allah zamu miki adalci." D'ago kai nayi na kalli mahaifina, sannan na sunkuyar da kaina
kasa, hawaye na zuba min nace mishi.
"A'a dole aka miki! Karki ce haka, kuma sai na hukunta mijinki"
"A'a wallahi babu hannun shi, kawai na yafe mata ne domin Allah da girman zumunci, sai kuma Yaran
nan ina jin kunyar su kalle ni su tambaye ni ta sanadina iyayen su suka rabu, wannan amsar me sauki ne
zan gaya musu gaskiya yadda zasu fahimta, amma abinda ba zan iya amsa musu ba su tambaye ni kece
sanadin mahaifiyar mu zuwa gidan Yari ba zan iya kallon su ba...
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
84
"Dan haka na yafe mata nima ina fatan Allah ya yafe min ya shirya ni tafarkin addinin Muslunci. Na yafe
mata nima ina fatan Allah ya yafe min nawa laifina, dan haka a kyale ta tunda nata min kome ba." Na
fada muryana rawa, su kansu iyayen Darrah da na Dr Hayat sai kunya ta kama su aka rasa wanda zai
magana.
"A'a ki bari a nima maki adalci" inji Babanta, murmushi nayi tare da cewa.
"Wani adalci kuma? Bayan na yafe? Tuntuni ya dace ayi haka, yanzun idan aka yi hakan zai zama wani
abu na daban, dan haka a barta ta na yafe mata" na fada tare da mikewa, zan bar falon.
"Ummu Rumanah!" Abbana ya kira suna na, komawa nayi na zauna. Shiru yayi sannan ya ce musu.
"Kuyi hakuri, amma zan tafi da ita gida. Tun tasowarta bata san farin ciki ko gata ba, abinda ta sani
damuwa da kunci. Idan na cigaba da kallon a haka, wata rana zamu rasata. Babu wanda zai kai mu
asararta, dan haka Hayatudeen mun gode da irin halaccin da ka mana mun gode" ya mike a hankali.
Zubawa Dr Hayat yayi a gaban Abbana ko ban kawo haka ba a raina wai zamu rabu ba, jiki na ne ya
dauki wani masifaffen rawa, kamar wacce aka watsa ruwan zafin, kallon Dr Hayat nake.
"Ka magance matsalar ka da Darrah sauran kuma zan duba ko zata zauna da kai amma bai zama dole ba,
domin itama 'Ya ce" kunshe kukan da yake taso min nayi ina jin wannan irin hukuncin, mahaifina ne bani
da ikon hana shi.
"Idan da itace tayi laifi da kaina zan hukuntatta,domin kar wani yayi irin nata, amma fahimtar zaman da
muke ana son a rufe mata baki ne kar tayi magana. A lokacin da irin wannan abin ya faru ana zab'an
Ya'yan gata ita kuma ba yar gata bace. Don Allah kuyi hakuri itace babba a cikin Yayana ban san yaushe
zata samu gata ba, shi yasa naji haka da zanyi kamar shine fa'ida, amma kuma tana da zabin zama da
mijin ta ko kuma tazo mu tafi"
Mikewa nayi a hankali na mike tare da ajiye musu Aslman sannan na wuce waje. Na nufi part din mu
na karasa had'a kayana, kuka nake kasa kasa. Domin kuwa nasan gata zai min amma dole nayi hakuri da
halin da zan fada na rashin mijina.
"Sabida itama 'Yace ta gamsu a ranta tana da wanda idan aka tab'ata zai yi hukunci, ba tsintarciyyar
mage nace" ya fada bayan ya mike murmushi yayi tare da cewa.
"Kuyi hakuri" sannan ya saka kai ya fita, wann abin yayi mugun gigita Hayat kuma gefe guda babu wanda
yaga laifin shi idan sun fahimci al'amarin kamar dolantawa Rumanah suka yi dan ta yafe mishi, dan haka
basu da laifin shi ba sam.
Yana fita waje ya tsaya tare da jiran na fito, koda na fito ban kalli inda Hayat yake ba, Asalima mai da
hankali na nayi wurin Motar Abba na, na shiga muka bar gidan. Dr Hayat yana kallon muka bar gidan bai
iya motsi ba.
"Kiyi hakuri, idan na bar su basu san darajar ki ba, sun yi abubuwan da ya dace ace an miki kwaratar miki
hakkin ki, amma basu yi ba sai ma rufewa aka yi mahaifiyar ki tasan kome amma tayi shiru sabida kar
auren ki ya lalace, zaman zawarci ba aibu bane domin kana cikin gatan ka, sannan babu wanda zai tab'a
ki mu zuba mishi ido ko waye shi, abu na farko kina bukatar sanin Darajar kan ki"
Yadda yayi maganar sai da jikina yayi sanyi domin maganar gaskiya yanci yake nima min, dan haka na
lumshe idanuna, ina jin shi har muka kusan fitar gombe, ban da nasiha babu abinda yake min har muka
kusan shiga Yola duk da tafiyar dare ce, sai dai kuma yayi alƙawarin ba zai kwana a ko ina ba sai a Yola
karfe goma da rabi muka isa gidan su Hamma Babangida, anan muka baje a dakin Mama dake Fannah
yazo muna shiga hira, jikina yana ciwo haka take ta tausa min tace min.
"Hm" na ce mata, ina wasa da wayata Whatsp na bude ina kallon Dr Hayat da yake rubutun ban hakuri a
status din shi.
*Sometimes it takes sadness to know happiness, noise to appreciate silence and absence to value
presence.*
Tunda na ga wannan sakon sai na kasa nutsuwa kwalla na cika min idanuna, sharewa nayi dan kar ya
fahimci halin da nake ciki, dakyar barci ya dauke ni, domin kasa barci nayi ina ta juyi,.har na fara barci
kamar an razane ni na farka,.a hankali na nufi ban daki nayi alola sannan na fito na fara gabatar da sallah
nafillah. Ba wani dogon lokaci bane amma dai kuma nayi addu'a sosai tare da niman zabin Ubangijin. Na
fahimci rayuwa a gidan miji Akwai kalubale kala kala, akwai gundarin jarabawar Rayuwa, mata dubu
nawa kishiyoyi suka kashe?
Mata nawa kishiyoyi suka nakasa? Mata nawa kishiyoyi suka haukatar? Kuma iyayen su na raye, wasu
sukan yi kokarin binciken halin da suke ciki, a sanina akwai matar da kishiya ta haukata ta, kuma ta
kowani bangaren ba a ɗauki wani mataki ba, kuma suna raye, abinda na sani kawai kowani mutum da
zanen ƙaddarar shi. Nayi kokarin ganin na danne zuciyata amma abin ya ci tura, sannan na dauke kaina
ban ji sauƙin abin ba, haka yana kara d'aga min hankali. Shi yasa na yanke hukuncin mika alamarina ga
Ubangiji. Domin nasan shi masanin fili ne da boye.
**
Gombe.
Saka yaran yayi a gaba yana kallon su, domin ya rantse da Allah ba zai maidawa Uwar su ba, ya
gwammace ya saka su a gaba, sai da ya samu suka yi barci sannan ya samu kan shi, tare da jin kamar ya
kwashe yaran shi Ya bar Najeriya Amma kuma idan ya tuna haka ba wani wani idea bane sai yaji baki
daya kome na shi ya tsaya cak. Washi gari da safe ya rufe kofar shi yana ji ana bugawa yaki budewa,
kuma bawai dan yana jin a ranshi kar ya kula su bane a'a, kawai halin da suka tsinci kan su ne, ai idan da
adalci shi ya kamata ya hukunta Darrah wannan hukuncin baa mata kome ba, amma yanzun da aka raba
shi da ita da karfin tsiya ya fahimci halin da take ciki, yarinyar tayi hakuri koda wasa bata taɓa gayawa
kowa halin da take ciki ba, kuma zai yi wuya tace maka ga abinda aka mata sai da Darrah ta kure ta, har
yau zuciyarta na da taushi da sanin ya kamata, kamilar mace ce da ta san me ke damun ta, tasan kan ta
da darajar wanda yake tare da ita, har yanzun ba zai zaro laifin ta guda daya da tai mishi. Kuma har
yanzun da Baban ta ya dauke ta, bai ga mace da tasan me ake kira da hakuri ba, domin bai san me zai ce
bayan haka? Babu ta fita hakkin shi. Haka ya cigaba da karanta wasikar jaki har lokacin da yaga sakon
Darrah na nuna farin cikinta da sake da aka yi tana me cewa.
*Yawwa bakin rai bakin fama! Yanzu zamu cigaba daga inda muka tsaya*
_Yanzun kan da alamu ba damu zaki yi yakin ba domin Rundunar Allah yana tare da damu ki je duk inda
zaki zasu gaya miki Allah yana tare da mu, domin muna cikin kariyar shi kiyi a hankali domin kin kusan
shiga inda ba zaki fita ba wallahi azim_
Ya fada mata tare da kashe datar shi yana jin meye ya haɗa shi da Darrah take bin shi da sharri haka?
Tabbas yana gab da makata a kotu domin iskancin ta ya fara kona mishi ruwan kai ina dalili zata saka shi
a gaba da fitina. Wallahi zai yi maganin ta. Dan haka ya zuba ido yana jiran abinda zata yi.
Washi gari muka wuce Mubi tunda dama ba zaman Yola nazo yi ba. Falisat har da ciki a raina nace rabo
kenan, gashi itama da cikinta lokacin da muka hadu da su sa safe zolayar juna muka yi da aminin Aljani
shi kuma ya ce min.
"Matar dodon aljanu" haka muka zolayi juna muka wuce gida, a hanya Abba ya kalle ni sannan yace
min.
"Hajiya Hadiza zata zo wata sati kina da zaɓi idan kina so ki bita idan kuma kina bukata zaki iya zama a
nan babu wani wanda zai takura miki."
"Duk abinda ka zab'a min ina so kuma zan yi na'am da shi koma meye ina maraba da shi"
"Allah yayi miki albarka, nasan ran mahaifiyar ki ba zai so haka ba, idan mika bi nata ba zata barki ki
samu yanci ba, amma idan kika yi shiru baki ce kome ba zata fahimci kina shanye wasu abubuwan domin
ki kare martabar auren ki" kallon shi nayi kafin nace mishi.
"Wani adalci kika rasa? Tunda kika yi magana akan adalci na fahimci son kai a zaman mu, kuma an sun
rufe miki baki tare da goyon bayan mijinki da mahaifiyar ki"
"Nevermind" ya fada min, karfe sha daya muka isa, na gaji sosai, sai da na gama yatsina fuska nayi Kafin
na nufi waje dakyar ina jin mara na yana daure min, ina shiga cikin gidan ban daki na shiga na kama
ruwa, sannan na wuce dakin Yadiko na zube dan tunda na shigo ban ga Innata ba.
"Yanzun da karamin cikin ya kwaso ki? Allah mun gode maka" daga haka ta fito ta zuba min abinci, ni da
ban cika cikina da abinci kamar bani ba.
"Kai Yadiko!" Na fada a kunyace ina me juyar da kaina, gefe tare da tura baki, sai da na gaji da yadda
take kaunar mitar na nufi dakin Innah, ina zama tana shigowa gidan, gaba ne ya fadi na zubawa kofar
ido, tare da karanta duk addu'ar da yake bakina, tana shigowa muka yi ido biyu da ita, narke fuska nayi
tare da langwabe kai nayi tare da mararaicewa.
"Me zan yi muku? Allah ya taimake ku" ta fada tare da wucewa dakinta, wato salon da Innah ta dauka
shine bata damu Ni ba, amma ina jin suna waya da Dr Hayat.
B'ata rai nayi ina kallon ta, babu laifi ina samun kulawa daga wurin Yadiko da sauran mutanen gidan
amma Innah dafani take, tare da share ni,.har dare babu abinda ya shiga tsakanin mu. Da ita kawai na
saka ta a gaba da fitina, taki kula ni ai kuwa na shiga kama cikina tare da cewa.
Aikuwa ta rikice ganin yadda naje kuka tare da rike cikina,.ina juyar da kaina,
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
85
"Idan wani abu ya samu cikin jikin ta, ai ga irin abinda nake gaya miki baki jin magana wallahi yanzu ina
ke miki ciwo" sake matsar kwalla nayi tare da kallonta nace mata.
"Ke tafi can! Ina ke miki ciwo?" Ta kuma tambaya, kuka na saka mata tare da rike cikina.
Babu shiri ta fita tare da kiran Abban mu, suka zo a tare da Yadiko dan tana dakin shi, duk yadda suka so
na motsa naki fir, karshe sai da suka nimo wata Nurse,ina jin Abba sama sama yake waya da Dr Hayat.
Wanda tun da aka ce mishi bani da lafiya cikin yana ciwo ya kasa barci. Duk da dama babu ciwon kome a
jikina kawai attention din mahaifiyata nake bukata, amma sai da nurse din tayi min allura, bayan sun yi
magana da Dr Hayat, ya gaya mata Irin abubuwan da zata min amfanin dashi sabida ina da sugar, har
suka gama wayar sannan ta fita can sai gata da kayan da ya lissafa mata dama tasan aikinta dan haka
babu bata lokaci ta fara aikinta tare da bani dukkan kulawar da ta dace, kafin na samu barci.
Ni kaina nasan daga wasa ne sai gashi al'amarin ya zame min babba,daga na janyo hankalin Innar mu
gare ni, sai gashi nan na kare da ciwon gaske, yadda Innar mu ta ga rana haka ta ga dare, domin dai baki
daya ta gaza saka hakarkarin ta a kasa har wurin asuba, tana can tana gayawa Allah kukan ta, da
matsalar yarta da sauran Yaran al'ummar musulmi baki ɗaya. Kafin ta juya ta kalle ni yadda nake barci,
nayi kyau tare da ajiye jiki, gashi dai ba wani abu bane sai da taji a ranta tabbas kwanciyar hankali wani
abu ne domin duk wanda ya ga Ruman sai ya jinjina yadda tasha wahalar rayuwa, yau gata gwanin ban
sha'awa, kowa sai hirar ta yake tare da jin Ina Yar shi ce a wurin da take.
Gombe
Allah kadai yasan yadda ya kwanan, ji yake kamar kafin gobe kome zai faru, yana fara barci zai firgita ya
tashi sai da ya yayi wanka tare da alola ya shiga gabatar da sallah nafillah, kamaar ba zai bari ba, sannan
ya dakatar da kyar bayan ya zauna yayi dogon addu'a, sannan ya kwanta a wurin yana sauke ajiyar
zuciya, wani irin. tausayin kan shi ne ya kama shi ba iya shi ba hatta Ruman itama tausayinta yake, duk
abinda ya faru yasan duk laifin shi ne amma ya zai yi? Duk abinda zai dauka na matakin abinda Darrah
tayi mata, yaci ace ya dauka amma ya kasa sai daga baya ya shiga burgar karya bayan yasan cewa sune
basu da gaskiya, abin mamaki haka yarinyar take zama ta zagi iyayen shi bai taba cewa bari ya hukunta
ta ba, bayan yasan babu asirin da yayi mishi kawai son kai ne irin nasu, babu abinda ya kuma bashi
mamaki kamar yadda ta rena Ummn mu tunda har magana tayi da Mahaifin ta amma yarinyar nan sai da
ta illata Rumanah da wani zai gaya mishi sun nuna son kai sai ya iya ƙaryata mutum gashi ba fada ba zagi
mahaifinta ya dauke cak, wannan abu da me yayi kama? Bai taba sanin haka abin yake ba a rabaka da
abinda kake so ji yake kamar an cire zuciyar shi daga kirjin shi. Haka ya kwana, asuban fari yayiwa yaran
shi wanka ya dafa abinci ya zuba a cikin lunch box, sai Wani flask ya zuba madaran Aslam sannan ya
dauki kayan su ya zuba a cikin Motar domin baya jin zai kuma dawo da su gombe, suka nufi Yola bai gaya
musu ba, a hanya yayi Sallah asuba a wani masallacin gidan mai, sannan ya bawa motar wuta.
Karfe tara yayi musu a cikin Yola, bai wani tsaya ba,.karfe sha biyu saura suka isa Mubi, a hankali ya
dauki Aslam yana rike da hannun Fareeha wacce take rungume da tap dinta, har suka shiga falon Alhaji
Babba, mikewa yayi yana faɗin.
"Barka da zuwa mutanen gombe, sannun ku da zuwa, a'a Yarana sannun ku da hanya." Ya mika hannu ya
amshi Fareeha da take ta raba idanun ta, murmushi yayi sannan yace.
"Alhamdulillahi"
Dake yaran gidan basu nan sun tafi makarantar boko, bayan sun gaisa ya mike tare da cewa.
"A'a Barka da zuwa kawo min mijina bana ta kishiya, waye zai yi da mace kamar tsada, bani wanda zai
kai ni maka duk sati"
Wani irin nutsuwa ya samu, ya mika mata Aslam, sannan ya fara shiga falon ta suka gaisa sannan ta
jajjanta mishi halin da Rumanah take ciki, kafin ta mike ta ajiye mishi ruwa, ya gaza tab'a shi asalima ko
kallon ruwan bai yi ba.
Aikuwa ta amshi yaran ta shiga kulawa dasu, dake sun rasa dumin uwar su, duk wanda zai kyautata
musu toh kamar uwar su yake musu, dan haka, Yadiko ta basu abinci suka ci ta wanke musu bakin su,.
Aslman kan sai da ta sauya mishi pampas. Sannan ta goye shi. Ita kuma Fareeha ta kwanta .
...
Ina kwance a dakin Innah tana can wutar dakinta, duk da ina jin muryan kamar nashi ne amma ban yarda
ba haka na kuma kwanciya idanuna a lumshe, ban bude ba har sai da naji sallamar shi. Anya shine? Me
zai kawo shi? Gyara kwanciyata nayi domin nasan kunne na ne,.yake dauko min muryan shi, daga ni sai
rigar barci me tsantsi maroon, gaban rigar akwai net wanda ya bayyana kirjina sosai, hannun rigar kuwa
siririya ce. Ina jin lokacin da suke gaisawa da Innah. Dan haka na lumshe idanuna sosai naki budewa,
domin gizon tayi yawa.
..
"Ikon Allah kai ne a hanya ya Yaran suke ka bar su a gida ne?" Innah ta tambaye shi,
"A'a nauyi nane da ya rataya a wuyata shi yasa na tawo da kaina, naga halin da take ciki"
Wani irin sa'a yarta tayi ne haka na samun mijin da ya damu da ita, dan hakan tayi murmushi kafin tace
Mishi.
"Tana dakin ta" ta mike tare da barin falon. Yafi minti goma yana zaune kafin ya mike tare da nufar kofar
dakin. Ya d'aga labule yana kallon ta, tayi luff a saman pillow ga gashin kanta ya bazu sosai. A hankali ya
taka a har cikin Dakin.
.. kamshin turaren shi na shaka, da sauri na kuma lumshe idanuna, tare da jin kamar shi din ne a tare
dani, gudun kar na bude idanuna naga bashi bane yasa ni k'amk'ame bargon da nake kwance dashi. A
hankali ya tako har cikin Dakin ya zauna a bakin gadon,.duk ina jin shi. Bargon jikina ya janye tare da
zuwa jikina idanu, hannun shi ya kai saman marana, ya tab'a tare da jin dumi normal, sake matsa kirjina
yayi tare da kallon yadda na dan ciji lips dina, hannun shi ya kai lap dina yana shafawa a hankali tare da
jan pant din jikina. Kwalla ne ya cika min idanu, har ya fara tsiyayya , janye rigar jikina yayi sama, tare da
kallon yadda nake kuka kasa kasa.
Maida min rigar yayi sannan ya mike tare da dubo min babban hijab dina sannan ya ce min.
Tura baki nayi domin babu wani inda yake min ciwo, amma haka na tashi tare da nufar inda hijab dina
yake na saka har kasa, muka fito a bakin kofa muka hadu da Innah da takewa Abba bayanin zuwan shi.
Cikin girmamawa ya gaida Abba sannan ya ce mishi.
"Bari na kai ta asibiti, dan dama tana da sugar. Shima yana zubda karamin ciki."
"Nagode" ya fada tare da yin hanyar waje yana fadar sai mun dawo.
"Allah Ya tsare."
"Amin Ya Allah" ya fada, lokacin da muka isa falon Alhaji Babba ya ce.
Tura mishi baki nayi tare da barin falon abuna,. A jikin motar shi ya same ni, ina tsaye. Bude motar yayi
na shiga, sannan ya tadda muka bar unguwar mu. Masaukin shi ya kai ni, tare da kallon yadda nake cika
da batsewa.
"Ka mai dani gida bana son haka" na fada kamar zan yi kuka"
"Muje naga lafiyar ki "ya fada babu wasa a fuskar shi. A hankali na fito daga motar shima ya fito muka
nufi cikin gidan, sai da ya shiga dakin tare da nufar ban daki yayi wanka da alola, fitowa yayi daure da
towel, kayan shi ya dauka a cikin kakar da ya shigo dashi ya shimfida abin sallah ya fara gabatar da sallah,
har ya idar, nima alolan nayi nazo na gabatar da sallah,.ina idarwa ya mikar dani, tare da zare hijabi na. .
yace min.
"Kwanta mu gani"
Babu musu na kwanta, ya shiga duba lafiyata, sai da ya gama, sannan naji hannun shi a tsakanin
cinyoyina, matse kafata nayi tare da cewa.
"Don Allah"
"I miss you badly! Bani da wata mace bayan ke idan ban nime hakkina ba me kike so nayi? Amma tunda
ina takura ki ne ba damuwa."
Lumshe idanuna sosai nayi tare da sake hannun shi, a hankali yake bin jikina da wani azazzaben
soyayyar shi, wanda ni kaina nasan da haka, juyar dani yayi kirjina yana gogan nashi,.wani irin zirrrr yake
ji a jikin shi kamar zai dauke wuta, ya rasa ta inda zai fara, zunzurutun ya dauke fire, a hankali ya raba
tsakanin mu ta hanyar sauya min kwanciyata, sabida mara na,.juyar dani yayi tare da tafiya wata duniya
na daban me cike da farin ciki da nutsuwa, shi kan bai san me zai ce ba, amma maganar gaskiya zata
kashe shi da lafiyarta.
Haka ya dauki nauyin kome har aka gama sannan ya juyar da ita, tana sauke numfashi. Shafa bayan ta
yayi tare da cewa.
"Sweetness Nagode"
"Don Allah ka mai dani gida" na fada ina kuka domin na gaji, bayana har ciwo yake min.
"Ban daki muka tafi,.tare da wanka sannan muka fito, kallona yake kafin ya ce min.
"Lafiyar ki lau, domin ban ji wani ciwo a jikin ki ba, kin yi mafarki ne?"
"A'a Innah ce take fushi dani shine nace bari nayi pretending bani da lafiya."
Sake baki yayi yana kallon ta. Kafin ya girgiza kai ya ce mata.
Tura baki nayi tare da hararan shi, na zauna ina niman kwakulo kuka, murmushi yayi sannan ya ce min.
"Shi kenan"
Mun jima a gidan Kafin muka nufi asibitin, tun a hanya yake kallona, kafin ya ce min.
"Zan bar miki Yaran ki, zan fi samun nutsuwa idan suna tare dake"
"Ummin tana aiki bata da cikakken lokacin kanta balle na yara da tayi ritaya ne da sauki."
"Amma kuma toh bari na gani, babu damuwa zan rike su, amma bana son mahaifiyar su ta san haka ne
ya taba rayuwar mu"
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
"Ina son ki! Hayatu yana son ki, kiyi hakuri da abinda ya faru kin ji"murmushi nayi domin tausayi yake
bani, dauke kai nayi tare da kallon gefe na, hannuna na kai da niyyar kai kan hannun shi kawai, sai gashi
hannuna ya tabu kayan wutar shi.
"Zaki watsa mu a hanya" da sauri na kalle shi naga abinda nake shirin yi, ban san lokacin da na dauke
hannuna ina dariya ba, asibiti muka nufa. A nan aka duba lafiyar cikin wanda a bakin shi naji watanni
cikin wata biyu da sati Uku, tab'e bakina nayi tare da dauke kai har muka fito, zolayana yake ina dauke
kai.
Sai da yayi mana sayayyar abin bukata sannan ya dawo dani, tun a bakin kofa nake cewa.
"Yadiko fatena"
"Yawwa kin ga kafin ki haifa min kishiya tazo makauniya." Inji Yadiko,.
Tura baki nayi tare da hararan shi da yake murmushi dan na kula bakin shi motsi yaƙe.
Kura min idanu yayi tare da riko hannuna,.yana kallon kwayar idanu.
"Waye boye a Inuwarta?" Lumshe idanuna nayi hawaye ya shiga zuba min. Wani irin duhu na gani ya
mamayen idanuna daga nan kuma ban kuma sanin meke faruwa ba.
"Waye boye a Inuwarta?" Lumshe idanun tayi kafin ta bude shi sun yi wani irin fari da ratsin ja,
murmushi taya tana cewa.
"Babu alkawarin a tsakanina da Jinnu idan zaki fita ki fita idan kika sake wani abu ya samu cikin jikinki ta
zamu samu matsala dake!" Ya fada mata tare da kallon kwayar idanu ta.
"Hayatudeen baka san tsoro ba a sanina da kai, ya aka yi yanzu km kake tsoron rasa abin cikin
Ruman?"
Zuba mata idanu yayi tare da gyada kan shi, "ok me kika nufi?" Ya tambaye ta,
"Watanni nawa ne rabon ta da Safdar? Yaushe zai dawo? Ta ina zai dawo? Tabbas rayuwar mu tana cikin
tsaka me wuya, dan haka dama ce ka samu ko ya dawo bai dawo gare ta ba, ko kuma ya dawo ya azabtar
da ruhin kowa, kayi ta gudu domin kuwa ba tsayawa zan yi ba, karka mance akwai ruhin da yake dakon
ku! Ku hanzarta zuwa gare ta, domin ita ce wacce zata dakatar da kome da ta gazawar ta Ruman zata
tsaya."
"Ka bincika mahaifiyar ka da Mahaifiyar Babangida? Sun karbi alƙawari abisa kafadar ahalin ku, kuma har
yau baku cika alƙawari ba . Domin tabbatar da kare martabar da rayuwar wacce ta baku nata domin
naku ya cigaba, ita ɗaya ce ta barrata daga shirka da majusanci, duk da karfin da Allah yayi mata na
baiwa haka ta gujewa ahalin ta domin samun damar kulawa da addinin Musulunci. Koda Safdar zai
dawo toh ba mamaki yunkurin shi na ya cimma Rumanah ne, amma matukar zaku cika alkawarin da kuka
dauka Allah zai bata nazo ne domin tuna muku kuna da isasshen lokacin da zaku fara niman ta, kofata a
bude take domin taimakawa, sai dai ina baka hakuri domin idan baka cikin inuwar Ruman makiya zasu
farmake ta, idan kana tare da ita babu mahalukin da zai tab'a kofa kasar da ta taka.. shi yasa rikidadiyar
kaddaran ku ya taru a wuri guda ya haifar da Ɗa me idanu. Na barku lafiya"
"Dakata! Idan bamu samu nimo ta na me zai faru?" Murmushi taya tare da riko hannun shi, ta saka a
kirjin Rumanah, koda na fita bai zama dole ta iya sarrafa sassar jikin ta ba, idan kuma ya sarrafa toh ana
gab da cimma, rasa wani sashi nata shi zai bada damar bincike inda Shalle take." Daga haka tayi yunkurin
tafiya ya kuma dakatar da ita.
Murmushi tayi sannan ta lumshe idanun ta, hawaye suka zuba tace.
"Kyakkyawar tarayya me haifar da babbar al'amari me daraja, idan har gwanye masu baiwa na
musamman zasu alakanatu na daban Allah yana basu abinda zai zame musu alkhairi ne, dan haka shi din
yana cikin kariyar Ubangiji ne domin Uwar shi mutuniyar kirki ne tun kafin ta same shi take mishi addu'a,
da ta fahimci ta same shi bata daina ba, dan haka itace zaka za tsaya domin rayuwarta koda yaushe
shirye suke domin kaita kasa, zan tafi" ta fada bayan ta shafa cikin jikinta. Komawa da baya Ruman tayi
ta kwanta idanun ta ba zubda hawayen jini.
Rungume yayi tare da ɗaukar ta zuwa Falon Innah, yayi ta kokarin ya taimaka mata ta farfaɗo, koda na
farka zuba mishi ido nayi tare da cewa.
"Babu kome" ya mike tare da fita ya saka yadiko ta bashi ganyen magarya da lalle, yana kawowa ya shiga
addu'a yana tofawa a cikin ruwan da ya ajiye a gaban shi yana gamawa ya mika min tare da bani n sha,
sannan ya shafe min jikina, kallon shi nayi na wani lokaci kafin na ce mishi.
"Meke faruwa?"
"Gefen kaina yana min ciwo," na safe wurin tare da lumshe idanuna, hawaye na zuba min,.sai da nayi
kuka sosai sannan na koma na kwanta.
Baki daya bashi da wata nutsuwa, dan haka ya kira Ummin shi ya tambaye ta, meke faruwa nan ta
mishi bayani tare da nuna rashin jin dadinta na d'ago abin kuma tasan Ruman zai shafa.
**
Darrah.
Ita da mahaifiyar ta, zaune suke a gaban matar tana murmurmushin mutunta wanda ya ke cike da
miyagun sharri ta kalle su sannan tace musu.
"Hayatudeen ya jima yana mana barna dan haka bukatar ki na rama abinda suka miki zai tabbatar,
amma dole sai kin ciro wadanda ya kame tare da saka su zaman wuri ɗaya, bamu da lokacin da zamu yi
aikin domin yawan su shi zai basu damar fitar da shugaban su da yake daure ke zaki bude su, su kuma
zasu kasance masu biyayya a gare ki, zasu jagorance ki har zuwa inda shugaban su yake, amma dole sai
kin cire tsoro da fargaba, domin ta wannan hanyar zaki rama abinda Rumanah ta miki na rabaki da
mijinki!"
Tsuru tsuru suka yi aka rasa wanda zai magana, domin basu fahimci al'amarin da ake shirin jefa rayuwar
Darrah cikin shi ba.
"Ban fahimci abinda kike nufi ba?" Ta tambaye ta a karo na farko da tunda suka zauna a gaban ta, basu
da wata nutsuwa ko hanyar da zasu iya kawo wani tambaya ko zance abinda ta gaya musu shine nasu,
sabida yarda da kuma Imanin su ya rataya ne akan ta kai tsabar sun yi ammana da ita basu kwakwaran
motsi domin gani suke kamar idan suka yi wani abu zai sa ya fadawa kan su,.shi yasa suka bada yardan
su. Da zata fasa kara suma ƙarar zasu fasa, kai zunzurutun yadda suka yi Imani da ita ko fadawa wuta
tayi zasu biya domin niman rayuwa da kuma burin duniya.
Kallon su tayi kafin ta sake murmushi ta nuna madubin gaban ta, bayan tayi karanta alkaluman
tsafi,.ta kalli madubin, Safdar ne zaune kafar shi da hannun shi zuwa wuyar shi wasu sarkokin karfe ne da
tsafi suke wuyar shi, da sassa na jikin shi babu halin yayi motsi me kwari, domin kaifin karafunar har cikin
ruhin shi suka cakkewa.
"Shine zaki fitar na same shi ne bayan na ce ku tafi madubin tsafina ya hasasho min shi,ana da yake
zaune saura wasu watanni ya fita, a yanzun haka zuciyar shi tana cikin kunci da tsaka me wuya, nan
alkawarin yake tare da cin alwashin duk wanda ya bude shi zai mishi biyayya tare da cika mishi burin shi,
duk wanda ya kubutar dashi zai mishi lamani na sarrafa shi yadda yake so. Dama daya tak yake nima ya
dauki fansar shi akan kishiyar ki. ya kira gani na barshi ne ko kuma ya?"
Wani irin tsoro da tashin hankali ya bayyana a fuskar Uwar Darrah ta rasa ya zata, dan haka ta cewa
matar.
"Kiyi hakuri zamu yi nazari" ta kamo hannun Darrah zasu tafi ta zare hannunta tare da gyara zama.
"Eh wannan alkawarina ne, kumq ba zan bari su cutar dake ba, ga wannan zoben zai kare ki daga fushin
su"
"Na amince kuma zan baki mamaki" gyada kai matar tayi tare da bata zoben da zai zame mata kariya.
**
Wacece Shalle?
Tun a farkon labarin ya dace me karatu ya tuna da matar da ta bada karfin ta domin Hayatudeen da
Ruman su rayu dan su dauke ta daga duniyar da take. Me karatu ya biyo domin jin wacece Shalle...
Ethiopia
Adare dawa.
State ne na kasar Ethiopia, gari me ɗauke da al'umma miliyan biyu da wani abu. A turance ana kiran
garin destination place. Wurin ya kasance tun bayan bayyanar Annabi isah. Domin wasu daga cikin
rukakkun Malaman Christianity sun dauki wurin a matsayin wuri na musamman har sun ware kan su
domin bauta a wurin.
Inda suke mishi lakabi da Yankin sufaye, mu dama Muslunci yayi mana magana akan waliyayye, da
kuma sufaye, bayan Annabi akwai asahba! Akwai tabi'ai, akwai tabi'unan tabi'ai, har a cikin su ake saka
ran akwai Uwaisul Qarni, wanda Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallama ya cewa Sayyiduna Umar
Allah ya kara yarda da shi ya ce mishi.
("Ya Umar bana baka labarin Uwaisul Qarni ba? Shine mutumin da idan ya d'aga hannu ya roki Allah zai
biya mishi bukatar shi. Idan har kuka hadu dashi kace ya roka maka Allah ya gafarta maka, malaman
tarihin musulunci sun tabbatar cewa har sayyiduna Umar ya koma ga Allah yayi dakon jiran Uwaisul
Qarni, domin a duk lokacin da yaga baki sun shigo Madinah sai ya tambaye su, daga Sham kuke waye
Uwaisul Qarni? )
Toh wadannan mutanen sun kasance masu ƙarfin ilimin na bala'in tashin hankali, mutane ne da suka yi
imani da ilimin su tare da aikin banza da shi, tasirin ilimin su shine, idan da zaka zo gaban su da bayanin
ka, matukar zasu lumshe idanun su, tare da jan wannan igiyar Cross din hannun su tabbas zasu gaya
maka gaskiyar abinda suka gani. Sabida Allah ya basu baiwa na ilimin wanda sabida haka dayawan
malaman Musulunci suka takaita ilimin tauhidin, domin duk wanda Allah yayi mishi baiwa ya san Ilimin
Tauhidi idan ba ayi a hankali ba toh suna iya tab'ewa ta hanyar sanin ilimin gaibu.
Kuma babu sihiri ko aiki da Jinnu, tsabar zurfaffa ilimin tauhidin ne, toh haka mutanen suka suka
kasance, sufaye basu auri, basu ajiye mace matukar kana basufayi baka isa ka ajiye mace ba,.idan kuma
kana son ajiye mace toh sun yi imanin cewa sai zaka bar sufanci kuma abinda zaka haifa walo mace walo
namiji toh dole ne ka sadaukar da shi ga sufaye, ya zama kamar yadda Nana Maryama aka sadaukar da
ita ga masallacin da yahudawa suka kwace.
Wannan yanayin ya kasance a cikin al'amarin da wasu suka ki yarda da sufanci Asalima sai suna fara
gudu daga yankin, suna amsar musulunci, a hankali sai Yaran da iyayen su, suka yi sufanci sun ki amsar
shi, a hankali ya zama wadanda basu da alaka da sufanci sune suka fara rike abun, kafin wani lokaci
marayu sun karbi sufanci.
Abraham Jona shi ma Maraya ne, matar da take rike gashi irin sister din nan ne na church, kuma tayi
iyakacin kokarinta domin kar ya kasance basufi, amma sam yaki fahimta.
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
87
A hankali tayi ta nuna mishi kuskuren da zai aikata, amma yaki fahimtar haka. Abinda ya hango a
kaddaran shi. Bai zama dole ya amshi sufanci har karshen rayuwarsa ba, amma ya dage, wani karin abin
mamaki da sufaye suke da su, shine suna da baiwar ilimin taurari, tun lokacin da ta dauko Abraham Jona
a gidan marayu da yake church din ta fahimci yana tare da wata baiwa na musamman.
A hankali ta shiga kai shi wurin manyan sufaye da malaman su, suka shiga duba shi, lokacin da ta kai shi
gidan wani babban su, ya duba shi a hankali,sannan ya ce mata.
Gyara zama tai sannan ta labarta mishi kome akan shi, gyada mata kai yayi sannan ya ce mata.
"Idan kika kai shi wani wurin kashe shi za ayi a barshi a cikin majami'an mu domin ya zama kariya a
rayuwar shi, a kwai duhun da yake bibiyae rayuwar shi, matukar aka ce za a sake da rayuwar shi zamu
rasa shi."
"Nagode Babban malami kuma zamu kare rayuwar shi da ikon Yesu Almasihu me citon ruhin mu, amma
Babban malami meye yake faruwa da shi?"
"Juyayyen ƙaddara mara mafari ce ta fada kan shi, kaddararren al'amari mara dadi ya jibanci al'amarin
shi, idan zan gaya miki shi din mijin wata halitta ce, kasancewar haka abu ne me muni yasa nace ya
zauna a anan, domin idan kika kai shi wani wurin zasu kona shi, akwai aljanar da take bibiyar shi, shi din
ba Maraya bane ta dauke shine daga tushensa domin biyan buƙatar kan ta.
Ya kai kimanin ƙarni bakwai tana bibiyar ahaiin shi domin fatar samun wani daga cikin zuri'arsa da
suka tab'a soyayya amma iyayenta suka raba tsakanin su, sai gashi Allah ya kawo me kma da wancan din
shine wannan, duk macen da ta kuskura ta kalle shi da suna sha'awa mutuwa zata yi domin babu me iya
dakatar da al'amarin su, amma matukar yana nan babu abinda zata mishi!"
"Kai wannan duniyar cike yake da miyagun halaye, Yesu Almasihu ya cece mu" ta fada tare da barin
wurin babban malamin, ta kai shi wurin yara yan uwan shi.
Yaji dadi sosai tare da bata wasu kaya ta bashi, duk da bata so sufanci ya zamewa kaddaran yaron kara
tsaye ba, amma kuma idan har a sufanci zai waraka gwara yayi domin ta nan ne rayuwar shi zata tsira,
matukar zai rayu cikin salama wallahi gwara ya zauna ana wurin domin ita ba zata iya kare shi ba, bayan
fitar ta, wata kyakkyawar mace ya bayyana gaban babban malami. Tsaye take a gaban shi amma tana
sama.
"Babban malami, meye matsalar ka da kawo Abraham Jona nan? Bana son fitina ka mai dashi wurin
Uwar rikon shi, zan nisance shi" murmushi yayi sannan ya ce mata.
"Ni na tsorata? A'a sai an jima" ya fada har zata bace tace Mishi.
"Ina tare da shi har karshen rayuwarsa" sannan ta b'ace z wannan abin ya kuma sakawa babban malami
ya saka ido akan Abraham.
Bayan shekara goma sha biyar, sau dayawa suna ganin shi ya kebe kan shi bai cika son magana ba, shi
mutum ne da bai iya dogon hira da hayaniya ba. Sai dai idan ya kebence za a gaba yana hira ko dariya.
Duk namiji idan ya cika shekara goma sha biyar lokacin yake fara zama cikakken namiji shi ma haka ya
faru da Abraham,. Duk da aljanar shi tana zuwa ta dauke shi, su tafi bakin Kogin nile blue ocean, tana
koya mishi yadda zai na rayuwa da ita. Haka ce ta faru. Ranar da ya tashi mafarkin shima da ita yayi,
koda ya farka ya ganta zaune yana murmushi,. Tare da mika mishi hannu tana faɗin.
Haka suka yi wanka kafin kace me, sai gashi mahadimanta suka shiga gyara shi tare da kai shi dakinta,
itama ta sha wanka da kwaliyya ta nufi dakin, yana tsaye ta shigo dama ta koya mishi abubuwa dayawa,
a hankali ya bude mata hannu, ta isa gare shi, tana murmushin jin dadin yau ta mallake shi. Kayan
abincin da ake kawowa a kowani daren amarci aka shiga Kawo musu, a tare suka ci tare da bashi
tataccen giyar inabi ya sha ya bugu, baya banbance kome sai yadda tayi dashi.
A hankali ta raba shi da kayan jikin shi tare da kwantar dashi ta haura jan shi, tana goga mishi kirjinta a
bakin shi, amsa yayi yana haukace mata kamar bai taba shan wani abu ba, domin maganar gaskiya
nononta zubda ruwa yake shi kuma sai tsotsa yake, a gigice domin bai taba jin yadda take ba kuma bai
san yadda abin yake ba. Ita kanta a haukace take da wutar azabar kaunar ya zungure ta, dan haka ta
shiga bashi nutsuwa.
A takaice dai ita ta raba da samartakan shi hankalin ta ya kwanta,kuma wani abu da ya kara bata bata
kwarin gwiwa, yadda ita ɗaya ta kasance a duniyar shi, koda a makarantar ne baya tunanin kowa sai ita,
bai tab'a tunanin kowa ba sai ita. A hankali haka ya zame mishi jiki, yana da shekaru ashirin da uku, ya
hadu da wata Yarinya yar babban limamin church su da aka kawo kasancewar babban malami ya mutu,
ai kuwa suka fada soyayyar gaskiya da yarinyar, duk da baya jin kome a farko daga baya aljanar shi ta
bayyana mishi, a lokacin ne fa yace bai iya ji ba, ita kuma aljanar a duniyar su ana niman ta, za a nada
sarauta. Taki bayyana kanta sai gashi ta dalilin soyayyar shi da yarinyar me suna Anita ta bayyana
soyayyar shi.
Ta sha samun shi ta mishi magana ya rabu da yarinyar tanq son shi zata bashi duniya da kome amma fir
yaki, Asalima sai gudun ta yake, gashi Allah yayi mishi baiwar ilimin kowa son shi yake.
Girgiza zata yi ta kasa, ta kuma gwada haka amma ta kasa fashewa da kuka tayi tana kallon matar da
take hidima da ita tace mata.
"Ya uwargijiyata wannan yana nuna da kina dauke da cikin bil Adam ne, domin da dan Jinnu ne zaki iya
komawa halittar da kike bukata!"
Girgiza kai tayi tare da rushewa da kuka tana tuno karni bakwai da suka wuce.
*Zaki iya yin nasaran dauke ni, amma ki sani ba zaki tab'a samun nasarar da kike bukata ba, zaki rasa
kome lokacin da kike tsananin bukata*
Dafe kirjinta tayi tare da kallon kanta a madubi, dan haka ta b'ace, yana tare da Anita suna hira ya
bayyana mishi.
"Abraham karka juya min baya, ina dauke da cikin ka, karka min haka!"
"Ba zan kuma alaka dake ba, sabida nariga da na fahimci kina amfani da ni ne domin kanki, kina kashe
min rayuwa domin ke, kika lalata min duniya ya domin kanki! Ki barni na rayu da wacce zata Banu farin
cikin. Ki koma duniyar ki ku rayu.'
"Zaka mutu! Itama zata mutu. Nima zan mutu ka bar yarinyar kazo mu tafi"
"Idan kika yi nasarar dauke ni,ba zaki tab'a samun nasarar soyayyata ba, idan kika kashe mu zan yi farin
cikin an kashe ni ne domin Anita, ba zanyi kaico ba"
"Idan kin kashe ni, zaki dawwama cikin bakin ciki ko babu kome zaki so abinda zaki haifa yayi alfahari da
jinin shi kashe ni"
Ba zata iya cutar da abinda take so ba, dan haka ta juya tare da barin wurin shi,tafiya tayi ta kafa tun
daga habasha har kasar Misra, anan ta yadda zango a cikin wasu kabilar musulman aljanu, ganin yanayin
da take ciki yasa aka kai ta gidan Amirul din sun shi kuma yasa aka kaita wurin matan shi ta zauna, a
zaman da suka yi.
Uwar gidan shi me suna Aanih Fatima Khatoon, amsar ta tana janta da hira, sakamakon yadda take zama
cikin kunci da tsaka me wuya yasa suka kara janta a jikin su.
Ganin yadda suke ibada yasa ta cewa itama zata yi musulunci, babu musu suka kaita wurin Amirul
din su ya bata Musulunci, ta cigaba da zama amma idan ta tuna da halin da take ciki sai taji baki daya ta
tsani kanta wannan damuwar haifar mata da ciwo a zuciyar ta. Wasa wasa cikin ta yana girma ciwon na
kara kwantar da ita, a hankali har ta kusan haihuwa a lokacin ta nime hadimarta, ta gaya mata halin da
take ciki, koda bayan ranta ta dauki abin da zata haifa ta kaiwa Abraham, amma karta sake abun ya
girma ba a musulunci ba,ta bata wasiyya har da yadda zata saka ido a kan yarta, idan taga akwai matsala
ta dauki yar ta kaita boyayyen gidan ta da yake tsibirin nan.
"Don Allah idan na haihu koda ban rayu ba, ku kula min da abinda za bari tayi rayuwar Musulunci."
Wannan rokon yana d'aga musu hankali. a cikin wannan yanayin ta tafi har can ethiopia ta samu
Abraham yayi auren shi da Anita, da bakin cikin abun ta dawo tare da fara nakuda tun a hanya, dakyar
ta rage kaifin tafiyar ta isa birnin Misra. Anan ta isa gidan Amirul tana shiga bata kai awa guda ba, ta
haihu bayan wahalar da ta sha, inda ta haifi yarinyar ta me kama da ubanta, jinin bil Adam yayi yawa a
jikin yarinyar shi yasa ta bawa uwar wahala, suna cikin kokarin yanke cibiyar domin su mika mata Yar ta
gani tace cika da kalmar shahada, da inda ta bar yarta abun tausayi, bayyanar hadimar ce yasa suka
mike.
"Toh don Allah ki bari a mata huduba" suka kai ta dakin Amirul da yake cikin damuwa da rashin jin kome
daga gare su ya halin da matar take ciki, sai gasu da Yarinyar.
"Ina uwar?"
Lumshe idanun yayi tare da sauke wani kwallar tausayinta, tasha gaya musu ita son zuciya ya kai ta ga
wannan yanayin, dan haka ya kalle su ya ce musu.
"Sunan Mahaifiyar Ruqayyah ko? Itama za a mata huduba da Ruqayyatul Maarufah!" Dq wannan sunan
ya mata huduba suka gaya mishi abinda yake faruwa, bai hana su ba sannan basu yar Ita kuma uwar ya
saka a aka shirya ta a kaita gidanta na gaskiya.
Ita kuma hadimarta ta tafi da Yarinyar wacce ta shiryata cikin kayan alfarma irin na diyoyin da aka haifa
cikin gidan sarauta, ta nufi Ethiopia da ita, cikin kuka da tausayin rayuwar yarinyar da zata yi a cikin jinsin
dan Adam, masu cin amana da rashin adalci, Butulai.marasa kirki. Sun din azzalumai ne marasa tsoron
Allah, tana kuka tana jin yadda yarinyar take barci abin tausayi ta rasa mahaifiyar ta a matakin farko ba
rayuwarta, wannan shine mafi girman cin amanar da taga yan Adam sun yi, wannan shine farkon ganin
butulcin dan Adam da ta tayi kuka......
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
88
Dan haka koda ta isa adare dawa, kofar majami'ar ta ajiye Ruqayyah tayi tare da wata zungureriyar
wasika, sannan sannan ta koma bayan wata bishiya ta boye, lokacin gari bai wani waye ba, dan haka,
mutanen da suka fara zuwa majami'an suka fara samun jaririyar, suka dauka zuwa cikin majami'an, tare
da kaiwa Mahaifin Anita, shi kuma ya nimo Abraham ya bashi wasikar, da aka rubuta da Yaren amaraha.
Zufa ce ta karya mishi kafin ya kalli Mahaifin matar shi ya ce mishi.
"Tabbas mun yi mu'amala da ita kafin daga baya na gane kuskure na, amma ban san rabuwa da ita
mutuwa zata yi ba,.kuma ban san haka zai zame min tashin hankali ba. Babban malami ya xan yi da
wannan tulin abin kunyar?"
Haka suka dauki Ruqayyah suka sakata a gidan marayu, sai dai yanayin yarinyar yasa dayawana masu
kula da Yara marayu suka kasa rike ta, kuma dama hadimar uwarta da wasu hadimomin suna kula da ita,
a hankali yarinyar ta taso da wannan tulin kalubalen, har ta fara sabawa da hadimanta, bata magana da
kowa, sai dai ta taso da ilimin sufanci ne, domin duk abinda ake bukata ya had'a kasancewar ta rabi
mutum rabi aljan. Sai dai jinin dan adam yafi yawa a jikinta, yasa ta taso da rabin dabi'ar dan Adam.
A hankali ta fara fahimta, bata ra'ayin addinin su na Kirista, shi yasa idan lokacin sallah yayi zata
ware kanta, sai an cire idar da salla take samun nutsuwa, tun bata fahimci saboda lokacin sallah take
haka ba, sai da Me kula da ita ta fahimtar da ita, sannan ta fara tambayar ta a ina zata samu masu sallah,
nan matar ta dauke ta sai Misira lokacin tana da shekara goma sha daya. Dake sunan da suke kiranta da
shi Shalle, lokacin da ta koma misra. A can ta rayu har na tsawon shekaru talatin da wani abu lokacin ta
samu ilimin addinin Musulunci sama da yadda ake zato, kafin zuri'ar mahaifiyarta suka fara bibiyarta na
lallai tazo ta koma cikin su. Ta bar addinin ta da take ta amshi nasu. Ita kuma tace bata iya jin wannan
zancen ba.
Haka Rayuwar ta ya kasance cikin guje guje,. Kamar yadda take kuma duk inda ta shiga sai ta
taimakawa al'umma, duk da bata son zama da su, amma a haka suka had'ata da wasu hadiman. Ta sha
zuwa boyayyen tsibiri ta zauna na wani lokaci kafin ta dawo cikin mutane, a kan haka ne ta shigo
gyambu ta zauna tana taimakawa mutane.
Babban burinta ta samu mutanen da zasu fahimci al'amarin ta,.sannan su zauna da ita, su yakinceta
daga azzaluman zuri'arta, a wannan yanayin ne ta fara dogon bincike har ta gano Yara biyu da zasu
taimaka mata, tana kuma jin lokacin barin ta cikin mutane yana karatowa.
Ana haka ta hadu da mahaifiyar Ruman a gidan biki,.sannan bayan ta samu cikin Ruman ta kuma bata
magani inda Mama ta je, ta roki Mama don Allah ta rike alƙawarin abinda za a haifa ya taimaka
mata..sai ga Hayatu da Mahaifiyar shi ma ta roki haka a wurin Mahaifiyar shi tare da niman taimako,
lokacin girma ya cimma ta ba zata iya kare kanta ba, dole sai su ɗin.
Bayan tafiyar su suka zo aka dauke ta, zuwa hadiddiyar daular su.me suna Sart Darul.
Tunda suka tafi da ita, basu tsaya a ko ina ba sai a babban fadar Sarkin garin me suna Saud....
"Ruqayyatul Maarufah kin gama gudunki yau gashi an kawo min ke! Ba wani abu bane mulkin ki da kika
ko zuwa ne zaki hau kuma ki ajiye addinin da kike zamu baki kome dan ki rayu da mu." Tofa mishi yawu
tayi tare da dauke kai tana fadin.
"Ba xan taba zama a cikin Ku ba, domin ina da banbancin halitta daku,.dan haka ko zaku kashe ni ba zan
bar Musulunci ba"
"Ku tafi da ita ta zauna tana da yakinin wasu zasu zo karb'anta mu jira zuwan su."
"Zasu zo kuma ka zauna da shirin haka." Ta fada mishi da karfi tana ihu,
"Ba zan zauna jiran su ba, kuma ba zan nime su ba" ya fada tare da samun kwarin gwiwa.
Har yau tana rufe sama da shekaru talatin da shida, kuma basu ji a ransu a sake ta ba, sabida kullum sai
an tambaye ta zata bar Muslunci, wannan abin yayi musu tsauri domin karon farko da aka rufe wata
sarauniya domin mulkinta , gwara mahaifiyarta ita basu damu da Bin ta ba. Amma ita dake Sarki Saud
yana sonta shi yasa abin yayi mata yawa.
Wannan kenan..
**
Kwana biyar ina kwance, kafin na fara jin dama dama, dole Abba ya bar ni na koma gidan Hayat domin
ciwon yana damuna musamman da ya kasance kafaffuna da hannuna suna yawan ciwo. Haka ya dauke
ni muka dawo.
Sosai ya saka ni gaba da magani babu ji babu gani, har na fara samun sauki, Yarana kuwa na kama
abuna. Cikin wannan yanayin A'isha yar autar Dr Hayat tazo bautar kasa gombe, ita da ta sauka cikin gida
amma yarinyar nan dan bala'in sa ido sai da ta kai ko kuka Aslam yayi zata zo ta dauke shi tana min wani
gani gani. Abinka da me ciki ranar ta cika ni, tana ɗaukar Yaron da nake bashi abincin yana kananun
rigima nace mata.
"Uban waye ya haifa miki shi da zaki ce min na ajiye miki shi!" Ta fada min
"Idan an zagi Ubanki me zaki yi kwadayayyu mayyu sai da kika raba mace da mijin ta hankalin ki..."
Kifa mata marin nayi tare da fincikota, jikina yana rawa,.tsoro ne ya kamata domin bata tab'a amsar mari
a wurin wani ba, Asalima tsoro da firgici ne ya shige ta.
"Lafiya?"
"Duka na tayi!"
"Duk rashin jin Fareeha Ruman bata tab'e dukanta ba sai ke da girman ki? Ruman meye ya faru?" Danne
kukan da ya taso min nayi muryana yana rawa na bashi labarin abinda ya faru, nan ran shi ya ɓaci, amma
dan kar ya saka mana damuwa a zuciyar mu sai ya ce mata.
"Haka da kika yi shine hukunci, Nagode sosai. Ki cigaba da rike min su na yarda da ke ne yasa na baki,
Ummin mu ta yarda dake yasa ta bani umarnin kawo miki su, Nagode"
At least naji dadin abinda yayi Min, kuma ya nuna min, ina da mutunci da daraja, kuma ya kara min
martabar shi a raina. Bayan mun gama abinda za muyi ya fita. Kiran Ummin yayi tare a bata labarin
abinda ya faru, ta ce yaci kaniyarta, koda ya shiga cikin gidan ya kwada mata marin har biyu ya mata
kashedi da gidan shi, wannan yasama min nutsuwa ko ya akayi Darrah taji labarin, sai gashi ta kirani tana
auna min zagi. Tare da gaya min magana.
Wayyo Allah ina wutar da za a saka ni, ban kulata ba haka ta gama haukata ta bar ni tare da cewa sai ya
ga bayana.
"Yar iska sai na saka kinyi mutuwar wulakanci Rumanah sai boka yafiki daraja"
"Allah ya taimaka" karshe da ta ishe ni kashe kiran nayi, haka kullum zata kirani tana min hauka, shi
kuma yana can yana niman hanyar da zai hadu da mutanen da suka san Matar nan amma babu wani
cigaba.
Duk da ance zato zunubi amma ina zargin A'isha da had'a kai da Darrah, ko Washi gari ma da muka hadu
dauke kai tayi tare da zabga min harara, ban damu ba na cigaba da uzurin gabana,.ina lura da yadda ta
tsane.
Muka hadu a bikin dan gidan Goggo Fa'e, mulham sai wani rawan kai take,.ina kallon ta murmushi nayi
mata domin ina da uzurin gabana ba xan hada da na wasu ba, kuma babu abinda yake burge family din
kamar yadda na maida yaran Nawa, na rike su.
A bayan idanuna rasa suke haka a gaban idanuna fada suke, kuma haka na iso kin farin cikin yake cika
raina. Ita kuma uwar su ban yi.wasa da Azkar.
Allaahumma 'Anta Rabbee laa 'ilaaha 'illaa 'Anta, khalaqtanee wa 'anaa 'abduka, wa 'anaa 'alaa 'ahdika
wa wa'dika mas-tata'tu, 'a'oothu bika min sharri maa sana'tu, 'aboo'u laka bini'matika 'alayya, wa
'aboo'u bithanbee faghfir lee fa'innahu laa yaghfiruth-thunooba 'illaa 'Anta.
َٔاَّنَك َٔاْنَت الَّلُه اَل ِٕاَلَه ِٕااَّل َٔاْنَت َوْحَدَك اَل، َوَماَل ِٔيَكَتَك َوَجِميَع َخ ْلِقَك، الَّلُهَّم ِٕاِّني َٔاْصَبْح ُت ُٔاْش ُدَك َؤُاْش ُد َح َمَلَة َعْر ِش َك
ِه ِه
)4×( َؤَاَّن ُمَح َّمدًا َعْبُدَك َوَر ُس وُلك، َش ِريَك َلَك
( Four times )
الَّلُهَّم ِإِّني َأُعوُذِبَك. اَل ِإَلَه إَّال َأْنَت، الَّلُهَّم َعاِفِني ِفي َبَصِري، الَّلُهَّم َعاِفـِني ِفي َسْمِعي،الَّلُهَّم َعاِفـني ِفي َبَدِني
) 3×(َ اَل إَلَه إَّال َأْنت، َوَأُعوُذِبَك ِمْن َعَذاِب اْلَقْبِر، َوالَفْقِر،ِمَن اْلُكْفر
Allaahumma 'aafinee fee badanee, Allaahumma 'aafinee fee sam'ee, Allaahumma 'aafinee fee basaree,
laa 'ilaaha 'illaa 'Anta (three times).
Allaahumma 'innee 'a'oothu bika minal-kufri, walfaqri, wa 'a'oothu bika min 'athaabil-qabri, laa 'ilaaha
'illaa 'Anta.
(Three times)
)7×( َحْس ِبَي الَّلُه آَل ِإَلَه ِإاَّل ُهَو َعَلْيِه َتَوَّكْلُت َوُهَو َر ُّب اْلَعْر ِش اْلَعِظيِم
(Seven times)
، َوَأْهِلي، َوُدْنَياَي، الَّلُهَّم ِإِّني َأْس َأُلَك اْلَعْفَو َواْلَعاِفَيَة ِفي ِديِني،الَّلُهَّم ِإِّني َأْس َأُلَك اْلَعْفَو َواْلَعاِفَيَة ِفي الُّدْنَيا َواآْل ِخ َر ِة
َوَعْن، َوَعْن َيِميِني، َوِمْن َخ ْلِفي، الَّلُهَّم اْح َفْظِني ِمْن َبْيِن َيَدَّي، َوآِمْن َرْوَعاِتي، الَّلُهَّم اْس ُتْر َعْوَر اِتي،َوَماِلي
َأ ُأ َأ
َو ُعوُذ ِبَعَظَمِتَك ْن ْغَتاَل ِمْن َتْح ِتَي، َوِمْن َفْوِقي،ِش َماِلي
Allaahumma 'innee 'as'alukal-'afwa wal'aafiyata fid-dunyaa wal'aakhirati, Allaahumma 'innee
'as'alukal-'afwa wal'aafiyata fee deenee wa dunyaaya wa 'ahlee, wa maalee , Allaahum-mastur
'awraatee, wa 'aamin raw'aatee, Allaahum-mahfadhnee min bayni yadayya, wa min khalfee, wa 'an
yameenee, wa 'an shimaalee, wa min fawqee, wa 'a'oothu bi'adhamatika 'an 'ughtaala min tahtee.
َأُعوُذ ِبَك، َأْش َهُد َأْن اَل ِإَلَه ِإاَّل َأْنَت، َر َّب ُكِّل َش ْي ٍء َوَمِليَكُه، الَّلُهَّم َعاِلَم اْلَغْيِب َوالَّش َهاَدِة َفاِطَر الَّس ماَواِت َواَأْلْر ِض
َل ًا َأ َأ َل َأ َأ َط
َو ْن ْقَتِرَف َع ى َنْفِس ي ُس وء ْو ُج َّرُه ِإ ى ُمْس ِلٍم، َوِمْن َش ِّر الَّش ْي اِن َوِش ْر ِكِه،ِمْن َش ِّر َنْفِس ي
)3×( ِبْس ِم الَّلِه اَّلِذي اَل َيُضُّر َمَع اْس ِمِه َش ْي ٌء ِفي اأَْل ْر ِض َواَل ِفي الَّسَماِء َوُهَو الَّس ِميُع اْلَعِليُم
Bismillaahil-lathee laa yadhurru ma'as-mihi shay'un fil-'ardhi wa laa fis-samaa'i wa Huwas-Samee 'ul-
'Aleem.
(Three times)
**
Darrah
Haka ba karamin d'aga musu hankali yayi ba domin suna son su samu shedar da zata sa a basu yaran
kuma Ruman ta ki bada damar haka.
**
Yola.
"Eh toh dole sai ka tafi Gyambu, domin a can ta zauna, wani abu ne?"
Ta tambaye shi.
"Tabbas ta ce min na taimaka mata Ruman tazo, amma zaka iya tafiya Gyambun"
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
89
Kallon ta yayi daidai shigowar Babangida da Falisat.
"Likitan aljanu?"
"Aminin Aljani! Kwana dayawa tunda ka aure kawata na daina jin duriyarta"
Murmushi Hamma Babangida yayi tare da kallon Falisat da take jin rikici a ranta, murmushi yayi sannan
ya ce mata.
"Mama ce mishi nayi muje yawo shine wai babu inda zaki" kallonta yayi sannan ya dauke kai kamar
bashi ba, yasan dai ba haka bane kawai tana niman magana ne, tunda ta samu cikin jikinta take yawan
shan ƙanƙara, yanzun haka ƙanƙara zata sha ya hana tafiyar shine take fushi.
"Don Allah muje" ta fada kamar zata fashe da kuka, murmushi yayi sannan yace wa Mama.
"Bari muje mu dawo" ya fada tare da mikewa, suna barin falon, Mama ta cigaba da cewa.
"Zaka iya bincikar mutanen da suke garin musamman tsofin zasu gaya maka wacece ita." Dafe goshina sa
yayi tare da jin kamar ya hakura amma idan aka yi haka toh tabbas zai samun matsala babba, shi yasa
yake niman hanyar da zai sa dashi da matar.
"Zan koma gombe, Insha Allah sai wani sati zamu zo da Adam" ya mike tare da ajiye mata ihsani,
kyautatawa na da dadi, idan har ka samu hali toh ka kyautata sai kaji kaima a ranka kana jin nutsuwa.
Lokacin da ya fito zai tafi ne ya hadu da wani almajiri yana bara. Har zai wuce ya cire dari biyu yan
hamsin hamsin ya saka mishi. Rike hannun shi mutumin yayi tare da cewa.
"Gashi wannan kasa ka a kofar gidan ka inda matar ka take, wani bakin hadiri mara dadin sauka zai
tunkaro ku, Insha Allah bayan shi zaka yi farin cikin. Kai dai ka kasance mutumin da baya kwana da kowa
zaka sha mamaki idan Al'amarin Ubangiji ya juya matar ka kuma ka gaya mata tayi hakuri zata yi dariya"
Daga haka ya bashi wani sarewa na azurfa, yana murmushi tare da cewa.
"Ubangiji ya sa kayi tsawon rai" daga haka ya ja motar masaukin suka bashi driver ya kawo shi airport,ya
sauke shi tare da komawa hotel din su. Shi kuma ya shiga airport din ya zauna a hankali yana kallon
abinda mutumin ya bashi, tare da dogon nazari akan sakamakon abinda yake shirin faruwa.
Lokacin da jirgin zai tashi ne ya mike tare da nufar cikin jirgin, koda ya shiga vip,zama yayi tare da
nazarin me zai kuma faruwa, ya iso Gombe lafiya.
Tunda nasan zai dawo ban yi wani abinci me nauyi ba sinasir nayi miyar kubewa,da yaji tsokar saniya
da ta dafu luguf kamar me wanda aka saka a injin aka dafa. Sai Yaran dana musu wanka na saka musu
kayan su me kyau gwanin ban sha'awa,.kowa ya kalle mu sai ya ce min burge shi. Lokacin da ya iso, cikin
gidan ya nufa lekawa nayi naga bai fito ba har yanzu hakura nayi tare da komawa cikin falon ina jiran shi,
sai bayan Isha ha shigo, na cika nayi tam amma na share tare da shiga kitchen na dauko mishi ruwa ya
sha, sannan na nufi dakin shi na had'a mishi ruwan wanka sannan na fito, na zauna ina b'ata rai.
"Kiyi hakuri wani abu na samu a cikin gidan wai Darrah zata zo ta cigaba da aikin ta" kamar an watsa min
wuta haka nake kallon shi tare da Yaran shi. A hankali na mike tare da nufar dakina, da Yaran,domin
zuwan Darrah babu alkhairi sai sharri kuma nasan ba aiki tazo yi ba, tazo saka mana idanu ne karshe
bana zamu yi ga samun matsala.
Tunda na shiga dakin na zauna tare da buga tagumi, ban san lokacin da kuka ya kwace min ba domin
ban san ya zanyi ba, ba tsoron zamnata nake na, abinda zaman ta zai haifar nake tsoro, ba ita nake tsoro
ba al'amarin ta nake gudu. Shigowa yayi ya zauna tare da saka hannun shi cikin nawa.
"Baki yarda da ni bane? Kin san ya nake ji a kanki? Tunda aka gaya min na fahimci ba haka kawai zata zo
ba, amma idan muka mikawa Allah al'amarin tare da tsayawa da kafar mu babu wanda ya isa ya cutar
damu koma waye, don Allah ki daina kuka" ya fada cikin sanyin murya, daura kaina nayi a kafadar shi,
ina me cusa hannuna cikin nashi, kwalla na zuba min.
"Kunga yau ban yi magana da babban mutum" ya kauda zancen ta hanyar kawo min abu na daban.
"Muje kayi wanka" na fada tare da mikewa,na ja hannun shi muka fita, a dakina muka wuce nashi, koda
yaushe nice nake taimaka mishi yayi wanka,yana fitowa na ware mishi kayan shi da zai saka, duk da haka
zuciya ta a cushe take, kuma bana jin dadin rayuwa, haka na gama had'a mishi kome, na fito na cigaba
da shirya mishi abincin da ruwan sha, Yarana kuwa na jasu gefe, yana gamawa ya fito falo anan suka
zauna tare da zagaye shi.
Gwanin ban sha'awa yadda muke hira da bashi labari, yana gamawa ya ce min.
Dawowa yayi ya sumbaci goshina tare da sumbatar kumatun Yaran shi, shafa kan shi nayi ina murmushin
jin dadi.
"Idan ma wani salon mugunta ne toh zaka tab'a babyn ka" na fada mishi ina tura bakina.
"Kinga Fareeha na kallon ki" sauri nayi na kalle ta, dariya tayi tare da cewa.
"Dady fufai fufai" wai yana dukar baban ta,.rungume ta nayi ina mishi gwalo.
"Ji fa? Ni kaza ce da zaka kamani!" Na tambaye shi, ina tura bakina.
Tsohon gidan ya tafi tare da bude dakin shi nan ya fara bude abubuwan yana me gabatar da tasirin
wannan sarewar da sarkan, a hankali ya gama abinda zai yi ya bar gidan tare da sauke ajiyar zuciya
domin bai samu kome ba.
Dawowa yayi ya samu na kwaashe Yaran zuwa dakina na kwantar da su, sannan na shiga wanka ina
fitowa na same shi zaune, sai da na razana,
"Toh kiyi hakuri" wucewa nayi tare da ɗaukar ma ina shafawa hannu da kafa, sannan na cire towel din na
ajiye ba saka pant da rigar barci, fari tas sannan na kwanta ina sauke ajiyar zuciya. Tura baki nayi yi ina
kallon yadda yake min kallon kamar ya ga soyayyen naman kaza.
"Allah ka dai na min irin wannan kallon sakawa kake babyn cikina juyawa."
"Allah ko?" Ya tambaye ni yana d'aga min gira daya, zama nayi tare a ɗauki man addu'ar da yayi min na
fara shafawa..dake baya ganin zarau sai ya tsinka. Ina cikin shafawa yazo tare da ɗaukar man kamar abin
arziki, ya fara shafa min, idanuna ne suka cika da kwallon nace a raina.
"Ina zata kare miki" tun daga nan muka wuce duniyar ma'aurata, muka masifar lullawa inda bamu sani,
sai bayan da muka nutsu ne ya taimaka min na shiga wanka muka fito tare.
Kwanciya yayi a bayana tare da bani dukkan kulawar shi har barci ya dauke mu. Yanayin rayuwar mu
akwai kalubale, haka kaddaran mu tazo a haka. Bana jin a rayuwata wani ya ga Irin kaddaran da gani
amma kuma duniya fadi ce da ita, ba mamaki ni wannan shine tawa kaddaran, wasu kuma shine mafarin
ƙaddaran su. Domin rayuwar ana haihuwar ka wasu na mutuwa, kana faffutukar rayuwa, wani tashi ta
kare da haka ne dauki rayuwar shi.
....
Tashin aka yi bai ga kowa ba,. amma wurin ya koma kamar daji tsohuwar gari ne, gashi nan dai.
"Har yanzun ina jiran ku, karku b'ata lokaci ka bata sarkan hannu ce sarewar kuma ba zasu tab'a shiga
inda kuke na karka bata lokaci." Juyawa yayi domin a bayan shi yake jin maganar, bakin shi dauke da
addu'a ya juya, tana zaune daure da sarkokin nan.
"Wa..." Farkawa yayi yana me hango sarkan da sarewan, da sauri ya sauka a gadon ya ɗauka. Tare da fita
ya ajiye kansakalin,a jikin flower kofar falon akan gobe da safe zai mai dashi bakin gefe din gidan
moddibo, sannan ya dawo tare da daura min sarkan a hannuna yana me tofa duk addu'ar da ta fito bakin
shi.
Wani irin haske sarkan tayi tare da , daukewa. Kusan har gari ya waye ya gaza rintsawa domin yana
ganin kamar idan yayi barci wani abu zai same su. Sai kawai ya fara nafillah.
Da asuba nagan shi zaune a kan abin sallah tashi nayi na nufi ban daki nayi alola sannan na dawo na
gabatar da raka'atul fijr, ina idarwa na nufi kitchen, na fara aikin abin karyawa har zuwa karfe bawai na
dawo na samu yana barci.
Zama nayi kusa da shi, ina me shafa fuskar shi.
"Eh sai rana ina jin barci ne idan zaki taya ni zo nan"
"A'a wallahi yi barci ka" na fada ina zare idanu, murmushi yayi yana faɗin.
"Matsoraciya"
"Na yarda kai dai yi barcin ka, Allah ya kara maka jarumta" murmushi yayi tare da janye wandon shi da
sauri na ce mishi.
"Toh" ya gaya tare da juya min baya, ajiyar zuciya na sauke tare da fita a dakin na karasa aikina.
Karfe bakwai da rabi na shiga dakin na tashi Yaran na musu wanka, tare da fito da su suka karya,
sannan na goyi Aslam, na cigaba da aikinsa har na daura abincin rana,.sannan na kwantar da aslam din
na tashi baban su yayi wanka tare da karyawa, nima wanka nayi sannan na shirya cikin wata royal blue
material, na fito falo na samu yana hira a waya shiga kitchen na shiga na dibi abincin sannan na dawo
falon.
"Ke dawa zaku ci?" Ya tambaye ni cikin sigar wasa, kura mishi ido nayi ban san lokacin da kuka ya kama
ni ba, na ture abincin. Sake baki yayi yana kallon ikon Allah.
"Ni abokiyar wasanka ce?" Dariya yake son yi amma ganin yadda nake niman rikice mishi ya shiga bani
hakuri kamar zuga Ni yake sai kukan banza nake ina masifa,ina gamawa na janyo abincin na fara ci ina
matse kwalla.
"Tunda ta leka kitchen ta ga basket din su Nenneh ta sani na rakata,na kai ta da abincin"
"A'a wallahi, kawai rikincin ki yake bani dariya,.haka kawai kin zama rikitaciyya"
Share shi nayi na cigaba da rigimata, domin na fahimci haka na kara mishi jin dadi, ni kuma haushi yake
bani, shi yasa nake rigimar da hujja, tunda na gama karyawa na shiga kitchen. Tare da fara aikina, ina
cikin aikin ya shigo kitchen din ya rungume ni ta baya.
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
90
"Sake ni" juyar dani yayi tare da mannani da firj din kitchen din.
"Ban sani ba" na fada tare da murguda mishi baki. Na dauke kai kamar bani ba.
"Ok bari naji dalilin fushin nan" duk yadda naso cijewa sai da ya tarfo ni, haka nayi fuska tare da biye
mishi kaurin ya samu juyawa, ina tura mishi baƙi.
Haka na gama daidai zai tafi aikin sai gashi nan haka ne zuba mishi a cikin good flask, na rako shi tare
har bakin kofar.
Wannan yanayin yafi kowani yanayi dadi, a duk lokacin da xan mishi addu'a, zai dawo ya sumbaci ni.
Ina tsaye har ya fita da motar shi sannan na koma cikin gida na shirya tare da ɗaukar Aslam na goye
shi, na nufi cikin gidan dashi. Na same su a falon ana hira har da Goggo Fa'e, zama nayi ina dariya sabida
fadar da take.
"Zaki nanike hancin kishiyata, ko angona salon nace na fasa auren kishiya kan dama haka ya dace da ita."
"Cikin fari ne ba a son ana sakaci dashi kar wani abu Allah ya kyauta ya zame shi ai babu dad'i."
"Haka ne" inji Maman baraka, ban ce kome ba, haka muka shiga wani hiran da ban, har muka sauko
batun zuwan Darrah gidan nan, ko kadan ban a nuna tashin hankali ko fargaba ba, Asalima danne
damuwa ta nayi tare da sake murmushi.
"Koda babu auren Hamma Hayat Darrah kanwata ce kuma babu wani zafin kishi a tare dani da zai saka
naji tashin hankali, Darrah bata min abinda zan kulla ce ta ba, babu abinda zai d'aga min hankali dan tazo
nan Yara ne ƴaƴanta ne, idan tace zata rike su bani da matsala ita da Yayanta"
"Ki dai tashi tsaye da addu'a domin ba a wasa da addu'a kuma cigaba da rike su domin Allah yana tare
da me gaskiya" gyada kai nayi tare da cewa.
"Haka ne"
Duk yadda naso boye abun sai da na kasa, domin karshe tashi nayi na tawo gida na zauna ina jin kamar
zuciyata zata buga, addu'a na fara,can naga ba zan samu sauƙin abu ba kawai nayi tare da ɗaukar
Alqur'ani, sai da nayi karatu me tsawo kafin na ji ina son yin kuka, zama nayi na sha kuka na koshi kafin
na samu nutsuwa, koda aka dawo min da Yaran naji sauƙin abin a raina na kuma cigaba da kula da
lamarin su, domin na fahimci cewa matukar na saka kishin uwar Yaran a raina toh ba zan iya kyautatawa
Yaran ba,.dan haka na manta da lamarin uwar su. Idan har haka ya faru har abada ba san yafewa kaina
ba domin na dauƙin laifin Uwar su na hukunta su, kaunar Yaran da tausayin su na rashin Uwa ta gari ya
cika min zuciya ta, zama nayi bayan sun kwanta na fashe da kuka, ta bar gidan ma bani da kwanciyar
hankali, wannan gara da a ce tana nan ne za a min sauki ana kishin ne da gaske amma yanzu bata gidan,
kuma na rasa kwanciyar hankali, tausayin kaina nake domin idan na tsananta damuwa kai na zai dawo a
madadin a ga laifin ta sai nawa ya zama high. dan haka nake ganin gwara na rufawa kaina asiri, tare da
kammala girkin dare.
"Ayya yau baka da ruwa a gidan nan" na fada ina nufar kitchen,
"You know how I love you" juyawa nayi tare da kura mishi ido, tsayi na dan kara tare da sumbatar bakin
shi. Saka hannun shi yayi tare da d'ago ni.
"Ya Allah" na furta lokacin da na sake bakin shi, kan shi ya tura a tsakanin kirjina zuwa wuyata.
"Na... Na... Bar yarana a falo fa" na fada tare da niman hanyar tsira,
"Matsoraciya! Bari na koya miki yadda ake kula da miji." Da sauri na ture shi. Yana dariya tana faɗin.
"Wallahi babu wani nan" dariya yasa ka min tare da jin wani irin nutsuwa, wanda yayi imani da Allah
yasan ita ɗaya ce zata bashi wannan nutsuwar, hakurinta da nutsuwar ta, ya kara mata wani irin daraja a
ran shi,
Fitowa yayi yasan tana dakin shi, haka ya nufi dakin, yana shiga ya shaki kamshin, turaren wutar da ta
saka. Murmushi yayi tare da zama a bakin gadon,
"Baka son yin sallama, sai kayi ta ba mutum tsoro" na fada ina hararan shi, taimaka mishi nayi ya cire
kayan shi,.yana gamawa ya jan yo yana kallon yadda nake son kauda fuskana.
"Akwai abinda yake damun ki har kin yi kuka" hannuna na zagayawa a bayan shi. Ina sauke ajiyar zuciya.
"Hayatudeen mallakin ki ne, idan akwai abinda kike bukata bayan haka fadi Hayatudeen zai saurare ki"
"Babu kome"
"Idan akan batu Darrah kwantar da hankalinki baki yarda dani bane?"
"Na yarda da kai" na fada tare da mikewa a saman cinyar shi, tare da nuna mishi ban daki. Sannan na fita
zuwa falo, na zauna a gaban tv suna wasan su, zahiri tv nake kallo amma kuma zuciya ta, tayi nauyi na
rasa meke min dadi domin kuwa kowacce mace dole ta razana da halin Darrah. Ban san lokacin da yazo
ba, sai jin hannun shi nayi a saman cinyarta. Hura min iskar bakin shi yayi me dauke da kamshin
strawberry, ganin hankalin Fareeha yana ga tv yasani maza na sumbaci bakin shi, kafin ya fahimci dadin
abin nayi maza na breaking kiss din,.ina dariya.
Tashi nayi na fara kawo mishi abincin shi ina jerawa, suna karatu da Yar shi da yake koya mata karatu,
murmushi nayi na ajiye kome sannan na ce mata.
"Uwata zo mu yi karatun sai Dady yaci abincin ko" tawowa tayi muka cigaba da karatun,yana kallon mu
yana murmushi, haka dai yana kara mishi nutsuwa.
Zuwa yanzun cikin jikina ya shiga wata hudu, dama wata uku ne babu wasu kwanaki kuma ba wani
laulayi nake ba, kawai zazzaɓin dare nake sai yawan cin abinci,.babu laifi ina ci, shi yasa kwana biyu.na
ajiye wani irin kiba. Kuma sai ya sani lalaci, ina kwance ni da Yaran. Naji ihun Aisha lekawa nayi ta
window,.na hango ita da Darrah ce. Gabana ne ya fadi kamar zai fado kirjina, suka cika gidan da mugun
ihu, komawa nayi na zauna tare da dafe cikina da yake manne da jikina, dan sai kirjina ne zai gaya maka
ina da ciki. Domin sun cika sosai.
Buga kofar falo aka yi , sai da Aslam ya fashe da kuka, tattaro duk wani karfin zuciya nayi tare da
mikewa na bude kofar na zuba mata ido.
"Oh kina jina ma yar sarki me rigar mutum" murmushi nayi mata tare da bata hanya suka shigo, kallon
Yaron tayi, yana kwance yayi kyau kamar bashi ba, a hankali ta isa gare shi zata dauke shi, aikuwa ya
fashe da wani irin kuka, dauke kai nayi har cikin raina nake jin kukan shi. Kasa ɗaukar shi tayi ta zuba
mishi ido yana mika min hannun. A hankali na kai hannu na dauke shi tare sumbatar shi hawaye na zuba
min, raba uwa da D'a sai Allah amma yau an wayi gari D'a yana gudun uwar sabida rashin sabo, kallon ta
nayi naga itama jikinta ne yayi sanyi, kukan shi ya tashi Fareeha. Ganin mahaifiyar ta ce,.yasa ta kalle ta
sai kuma ta mike tare da fadawa a jikin ta, wani irin kuka Darrah ta sake tare da zaman dirshan tana
k'amk'ame Yarinyar tana wani irin kuka.
Kasa motsi nayi domin ina matukar shakkar zuwan ta, duk da zuciyata ta gama karaya,.haka dauki yar
zata fita da ita ta zame a jikinta, ta dawo wurina.
"Kin raba ni da Yarana, meye nayi miki? Meye na tsare miki? Wayyo Allah na Yarana sun guje ni"
Kasa magana nayi ina kallon ta, yadda take fadar abin da zata min.
"Ba zan miki kome ba, amma ki sani halin da kike ciki ya ishe me irin halin ki Darrah Allah ya baki sa'a"
Fita tayi tare da rantsewa ta bani kwana uku na bar gidan kafin ta juyo gare, dariya kawai nayi ina
kallon ta har ta fita.
Tun daga ranar tana zuwa ta saka Ni a gaba da fitina,.ranar juma'a ya dawo shirin masallaci, kawai sai ga
ita ta shigo, na shirya yaran ina wurin shi ina zaba mishi, ta shiga zage zage. Fitowa nayi tare da nade
hannu a kirjina.
"Ke wacce irin dakikiya ce?. Zaki bar min Yara a falo jaka wawuya, na gaya miki ki rabu da Uban su kafin
na iso gare ki"
"Waye ya baki izinin shigo min?" Ya tambaye ta, lokacin da ya iso bayana tare da rungume ni,.tare da
sumbatar kafadata.
"Hayatudeen ni kake tambaya izinin wa na tambaya?"
Ganin ya ajiye abin sallah yasa ta juya tare da barin falon, juyowa tayi tare da kallon mu, sannan tayi
kwafa.
"Toh kome ake gayawa miji ne? Gani nayi ba wani abu bane tunda ganin Yaranta take zuwa gani" juyar
dani yayi da mugun karfi kamar zai mare ni.
"Ya zan yi? Ya kake so nayi? Yaranta ne fa? Idan ka duba tana haukace da son Yaranta ne?" Riƙe
hannunshi nayi tare da had'awa da hannuna, ina kuka tare da cewa.
"Ka duba girman Allah ka barta ta ga Yaranta" rungume ni yayi yana faɗin.
"Ka manta da Allah ne? Ka manta da cewa yana tare damu, karka damu wallahi bana jin tsoron ta."
Girgiza kai nayi ina murmushi hade da kuka,.na rike hannun shi.
"Ina son ka, ina son ka Hayatudeen! Don Allah karka rabata da Yaranta"
Rungume ni yayi yana jin kamar, ya rasa meke mishi dadi, rike hannuna yayi tare da sumbatar hannun.
Kifa kai nayi a kirjin shi, ina kuka domin ga koshi ga kwanan yunwa. Haka yayi ta shafa bayana.
"Duk lokacin da ka shirya min haka" na fada ina hadiye kukan da yake cina.
"Toh"
"Mimmah tea" a hankali na nufi kitchen, na hada mata tea sannan na fito na bata, ta fara sha tana wasa
da kafarta.
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
91
Riko hannun Yarinyar nayi tare da giya Aslam na dauki hijab dina na fita zuwa gidan Nenneh, na same ta
tana zage zage, daga yanayin kamshin falon sai da na fahimci Maccido ya shigo gidan, a matukar
sanyayye na cewa Yarinyar.
"Oo inje ba" ta fada kamar zata yi kuka. Cikin mugun fushi ta fincikota tare da gaura mata wani
gawurtacen mari da ihu daya yarinyar ta kwala sannan ta yankin jiki ta fadi. Rufe bakinta tayi tare da fasa
ihu, nikam na rasa me ya kawo ni, da sauri na ture ta tare da ɗaukar Yarinyar na fita waje da gudu, daidai
shigowar Driver Goggo Fa'e, da sauri na shiga motar a na faɗin.
"Kai mu asibiti" haka ya ja motar da sauri muka nufi asibitin, Allah kadai ya kai mu domin zuciyata tayi
min nauyi, muna shiga da Dr Nu'aym muka haɗu. Ganin ga goyon Aslam ga Fareeha, yasa shi amsa
Fareeha.
"Don Allah ka taimaka min ta rayu" na fada ina jin mara na yana min wani irin kamo, bin bayan shi nayi
ya ce min.
"Zauna bari na kira shi" Haneeh ce ta rike ni na zauna tare da sunce goyan bayana, kamar minti biyar sai
ga Hayatu ya shigo, mikewa nayi naji dumin ruwa na bin kafana. Lumshe idanuna nayi a hankali, tare da
jin saukar kwallar da take ciki idanuna.
"Oh God Dr tana Bleeding!" Ware idanun shi yayi a kaina tare da takawa gabana da sassarfa ya amshi
Aslam ya mikawa Haneeh, sannan ya juya da sauri ya dauke ni sai dakin gaggawa, shi da wasu likitoci
mata suka tsaya a kaina. Da kan shi ya yanke pant din jikina da ya jike, cikin gaggawa yake tambayar su
abubuwa suna bashi wani kwayar magani ya cusa min a gabana , kallon agogon hannun shi sannan ya
cire safar hannun shi ya nufi waje yana gaya musu.
"Ku daure mahaifar, bari na duba Fareeha, idan aka gama a tura ta ICU kafin na gama abinda nake nazo"
a sanyayye ya fita tare da nufar dakin da ake duba Yarinyar, ya shiga ya samu suka bakin ƙoƙarin su,
amma yarinyar sake kasa numfashi ta yake. Zuwa yayi ya shafa kanta tare da fuskantar. Wani irin sanyi
fuskar yayi musamman gefen da Uwar ta mara,.yayi wani irin kore.
Lumshe idanun shi yayi tabbas, harin ba Fareeha bane, na Ruman ce sai ya fada kan Yar ta. A hankali
ya juya tare da fita da sauri, motar shi ya shiga tare da nufar gidan Moddibo, yana shiga ya same ta tana
kuka kamar ranta zai fita. Mikewa tayi tare da cewa.
"Wallahi ban san lokacin da na mare ba, i swear to God, ban san ita zan mara ba." Takaici bakin ciki
damuwa da b'acin rai yasa shi sake murmushi me ciwo ya ce mata.
"Yadda naga fuskar yayi fari na fahimci harin ba nata bane, ita wacce kike hari bata da hakkin ki shi yasa
kika kare akan Yar ki, Darrah wallahi ba zan miki kome ba, amma ciwon da kika jiwa kanki ya ishe ki har
karshen rayuwarki."
Zama yayi tare da kifa hannun shi a fuskar shi yana wani irin kuka, a karon farko da yaga abinda ba zai iya
yin kome ba, da sauri yayi waje. Gidan shi ya nufa ya fara had'a magani sai ya had'a sai maganin ya
lalace. Tunda ya yi na uku bai kuma ba, sabida yadda gaban shi ya fadi tare da jin kar'ar wayar shi. Dauka
yayi tare da sakawa a kunnen shi.
"Hmm!" Ya faɗa.
"Ta rasu ko?" Ya fada cikin matsanancin tashin hankali, yana jin kamar ya samu Darrah yayi ta dukar ta
sai ta mutu.
A hankali ya bar dakin bayi tunanin ya rufe ba, sam zuciyar shi tayi wani irin taushi da kumburi,haka ya
nufi asibitin. Lokacin da ya isa ne ya samu Darrah tana ihu, tare da cewa.
"Wallahi sai na rama domin ba zaki kashe min Yarinya na kyale ki ba, muguwa." Wani irin shake ta yayi
tare da niman dukarta , dakyar su Adam suka kwace ta a hannun shi. Cikin fushi ya bar asibitin tare da
rantsuwar sai ta ga bayan su kamar yadda suka mata sanadiyyar Yarta.
Gidan da suka zauna, tana shiga ta samu gidan a rufe. Kamar wacce ake umartatta, ta shiga fasa kayan
dakin maganin shi tare da bude wasu kwalaben, duk ta jima kanta ciwo. Ta nufi bayan gidan inda yake
binne mugayen aljanu da yake cire su a jikin mutum, ta shiga tone su.
Yar wani kauye ce dake iyakar najeriya da chad, mahaifin ta mutumin kirki ne, sai dai rashin dace da aka
yi mahaifiyar ta, irin
Matan ne masu mugun son abin duniya, kasancewar akwai fatara da talauci, yasa suka dawo Gombe da
zama.
Kasancewar Rushidiyya kawai suka haifa, yasa suka dauki soyayyar duniya nan suka daura mata ita
kuma ganin haka yasa ta tashi cikin son abun duniya, itama Uwarta ganin yadda Allah ya yanka mata
yarta da araha, yasa ta daura buri akan Yarta.
Har yarinyar ta girma burinta ta auri me kudin ban mamaki ko wani futacce, tana da shekara goma
sha uku aka kaita makaranta kwana na Government Girls School Gombe,.a lokacin anyi auren Ummin da
Abdulwahab, lokacin tana Koyarwa a makarantar, bata wuce shekara daya da aure ba, domin a tana
gama bautar kasa aka yi bikin su, sai ya zama shi baya zaman gida domin lokacin da akayi auren su yana
makarantar yan sanda dake Ƙasar england.
Domin zai yi shekara uku ne a can kuma a lokacin akwai karancin wayewa kamar Yanzun da ana kai
aamarya kamar ta kamo mijin ta cinye shi. Sai ya zama Hamza shi yake kawo ta makaranta, a motar
Moddibo lokacin yana alkalin shi ga kudi ga ilimi ga dukiya, duk inda zuri'ar shi suka shiga sai an fadi
sunan su.
A hankali lokaci ya tafi,har Ummin ta fara jin labarin Rushidiyya a bakin mutane na tsananin
kyawunta, wannan abin yasa itama take son ganin Rushidiyya, lokacin da da ta ga Rushidiyya ba wani
abu bane yasa tayi haka sai dan sanin halin kanin mijin ta, da son kyakkyawar mace, sai ta ga yarinya ce
dan itama ta bada wasu shekaru, dan haka ta same shi da maganar Rushidiyya, aikuwa sai da yatsa ya
ganta, tun daga ranar ya makale mata, haka yayiwa Ummin dadi.
Lokacin da Abdulwahab ya cika shekara daya da rabi,.yazo hutu. Lokacin da yazo hutun, aka sha
amarci. Sai dai bai wuce wata daya yayi ya koma. Inda ya barta da cikin Hayatudeen.. sai bayan tafiyar
shi da wata biyu, ta fara mahaukacin lailai, wanda ya gigita. Tayi fama da cikin shi sosai kafin ta daina
laulayi.
Bayan watanni tara da wasu kwanaki ta haifi Hayatudeen, idan Moddibo da kan shi yayi mishi huduba
da sunan kakan shi.
Bayan shekara daya da wasu watanni Abdulwahab ya dawo, lokacin Hayatudeen yana zama.
Soyayyar Rushidiyya da Hamza tayi karfi, har ta kai iyayen sun shiga maganar, a lokacin tana aji biyu.
Sosai Mahaifiyar ta take kaita wurin malamai, suna bata magani na yadda zata kame Hamza, har
lokacin da Rushidiyya ta gama makaranta, aka sha bikin su da Hamza, Hayat yana da shekaru hudu zuwa
Biyar, wanda yayi daidai da komawar su Lagos da zama, yana da shekara shida aka haifi Abeedah, bayan
sun koma USA da zama.
A lokacin Rushidiyya ta haifi Jawaad, Adamu Hamza Moddibo, tana goyon Jawaad aka yi auren
Abubakar da Murja,.inda ta haifi Nu'aym, wato Lamido. Sai karshen maza Saifullahi, da matar shi Umma
Mariya, ita bata haihu da wuri ba, amma Yaranta mata ne. Kasancewar Ummin itace yar gida dukkan su
bare ne, kuma tafi su matsayi sosai,.ga ilimi ga dukiyar da mahafanta suka bar mata yasa ake ganin
kamar wani abu ne, a hankali hassada da kyashi ya bayyana a ran Rushidiyya, inda bata boye kiyayyarnta
da ummi.
Duk da mijinta ya bata kome tayi rayuwar amma haka bai hanata hango Hadiza ba, a Irin wannan bin
malam ne ta hadu da wata kawarta da suka yi bording school tare, take gaya mata matsalar ta, ita kuma
ta ce mata.
"Zo muje na nuna miki inda ba zaki kuma batar da kudin ki ba"
"Muje" ta kaita gidanta, suka shiga dakin ta, ta ciro madubi, tare da kwabe mata kayan ta, suka shiga ta
mudubin,.suka bayyana gaban mata tana aikin ta.
"Ba zaki tab'a nasara akan Matar da ta miki rana ba, domin bata wasa da ibada, idan kika nace zaki iya
samun matsalar hauka, mijin ki kadai zaki iya juyawa sauran ki bar su, domin suna nima ne a wurin Allah,
shi kuma yana son siyasa dole zai kaucewa hanya, dan haka ki kula da wannan, sannan zan baki karfi
amma cikin jikinki zaki bamu"
"Karni damu zaki iya komawa gida ta wannan mad''ubin kowa yayi tafiya shi."
Haka ce ta faru, kowa ya koma ta madubin shi,.bayan awa daya da komawar ta, ta haifi yarta matacciya.
Bata damu ba domin tasan inda Yar ta tafi.
Haka tai ta samun ciki domin bayan Jawaad da Nur bata kuma haihuwa ba, dan haka sai da ta bawa
Dodo yara uku cif kafin ta samu cikin Darrah, a lokacin ta roki dodo ya bar mata Yaron tana son shi. Shi
kuma yaji dama zai bar mata,. shi ne aka haifi Darrah,. Sai Hawwa'u sai Nusrat da Nusayr.
Har zuwa lokacin da kawarta ta mutu, sabida kin bawa.dodon su abinda ya bukata,.sai gashi sun
sakata tayi hatsari suka dauko gawanta, suka tsafacce shi. Wannan abin yana masifar yiwa kurwan matar
ciwo, domin sun zo kama kurwan su kashe shi amma ta gudu, suna aiki da aljanu sosai, domin ko
maganin da aka bawa Darrah Akwai wani aljani a jikin shi. Shi yake rab'arta idan zata aikata sharri.
lokacin da ta samu ganin shi yaki mata magana, sai da tayi ta damun shi cikin fushi ya ce Mata.
"Duk wanda ya samu damar fitar dani cikin wannan ukubar alkawarin mishi biyayya, amma kafin nan
sai an tono Aljanun da Hayatudeen ya binne, sannan zan saurara mishi. Karki sake wannan damar ta
wuce ki"
Wannan dalilin yasa tayi amfanin da Darrah, domin ta samu damar Aljanun su Ku ce Safdar,
Da wannan yanayin ta ingiza zuciyarta ta mari Ruman domin idan tayi haka Ruman zata mutu,
lokacin da Hayat sai yi kokarin niman maganin tayi kokarin zuwa gidan domin a rikice yake,. Lokacin da
ta shiga cikin gidan da zumman marin Ruman Hayatu ya fito shine ta fita tana masifan rashin nasarar da
bata samu ba.
**
Bata fasa tonon ba, sai da tayi ta cire kwalabe babu iyaka, tana gama zaro su zoben hannunta ya fadi
garin farfasa kwalaben,.tana dariya tana faɗin.
"Hahahah, ta kare miki Ruman zaki tafi ki bar min Hayatudeen dina, zaki tafi inda kika sa na tura Fareeha
Yarinyar kirki" tana gama fadar haka tana fasa kwalaben baki daya. Wasu irin bakaken hayaki ne suka
tashi sama,.tare da curewa wuri guda sannan suka dawo da masifar karfi,.suka daki tsakiyar kanta.
Sulalewa tayi tare da zubawa a kasa tana fitar da wani irin kumfa ta hancin ta da bakinta.
....
A hankali ya shafa fuskar yarinyar yana jin wani irin kewarta, hawayen tausayin kanshi yana zuba
mishi, bai san wacce irin uwa ce ba Darrah, domin sabida kishi ta kashe yarta ta kashe kanta mana, ya zai
yi da Darrah yaji dadi. Wannan shine ake ce mishi sakayya. Kallon zoben hannun shi yayi tayi wani irin ja,
wani sabon tashin hankali....
92
Kallon saman zoben yayi wani irin tsoro da fargaba yana kara ninka zuciyar shi, a gaggauce ya fita da
gawar Fareeha,zuwa wurin su Adam. Daidai shigowar wani irin iska me had'e da guguwa, bin iskar yayi
da ido yadda ya nufi dakin da aka kwantar da da Ruman, tabbas yaji a ran shi hakan zai faru. Zubawa
guguwar ido yayi tare da kokarin bayan shi, amma sai ya ga ya dawo da karfi ya tsaya a gaban shi cak.
Yana wani irin spark tare da gunji ya kuma fita da mugun gudu ya koma inda ta fito, "Alhamdulillahi" ya
furta lokacin da ya ga guguwar ta fice, haka suka nufi gida da Fareeha da fuskarta ya sauya halitta,
wannan abin duk wa Rumanah taso ya faru sai gashi ta koma Yarinyar da babu ruwan ta.
An mata kome sannan akayi jana'izar ta, tare da kaita gidan ta ba gaskiya, sannan suka dawo aka dan
zauna. Sai lokacin aka tuna da Ina Darrah ta shiga, har dare babu labarinta. Shi kam Hayatu asia koma
lokacin na farka, ina zaune tare da jin wani irin abu yana yawo a cikin zuciyata, yana shigowa naga yayi
min wani irin zuru zuru, gwanin ban tausayi. mika mishi hannu nayi ya zauna a bakin gadon, ya zuba min
ido tare da kwantar da kan shi a kan cinyinta. Yana me zaga hannun shi ya rungume ni sosai.
"Allah da ya bamu ita ya amsa" damke hannun shi nayi tare da jin kamar zuciyata zata fado, ajiyar zuciya
nake saukewa tare da jin kamar zan mutu,.har wani lokaci shafa bayana yake yana rarrashina.
"Ta mutu? Allah sarki wallahi ban san zata kashe.... A'a ban san marin da ta mata zai kawo sanadin
rayuwarta, wallahi ta bani tausayi ne na kaita wurin mahaifiyarta ta, sai gashi haka ya haifar da tashin
hankalin da bazan tab'a mantawa da shi ba." Na sake wani irin kuka,.ina jin kamar na mutu na ko zan
huta da bakin cikin da nake ji, uwa uba danasanin kai ta yake kara girgiza min zuciyata.
Har kusan karfe biyu na dare muna zaune, shafa bayana yayi tare da mikewa ya nufi ban daki yayi alola
tare da ɗaukar abin sallah, ya fara nafillah, ko zai ji sauki a zuciyar shi har wurin karfe hudu saura.
03:50am.
"Ina jiran ki! Gata zata kawo ki gare ni ina jiranki da saka ran zama karkashin ku"
Na bude baki zan yi magana ya tab'a ni. A hankali na bude, ina kallon shi. Magana nake so naji
wani abu ya cika min nakina, hannuna na kai da niyyar ciro shi, haka nayi ta kokarin ciro shi.
"Ma'idah!" Ya fada a hankali, kallon shi nayi naga inda yake kallo, mace ce sanya da farin doguwar riga
me ratsin ja.
"Ku shirya nan da kwana huɗu zan zo mu tafi. Ina muku ta'aziyar rashin da kuka yi"
...
"Ana biyar halacci da halacci, karki zama daya daga cikin butulci idan kika yi haka ba zaki tab'a yafewa
kan ki ba"
Gyada mata kai nayi sannan ta juya tare da tsaga bango zata tafi. Juyowa tai tare da goge kwallar da
yake bin fuskar ta..
"Idan ya dawo karka jin tausayin s Drhi ka kashe shi idan haka zai samar da zaman lafiya toh a batar da
shi yadda babu wanda zai kuma jin labarin shi" ta fada tare da sake kuka, me cin rai domin da ciwo
abinda kake so ya kasa fahimtar ka.
"Mahaifiyar Fareeha kuma a kyale ta halin da take ciki ya ishe har karshen rayuwarta, ita din ta zama
mazauni, wasu ne a barta kar ayi saurin rabata da su domin haka ya zama iznina akan wasu masu kokarin
ganin sun ga bayan wasu domin dadin ransu" ta fada tare da barin wurin, kallon juna muka yi, lokacin
ana kiran sallah farko.
"Darrah!!" Na fada da ƙarfi tare da rike hannun shi jikina yana rawa, tare da sauka daga gadon, zan
fita daga dakin.
"Abinda nake gudu ne ya faru da ita,.barta ta girbi matsalar ta." Ya fada tare da rungume ni,
"Me yasa?" Na fada tare da dukar kirjinta, ina kuka kamar raina zai fita a jikina.
"I can't" ya fada tare da wucewa ban dakin domin ba zai iya da al'amarin ba. Alola yayi yazo ya wuce
masallaci, ina kuka ko a jikin shi.
Karfe bakwai ina zaune, idanuna sun yi sumtum sumtum. Ina zaune A'isha da Abeedah suka shigo
da Aslam, yana gani na ya mika min hannu tare da jan zuciya, amsar shi nayi tare da lumshe idanuna.
K'amk'ame ni yayi yana ajiyar zuciya.
"Ya jikin?"
"Da sauki sosai"
Bude baki A'isha tayi zata min magana na watsa mata wani irin banzan kallo.
"Rike gaisuwarki, hankalin ki ya kwanta? Kin yi farin cikin da halin da Darrah take ciki, kema kiyi a hankali
abinda da yaci doma ba zai bar awai ba, wallahi ba zan iya mu'amala dake ba, domin ina da yakinin idan
ki ka samu wanda zai kashe ni ke zaki bashi abinda zai kashe ni, meye amfanin rayuwar da kika yi da ita
baki bata shawara na gari ba,.Yes ita yar uwarki ce ni kuma bare ce, amma bari na gaya Miki tir da
wannan halin naki"
..na gaya mata magana masu zafi, ashe Ummin mu tana bakin kofar tana jin mu, yadda nake gaya mata
ai da laifin ta wurin abinda ya samu Darrah. Haka kawai na zama masifaffiya, wunin ranar ban gan shi
dake Ummin da Hajiya Murja, suna tare da ni. Sun ki yarda su kawo zancen Darrah.
...
Dake ance a bakin wawa ake jin mutuwar sarki, mahaifiyar ta a haukace tazo tana ihun tare da fadar
abubuwan da aka fada nice zan kawo mata karshen su. Ita abar ta kashe ni, ko na gaya mata wani boka
ne yayi min asirin da na raba yarta da mijinta da Yaranta. Ashe kuka rahama ce, bakina ya bushe ko yawu
babu a bakina, sai ajiyar zuciya nake tare da jin zafi kamar zuciya zata kama da wuta.
"Allah ya maida muku sharrin ku Rushidiyya idan mun cutar dake Allah ya bi miki hakkin ki, idan kuma
kece kika nemi ganin bayan mun, toh Insha Allah baku ga kome ba."
Duk me Imani idan ya ga halin da Darrah take ciki sai tsoron Allah ya kama shi, domin lokaci guda ta
koma wata irin halitta, lokacin da Dr Hayat ya fara ganin ta, sai da yaji wani irin tsoron Allah ya kama shi,
domin kuwa lokaci guda kome nata ya jirkice, sai wani irin gurnani take tana karce yatsunta da kasa,
zuba mata ido yayi tare da fara addu'ar da yake yi. Ihu ta kwala Aljanun suna fadin.
"Ba zamu bar jikinta ba, dan ko ka fitar damu zamu dawo ita din kamar gida ce a wurin mu babu ita zata,
idan ka cika damun mu zamu dauke ta ka nime ta ka rasa, wannan me mugun nufin zaka taimaka
mata,.ko ka cire mu sau dari zamu dawo sau dubu!"
Wannan abun ya dame shi kamar zai yi hauka yana ji yana gani babu yadda ya iya dasu, domin zai cire
su zai azabtar da su.. amma dake kafirai ne marasa imani zasu cigaba da zama a jikinta, domin suna fita
basu wuce kwana ɗaya zasu dawo. Karshe Uwarta da tafi kowa hauka tazo ta dauke ta.
Farin cikin yayi domin an rage mishi nauyi daga ranar da iyayen su suka zo, nan suka saka shi a gaba da
rikon ya hakura yayi mata maganin, toh gashi ma Uwarta ta dauke ta.
**
Darul azab.
Gidan Yarin da Safdar yake zaune ya fashe da dariya, tare da kakkausar murya. Yana kallon yadda Ruman
da Hayatudeen suke ciki. Dariya yake tare da kallon wasu daga cikin dakarun da suke gadin shi.
"Nawa zan baku na yanta ku, na biya ku?" Kallon juna suka yi kafin suka fita,.nan suka gama shawarar
su,.kafin suka koma.
"Shugaban mu matukar ba zaka ci amanar mu ba, mun Amince zamu bude ka ranar shagalin bauta."
"Lallai kun cika masu lissafi ina jiran ranar, kafin nan ku isa wurin Durf ya baku kafin alkalami."
"Rooman ina nan tawowa gare ki" ya fada tare da juyawa yana kallon kofar. Matukar ya fita anan sai ya
karar da baki daya ahalin shi,.kafin ya tunkari Rooman wacce zai dauke ta cak ya dawo da ita duniyar shi
ya kashe tsinannen cikin jikinta, sannan ya dauki fansar abinda Hayatudeen yayi. Tsinannen mara
mutunci da sanin ya kamata.
Duk sabida shi ne aka tattara shi a nan, ban da rashin irin na dan adam da ya jaza mishi dole ma yasan
yadda zai yi ya fita daga cikin wannan kundin bala'in.
**
Ranar da aka yi addu'ar uku, had'a kayan mu yayi ina jin Ummin mu da Innata tana cewa.
"Yanzun tafiyar zaku yi ita da cikin jikinta bai yi kwari ba, kunyi hakuri da tafiyar"
"Ummin idan muka bar tafiyar, wani tafiyar ce a gaban mu. Duk da haka baku gaya min halin da Darrah
take ciki ba?" Na tambaye su kamar xan yi... Share ni suka yi,.a hankali.na ga suna fita daya bayan daya.
Kafin kace me sun watse a dakin, kamar zanyi kuka haka nake ji, kallon shi nayi tare da sake wani
malalacin kukan shagwab'a.
"Kina jin dadin ki maza kiyi. Kukan banzan ki, tunda kin saba" tura baki nayi ina hararan shi.
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
*Kuyi hakuri don Allah wallahi uzuri yayi min yawa ne! Kuyi ta hakuri aski yazo gaban goshi ne*
93
Cikin wani irin kuka nake kara narke mishi, kodan ya fahimci ina jin rigima a raina naa ne kawai ya cigaba
da hada kayan mu, yana gamawa ya shiga ban daki yayi alola sannan ya zo ya kwanta a gefe.
"Girl idan kina so zaki iya kwanciya, asuban fari zamu bar nahiyar mu zuwa wata nahiya na daban, inda
babu waya babu kome sai kudiran Allah da ikon shi, so zoki kwanta."
Kin kula shi nayi shi kuwa ya juya min baya, tare da gyara kwanciyar shi kamar bashi ba.
"Toh haka zaka yi barci ba zaka zo ka lallabani ba?" Na tambaye shi ina jan mayafin da ya rufu da shi.
Murmushi ya sake tare da juyawa yana kallon kamilaliyar fuskar ta, me cike da kwarin gwiwa da
nutsuwa, shafa fuskar yayi ta tura bakinta gaba kamar wacce aka fada mata wani abu.
Matsawa yayi jikin ta, sannan ya sumbaci goshinta tare da rungume ta, yana jin wani abu a ran shi.
Tabbas ita din wani sashi ce ta rayuwar shi, rabuwa da ita kamar rabuwa ce da rayuwar shi, samun ta
kamar wani abu ne na rayuwar shi ya samu, yayi sakaci a baya amma a Yanzun da yake jin ko mutuwa
zata yi dakyar ya rayu ko yayi nisan kwanan, Matar shi gimbiyar shi. Da wannan tunanin barci ya dauke
shi.
**
"Ni dai ki taimaka min ta dawo daidai koma meye kika ce nayi zan yi don." Ta fada cikin matsanancin
kuka da tashin hankali, shake wuyar ta bokanyar tayi tana cewa.
"Yar ki ce zata biya bashin da kika ci, domin Tabita ba zata yafe mana ba, dan haka abinda ya samu yarki
ya zama biyar bashin Tabita, idan yayi miki" cikin fushi Hajiya Rushidiyya ta buge bokanyar su, tare da
ɗaukar sandar tsafinta ta buga mata, a take ta sulalle ta fadi, jini da wani bakin hayaki yana fita a a jikin
matar, da gudu ya shige hancin Hajiya Rushidiyya. Ta fadi a wurin. Darrah ta cigaba da dariyar ta, domin
haka ya zame mata jiki, idan tana dariya Irin na zautattuun mutane.
Wani irin guguwa ne ya kuma diban basu, yayi kololowar sama ya tafi da su.
3:00am.
"Malama tashi lokacin tafiyar mu tayi" dakyar na tashi zaune sannan na dauki, abinda na dauka. kafin na
shiga ban daki nayi wankan tsarki da alola sannan na fito waje, na samu ya ajiye min wata jallabiya fari
tas, na dauka na dauka na saka sannan na nufi abin sallah na yi sallah nafillah, na jima ina Addu'a, kafin
na tashi. Sannan na nufi wurin shi a falo, dan ya rigani fita, tunda na fito falon na samu yana zaune shi da
wannan aljanar,, isa nayi wurin su da sallama.
"Toh kafin ku fita ya kamata na tuna muku, tafiyar bata wasa bane, sannan ku sani Addu'a itace zata
fidda mu ba magana ko firgice ba. Kafin mu fara tafiya shi yasa nace ya zab'a, Miki farareen kaya, kafin
haihuwar shallen, kasar ta tab'a samun wata baiwar Allah daga cikin bil Adam, da ta taimakawa al'umma
wannan garin, tun daga lokacin suka dauke ta a matsayin abin bauta, duk da ta wuce bata tsaya ba,.
amma a bisa bincike kece zaki kuma kawo karshen abinda yake faruwa a tsakanin al'ummar wannan
yankin, ba zan gaya Miki dalilin ba, amma muje zaki fahimci hakan ne. Dan haka addu'a karatun
Alkur'ani, ambaton Allah, azkar har mu fito daga cikin wannan yanayin shine abin da zuciyar ku da
gangan jikin ku zai na furta wa!"
Baki daya jefa yar karamin kwanyata suka yi cikin firgice, dan haka ban iya magana na har muka fita a
cikin gidan,.ta shiga gefen da nake zaune gaban Motar Adam ne zaune.
"Kai kuma meye naka a cikin tafiyar mu?" Na tambaye shi ina leka gaban motar.
"Kinga Hajiya Ruman bana son cin mutuncin, ina bindin mijin ki zaki tambaye ni meye wannan a tafiyar
fisabilillahi,.ai wannan cin fuska ne, salon nayi zuciya nace na fasa tafiyar mijin ki ya fara tambaya ta, me
yasa nace ba zan bishi ba."
"Baku da hankali ne? Maza ku fara addu'a, kai Hayatudeen ba zan baka kome ba,.ke gashi rufe fuskar ki.
Kai magana gashi rufe fuskar ku." Nan muka daura, kafin kace kwabo motar ta dauki wani irin shiru, haka
muka kasance a cikin motar,bakin mu bai daina ambaton Allah ba, har goshin asuba. Sannan muka tsaya
a gaban wani kasugurmin daji, tace mana.
"Kuyi alola wani abu zai iya kawo hari ko kuma wani yanayi da zai dakatar damu, kuyi ta ambaton Allah
dan akwai makircin aljanu."
Haka muka fito tare da shimfida abin sallah, Adam ya ciro mana ruwa muka yi alola bayan mun kama
ruwa a keɓance, muka tsaya a baya ni da ita Adam a bayan Dr Hayat, muka fara sallah,.mun kai raka'ar
farko, naji wani irin ihu da muryan Darrah, kamar zan juya naji hannunta akan hannuna, haka muka
cigaba da Sallah, har muka idar, muna addu'a amma ni jikina rawa yaƙe, riko kafadana tayi har aka yi
sallama tare da addu'a, a lokacin na samu nutsuwa sosai, kwashe kayan sallah Dr Hayat yayi tare da jiran
muka shiga Mota sannan ya shiga.
"Ki cire damuwar Darrah a ranki, idan ba haka ba, toh da shi zaa farmake ki, idan aka tab'a ki kamar an
rushe mata tafiyar ne, don Allah ki nutsu"
Gyada mata kai nayi tare da jin kwalla na cika min idanu na, har muka fara tafiya, shafa gefen
kumatuna tayi barci me mugun karfi yayi gaba dani, shi kan Adam tab'a kujerar shi tayi tare da shafawa.
A hankali barci tayi gaba dashi.
"Eh zuciyar Rumanah a bude take, ko idanun ta baya bude kamar yadda zuciyarta ta yake bude, dan
haka zan danne damuwar da yake sakata tuno Darrah, idan ba haka ba toh zata yi ta ja mana aiki muna
fadawa cikin shi."
"Wannan yarinyar!"
"Da idanun ta biyu zaku fara rigimar ku" ta fada tare da mai da hankali akan Alqur'anin hannunta.
"Amma baki jima da amsar musulunci ba ko?" Ya tambaye ta, murmushi tayi sannan ta ce mishi.
"Ban wani jima ba,.bayan rana Safdar da Ita Rumanah,na koma Misra na musulunta"
"A'a, kamani suka yi a matsayin baiwa na tsawon shekaru talatin da uku, sai ya saka aka kai ni fada,.har
zuwa lokacin da ya yantani tare da bani me bashi shawara na musamman, daga lokacin muka fara kula
juna har zuwa, lokacin da ya hadu da ya bayyana a cikin al'amarin Rumanah!"
"Kina da kyau, me yasa kika damu da jiran shi?" Ya tambaye ta a karo na uku sannan ya cigaba nada
cewa.
"Safdar ba namijin da ya dace da rayuwarki bane, ki nime wani a cikin ƙabilar ku, ba zaki rasa ba."
"Eh nasan da haka, sai dai ya bai kulawa na musamman a rayuwata da shi, ya hana a min kome a
cikin daular su, bawai ba zan rabu da shi bane kawai da matukar ciwo ne ka rabu da mutumin da ya
baka kariya a rayuwar ka, nasan ko kai ne ba zaka ji dadi ba."
"Eh duk da haka" ya fada tare da maida hankalin shi kan tukin da yaƙe,.yana jin matukar tausayin ta.
Yayi tafiya sosai kafin ta ce Mishi.
"Ka tsaya ka huta" a hankali tayi addu'a sannan ta shafa motar tana faɗin.
"Bari na nimo abinda zamu ci, amma tafiyar har yanzun da sauran"
"A'a karki damu, akwai ruwa da cornflakes, idan suka tashi zasu sha. Juya nasaka Ummin mu tayi mana
dambun nama akwai bread a cikin motar idan suka bukata duk zasu samu, Yanzun dai bari mu kwanta."
Ya ja kujerar baya kadan sannan ya kwanta, itama gyara kwanciyarta tayi suka shiga kokarin barci,
gaskiya sun gaji ainun domin lokacin karfe tara na safe ne, dan haka suka kwanta abinci.
.... Ni na fara bude idanuna na zuba a kanta tana barci cikin nutsuwa, sai shi,.a hankali na kai bakina
saman goshin sa na sumbata, sannan na zauna ina jin cikina yana min alamar yunwa nake ji. Sake shafa
fuskar shi nayi ya bude ido.
"Yunwa nake ji" tashi yayi zaune tare da kokarin bude motar ta ce mishi.
"Dan tsaya! Wani tsohon aljani da yake jikin wata mesa. Ya hadiye zaki wancan satin yanzun haka yayi
gatsa kuma zai taba lafiyar ka dan.haka zauna ba a bayan mota bane? Bari a kwaso muku." Sai ga kayan
a gaban mu, da sauri na fara bude leda sabida yunwa, rike hannuna tayi sannan tace min.
"Kune kuke fara haifawa yaran ku matsalar Aljinni sannan daga baya kuce mun dame ku, kiyi kome a
nutse, duk abinda kika yi shi zai dauka daga cikin ki yake fara daukar kome har haihuwar shi, domin kula
da haka kina nutsuwa domin rayuwar shi" ba ni ba hatta adam ya nutsu har aka gama karyawa,.muka
wuta sannan muka fito akayi sallah walaha,, a cikin jami'e,.muna idarwa a ka yi addu'a. Sannan muka
dauki hanya, sai da ya kai sallah da cin abinci yake tsayar da mu a hanya. Sai da muka kai dare a wannan
tafiyar da na fita hayacina, sannan muka isa wani kauye, ta ce mana.
"Ku tsaya a nan na shiga cikin garin muga wasu irin mutane ne, idan zamu iya tsayawa toh idan ba zamu
iya tsayawa bamu wuce kawai."
Muna zaune a wurin ta shiga garin kallon shi nayi tare da cewa.
"Kiyi hakuri Insha Allah zaki kwanta. Nasan kin gaji da zaman nan". ya fada cikin sigar lallabani, lumshe
idanuna nayi tare da matse hannuna a jikin kujerar motar.
"Na gaji" na fada mishi haka, murmushi yayi sannan yace min.
"Kiyi hakuri"
Can sai gata nan ta shigo,.ganin yadda nake lumshe idanun nayi tare da kwantar da kai na a kafadarta.
"Garin nan ba zamu iya zama ba,.maguzawan arna ne,.masu kashe mutane dan haka mu tafi."
"Kiyi hakuri! Zan talata tafiyar yadda zamu samu gari nan gaba"
Gyada mata nayi tare da kwanciyata a jikin ta,.muka bar garin da azababben gudu, har kamar zamu
tashi sama.
An ce tafiya Mabudin ilimi amma a wurina shine Mabudin wahala, domin kamar zan yi hauka ga cikin ya
daure min kamar me, haka nayi ta nishi nake, kamar me.
Karfe daya muka isa wani gari, babu laifi tun daga nesa.muka fahimci garin musulmai ne,.dan ga katon
masallacin shi, sai dai yanayin sun ya nuna alamar tsohon gari ne irin na tarihin nan. Tsayawa muka yi ta
shiga cikin garin.
Cikin rashin sa'a suka kama ta tare da kaita gidan Sarkin garin, domin suna aljanu ne.
"Tare da abokan tafuya ya muke, dare yayi mana, kuma akwai me ciki tana bukatar hutawa"
Koda suka iso muna cikin motar, dan haka aka sake tura wani ya fada ai har da bil Adam. Sarkin ya ce a
tawo da mu.
Haka Dr Hayat ya dauke ni,, muka nufi cikin garin, har fadar sarki ga garin cike yake da yashi, ga nisan
bala'in, haka yayi ta tafiyar har wani ƙasaitacciyar fada,.sannan ya zaunar dani.
"Duk da mun san da zuwan ku, amma ita Ruman, mun san zata kuma. dawowa, sai dai alkhairin da ta
mana na shudadden karni ba zai saka mu manta ta ba, dan haka zaku iya hutawa na tsawon kwana biyu.
Kafin ku tafi domin lafiyar abin cikin ta."
Kallon su nake wacece Rumanah din da ta taimaka musu haka? Na tambayi kai na ina mamaki.
"Zaki sani a hankali!" Ya bani amsar yana murmushi, shiga cikin gidan muka yi aka bamu abincin tare da
makwanci me kyau. Dakyar na nayi wanka, shima dan yace min.
"Kuyi hakuri zaki ji dadin jikinki kinji, nima bana jin dadin yadda tafiyar ya rutsa dake, ai da ina da hali
wani hanya xan bi domin takaita Miki wannan dogowar tafiyar" kumshe idanun nayi tare da jin wani irin
kwalla.
Duk yadda yaso ya tabani naki domin wani irin gajiya nake ji da mutuwar jiki..haka na kasancewa shima
yana gefe muka kwana, washi gari. Dakyar nayi sallah asuba nan ma ina idarwa nayi addu'oi sai barci
Ina jin shi har na daina jin shi, shima barcin ne ya dauke shi cike da mafarkin Safdar, yana kokarin fita
daga dakin da yake rufe, shi kuma da Ummu Ruman suna gudu, sai da sukayi gudu sosai. Amma sai da
Safdar ya dira a gaban su. Ya kai hannu da niyyar kamo ai su. Suka ji wani irin murya a bayan su. Juyawa
suyi da niyyar duba muryan me magana, ya farka a barci. Ma'idah ya gani tsaye a bakin kofar su.
"Yana gab da kubuta,.idan muka samu damar shiga sitaf mun tsira dan ba zai iya shiga garin ba. Dan
haka muna da tafiyar wuni guda ne kacal mu shiga garin"
"Insha Allah zan kara gajarce mana tafiyar, kamar na baya domin mun yi tafiyar wata uku a wuni daya da
wani abu."
"Toh"
Haka ya tashe ni tare da min bayani,kuka na saka Mishi ina jin kamar zan mutu dan tsabar gajiya da nayi,
haka yayi ta lallabani. Har muka fita karshe abin karyawan ma a motar muka ci, matsa min Ma'idah tayi
na kwantar da kaina a cinyarta, yana shafa bayana, wani irin barci ne ya dauke ni.
"Insha Allah idan Sarkin rikici ta tashi haihuwa zaka sha mamaki, domin wani jinkirin zai zama alkhairi"
"Hm" ya fada tare da mai da hankalin shi kan tukin lokaci zuwa lokaci, yana bin karatun Alkur'ani sa
yake tashi a motar shi, karshe itama cigaba tayi da bibiyar karatun haka adam shima, idan ka cire Ruman
sa take ta barci abinta.
**
Darul Ni'im.
Kasancewar duk wani karshen wata ana bikin wankar budewar sabon wata gunkin su, haka ce ta faru
ga wannan ranar, baki daya hankalin jama'a ya tafi ga wajen bikin al'adan na gunkin shi.
A can gidan Yarin kuwa Safdar da dakarun da suka mishi biyayya ne, suka bude shi, sai dai kuma wasu da
basu san zancen ba suka taso kishi kawai ya saka aka yi ta kashe duk wanda zai hana su fita. Babu tsoro
ko tausayi haka ake kashe dakarun nan har suka fito wajen gidan Yarin, sannan ya nufi Masarautar da
karfin sihirin shi ya dirka.
**
A wurin bikin suna cikin bikin suka ga garin yayi ja, take kowa ya fara gudu domin duk lokacin da haka ta
faru toh tabbas mummunar al'amari ne zai faru, dan haka kowa ya gudu gidan shi, aka bar sarki da
dakarun da suka mishi kawanya sai iyalin shi da suke tare da shi, sun manne a jikin shi. Cikin tsananin
tsoro da tashin hankali.
Dirowa tsakiyar su yayi, su kuma suka b'ace. Tare da bayyana a cikin fadar garin, sun samu ya kashe
dakarun cikin masarautar. Take aka fara shirin fuskarta shi da yaki, amma ina Safdar ya gawurta, domin
baki daya yayi ta kashe musu dakarun, shi kan shi sarkin boye iyalin shi yayi a karkashin kasa.
Amma sai da Safdar ya binciko su, ya kashe su mursu har lahira sannan ya cigaba da had'a dakarun,
tare da had'a sabon yaki na musamman domin tunkarar abokan gaban shi.
**
Karfe biyar na yamma muka shiga Alkaryan me ɗauke da wani irin haske na katanga, yadda gamu a kofar
Garin Amma babu halin shiga, a hankali Ma'idah ta kalle mu.
"Ummu Rumanah! Kina son amsoshin tambayar da yake ranki, toh ki tafi ga wannan al'amarin idan ni na
isa ba zai bude ba,.idan kace ce da kan shi zai bude. Idan baki yarda ba toh muje ki gani"
"Kuma nice kawai zan je" dafe hannu na yayi tare da kallona.
"Toh" na fada idanun na yana kawo kwalla, domin na matukar razana, a hankali na bude tare da fita
daga cikin motar na mufi wurin kofar. Na kai hannu na zan bude naga ya bude baki daya, ashe daga nesa
nake hango garin yafi yadda nake ganin shi haduwa.
A hankali na juya tare da kallon su, sannan na juya tare da takawa na nufi kofar garin, tun kafin na
karasa naga kofar ta bude min, gabana yana faduwa na kalli yanayin mutanen garin da suke tsaye fuskar
su a sake tare murnar gani na!
*A sanina mutum daya muka zo dauka amma baki daya al'amarin ya koma bikin murnar dawowar
wata aljana duniyar su abin mamaki baya karewa a duniya* na fada a raina, Yanzun ita wannan baiwar
Allah fisabilillahi nice zan iya cire ta a cikin wannan yanayin?
"Barka da zuwa Ummu Rumanah, bayan shekaru kusan tamanin yau kin kuma dawowa gare mu, lalle
maraba...
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
94
*Karki manta a lokacin da suke farin cikin ganin kina shigar da abinda ya kawo ki zasu amince Miki akan
Idan an shiga dake cikin gidan sarautar wannan shine abinda zan tunatar Miki*
Maganar Ma'idah ya dawo akan lokaci, zuba musu ido nayi tare da cewa.
"Ku dakata!"
A matukar tsoro ce na kalle su ina jin wani tashin hankali a raina nace musu.
*Karki nuna musu ita kika zo dauka, idan suka baki damar ɗaukar ta, sai ki karanta ayar Thamma alaina
bayyana, tare da mika Alamarinki ga Allah zai dawo dake cikin mu da ita, idan kika yi kuskure hatta mu
ba zamu kubuta ba! *
Murmushi nayi tare da gyada musu kai, sannan na bi bayan su har kurkukun da suka kai ta.
"Tawo nan Ya guda" ta fada da mikakiyar hausarta me dadi da sauraro. Idanun na ne suka cika da kwalla
na isa gare ta,.sannan na zauna ina me jin kamar nayi ta kuka.
"Shagwab'a kuma? Yar gatan Ruqayyatul Maarufah, shalelen shallen daga yau kuka ya kare,.a hankali na
dafa gwiwarta, na karanto ayar idanuna a rufe.
"Alhamdulillahi! Pretty good" inji Adam,.yana murmushi. Bude idanuna nayi,.ina kallon su.
"Wai har mun fito?" Na kalle ta tana zaune a gefena, murmushi suka sake min, tab'a murfin motar tayi
ya bude da kan shi,.sannan ta isa daidai abinda ya kewaye Alkaryan,tayi addu'a sosai, sannan ta dibi kasa
ta watsa a jikin abin, kafin ta juyo wurin motar ta ce.
"Toh ku buɗe"
Cike da al'ajabi muka bude idanun mu,.gata a gefen inda Dr Yake zaune gamu a cikin gidan Moddibo.
"Allah buwayi gaggara misali. Alhamdulillahi. Yanzun ma shiga kan mutane da daren nan."
"Gidan ka nake son zama a cikin shi, wancan gidan matattarar shaidanun aljanun can"
"Iya shekarun da nayi wuri guda, bayan gari da sallah yake mikar dani, dan haka ina jin a jikina ina da
yanci, zanyi aikin wata guda a nan sannan nan xan koma Misra can nafi son na rayu"
"Haka ne ya shugabata"
"Toh malam Adam, zaka rakaka ni ne? Ruman idan kika shiga kiyi wanka da lalle, sannan ayi hayaki da
habbatusaudat, daga gobe zamu fara aikin ki, domin wancan asararen yana hanya" ta fada min tare da
kallon Dr Hayat.
Takowa tayi tare da taba Adam, tuni muka nime shi muka rasa.
"Ya tafi gida zai gabatar da sallah magrub sannan ya kwanta, kuma maza ayi cikin gidan" fitowa Dr Hayat
yayi tare da ɗaukar kamar wata yar jaririya,.ya nufi cikin gidan mu da ni,
Koda muka shiga wanka muka yi da Sallah, sannan muka kwanta. Tare da jin duk wata gajiyar
duniyar nan ta kare akan mu, sai barci.
Hajiya Rushidiyya tana zaune kamar mutum-mutumi, gidan yayi bala'in kura alamar ba a rayuwa normal
cikin gidan. Takawa tayi wurin ta, tare da dafe goshinta. Tana me lumshe idanun ta. Can ta buɗe idanun
ta.
"Shugabata akwai Yarta Darrah, Hayatudeen ya bata kulawa da ya dace amma sai da ta cutar dashi"
Darrah!!!" Ta daka mata tsawa tare da kiranta, kamar wacce aka take boye sai gata a gaban ta. Tana
dariya, "wacece sa'arku?" Tuni suka daina dariyar, suna zare idanu.
"Zuciyarki babu kyau matukar aka rabaki da su, bai zama dole kiyi lafiya irin na mutane ba, dan haka ki
zauna dasu kafin na waiwaye ki, maza ku gyara min gidan" ta fada da karfi, aikuwa cikin kankanin lokaci
suka gama gyara gidan tare da dawowa gabanta.
"Mun gama shugaba" murmushi tayi sannan ta wuce su, zuwa sama har dakin maganin Dr Hayat a nan
ta shiga tana gyara kome, tare da kallon su, tana kara fahimtar aikin maganin,
"Yaron kirki" ta fada tana murmushin jin dadi, kyawawan haƙoranta suka bayyana masu tsantsan farin
cikin ta, sannan ta koma inda zata kwanta, ta zauna.
Ban daki ta bude mata, tare da mata bayani, sannan ta shiga ban dakin tayi kome sannan ta fito ta samu
ta shimfida mata abin sallah,tun daga lokacin take mika godiyar ta ga Ubangiji, har asuba sannan tayi
sallah asuba, ta zauna a wurin sai da garin ta fara haske sannan ta kwanta,.ai kuwa tayi barcin da tunda
take bata tab'a yi ba.
**
Bayan mun idar da sallah asuba, na gama gajiya amma bai hana wannan mutumin murkusa ni son ranshi
ba, dakyar na samu nayi wanka sannan na koma gado,.ina jin wani irin ciwon jiki. Waje ya fita tare da
sanarwa a cikin gidan mun dawo.
Lokacin da ya shiga cikin gidan, Moddibo yana zaune Innah tana gefen shi sai Ummin mu,.ya shiga
cikin gidan.
"Alhamdulillahi!" Ya zauna tare da shiga sawun su, ya samu suna ta hira ne akan matsalar Darrah da
mahaifiyarta,, bai ce kome ba har suka gama. Sannan ya zauna yayi musu bayanin abinda yake faruwa,
da zuwan Shallen ba zata wuce kwanakin da ya da ce ba, zata tafi dama sabida matsalar Rumana ne"
"Alhamdulillahi! Toh haka ma yayi, Ubangiji ya idda nufi, Allah ya bata lafiya yasa zakkar jiki ne"
Haka ya mike tare da musu sallama, ya nufi gidan shi na can,inda Darrah take, yana shiga ya samu
Rushidiyya zaune kamar Yadda suka zo suka Su shallen same ta daren jiya, murmushi yayi sannan yace.
Ya wuce sama domin iya abinda zai iya cewa kenan, wucewa sama yayi zai buga kofar kenan Ma'idah ta
ce mishi.
"Har yanzu bata farka ba,barta ta.."
Bude kofar suka yi, tana zaune a saman gadon. Zama yayi akan abin sallah da tayi sallah akai.
"Alhamdulillahi da fatan kun tashi lafiya, ina yar gata na,.bata tashi bane?" Ta amsa mishi, tare da
tambayar shi.
"Tana can bata tashi daga barci ba" bata amsa, "toh ku jirani"
Ta jima sosai kafin ta fito sanye da wata doguwar rigar gown wanda ya fitar da kamalalliyar fuskarta, a
hankali tare saukowa, tare da wasu manyan zobena, masu shegen kyau kala uku, daya fari ne me ɗauke
da dutsen ado na mata, daya kuma azurfa ne na mata, me ɗauke da jan dutsen jauhari, sai daya kuma
zinari ne me ɗauke da bakin dutsen Lu'lu'u.
Tana tana karfen gidan saman, tana murmushin jin dadi. Mikewa suka yi hatta Hajiya Rushidiyya, balle
kuma Darrah da ta fito daga cikin dakin kamar an wurgota.
"Muje yau da Izinin Allah zan kawo karshen dogon rigimar da ake tsakanin kai da Safdar" ta fada tare da
nufar hanyar waje, suka fita tare da Ma'idah,.su kuma suna zaune daga cikin gidan Rushidiyya da Darrah.
Koda suka isa baki daya zuri'ar Moddibo sun taru. Har mahaifin Darrah. Sai Mahaifiyar Rushidiyya.
"Ka cewa Rumanah,.ta shafa turaren amma ka tabbatar. Ta karya ta koshi domin zamu kira dan iska ne,
idan nace jiran shi zan yi ba zai zo ba"
"Kai kuskure daya kayi na bada kudi, ga malamai suka tilasta ka zama ɗan majalisa, bayan an kashe rai,
hakika wannan aikin batattun mutane ne, Professor Saifullahi, kayi kuskure babba wurin tab'a yar wani,
kana tsoron kar a tab'a naka shi yasa bayan ka aurer da Kasha idanun ka yake sauran kayan Yaran, abu
daya zan shine ka aurar da Hauwwa'u,.ga Deen kanin Rumanah, haka ne zai saka ta kaucewa fadawa
hannun Yaron da yake bibiyar ta, ban gaya maka ba za a rasa wacce zata biya bashin ka ci ba. "
"Kana da dattijon zuciya, shi yasa har kwanan gobe babu wanda yasan kai ne ka sadaukar da farin cikin
ka domin a zauna lafiya. Amma zan bar shi domin zuciya bata da kashi. Amma nayi imani da Allah ko
bayan ran shine ba zaka tab'a duban baya ba. Shi yasa Allah sai ya shirya maka iyalin ka ya kuma
albarkaci rayuwar su"
Wato mahaifin Dr Nu'aym, shi ne ya fara son Ummin mu, so na hakika yayi ta tura mata sako da
wasu wasiku.. ita kuma ta zata Abdulwahab ne, daga lokacin da Abdulwahab ya fito sai ta amshe shi, da
tunanin shine yake turo mata sako,shi kuma sai ya ga ai dukkan su daya ne, ko babu kome jinin su daya.
"Allah yana tare da kai shi yasa har yau kake kafe a kujeranka, babban albishir ɗin da zan maka shine
zaka sauka,.kuma a wata Alkaryan zaka zama Mutum na musamman, kai da matarka, ka tsare kanka
daga masifa domin duniya tasan yadda yan sanda suke iya juye gaskiya zuwa karya"
"Fa'e! Wato ke kina jin zafin Dijah ne sabida abinda aka binne,.bayan kema kin san rabo ajali ce, gashi
daga ganin Yar gata sai kika ji a duniya baki da wacce kike so sama da ita, toh ai ita din haske ce, baki da
Ya mace shi yasa kika dauke ta, kamar naki ce Ita! Yar gata ta wace."
"Bani ruwa, matar ka matsalar ta ba haifaffe bane, za a iya kawo karshen shi"
Da sauri ya miko mata, ta amsa tare da murmushi, addu'oi sosai tayi mata sannan ta ce.
"Ka zuba a hannunka ka diga mata a cikin kunnenta! Insha Allah ba zata kuma samun matsalar kunne
ba!"
Kallon Dr Nu'aym tayi sannan ta ce mishi.
"Ka sake Ummi, Allah ya baka Haneeh" gyada kai yayi, sannan ta kuma juyawa kan Innah.
"Nayi fushi sosai dake, na zata yadda kike so haihuwa da kika samu Yar gata zaki rike ta da hannu bibbiyu
ne ashe wannan banzan al'adun ku na Fulani zaki daura ta a kai? Toh kul kar a kuma kar na kuma jin kar
na kuma gani, anyi na farko kar a kuma na karshe taya keda baki samu ba, zaki watsar dan kin samu kice
kika Kunyar ta? Kunya abu ne me kyau, amma kuma babban kuskuren saketa sakaka, dan haka a kula
kar gaba a sake samun irin wannan matsalar."
"Duk da haka kuyi a hankali da mutanen da suke jikin ku, Addah Jebu mutuniyar kirki ce, bayan nan
sauran ka duk suna da kirki amma ba dukkan ake basu yarda ba, gudun kar a kuma ha'intar juna"
**
"Yunwa nake ji" tashi yayi ya haɗa min ruwan wanka sannan ya fita can sai gashi da mug na tea, sannan
ya nufi ban daki ya dauki min brush da MacLean, kafin ya kawo da ruwa sai da na wanke bakina, sannan
na juye a bowl din da ya kawo, kafin ya fita ya kawo min indomie da ya saka dafaffen kwai a kai...
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
#Mai_Dambu
___________________________
*Kaɗan daga cikin tafiyar mu Insha Allah na sabon shekara da Yardan Allah February Insha Allah*
*WATA ALƘARYAN..!!*
Wata alƙaryan ita ce mafarin ƙaddarata. Akwai mutane da yawa a duniya waɗanda kowanne da kalar
da yadda ƙaddara ta zana masa rayuwarsa. Wasu sukan tafi a cikin miƙeƙƙen layi mai faɗi da taushi
wadda zai tallafawa rayuwarsu ta yi kyau da sauƙin cimma ƙaddararsu.
A yayin da wasu sukan tafi cikin hargitsattsun layuka masu ƙunci da matsi da kan bar kwazazzabo mai
girma da hakan sai ya zama saƙaƙƙiyar igiyar wahalarsu na cimma ƙaddararsu, har sai sun fidda rai a kan
"Anya rayuwa zata basu damar tsayuwa a kan diga-digansu?"
Ni kaina ina cikin waɗannan mutanen, kamar yadda nake hasashen 'Anya akwai wani mutum a duniya
da ya fini shiga garari duk a sanadin ƙaddara?' Nakan ji a raina babu, duk da cewa a kwai mutane da
yawa a duniya.
Mutanen duniya dukkansu iri ɗaya ne, ɗabi'a da halayya kan banbance kamancecceniya ta iri ɗayan
da suke ciki.
Kamar dai yadda Unguwanni, Gari, Ƙasa,ya banbanta, haka al'adu ma sukan banbanta yanayi na
al'umma.
"Na yi yawo a duniya, na kuma ga rayuwa. Mutane da yawa sukan ce tafiya mabuɗin ilimi ce, sai dai a
gare ni ta zama mabuɗin wahala da kuma wujijjiga rayuwata daga waje zuwa waje.
Sai dai duk da haka na samu ilimi guda ɗaya tak, a cikin gararin rayuwar da na yi, na kuma banbance
tsakanin aya da tsakuwa, na tauna tsakuwa da ƙarfi na kuma furzar da rubiɗinta."
"Ƙasa nawa kika taɓa zuwa a rayuwarki? Gari nawa kika taɓa zuwa? Me kika sani a kan mutanen
duniyoyin da suka banbata da inda kike ciki a yanzu?"
"Amsar ita ce, na san da yawa, ina kuma kan sanin da yawa ɗin. Wadda ya bibiyi rayuwata zai fahimci
yadda *WATA ALƘARYAR* take da banbanci da wadda muke cikinta a yau. Banbancin tsuke walwala da
kuma shimfiɗar da sabuwar ƙaddara ga rayuwata."
Tabbas rayuwar duniya na cike da ƙalubalen mai yawa, tana kuma ɗauke da ƙatoton rami da ke cike
da jarrabawar rayuwar kowanne mutum. A yayin da wani tasa kan zama mai kyau, mai sauƙi kuma
gwanin birgewa. To a lokacin zaka ga wani tasa na da zafi da ƙunci da kuma tsanani na rayuwa.
Ƙaddara kan zo a yanayin rayuwa kala-kala takan kuma ɓullo a 'yar ƙaramar ɓula har ta girmama ta
zama ƙatotuwar da kan rinjayi kafaɗun mutum. Kaɗan ke iya jurewa su yi fafitika da hargitsattun layukan
da ta shimfiɗa a garesu, su kuma yi fafitika da farautar dawo da rayuwarsu kan digadigan nasararsu.
Ta yi tunanin nasarar rayuwarta ce ta cicciɓeta, ta ɗagata daga gida mafi ƙuntata a gareta, daga ƙarshe
sai ta fahimci ashe giji ba lahira ba ce, gida-gida ne da ke ɗauke da wata ƙatuwar rumfa ta alfarma ga
kima, ya ke ajiye nagarta ga duk wadda ke raɓe a cikin rumfar.
"Tsawon wani lokaci za ki ci gaba da gudu? Sai yaushe za ki fahimci dalilin da ya kawo ki nan?" Wani
kakkauran mutum mai curariyar fuska kamar an naushi giginya, ya ke magana, yana huci saboda yadda
cikinsa ya maɗure ƙirjinsa numfashinsa baya fita da kyau.
'Idan na ɗaga kaina naga yadda tsintsaye suke gudu a sararin samaniya sai naji ina ma ace ni ce! Ina ma
a ce zan zama sakakkiyar tsuntsuyar da ke yawo a sararin samaniya! Sai dai nasan har abada ba zan zama
kamar ita ba.' Hawaye mai zafi ya gangaro a kan idanuwana.
Zafin bulalar da na ji a gadon baya na, ya yi tasirin dawo da ni daga duniyar tunanin da na lula, kafin
kuma na rarrabe na sake jin sauƙar wata sabuwar bulalar a gadon bayana, wadda na ji zafinta har
tsakiyar kaina, naji kamar numfashina na ƙoƙarin ficewa a jikina saboda zafin dukan.
Duk yadda na so na farauci numfashina daga ƙin ɗaukewa na gagara riƙe shi, saboda yadda ake min
ruwan duka ta ko ina, ga kuma numfashina da ya daɗe da tafiyar burgu a tare da ni.
Jife ni cikin wani abu a ka yi na ji ƙaran sauƙata da kuma afkawa cikin wasu halittun da ban rarrabe da su
ba. Sai dai lambar da ke zane a jikinsu ta tabbatar min da abu guda ne ya haɗa zama na da su.
'Ina ne nan? Me ya kawo ni nan? Su waye mutanen nan?' Na watsawa kaina tambayar da nasan ba zan
taɓa samun amsarta ba. Hakan ya sa na duƙa a kan ƙafafuwana ina fashewa da sabon kuka, kukan da na
ke da tabbacin na fara yinsa ba tare da samun wadda zai share hawaye na ba...
_This is the beginning of *_WATA ALƘARYAN...!*_ I hope you like it, and love it?
95
"Don Allah ka bar ja min rai" ajiye min yayi sannan ya miko min mug din a gabana. A hankali na dauka
tare da jan shayin, ina kallon shi. Sai da na shanye tass, na ajiye tare da mika min plate din indomie na
fara ci a hankali,.ina murmushi.
"Ka kyauta da ka fasa min tarugu, ga manyan albasa." Na fada ina lashe bakina.
Murmushi nayi har na gama cin abincin, ɗaukar wayar shi yayi tare da ɗaukata hoto, yana dariya.
"Zanyi wanka zafi nake ji" na fada ina balle rigar jikina, kallon kirjina yayi tare da matsowa yana sumbatar
kirjin,
"Karki damu babu abinda zai faru" ya fada tare da shafa fuskana, baki daya ya susscr min kamar ba jiya
ya turmushe ni ba, haka na biye mishi dakyar ya kyale ni yana murmushi. Zuwa ban daki yayi ya zubda
ruwan zafin ya kuma had'a mana wani ruwan wankan. Muka yi tare, na ma kasa wani abun kirki domin
na gaji, ina manne a jikin shi, idanuna a lumshe.
"Ok" haka muka fito, na fara kokarin shafa mai, ina gamawa ya mika min tare. Na shafa a jikina. A
hankali na saka kayana tare da jin wani irin nauyi a kaina, ganin ina abu kamar na bugu, ya rike hannuna
har zuwa cikin gidan, idanuna a lumshe.
"Yar gata na!" Kwantar dani yayi a kujeran da yake fuskarta ta.
"Kinga wato dan jinin bil Adam yafi karfi a jikinki shine zaki tozarta jinsin ki? Ko kin so."
"Ka tafi wancan gidan akwai wani gora irin na mutanen Da, dan haka ka dauko min, barshi Ma'idah tafi
ki dauko min"
Dr Hayat ya koma ya zauna tare da kallon Rumanah, bayan minti biyar sai ga Ma'idah, ta mika mata
goran daidai Safdar zai gudu.
"Karki sake ki saka ni a wurin domin ba zan tab'a yafe miki ba"
"Idan na barka ka rayu zaka shiga rayuwarta, domin kuwa na san halin mu."
"Bani gaushi" fita Maman baraka tayi sai gata da gaushi me zafi, ta ciro wani kwalba, a hankali ta juye
ruwan cikin gaushin tare da cewa.
"BISMILLAHI RAHAMANIN RAHIM!" Sai ga wani purple hayaki yana fita ta bakin Rumanah. Da sauri Dr
Hayat ya bude goran hayakin ya shige cikin shi, wannan mikawa Shallen, ta rufe a hankali, tana kallon su.
"Idan na barshi a nan zai zama kalubale ga al'umma idan na nisanta shi ga al'umma za a samu
kwanciyar hankali, dan haka zan tafi dashi nesa da inda ake rayuwa." Tana fadar haka ta b'ace daga cikin
gidan, sannan ta shafa kan Rumanah.
"Ba zata jima ba zata farka da izinin Allah, ku dai karku manta da addu'a! Domin shine makamin
Muminina."
Addu'oi tayi ta basu tare da wasu hadin su man xaitun man habbatusaudat saudat,shafin shaidanu,
abubuwa iri iri dai ta haɗa mata, sannan ta dube su kafin tace.
"Zan zauna a nan na tsawon wata guda, Insha Allah zan tafi misra"
"Yiwa kai ne. Kafin nan akwai wata daga cikin Zuri'ar nan da tayi taimako, sai dai ita kanta bata san cewa
tayi taimakon ba!"
Flash back.
Ranar da su kamaludin suka bar garin Gombe, suma a ranar Bashir da Balaraba suka bar garin. Su kansu
basu san inda suke tafiya ba, sai da suka yi tafiya me nisa sannan suka fahimci bafa lafiya ba. A yanayin
yadda suka ga dajin ba irin nasu bane.
"Wallahi ban sani ba!" Ya bata amsar tambayar ta,, dan haka suka fara kokarin gudu, dakyar suka iso
bakin kofar garin inda ya kasance babu kowa, sunyi ta buga gidajen mutane, basu samu ba. Dan haka
suka wuce babban gini me kama da na masarauta, dakyar aka buɗe musu.
"Ku koma muna fama da wata masifar ba zaku kara mana ba" ya gaya musu.
"Wallahi ba mu san inda samu nufa bane, meke damun ku?" Kallon su sukayi kafin suka ce musu.
"Meke damunku?"
"Wata irin Annoba ce ke damun mu,.mutanen mu suna mutuwa daga xarar wasu irin bakaken dabbobi
suke kashe mu. Shi yasa bamu sake kofar gidajen mu a buɗe!"
Abinda Bashir da Balaraba suka fahimtar suma wadannan mutanen suna cikin matsin rayuwa da
jarabawa, dan haka suka ce.
"Zamu duba mu gani idan na taimakawa ce sai mu taimaka ku,.kuma ku buɗe mana hanyar da zamu
koma Alkaryan mu"
Haka suka yi ta bibiyar al'amarin mutanen garin har ranar da suka ga irin halin da suke ciki, a bisa
nazarin da suka yi musamman yadda suka fahimci dabobbin sihiri ne, su kuma sai suka yi amfani da
ruwan addu'oi, tare da watsawa dabobbin, yana zuba a jikin su zasu fadi su narke kamar ruwa, da
wannan suka ci gallabar dabbobi, bayan nan ne suka nuna musu hanya da komawa Nahiyar su. Har
zuwa lokacin da Mahaifiyar Shalle ta bar gidan da zimman haduwa da nata saurayin Abraham, tana da
kyakkyawar yakinin akan bil Adam basu da wata damuwa.
Cigaban labari.
**
Tayi tafiya me nisa sannan ta isa can kudancin birnin sin, wuri ne me ɗauke da dusan ƙanƙara, shure
wurin tayi tare da zubawa wurin ido, haka yayi ya bude kan shi, sannan ta dauke shi shi ta kutsa shi can
karkashin kasa tekun da ya daskare, idanunta yana zubda kwalla, sannan ta fito bayan ta ajiye shi.a
kasan ƙanƙara. Tana fitowa ta daki wurin take ya koma kamar yadda yaƙe. Ta juya abinta.
**
"Kayi hakuri, kayi aure Akwai Yar malam Umaru, tana da hankali kuma zata zauna da kai cikin nutsuwa,
Batun Jawaad kuma ka bar shi, a hannun hukumar kasa da kasa domin matukar ya tako kasar nan
tabbas zasu kashe shi domin yayiwa Rayuwar wasu barna. Illar kai yaran da basu samu a tarbiyya ba
kenan kasar waje. Karshe abinda yake faruwa kenan."
"Nenneh me zaki yi da kafa kuma? Anyi tafiya me tsawo, an ci namar saniya, anci kitse dole ya tab'a
gwiwa"
"Ayya Umma matsalar Darrah da mahaifiyarta!" Na fada ina rike da kofin tafasasshen ruwan
habbatusaudat da aka zuba mushi zuma bayan tayi addu'oi a cikin shi.
"Tayi abubuwan dayawa idan aka ce za a mata magani zata ji sauki amma babu wani amfani da zata yi a
rayuwar ta, domin ta tab'a hakkin aure shi kuma aure sha'anin Ubangiji ne, tayi yaki akan Ubangiji bai isa
ya wanzar da ikon shi ba, shi kuma tabbatar da ikon shi. Ki kyale ta ta girbi matsalar ta"
"Toh ki rabata da Aljanun, don Allah" na fada cikin shashekar kuka." Kallona tayi a dame.
"An gama"
Bayan yan mintinan sai gasu nan, gaban Shalle, murmushi tayi tare da cewa.
"Kowa ya kama gaban shi ko na saka shi a rufe shi inda ba zai samu me ciro shi ba har abada."
"Mun tafi" suka fada kafin tayi wani yunkuri sun watse, sannan ya kalli Darrah da take zubda yawu
kamar doluwa.
"Haka yayi Miki?" Tambaya tayi tana murmushin jin dadi, nima na gyada mata, kai.
Addu'a aka yi tare da rufe taron da salatin Annabi,( Sallallahu alaihi Wasallama)
Haka aka watse a falon nayi ta zuba shagwab'a, Umma tana biye min itama kome nace zan ci za a kawo
Min, dan ma ana kyale haka domin matsalar sugar ta.
.......
Kwanan Innah biyu, ta tattara zata koma Mubi,. Na sakata a gaba da rigima, kasa magana tayi tana faɗin.
Ta fada min tana murmushin jin dadi, babu arzikin da Uwa take da burin gani kamar ya ga Yarta a dakin
mijinta, kuma ta zama fitilar haskaka kowa a cikin duniyar nan.
Shiga motar Dr tayi tana murmushin farin cikin, d'aga mata hannu nayi ina jin kamar na bita,
"Yan mata idan kika yi hakuri wata rana sai labari sai wani share kwalla kike."
Dama abokin kuka na bare baki na fara kuka, make shi Ummin mu tayi tare da cewa.
"
Bayan tafiyar su domin Adam ne zai kaita, airport daga cikin Hamma Babangida ya kaita gida.
Ya juyar dani tare da sumbatar bakina. Daga nan muka wuce uwarɗaka domin saka labule. Hmm ai dama
ba zan samu sauƙin wannan al'amarin ba.
**
Daga Mubi aka turo min rasuwar Barmani da tarasulu, ban wani damu ba na dai musu addu'a ne,.ina
gaban Umma tana tofa min addu'oi, dan tace ranar tafiyar ta nan da sati biyu babu kari.
An saka bikin Deen da Hawwa'u, Nur da Barrah, A'isha da Adam, biki ta ko ina babu iyaka, yayinda Dr
ya dauki nauyin biyan sadaki. Ummin tayi irin nata kokarin ya. Wurin kai amare indonia, gyaran jiki.
Watan Umma shallen guda tayi tafiyarta, inda ta nuna min tasirin addu'a da lazumi, bayan tafiyar
aka fara bikin su Adam. Duk da dama wata biyu aka saka ba a saka da nisa ba. Shirin bikin kawai shima
kamar wani bikin ake shi yasa koda bikin ta matso ba zaka gane shiri ne ko biki ne.
Lokacin cikin jikina wata shida, bikin Abban Darrah aka fara, da matar shi, Aminatu muna kiranta Aunty
Aminah, nayi shagalin daidai misalin.
Kafin aka fara gudanar da bikin su Deen, naso zuwa Mubi. Amma sabida yanayin cikin jikina yasa na
hakura, Umma shallen tazo, inda aka yi kome da ita, anan Dr Hayat yake ce mata idan na haihu zamu zo
mu tafi har Ethiopia, ta ji dadin haka kuwa. Bayan bikin an kai amare gidajen su, nima muka wuce Korea
da mijina sabida kunnena da yake damuna, Darrah ta bar min tambari har karshen rayuwata.
Anan Dr zabi na haihu, domin na shiga wata bakwai ya ce mu xauna tunda wata biyu ne da wasu
kwanaki, ba sai mun dawo gida, haka muka zauna shima yana shiga aikin shi a wurin, wasa wasa sai gashi
an turo mana Iya Mero, dattijuwa ce take renon Aslam da shi kan shi aslam din. Suka zo Ashe wai
Moddibo ya bar shi yayi aikin shi a ko ina, kuma nan Korean sun kasa hakuri da shi, shine fa ya kwaso ni
muka tawo, dani da Yarona da me renon shi muna cikin kwanciyar hankali.
Bayan wata biyu da sati Uku, na fara nakuda, naji yadda mata suke ji, kuma naji.
Tun asuba nake abu daya bani na haihu ba, sai karfe sha daya na dare na sunkuto Baby boy, karfaffa me
katon murya.
Wani gagarumin nishi na sake sai ga baby zata fado, ya yi maza ya rike kan babyn.
"Yara uku?"
Ya dauki ɗayar yayi mata addu'a sosai, sannan ya kwantar da ita kowanen su da mahaifar shi. Sai da yayi
min wanka ya gyara ni, sannan ya kai ni dakin hutu, kafin ya gyara yaran da taimakon wasu nurse suka
kawo min Yaran dakina. Iya Mero tana gida ita da Aslam.
"Kin gan ki kamar baki haihu ba" ya fada lokacin da yake kokarin ɗaukar babyn girl din.
"Bana son sharri Yarona, ita ta haihu kuwa tunda gata ya dire maka yara uku zaratan sojojin biyu. matar
shugaban kasa daya,"inji Umma shallen addu'oi ta musu sannan ta haɗa min abincin da ta kawo, sai da
naci na koshi sannan tace min.
"Kyale shi yanzun ke uwa ce bayan daya na har na Uku! An jima zasu sallame ki, da safe kenan."
Washi gari kuga likitoci maza da mata, ana daukar yarana a hoto na damu sosai, dafa kafadata tayi
sannan ta ce min.
Bayan an gama suka tafi muma muka dawo gida. Na samu kulawa ta wurin Umma, babu wanda yazo
mana suna sun yi masu a can, dan haka muma walima muka yi, babu laifi mun yi hidima me kyau sosai.
Yara sun ci Hashim Yero(Sabri), Adamu Moddibo,(Sahun) sai Hajiya Mariyah (Sabrina) sunan Innar mu
dashi Umma Shallen ta musu hudu ba, wallahi zaman biki tayi min sosai na gasu da gyara ciki da waje na.
Watan mu biyu da sati biyu, muka wuce Ethiopia da ita,.wurin dangin mahaifinta, mun isa garin
lafiya lau,.Washi gari Ma'idah tayi mana jagora har gidan babu mahaifin Umma domin ya jima da
rasuwa, bayan ya ajiye mata wasika din ranar da ta dawo a bata, gidan babu wasu manyan domin duk
jikoki ne a gidan, ita kuma yanayin jikin ta ya boye shekarun ta kasancewar ita din ba cikakkiyar bil Adam
bace.
Shi yasa ake ganin kamar ba ita bace ,.haka muka dawo masaukin mu. Bayan mun yi sallah ta cewa Dr.
Duk da rubutun na ƙasar Ethiopia ne, Allah ya fahimtar dashi, ya gane wani abu kuma ya karanta mata
bada hakuri ne da niman yafiya, murmushi tayi sannan tace.
"Alhamdulillahi da na samu uwata ta rasu a hanya madaidaiciya, nima ina fatan haka."
Kwanan mu daya muka wuce Misra, inda take zaune, tana rayuwa cikin aminci da salama, kwanan uku
muka tawo Nigeria, inda muka samu iyayen mu fa dangin mu suna lafiya,.a garin Abuja muka sauka,
Ummin mu take gaya mana.Abba ya ajiye aiki amma hukumar tsaro majalisar dinkin duniya tana. niman
shi, mun yi farin cikin.
Kwanakin mu biyu har zuwa lokacin babu abinda ya had'ani da oga.yawo nake mishi da hankali, ranar
da muka isa gombe, ranar na fada hannun shi, nayi kuka da magiya babu iyaka kafin na samu kaina sai
wurin asuba.
Washi gari.
Na nime Aslam baya wurin iya Mero, ashe yana fita ya nufi BQ, inda Mahaifiyar shi take kamar an gaya
mishi tana wurin, yana zuwa ko tsoro bai ji ba yaje ya rungume ta, kallon shi tayi, sannan ya rungume
shi itama tana kallon shi. Abin tausayi.
"Momy" ya furta, shikenan Rumanah ta kwace mata kome, tashi tayi sai ta fadi.
Haka wannan yanayin shine abinda ya tsaya a ran Yaron yana kallonta, mu kuma muna can ana niman
shi, can dabara yazo min shine na tawo bayan na gan shi, wallahi na manta da ita, kawai isa wurin na
dagota. Cikin masifa ta hayayyako min.
Da sauri na yi baya, dan dole naja na barta da danta, na koma gefe ina kuka, wallahi ban auri hayat
dan na raba su ba,. amma baki daya kome yazo a juye, haka na sha kuka na, tare da barin wurin.
Haka da suka tambaye ni nakasa magana na nuna musu Hanyar inda na fito. Suma haka ta musu. Dakyar
Ubanshi ya dawo dashi wurin mu bayan sun yi kamar.
Satin mu biyu muka wuce Yola, inda na samu Falisat ta haihu danta namiji. Hamma Babangida, Dan su
haidar. Kwanan mu daya muka wuce mubi, wayyo Allah na, karku ga dangi kamar zasu lashe mu,
Anan kan adaddafe muka yi sati biyu, kafin muka tattara sai Abuja daga can muka wuce garin mu.
Mun bude shafin su, tare da kowani layi, muna tabbatar da kaunar mu. Watannin Yarana goma sha
daya Hawwa'u ta haifu namiji aka saka sunan Mahaifin Dr Hayat, Abdulwahab. A'isha ta sauka lafiya inda
ta samu ya mace aka saka sunan Ummin mu. Barrah matar Nur ta samu da namiji aka saka sunan
Professor Saifullahi. Daga nan na tura musu sakona.
Anan Seoul muka hadu da Mehd, sun gaisa da Dr kamar basu ba.
Shiri muke ni da Yarana Hudu, Tun daga kan Yan uku ban kuma haihuwa ba, kasancewar ina son cikin sai
bari da nake dan haka suka bani shawarar na hakura domin ya hadu da sugar na ne, tuni muka hakura.
Bayan nan Aslam me shekara goma sha uku, sai kanen shi masu shekara tara zuwa goma, dake
shekaru uku da suka wuce muka dawo Abuja da zama baki daya, yau ma kamar kullum shigowa tayi tana
faɗin.
"Mimmah zuba min abinci na kaiwa Yarinyar gidan su Staven yau ma ba a bata abinci ba. A kufula nace
mata.
"Hala aljana kika kwaso mana kullum na baki abincin na baki abinci."
"Bari na kawo Miki ita" ta fita da gudu sai gasu tare, tana sanye da riga kodaddu, sai rabe bango take
tana kallona.
"Zauna" na nuna mata wuri, zama yayi a matukar firgice, na shiga na kawo mata abincin, kamar
mayunwaciya haka tayi ta ruge abincin.
"Meye sunanki?"
"Rabi'atul Adawiyya" sake baki nayi kafin nayi magana sai ga Maman Staven, ta shigo fitowa nayi domin
naji tana shirin tara mana yan unguwa, tana gani na ta nutsu.
"Ok bari na fito da ita." Ina shiga naga yarinya yana rawan jiki zata fito, idan na nutsu ma da kyau fitsari
ne yake bin kafarta, ta fito jikin ta na rawa, suka tasata a gaba..
Zuciyata tayi nauyi kuma na kasa kome, suna shiga gidan su naji ihun ta.
"Eh mimmah" haka muka bar gidan tare da nufar Airport a hanya nake labarta mishi, aikuwa ya ce min.
Haka muka isa Misra, inda zamu bikin Umma da dan Sarkin Fararen Aljanu, a can muka hadu da
Zuljah da Mijinta Imran da Aminin shi Sadeeq Lamido.
Sai Aishafareeda da mijinta Ra'is, sai Zahrah Zahra'u da mijin Abdulkarim, kai mun hade fa. Lokacin da
muka hadu a dakin Amarya Umma. Ana ta hira,.Umma ta kalle ni.
"Ummu Rumanah, karki shiga al'amarin mafarin ƙaddara. Tafiyar Ƙaddara ce a gaban ta kowani mutum
da tashi kaddaran. Nasan wata rana zaku kuma haduwa."
Ta shafa kan Sabreenah..kwanakin mu biyu..koda muka dawo mun muguwar labarin Rabecca ta b'ata
(mu hadu a wata Alkaryan domin kadan ne daga cikin labarin ya shigo nan)
Nayi bakin cikin abinda ya faru, amma babu kome Allah ya sadamu da alkhairi...
Bayan wasu lokuta, dole kula da Darrah ya dawo kan mu, domin mahaifiyarta mutuwar wulakanci
tayi, itama sai dai muce Alhamdulillahi. Ummin ta samu aiki da wata babbar jami'ar a kasar waje, Abba
shima haka iyayena da su Alhaji Babba sai godiyar Ubangiji, Innah Jumai har bada misali take a kaina.
Rayuwa kenan.
A tsakanin lokacin nan Allah ya amshi rayuwar Nenne,.mun sha kuka kafin muka yi hakuri da rashin ta
ta tafi ya bar mu.
... tsakanin mu da Dr Hayat sai shukrah. Soyayya kamar wasu sabin kamu.
Alhamdulillahi...
Anan na kawo karshen labarin Ummu Rumanah, Kawar Aljanu.... Ubangiji ya hadamu wani labarin cikin
Amincin shi...
______________________________________
*WATA ALƘARYAN..!!*
Wata alƙaryan ita ce mafarin ƙaddarata. Akwai mutane da yawa a duniya waɗanda kowanne da kalar
da yadda ƙaddara ta zana masa rayuwarsa. Wasu sukan tafi a cikin miƙeƙƙen layi mai faɗi da taushi
wadda zai tallafawa rayuwarsu ta yi kyau da sauƙin cimma ƙaddararsu.
A yayin da wasu sukan tafi cikin hargitsattsun layuka masu ƙunci da matsi da kan bar kwazazzabo mai
girma da hakan sai ya zama saƙaƙƙiyar igiyar wahalarsu na cimma ƙaddararsu, har sai sun fidda rai a kan
"Anya rayuwa zata basu damar tsayuwa a kan diga-digansu?"
Ni kaina ina cikin waɗannan mutanen, kamar yadda nake hasashen 'Anya akwai wani mutum a duniya
da ya fini shiga garari duk a sanadin ƙaddara?' Nakan ji a raina babu, duk da cewa a kwai mutane da
yawa a duniya.
Mutanen duniya dukkansu iri ɗaya ne, ɗabi'a da halayya kan banbance kamancecceniya ta iri ɗayan
da suke ciki.
Kamar dai yadda Unguwanni, Gari, Ƙasa,ya banbanta, haka al'adu ma sukan banbanta yanayi na
al'umma.
"Na yi yawo a duniya, na kuma ga rayuwa. Mutane da yawa sukan ce tafiya mabuɗin ilimi ce, sai dai a
gare ni ta zama mabuɗin wahala da kuma wujijjiga rayuwata daga waje zuwa waje.
Sai dai duk da haka na samu ilimi guda ɗaya tak, a cikin gararin rayuwar da na yi, na kuma banbance
tsakanin aya da tsakuwa, na tauna tsakuwa da ƙarfi na kuma furzar da rubiɗinta."
"Ƙasa nawa kika taɓa zuwa a rayuwarki? Gari nawa kika taɓa zuwa? Me kika sani a kan mutanen
duniyoyin da suka banbata da inda kike ciki a yanzu?"
"Amsar ita ce, na san da yawa, ina kuma kan sanin da yawa ɗin. Wadda ya bibiyi rayuwata zai fahimci
yadda *WATA ALƘARYAR* take da banbanci da wadda muke cikinta a yau. Banbancin tsuke walwala da
kuma shimfiɗar da sabuwar ƙaddara ga rayuwata."
Tabbas rayuwar duniya na cike da ƙalubalen mai yawa, tana kuma ɗauke da ƙatoton rami da ke cike
da jarrabawar rayuwar kowanne mutum. A yayin da wani tasa kan zama mai kyau, mai sauƙi kuma
gwanin birgewa. To a lokacin zaka ga wani tasa na da zafi da ƙunci da kuma tsanani na rayuwa.
Ƙaddara kan zo a yanayin rayuwa kala-kala takan kuma ɓullo a 'yar ƙaramar ɓula har ta girmama ta
zama ƙatotuwar da kan rinjayi kafaɗun mutum. Kaɗan ke iya jurewa su yi fafitika da hargitsattun layukan
da ta shimfiɗa a garesu, su kuma yi fafitika da farautar dawo da rayuwarsu kan digadigan nasararsu.
Ta yi tunanin nasarar rayuwarta ce ta cicciɓeta, ta ɗagata daga gida mafi ƙuntata a gareta, daga ƙarshe
sai ta fahimci ashe giji ba lahira ba ce, gida-gida ne da ke ɗauke da wata ƙatuwar rumfa ta alfarma ga
kima, ya ke ajiye nagarta ga duk wadda ke raɓe a cikin rumfar.
Ashe waigi ma wuri ya samu?
"Tsawon wani lokaci za ki ci gaba da gudu? Sai yaushe za ki fahimci dalilin da ya kawo ki nan?" Wani
kakkauran mutum mai curariyar fuska kamar an naushi giginya, ya ke magana, yana huci saboda yadda
cikinsa ya maɗure ƙirjinsa numfashinsa baya fita da kyau.
'Idan na ɗaga kaina naga yadda tsintsaye suke gudu a sararin samaniya sai naji ina ma ace ni ce! Ina ma
a ce zan zama sakakkiyar tsuntsuyar da ke yawo a sararin samaniya! Sai dai nasan har abada ba zan zama
kamar ita ba.' Hawaye mai zafi ya gangaro a kan idanuwana.
Zafin bulalar da na ji a gadon baya na, ya yi tasirin dawo da ni daga duniyar tunanin da na lula, kafin
kuma na rarrabe na sake jin sauƙar wata sabuwar bulalar a gadon bayana, wadda na ji zafinta har
tsakiyar kaina, naji kamar numfashina na ƙoƙarin ficewa a jikina saboda zafin dukan.
Duk yadda na so na farauci numfashina daga ƙin ɗaukewa na gagara riƙe shi, saboda yadda ake min
ruwan duka ta ko ina, ga kuma numfashina da ya daɗe da tafiyar burgu a tare da ni.
Jife ni cikin wani abu a ka yi na ji ƙaran sauƙata da kuma afkawa cikin wasu halittun da ban rarrabe da su
ba. Sai dai lambar da ke zane a jikinsu ta tabbatar min da abu guda ne ya haɗa zama na da su.
'Ina ne nan? Me ya kawo ni nan? Su waye mutanen nan?' Na watsawa kaina tambayar da nasan ba zan
taɓa samun amsarta ba. Hakan ya sa na duƙa a kan ƙafafuwana ina fashewa da sabon kuka, kukan da na
ke da tabbacin na fara yinsa ba tare da samun wadda zai share hawaye na ba...
_This is the beginning of *_WATA ALƘARYAN...!*_ I hope you like it, and love it?