AURE IBADA NE (1toend) Complete-1
AURE IBADA NE (1toend) Complete-1
YAYA HAYAT
(admin
Hayat hausa novels
Hausa novels and fashion
Cool novel, makeup and kitchen1⃣
AND
Cool novel, makeup and kitchen2⃣)
WHATSAPP NO:
+2347039625239
☘☘
☘
AURE IBADA NE
MMN USWAN
ABIN LURA
Yana da kyau mu kula mu gane cewa munufar yin rubutu ko karatun kanshi ba wai don
nishadi bane kawai ko rage lokaci, a'a, muna yine don fahimtarwa da wa'azantarwa ta
hanyar nishadantawa don muyi gyara kan kurakiran da muke aikatawa.
Misalin a lokutan da yawa mukan dauki aure wani abin da ake yin shine don a samu
dadi a cikin shi, in dai ba kuskuren fahimta nayi ba wannan shine burin yawancin
mata har ma da wasu mazan akan aurarrakinsu, har ma auren da yawa kan kasa kai
kabari a dalilin an kasa samun abin da za'ayi zaton samu tun farko.
Don haka naga bari mu tunatar da juna don mu kara fahimtar menene AURE?
Farko dai dukanmu mun sani mu kuma yarda cewa, shi aure IBADA NE, haka nan mun
yarda shi aure raya sunna ne na manzo rahma ( S.A.W.) daga yin shine kuma zamu
mallaki rabin addininmu, ma'ana duk kokarinka akan aiyukan ibada matukar baka da
aure, to ladanka rabin na mai aure ne. Ina gani daga wannan kawai ya'isa mu fahimci
cewar, akwai wani babban al'amari mai wahala gaske a cikin shi.
Kamar misali biyayya mai karfi da aka sanya tsakanin mu da mazajenmu, mafi yawancin
mazajen namu bass mu'amala damu irin mu'amalar da za ta sanya muji saukin yi musu
wannan biyayyar, domin basa bamu 'yancin da shari'a ta bamu, basa yi mana adalci da
manzon rahma yayi musu wasiyya da suyi mana SBA tsabar son zuciya irin tasu da
sonkai.
Muna mata munada namu komisino din Allah ya ganar damu amin.
JINJINA
Ga dukkan wani wanda Allah ya jarabta ya kuma yi hakuri da jarabawar da Allah yayi
masa, hakuri kyau.
SADAUKARWA
Sadaukarwa wannan littafi ta tabbata ga dukkan matan da suke aure suke kuma hakuri
da abinda Allah ya kaddara musu a gidajen mazansu, Allah ya kara mana hakuri da
kuma jin tsoronsa Amin.
GAISUWA MAI TARIN YAWA GAREKI HJY ZABBA'U BUKUR PARCK JOS PLATAEA STATE
Bazan mance dake ba uwar daki ta gari Allah ya kara girma da daukaka yaiwa dukiya
albarka amin
0⃣1⃣
"Zauna take cikin dankararriyar parlour wanda yasha kayan alatu a jin dadin rayuwa'
tasha kyau har tagaji cikin foguwar rigar shadda wanda yasha aikin sama mai ruwan
kore.
"Bini saeta kalli window dan ta kagu taga mijinta ya shigo' da taji shiru mikewa
tai taje gidin window ta yaye labulaiyar da yake jikin bango ta tsaya shiru batafi
mintuna da tsayuwa ba saega shigowar sa da sauri taje ta yanayin parking ta bude
masa mirfin mota.
"Tace alhamdllh.
"Suna tafe tana gaba yana biye da'ita suka shiga ciki kai tsaye dakinta suka shiga
tana ije handbag dinsa ta shige toilet ta hada masa ruwan wanka snn tafito bedroom
ta sameshi zaune a bakin gado.
"Dukawa tai ta tana tayashi cire takalmin kafarsa shima hannu yasa yana cire botir
din wiyar riganshi.
"Mikewa tai ta dauko masa towel ta mike masa ya yana daurawa yashiga wanka kafin
yafito taje kitchen ta kwanso abinci takai masa dinning ta jere masa.
"Yana fitowa jallabiyarsa yasa yafito parlour gani bata gun dinning ya nufa kai
tsaye daga ido da zatayi taga yana xuwa da sauri ta saki abinda takeyi taje ta
gyara masa kujera ya zauna hade da cewa har ka fito.
"Murmushi yai hade da cewa nafito Aisha ta sannu da aiki' kedae baki gajiya da
yimin hidima.
"Murmushi kawai tai masa plate ta dauko tafara xuba masa abinci' gani hannunta na
rawa sbd nawin plate din da sauri ya tanlafo hade da yimata dariya yana fadin kinga
abinda nake fadi ko?
"Murmushi Aisha tai hade da cewa to ai bacin abinci be kesa kiba ba' gaba daya
hannayesa ya hada ya tablafo habansa dashi ya xuba mata ido ko kibtawa ba yayi yace
to menene?".
Da sauri ya tareta da cewa ai banace ba haka Allah yayi kiba nima kaina nafi sonki
a haka kodan naji dadin sarrafaki yadda nakeso.
"Jawo plate din abinci yayi ya fara ci hade da cewa xubamin ruwa.
"Daukar jug din ruwan tai ta xuba masa yanaci suna hira har yagama snn ya mike hade
da cewa biyoni inada mgn dake.
"To kawai tace tamike ta bishi tana gaba yana baya suka shige dakin ta.
"Bakin gado ya zauna' gani ta tsaya a tsaye jingine da bango yasashi cewa ki zauna
mana.
"Snn ta samu gu ta zauna a kasa hade da nade kafa tana fuskantarsa saeda yasake
kallonta snn yace Aisha.
"Tace na'am.
"Yace da farko dae nasan ke me hakuri ne kuma mai biyayya wanda bata bujirewa
umarni maigidanta ko ba haka ne ba?".
"Snn yaci gaba da cewa shiyasa duk cikin matana nake alfahari dake' sbd kedin ta
dabance.
"Aisha dake zaune taji kanta yakara girma sbd yadda maigidanta yake yabonta.
"Yaci daga da cewa Hauwa ce ta kirani tace tana hanya dawowa daga tafiya kuma kinga
be kamata ta dawo bata sameni a gidan ta bako?".
"Yace kinga daganan idan na fita gidan ta zan wuce sbd na riga na sallami Fatima
kece kawai be sanarwa ba shiyasa nazo na sanar dake' sbd gudun musake irin wancen
karo.
"Wasu kwallane suka cika mata ido kafin ta ankara sun xubo.
"Da sauri Nasir yace subbuhanallah Aisha menene kuma haka meye abin kuka kuma?"
Hannu yasa ya dagota ya dorata akan cinyarsa yana share mata hawaye snn yace dan
Allah banaso na sake gani hawaye sun xubo akan kyankyawar fuskanki kina jina ko.
"Snn yaci gaba da cewa wlh Aisha ba lalla bane kisan irin sonda nake maki bazan
mance farkon ganina dake ba' tun daga lokacin Allah ya jarabcemi da sonki.
"Idan zan zauna ina jero maki irin sonda nake maki da kuma yadda nakeji a cikin
zuciyata idan naganki cikin bacin rai ba lallane ki amince ba daga karkema zakice
karya nake maki ko kuma kice dadin ba amma wlh Aisha ina matukar sonki.
"Mikewa alhji Nasir yai hade da daukarta cak kamar jinjira ya juya ya shinfidata a
gado snn ya cire jallabiyarsa hayewa kan gadon yai hade da cewa bari naiwa yan'mata
na tausa.
"Tsanle Aisha tai tana fadin nashiga uku' da sauri Nasir ya cabkota ya maidata
karkashinsa Aisha tace dan Allah Yallabai kabari.
"Da haka yaci gaba da janta da wasa har yasamu ya biya bukatar sa snn suka tashi
yana rike da'ita suka shiga toilet sukai wanka yaxo ya shirya yatafi gidan Hauwa
sbd kada ta iso baya gida.
"Duk da tana shakkansa amma kuma yafi kowa sani halinta batada mutunci' mafi
yawancin har gara yaiwa Aisha da Fatima zasu dauke amma ba Hauwa ba.
"Nasir yana fita Aisha taje ta kwashe kayan abinci dayaci takai kitchen.
"Ko kafin alhji Nasir ya'isa har Hauwa tarigashi iya gidan yana parking yashiga
daga cikin gidan' wani irin kallo tai masa snn tace sae yanxu kaga damar xuwa ka
taroni?".
"Karisawa yai gun da take zaune ya rungumeta yana fadin kinsha hanya.
📖🖊
🍀🍀
🍀
AURE IBADA NE
0⃣2⃣
"Murmushi itama tai masa hade da cewa haba alhji sbd Allah ka kyauta kenan?" Tun
kafin na isa na kiraka na sanar dakai ina hanya a tunanin kafin na'iso zakazo nan
kajirani ne ashe ba haka bane.
"Yanx sbd Allah ka kyauta kenan? murmushi alhji yai snn yace amma kinsan kafin nazo
sae naje na sallami yan'uwanki ko?".
"Hauwa tace ina xuwana dasu wann matsalar kace ba tawa bace idan ni babu ruwana
dasu' amma kasan tunda ba dadewa zanyi ba anan har nakoma ko?" Tunda kaga ba dade
zanyi ba nan da jibi zantafi.
"Alhji yace Hauwa kenan dadina dake son kai babu ruwanki da damuwar wani taki kawai
kika sani.
"Murmushi ita tai kasa snn suka gaisa hade da hiran yaushe gamo.
"Hauwa ita matar alhji Nasir ta biyu a da' gun cikinsu daya kafin ya aureta amma
bayan sunyi aure tabar aikin ta koma international business xuwa kasashen larabawa
dana turawa tana saro kaya shiyasa ita kanta batada lokacin kanta banle na wani.
"Ita da maigidanta sae sukai wata 2-4 basu hadu ba tun alhji yana korafi har yagaji
ya hakuri sbd babu yadda zaiyi da'ita.
"Bayan sunyi sallar isha'i yafita yaje family kitchen ya siyo masu abinda zasuci
sbd yasan koda yai mata mgn cewa zatayi tagaji baxata iya shiga kitchen ba'maje
fada banxa banle sarki yai sako ba daga tafiya take ba bata shiga kitchen sae tayi
ra'ayi banle yau da ta dibo gajiyar hanya.
"Shikuma alhji Nasir a rayuwarsa babu abinda ya tsana a rayuwarsa kamar yaje siyo
abinci a kanti a cewarsa da girman sa da mutuncinsa bayan haka gashi da mata har
uku amma ace yana siyan abinci a waje?".
"Wancan karo da taxo Aisha yasa tai masu girki akabawa draver ya kawo masu gidan
Hauwa' Hauwa batasan daga ina ne abinci yake ba saeda takare ci snn take tambayar
Nasir.
"Nasir yace daga gidan Aisha ne'Hauwa tace wata Aisha kuma?".
"Yace Aisha amaryata a take ta haushi da fadi inda take shiga banan take fita
ba'tsayawa yai yai shiru yana kallonta mmki ita kanta Aisha bataso girka wanga
abincin ba sanadiyar takura mata da yai akan girkin harda kuka saeda ta amma besa
taki yiba sbd son da take masa da kuma shakkansa.
"Amma a wanga karo na kanti kawai ya siyo sukaci bayan sun gama cine sukai wanka
suka kwanta duk yadda Nasir yakai ga sha'awar Hauwa amma haka ya hakura da haka har
saeda yai kwana biyu a gidan ta kwananta biyu snn ta shirya kayanta xatabar gari ta
koma gun harkokinta.
"Tunda Nasir yabar gidan Aisha batada lfy a tunaninta da safe zaizo gani kwanansu
ne kamar yadda yasaba idan har ba gidanka ya kwana ba da safe kafin yatafi aiki sae
yaxo gani kwananka snn yakarisa gun aiki.
"Amma idan Hauwa na gari baya iya yin hakan sbd Hauwa gogaigiyar yar'barikine
wanda tasan duniya duniya ya santa duk wata hanya ta kisisina ta dade da saninsu
dan ma Allah yasa tana shakkan Nasir ne yasa take rage wani abu.
"Dan Nasir mutum ne mai taurin kai da fushi ga kuma nuna isa' shiyasa baya daukar
rainin wayo duk matanshi susan da haka.
"Duk da zazzabin dake damuji haka lallaba da shiga makwabtanta gidan mmn juwairiya
ta aiketa siyo mata danyan kubowa sbd tun da Nasir yabar gidanta takejin cin miyar
kubuwa danya.
"Taso inda Nasir yaxo da safe ne sae ta sanar dashi idan yaxo koda balyaminu ne
yaron aikinsa sae yabashi ya siyo mata sbd ya hanata fita ko'ina gashi kwanarsa
biyu be leko ba hakan yasa taje ta nimi yar'aike.
"Kafin ta dawo daga makwabta Nasir ya shigo gani bata parlour yasashi shiga har
bedroom nimanta ninma be ganta ba sae yaleka toilet ko tana ciki nan ma batanan
parlour ya koma ya zauna yana tunanin ina taje sbd a iya sanisa yasan bata da kowa
a garin kuma batasan wani ba toma yaya za'ayi tasan wasu sbd tunda aka kawota garin
babu inda ta taba zuwa kuma babu wanda yake shiga mata sbd Nasir yariga ya hanata
hulda da kowa.
"Suma kansu yan'uguwa gani suke tafi karfinsu sbd babu mai kudin mijinta a uguwarsu
shiyasa suke tsoro shiga gidan.
"Haka ya zauna yana faman tunani ire-iren haka yasa juyi da key din motar dake
yatsarsa kamar daga sama yaji sallamarta tana shigowa parlour suka hada ido da
sauri ta sunkuyar da kanta kasa hade da komawa da baya tai shiru.
"Mikewa yai yaxo inda take tsaye ya xuba masa ido batare da yai mata mgn ba'gani
irin kallon da yake mata ne yasa tafara hawaye.
"Da sauri ya daka mata tsawa yana cewa wlh idan baki daena min kuka ba saena yimaki
abinda baki taba zato ba.
"Wasu hawayen ne suka sake zubowa tace gidan su mmn juwairiya naje.
"Da sauri tace a'a yau ne kawai shidinma sbd juwairiya naje na aika ta siyomin
kubewa danya.
"Nasir yace ina Bilyaminu? Tana tunda katafi be shigo gidan ba dama idan bakanan
becika xuwa ba sae in kana nan.
"Nasir yace banace bana son gani wanga hawayen na rashin dalili ba.
"Snn yacigaba da cewa amma kinsan hukunci matar da tafita bada izinin mijinta ko
aisha tunda lokacin da kika fita har dawowarki kinsan ubangiji yana tsine maki
kuwa?".
"Shiru tai.
"Idan yanxu ban yafe maki ba haka ubangiji zaici gaba da tsine maki tunda bada
izinina kika fita ba.
"Dukawa tai har kasa tace dan Allah kayi hakuri in Allah ya yarda hakan bazai sake
faruwa ba.
"Matsawa yai dab da'ita hade da rike mata hijabin dake biye da'ita yace yaushe
rabonki da girki.
"Tana hawaye tace yau ne kawai'shidinma sbd banajin cin komai ne sae tuwo kuma
bansamu mai siyomin kubewa ba shiyasa....
"Cikin tsawa ya dakatar da'ita hada da haushi ya yaye mata hijab din dake wiyarta.
"Fisgota yai xuwa bedroom gaban miroow ya tsaidata yasa hannu ya cire mata rigar
dake wiyarta hade da cewa nasha gaya maki banaso ganiki da wanga zulubbuwar
riganga.
"Tanage da'ita sae pan gashi ko bra bata dashi yaka kanta yai dab da mirror din
yace dubeki fa dan Allah aisha' Aisha meyasa kikeson jawomin zagi ne?".
"Sbd Allah yanxu idan yan'uwanki sukazo suka ganki haka me kike gani zasuce?" Ba
sae suga kamar ina cutar dakece ba.
"Ita dae tana tsaye kanta na kasa babu abinda takeyi sae kuka.
"Nasir yaci gaba da cewa idan bakici dan kanki ba ai kyaci dan d'an dake cikinki
sbd Allah waye zaiganki yace kinada ciki har na wata uku' dubi yanda kika koma fa.
"Wlh Aisha duk irin son da nake maki idan har kikeyi sanadiyar cikinga ya samu
matsala daga har ke ina me tabbatar maki ranmu zai baci a gidan nan.
"Sake fashewa tai da wani kuka snn taci gaba da cewa tun ranar da kabar gidan nan
banida lfy ko bcc banayi kuma bana iya cin komai koda naci baya zama.
"Gani irin kukan da takeyi ne yasashi kamota ya rungume yana fadin ya'isa haka
daena kuka haka Aisha towel din dake gefen gado ya jawo ya daura mata snn ya kamata
ta kwanta sallamar juwairiya ne ya katseshi mikewa yai yaje ya amso kubewar ya'ije
mata a kitchen.
✍🏻
☘☘
☘
AURE IBADA NE
MMN USWAN
0⃣3⃣
"Yana eje kubewar komawa yai dakin ya samu bakin gado ya zauna snn yace ni dae
aisha zantafi.
"Aisha tace g'idan Fatima komawa? 'Haba Yallabai meyasa kakemin h'aka sbd Allah'
Idan ba mantuwa nai ba ranar da Hauwa tazo nice fa da girki amma h'aka ka
tsanleke kaje g'idan ta ban nuna damuwata ba sbd nasan ba'a tare kukeba na barka
katafi g'idan ta har kwana biyu yanxu da yakamata ace ka nan shine zakaje g'idan
Fatima kuma bayan nan yakamata ka dawo.
"Gaskiya Yallabai bazan boye maka zan'iya hakuri akan komai amma banda irin wanga
abubuwan' sbd Allah kodan kaga ni banida kowa ne a garin nan sae kai yasa kakemin
h'aka Aisha tana mgnr ne da fashewa da kuka 😭.
"murmushi kawai Nasir yai ha'de da jawota jikinshi yana lallashinta yana cewa to
ya'isa h'aka Aisha ta Idan banda abinki ni banga abin kuka ba 'k'uma mgnr kice
bakida kowa a garin nan sae ni' naji dadin h'aka amma k'uma kada ki mance kinada
Allah da manzonsa ga k'uma to ai kece mai gata gaki da Allah da manzonsa ga k'uma
ni mijinki da h'aka ke kikafi kowa gata dan h'aka ki dai na damu kanki
"Shiru Aisha tai tana sauraransa har ya kare' snn yace dan h'aka banaso ki sake
irin wanga tunanin kina jina ko? "
" ni zanfita zanje na duba kwana su Fatima da yara na dawo'dan Allah kada ki shiga
ciki sbd bilyaminu zai kawo sako kada yanxu yai ta sallama kina ciki.
"Aisha tace amma dan Allah kada ka dake ' Nasir in sha Allah.
"murmushi yai h'ade da jawota yace yan'mata na duk abinda kika dafa inaso.
"Yan'mata fa kace.
"murmushi tai snn suka jera tare'har bakin kofar parlour ta rakashi ya tafi.
'"Kai tsaye kitcher ta shiga ta fara aikin abinci' tana cikin aikin kenan ta jiyo
sallamr bilyaminu a parlour da sauri ta saki aikin da takeyi taje gun bilyaminu.
"gun Aisha ta nuna masa ya'ije kayan' har yajuya zaifita sai Aisha tace bilyaminu
katsaya kaci abinci mana.
"Yace wlh Aisha sauri nakeyi' Aisha tace to bari na zuba maka katafi dashi.
"amsa yai h'ade da godiya ya tafi' Bayan fitarsa ne Aisha tayi kokarin daukar
kwalayen da bilyaminu ya shigo dashi amma ta kasa sbd sunyi nawi da yawa.
"H'aka ta barsu a gun ta koma kitcher taci gaba da aikin ta' tana karewa ta kwashi
abincin ta kai dinning ta jere masa snn ta shiga wanka.
"Tana fitowa daga wanka ta dindisa kwalliyarta cikin riga da sket ta koma parlour
ta zauna zaman jiran alh ya dawo.
"Shiru Shiru tun tana kokarin dinne bacin rai har sai da ya kamata' ita kadae take
zaune kallon TV ma ya gagara kashewa tai ta shige dakinta kan gado ta fadi tana
koka.
"Gani har magrib yayi Yallabai be dawo ba yasa Aisha ta mike ta shiga toilet tai
alwala tazo ta fara sallah' sai da tai magrib da isha'i snn ta dauki wayarta ta
kira alh'Yai ringing har three miss call amma be daga ba h'akan yasa ta hakura da
kiran taje ta rufe kofar parlour snn ta dawo ta tube tasa rigan bcc ta kwanta.
"har bcc ya fara daukarta sai taji wayarta yana ringing, koda ta duba number Nasir
tagani tana dagawa yace xo ki b'ude min kofa.
"Sauka tai daga kan gadon taje ta b'ude masa h'ade da amsar ledan daya shigo dashi
snn tace sannu da zuwa shige wayarta tai batare da ta tsaya jiran sa ba.
"Shiko tsayawa yai ya rufe g'idan snn ya kariso parlour' ko kafin yazo ta'ije masa
ledarsa ta shige dakinta ta kwanta.
"kai kawai ya kada snn ya bita cikin dakin' koda ya shiga ganinta yai kwance ta
kama bakin aiki wato kuka.
"A hankali taja ta zauna kamar bazata tashi ba' Bayan ta zauna ne ya kalleta snn
yace inaso kisa hannu ki goge hawayen nan da suke xubowa na rashin dalili ko k'uma
yanxu kiyi me dalili.
"Aisha najin h'aka da sauri tasa hannu ta goge hawayen tass' Snn yace tashi ki
mayar da kayan da kika cire' A sanyaye ta sauka ta dauko kayan har zatasa sai yace
a'a kananu nakeso kisa min ba wanga Ba.
"Meda kayan tai ta dauko english wear tasa riga ce wanda bata wuce iya cinyaba sai
karamar wandonta itama bata kai cinyaba ba.
"Bayan ta gama sawane ya juyo sai da ya kare mata kallon snn yace saura kwalliya.
"H'aka ta dauki kayan tai' duk tana yine tana hawaye har tagama.
"Nasir yace banace banason gani kwalla suna xubowa daga idan ki ba.
"Sai da ya kare mata kallon snn yace yauwa ko kefa' tsayawa tai kanta na kasa
'yace jeki ki dauko min abinci na.
"fita tai taje parlour ta kwaso masa abincin sa yanaci yana hira yace ta dauko
ledan daya shigo dashi.
"mikewa tai taje ta dauko ta kawo masa' yace ta zauna ta b'ude ledan tana budewa
kayane ta gani kananu masu kyaun da tsada kala kala.
"gani yadda take kallon kayan yasashi dariya snn yace wata matace ta kawo office
dinmu shine ba siye maki.
"Cikin murna da doki Aisha tace nagode Yallabai Allah ya kara budi yasa kafi h'aka.
"Dariya sbd jin dadi addau'arta yace nima nagode Allah ya barni da yan'mata na'
kashe ido daya yai h'ade da yimata gwado 😜 sbd yasan bataso.
"Mikewa tai tana bubuga kafa alamar shagwaba' da sauri ya mike ya rungumeta yana
cewa to kiyi hakuri na tuba bazan kara ba' Yan'mata na yanxu ta gaima.
"Gani irin hararan da ta kai masa yasashi cewa au na kuma ko? Mari ta kai masa a
kirji amma da wasa.
"Daukarta yai tsaf ya dorata akan gado shikuma ya shiga wanka ' kafin ya dawo ta
kwashe kayan dayaci abinci ta kai kitcher snn ta dawo daki.
"Tana shiga ya fito wanka sanye da kayan bcc a jiki' shigewa yai bargo suka kwanta.
"A wann dare Aisha taso birge alh amma ina!!!! Ta kasa sai faman kuka takeyi da
juyi' gani taki tsaya masa da kyau hannu yasa ya b'ude ta da karfi yaci gaba da
aiwatar da nufinsa itako Aisha sai faman lankwaye masa takeyi kamar maciji.
"kafin safe duk Nasir ya galabaitar da'ita' Bayan sallar asuba komawa tai ta
kwana'shima zuwa yai kasa da'ita ya kwanta h'ade da kiran sunanta.
"Can karkashin makoshi ta amsa masa' Yace dan Allah kiyi hakuri kirji? " kai kawai
ta daga masa.
" Nasir yaci gaba da cewa wlh Aisha nima kaina bana sani inada karfin sha'awa h'aka
sai nazo kanki' na kanyi iya kokarina naga nayi cintrolling kaina amma sai na kasa
bansan abinda yasa ba.
"K'uma h'aka baya kamani sai a kanki amma in Allah ya yarda zanyi kokarin h'akan
bazai sake faruwa ba kinji Aisha ta.
"mikewa yai ya shiga wanka yana shiga toilet a hankali ta lallaba ta mike taje
kitcher ta h'ada masa abin karyawa.
"kafin ya fito ta gama ta kai masa dinning table' yana fitowa ya shirya cikin
bakaken suit yaje yai breasfast yanayi suna hira har ya kare snn sukai sallama ya
tafi.
"Bayan ya fitane ta kwashe kayan ta kai kitcher snn ta koma daki 'Zama tai a bakin
gado rike da wayarta a hannu shiru tai tana faman tunani kala kala.
"A zuciyarta tana f'adin dama h'aka duk wanda yai aure yakeji? Dama h'aka mu' amala
tsakani mata da miji yake da wiya? Kai anya koma?! Kodai ni kadai ce nakejin h'aka?
Ko k'uma banida lfy ne?
"Nasan idan h'aka ne babu yadda za'ayi zamansu ya dare har yakai ga haihuwa'kuma
babu yadda za'ayi budurwa tabar g'idan iyayenta tabi wani katon banxa.
"Ko kodai na kira karima ne na tambayata yadda abin yake tunda ita ta rigani aure
harma da yara biyu 'nayi h'aka kuwa idan nai h'aka batonawa kaina asiri nai ba da
mijina? Sbd tunda nake da ummata bantabaji koda wasa suna irin wanga hiran da
kawaye ko makwabta ba.
"k'uma kullum sai Yallabai yace duk wiya duk rintsi kada na fadiwa wata sirina
banle ma irin wanga 'To kodai zan kira ummata ne na fadi mata? Kai bazan iya ba'
inama xanfara.
"Duk Aisha ta wanga mgnr ne a cikin zuciyarta' a hankali ta lallaba taje ta dauko
wani karami mirro ta dawo kan gadon tubewa tai ta h'ade da raba kafafuwarta ta
bude sosai snn ta dauko mirro din ta duba gabanta gani yadda gaba daya ya canxa
harda wasu kananu kuraje suka feso mata a gefen cinyoyinta kamar yan'yan zafi wani
irin ijiyar zuciya tai snn ta ije mirro din ta dauko powder zafi ya yayyafa agun
h'aka ta kwanta ko pan babu banle zani kafa a bubude kamar yar'shayi a take bcc ya
dauketa.
📖🖊
☘☘
☘
AURE IBADA NE
MMN USWAN
0⃣4⃣
"Aisha bata falka ba sai bayan azahar'tana tashi taje tai wanka h'ade da alwala
tazo tai sallah' bayan ta'idar ne ta tashi kitcher tasa sanwa.
"duk da ba wani cin abinci take jiba amma h'aka ta lallaba tai masa tuwon shinkafa
da vegetable soup bayan ta gama ta kai masa dinning ta danke masa su snn taje tai
wanka tasha kwalliyarta cikin englsh wear takoma parlour ta zauna tana jiransa ya
dawo.
"Gani tara yayi be dawo ba yasa ta canxa channer daga zeeworld xuwa nigeria news
tana kallon abinda ke tafiya a duniya duk abinda Aisha keyi tanayi tana duba agogo
har aka kare labaran Nasir be dawo ba' Wayar ta ta dauka tai dilling nmbe sa har
sau uku yana ringing amma be dauka ba sai a na hudu snn ya daga.
"Cikin natsuwa tai masa sallama' Nasir amsawa yai da fara'arsa snn Aisha ta
gaidashi da aiki' yace aiki alhamdllh snn tace gani nai har goma yakusa baka dawo
ba shine nace bari na kira naji ko lfy? ".
"murmushi yai snn yace Aisha ta kenan wlh aiki ne yimin yawa shiyasa kikaga
bandawo ba amma yanzu h'aka zantaso kenan na dawo g'ida kinji Aisha ta.
"Dariya yai snn yace Aisha kenan'idan banda abinki tare fa muka kwana ko duk kin
mance ne? Shiru tai' Shiru da tai ne yace Aisha.
"tace na'am.
"Yace me kikaso na siyo maki? Kinsan me ciki da kwadayi.
"murmushi tai h'ade da cewa babu komai kai kawai nake bukata.
"Wani irin d'adi ne ya ziyarci zuciyar alh Nasir' amma ya matse yace kamar da
gaske...
"Nasir yace kin mance abinda kikai jiya ne? Lankwayewafa kikai tayi kamar wanda
babu kashi a jikinta kina cewa kashi! Waish! Aish! Yallabai ka tausayamin wlh
akwai zafi' Ko duk kin mance ne?".
"mikewa tai ta sake wani wanka daya daga cikin rigunar da ya siyo mata daga office
d'insa tasa kafin ta tafi parlour taji knocking d'insa' Da sauri taje ta b'ude masa
ya shigo h'ade da yimasa snn da zuwa.
"d'adi ta rakashi h'ade da tayashi tubewa ta h'ada masa ruwan wanka ya shiga wanka
kafin ya fito ta fidda masa da kayan bcc sa bakin gado ta zauna tana jiran
fitowarsa 'yana fita ta mike ta dauko masa lotino d'insa ya shafa ta tai maka masa
yasa kaya snn suka nufi dinning d'an cin abinci.
"Plate ta dauko ta xuba masa yanaci suna hira har yakare ta kwashe kayan ta medasu
kitcher snn ta dawo' Tana dawowa yace suje su kwanta sbd dare yayi' Koda sukaje
kwanciya gani Nasir ya fara shafeta da sauri ta janye jikinta daga nasa.
"Da mmki Nasir yace Aisha menene h'aka? Kizo mu kwanta mana.
"Sbd duhun dake d'akin yasa bega kwalla ba' jawota yai jikanshi yaci gaba da
aiwatar da nufinsa' duk da juye juyen da takeyi amma be hanashi ba h'akan yasa
tashi wiya sosae.
"Da safe be tsaya bata lokaci gun bresfast ba a tsantsaye yasha ya fita' yana fita
taja a hankali tashiga wanka' tana cikin wankan ne i'dan ruwan zafi ya tabi gun
wani irin zafi takeji da taga h'aka watsa ruwan kawai tai a jiki ta mike.
"Ruwan lipton kawai tasha ta kwanta' dama tunda Aisha ta samu ciki bata da wani
abincin da yawoci lipton sbd koda taci wani abu baya zama duk dadin sa'Sai lipton
din shiyasa duk ranar da Nasir baya g'idan ta bata girki' I'dan ma tayi kadan ne na
bilyaminu d'an aikenta.
"Shiyasa yau tai kwanciyarta sbd ko bilyaminu ma da take girkin d'anshi yau bayanan
ruwan zafi ne k'uma akwai a plast' Bayan Nasir ya tashi daga aiki sai da yazo
g'idan Aisha sbd suyi sallama yau g'idan Fatima zai koma.
"Dama kwana bibbiyu sukeyi' Aisha na kwance sukai sallama ya fita h'ade da janyo
mata kofa ya rufe'bayan fitarsa ne Aisha ta fashe da kuka sai da tai kuka sosae
snn ta mike taje toilet tai alwala tazo ta zauna tafara nafila snn tai sallah.
"Bayan ta'idar ne ta zauna tana tunanin baya a zuciyar tana cewa Ashe mgnr KARIMA
gaskiya ne lokaacin da zan auri Yallabai KARIMA take cewa ke Aisha da kuruciyarki
zakije ki shiga cikin mata biyu kece ta uku Aisha' Aisha ki daure ki auri yazed
yaro kema yarinya koba komai zaku more kuruciyarku ga k'uma kwanciyar hankali.
"Wlh Aisha bantaba koye maki komai ba a tsakanina da bbnsu su AMIR lokaacin da
zaikara AURE Wlh har cikin ziciyata ji nake kamar idan yafita g'idan karya dawo'
har addu'a nakeyi i'dan yafita mota ta bugeshi a dawomin da gawarsa sbd kowa ya
raya' amma nasan yanxu Aisha ba lallane ki fahimci abinda nake nufi ba ko kisan
halin da nake ciki amma tunda yanxu me mata zaki aura watarana ko bani tare dake
sai kintuna da mgn ta Aisha.
"Wani irin ajiyar zuciya Aisha tai h'ade da cewa lalla KARIMA Ashe akwai ranar da
zan zauna ina tuna wanga mgn' Yau inda ace saurayi na aure wanda beda mata nasan da
nunanan tare yana tayani raino ciki da nan-nan dani amma da yake wanga me iyaline
ko'ajikinsa gashi yasan banda lfy k'uma duk wanta laluran dana shiga sanadiyar
auransane dani sbd kafin nayi aure bansan irin wanga laluran ba sai yanxu k'uma na
rasa meke kawomin irin wanga yawan cututuka h'aka ko asibitine zanje naga likita? '
K'uma naje batare da sani Yallabai ba?'.
"Duk Aisha na mgnr ne a cikin zuciyar ta' can k'uma tace ba nabari xuwa gobe gani
yanxu kuraje zasuyi' idan yaro in Yallabai yazo da fase saena sanar dashi.
"Washe gari da safe Aisha nasa idon Yallabai har tara yai amma bezo ba gani h'aka
yasa ta dauki waya ta kirashi ringing din farko ya daga h'ade da sallama be tsaya
sun gaisa ba yace Aisha ta dan Allah kiyi hakuri nasan nayi lafi amma kiyafe min
kinji.
"yace klau ya jikin naki? Aisha tace dama nabuga ne na bambayeka inaso naje
asibiti..
"Nasir yace zazzabin har yanxu kina jinshi sosae ne ko yane? Tace a'a yanxu dai
nasamu sauki ba kamar dare ba.
"Nasir yace to ganinan zuwa mutafi asibiti kawai doctor ya dubaki ko? Aisha tace
a'a da kabari kawai bilyaminu ya kaini basai kabaro office ba.
"Kashe wayar yai h'ade da mikewa ya baro office zuwa g'ida' yana shiga kai tsare
d'akin ta ya nufa da sallama ya sameta zaune a bakin gado.
"Tana ganisa ta saki fuska h'ade da murmushi tai masa snn da zuwa'ya amsa da
tambayar kijinta. Tace da sauki.
"Yace shirya mutafi' mikewa tai ta dogowar riga da hijab suka nufi asibiti' suna
isa kai tsaye d'akin doctor suka shiga Nasir ne ya mika masa hannu suka gaisa snn
itama Aisha ta gama shinkafa.
"Doctor Kamal yace Yallabai yai! dae? Nasir yace yan'mata nace batajin dadi' Aisha
najin h'aka ta sunkuyar da kai kasa Doctor Kamal yace hjy Aisha ya kikejin jikin?
"kan Aisha na kasa takasa daga kai banle ta basai amsa' da doctor Kamal yaga h'aka
kashewa alh Nasir ido yai alama yafita.
"mikewa yai yafita yana murmushi'bayan ya fita ne doctor Kamal yace Aisha meke
daminki? Aisha tace wani kurajene suka fitomi matse matsina.
"Doctor yace h'aka kawai suka fito ko yaya? Kan Aisha na kasa tace eh amma basa
tashi kankayi da zafi sai ranar da take g'ida na' doctor yace kayar yaya? Banga ne
ba? Shiru Aisha tai.
"Doctor yace ko dai kina nufin idan ya sadu dake?(sex) Aisha tace eh.
"Alh Nasir ya shigo'Dama duk mgnr da sukeyi yana jinsu' maguguna ya rubuta masu snn
yace ba komai ke kawo irin wanga ciwon sai idan kuna sharing toilet ana iya
dauka....
"Da sauri Aisha tace a'a toilet d'inmu mukadai muke amfani dashi kuna tun ina g'ida
bana h'ada toilet da wasu.
"Doctor yace eh basai h'ada toilet kawai yakesa a dauka ba miji yana iya bawa
matarsa misali idan ya kwanta da wata matar tanashi to anan ne zai dauka ya bawa
wanda bata dashi.
"Shiru Aisha tai h'ade da kurawa alh Nasir ido'duk idanuta suka cika da kwalla' Duk
da Nasir ya lura da h'aka amma be nuna mata yaci gaba da sauraran doctor har yakare
bayanin sa' snn sukai sallama h'ade da gidiya.
"jikin Aisha a sanwa take tafiya sukaje gun saeda magani suka siye' bayan su siye
ne sukeje mota ya bude mata gaba ta tashi shima ya zaga ya shiga ya jasu zuwa gida.
"Da alh Nasir yaga h'aka hannu yasa ya dagata ta zauna' shima dukawa yai a gabanta
yace Aisha 'Aisha' Aisha.
"tace na'am.
"Snn yace wlh Aisha ko kur'ani kika bani zan'iya yimaki rantsuwa' wlh tunda nake a
duniya bantaba yin wani aiki makamancin zina ba banle har na aikata zina da kaina.
"Tun bansan ciwon kaina ba lokacin inada kuruciyata naiwa ubangiji alkawari idan
har Allah ya cikami burina ni k'uma nai masa alkawari bazan taba saba masa ba.
"Sai dai d'an Adam ajixina amma bata hanyar zina ba.
"Shiru Aisha tai tana kwallonsa' Nasir ya mike yace ni zantafi Allah ya kara
sauki' fita yai h'ade da janyo mata kofa ya koma office.
☘☘
☘
AURE IBADA NE
MMN USWAN
0⃣5⃣
YA ALLAH,
ACCEPT OUR PRAYERS AND FORGIVE OUR SINS BEFORE WE RETURN TO YOU
AMEEN
TAKAITANCEN BAYANI.
SASSAKEN BAURE
KANUMFARI
ZUMA
MAZARKWAILA
CITTA
ZAKI ZUBA SASSAKEN BAURE A CIKIN TUKUYA KI ZUBA RUWA DA YAWA SAI RUWAN SUN KUSA
SHANYEWA SAI KI SAUKE' KI CIRE SASSAKEN BAURE ' SAI KI TACE BAYAN KIN TACE SAI
ZUBA ZUMA MAZARKWAILA CITTA KANUMFARI.
ANASO A ZUBA KANUMFARIN DA YAWA A MAYAR A CIKIN TUKUYAR YA KARA TAFASAWA SANN
KIJUYE KI RINKA SHA KOFI BIYU A RANA.
WANAN HADIN HADINE NA MUSAMMAN WANDA MACE TANA AMFANI DASHI' ZATA KARA SAMUN
WADATACCIYAR NI'IMA SNN DUK YANA KASHE KWAYOYIN CUTAR GABAN MACE.
KUMA YANA MOTSA SHA'AWA DA KARAWA MACE NI'IMA DA KUMA KASHE KWAYOYIN CHUTA.
GABAN YANSUN
GARIN TAFASAWA
ZUMA COKALI 10
A HADA SU GURI GUDA ANA SHA KARAMIN COKALI SAU BIYU A RANA HAR KWANA GOMA ZA'ADACE
INSHA ALLAH.
GARIN SI'ITIR
NANAR SHAYI
RUWAN KHAL
ANA HADA MAGANIN COKALI DAYA DA KHAL ZA'A DACE INSHA ALLAH.
DAN ALLAH YAN'UWA GA DUK ME LALURA IRIN WANNAN KARA YAJI KUNYA SBD BA'A KUNYA DA
CUTA TAYI KARAMIN NIMAN WANGA MAGUGUNAR TA HADA INSHA ALLAHU ZA'A DACE.
"Shiru Aisha tai tana kallonsa har yafita' wani sabon kuka sai da tai me'isanta snn
tai Shiru ledar magugunarta ta dauko tafara cirewa sai da ta gama snn ta k'ada
tasha.
"Tana gama sha bcc ya dauketa bata tashi ba sai gab da la'asar snn ta tashi' tana
tashi toilet ta shiga tai alwala tazo sallah bayan ta'idar ne taje tashiga kitcher
ta h'ada ruwan lipton tashi snn ta koma dakin da yamma kafin Nasir yaje g'ida sai
da ya biyo ya dubata da jiki snn ya karisa g'idan Fatima.
"washe gari snn ya dawo g'idan Aisha tunda Hauwa ba gari take ba sai tazo shiyasa
ya raya kwana bibbiyu amma duk ranar da Hauwa tazo ko g'idan wayo yake zaije gun
Hauwa a nan ne zai zauna har sai ta koma.
"Shiyasa yau ya dawo g'idan Aisha bayan yagama cin abincin yamma yana zaune a
tsakiyar gado yana jingine da allon gado' ita k'uma Aisha tana kwance a gefen gado
kusa dashi ta jiya masa baya shiru tai kamar bata gun.
"Gani h'aka yasa alh Nasir daukanta ya dorata akan cinyarsa yana mata murmushi
Aisha ta kokarin yin mgn hannu Nasir yasa ya rufe mata baki h'ade da shafeta kamar
mai tausa.
"Itama shiru tai tana masa murmushi Nasir yace yan'mata na yah! naga kin kwanta
shiru ko dai jikin ne?.
"Aisha ta fadi hakane kawai bawai dan ta samu saukin ciwon da take jiba.
"Nasir yace to bari naga gun' hannu yasa zai b'ude mata zani' da sauri Aisha ta
rike zani tana cewa a'a Yallabai' shima dariya yai ya h'ade da janye hannunsa a
gun.
"Daga kai Aisha tai tana kallon cikin Alh Nasir' daya lura da kallon da take masa
yace yah! dai yan'mata na? Aisha tace kaga yadda tunbinka ya kara girma kuwa?
Dariya yai h'ade da cewa nima h'aka nake gani amma inda na godewa Allah duk
girman da tunbina zaiyi kina iya daukanta ko?.
"Da sauri Aisha tasa hannu ta rufe fuskanta' shima dariya yai snn yace ni dae wanga
kunyar taki bansan abinda zaiyi maki na cire taba' amma naasan ta'inda zan bulo
maki.
"Da sauri tace kamar yaya? Gira ya daga mata' ido 😳 Aisha ta bude tana kallonsa'
cikin wasa yace to menene a ciki wani dare baki gani ba? Me zai baki tsoro a ciki?
Da ido Aisha ta nuna masa kirjinsa' shima dariya yasake yi masa snn yace kyau kenan
kinga koba komai zanrufeki lip babu me ganiki saini' Yunkurawa tai zanta tashi da
sauri ya rikota h'ade da kashe light.
"Duk magugunar da doctor yabawa Aisha tana kokarin amfani dasu amma duk da h'aka
be'hana kurajen fitowa ba' Gaba daya ya fetso mata' tun daga kasar cibiyanta har
gaban ta kurajan suka fetso mata' gashi Nasir ba g'idan ta yake ba.
"A wanga lokacin zama ya gagari Aisha sai dai kwanciya ' ko rintsawa batayi ga
azabar kaikayi da suke mata' cikin dare da kurajen suka hanata bcc mikewa tai ta
lallaba tashiga toilet ta kunna ruwan zafi saeda ya kusan cika bath snn tashiga
cikin ta zauna h'ade da daukar sabulun dettol protection anty bacterial soap dashi
take wanke kurajen duk da zafin da takeji amma h'aka ta hakura ta d'anne'bayan ta
gama ne tai wanka daga ta daura towel ta dawo bedroom magani da doctor ya bata na
shafawa tube shine ta dauka h'ade da auduga' bude audugan tai yai falefale sai da
ta shafe tube din snn ta dauko audugan ta lulube gun dashi snn ta kwanta kafa a
bubude ko zani bata iya rufe jikinta dashi ba' tana kwanciya bcc ya dauketa.
"Aisha bata tashiba sai bayan shadda na safe' tashi tai taje tai alwala tazo tai
sallah bayan ta'idar kwanciya tai tana jiran xuwan Yallabai shiru2 har goma bezoba
h'aka ta sake lallabawa taje kitcher ta h'ada tea tasha da magani'bayan ta gama ne
takoma d'akinta ta dauki waya tai dilling nmbr Nasir sai da tai kira biyu ana uku
snn ya daga.
"Cikin natsowa Aisha tai sallama' Shima da fara'arsa ya amsa' snn ta gaidashi'bayan
sun gaisa ne Aisha tace gani nai baka shigo dubani bane da safe yadda kasaba
shiyasa nace bari na kiraka naji ko lfy? Allah yasa dai lfy ne.
"Nasir yace wlh Aisha aikine yimin yawa shiyasa bansamu biyowa ba'amma kiyi hakuri
dan Allah' murmushin karfin hali tai tace babu komai' Nasir yace nagode wa Allah
daya banike k'uma yasa kinada fahimta Allah yai maki albarka kuma ina Allah ya
yarda yau dawori zan dawo kinji yan'mata na.
"Murmushi tai h'ade da cewa naji Yallabai Allah ya kawo dakai lfy'.
"Aisha tace ai nawarke' Nasir yace alhamdullh Allah ya kara lfy' saena dawo.
"daga nan sukai sallama' Da yamma kafin Nasir ya dawo shiga kitcher tai ta h'ada
masa tuwon semo da miyar kubewa busassa tana gamawa ta kwashe ta kai dinning snn
taje tai wanka bayan ta fito doguwar riga kawai tasa batare da ta tsaya wani
kwalliya ba ko pan babu a jikinta parlour ta koma da kwanta tana jiransa.
"Bata dade da kwanciya ba alh Nasir yai sallama cikin dabara ta mike taje ta amshi
jakar hannunsa h'ade da yimasa sannu da xuwa' Yace yauwa Aisha ta' ya jiki?
"Kamo hannunsa tai xuwa cikin d'akinta'Bayan ta'ije jakar hannunta shima ya zauna a
b'abin gado' dukawa tai tana cije masa igiyar takalmin dake kafarsa.
"Dankwalin dake kanta ya f'adi ido alh na kaiwa kanta hannu yasa yana fashe masa
kitson dake kanta h'ade da cewa gaskiya yan'mata na kina shagwabani da yawa' wanga
irin kitso duk sbd ni akayita gaskiya naji d'adi sosae Allah yai maki albarka.
"Murmushi Aisha tai h'ade da cewa Amin' Bayan ta gama cire masa takalmin dagowa
tai tana kwance masa igiyar rigarsa da yake suit ne yasa sai da tagama snn ya
mike ya tube' itama mike tai ta shiga toilet ta h'ada masa ruwan wanka bayan ta
fitone yashiga.
"Kafin yafito taje ta kara gyara dinning ta zuba masa abincin sa a plate h'ade da
juice d'in da tai masa ta zuba a cup da ruwan sanyi snn ta koma parlour ta kwanta'
koda yafito sanye yake da farar jallabiya a jikinsa dinning ya nufa gani tai masa
arraging komai zama kawai yai yaci gaba da cin abincin sa.
"Itako Aisha tana parlour tana kallon tashar zeeworld wani films da dukeyi mai
suna my lost home' Gani tara yayi ta canxa channel d'in zuwa Nigera news sbd kallon
labarai.
"Jin za'ara labarai yasa alh Nasir cire hannu daga abincin da yakeci dama lokacin
ya riga ya koshi' xuwa yai ya zauna kusa da'ita sukaci gaba da kallon labarai tare
sunayi suna yana janta da hira har aka gama.
"Aka koma nuno rahotanni gani goma ya wuce ya kashe TV yace tashi muje mu kwanta
sbd gobe idan Allah ya kaimu inaso na fita da wuri' TO kawai Aisha tace h'ade da
mikewa suka shige cikin bedroom' suna shiga Nasir ya tube ya rage daga sai short
nike ya kwanta' Itako Aisha da rigarta ta kwanta can gefen gado taje ta rakube sbd
bataso tai kusa dashi banle harya yajawo wani abu ya shiga tsakaninsu.
"juyawar da zaiyi yaga bata kusa dashi' hannu yasa ya jawota jikinsa ya rungume ta'
yace cewa Aisha yau k'uma wani sabon salon wasane kika samu h'aka? Na lura kedai
baki rabuwa da wasa' shiru Aisha tai tana jinsa.
"Nasir yace yan'mata na' Aisha ta dago kai tana kallonsa' yace tashi ki tube wanga
rigan nasha f''idan maki babu kyau mutum ya kwanta da suturunsa masu kyau' karkiga
kamar f'ade nane annabi Muhammed ( S. A. W) ya f'adi h'akan' idan h'aka kada ki
sake kinjiko.
"Gani ta tsaya nawa kamar bazata iya tashi dagowa yai ya zauna akan gado snn yasa
hannu ya yaye mata rigan daga kasa zai cire mata jan da zaiyi yaga batada komai a
jiki inba rigan ba' da sauri ya saki rigan snn yace h'aba Aisha wani irin d'abi'a
ne wanga ke ko tsoro bakiji kada wani shedani aljani yazo ya shigeki.
"Nasir yace wlh koda wani idan nasake shigowa g'idan nan na sameki h'aka sainayi
maki abinda baki taba tsanmani ba' wani rainin wayo ka wala kanci kirinka zama kina
wala kantarmin da jiki sarai-sarin wani katon banza yashigo a kuskure ya gane min
jikinki ko? To wlh bazan dauki irin wanga abin ba idan kika sake sai kinyi mmkin
abinda zaiyi maki.
"Alhj yace ba zance nayi hakuri bane Aisha gani nayi dame na rageki nasan duk wani
abinda zaki bukata na tanada makisu enough a g'idan nan ko sun karene bansani ba'
Kai Aisha ta daga masa.
"Snn yace bayan h'aka banace kada na sake dawowa g'idan nan na sameki da wanga
rigan ba? Koda badake nakeyi bane Aisha.
"Shiru Aisha tai tana shaeishekan kuka' Nasir yace wlh idan baki rufemin baki ba
k'uma ki goge hawayen nan ba sai na maki duka idan yaso sai kiyi kuka me
dalili' jan h'aka da sauri Aisha ta goge hawayen snn ta daina kuka' tsareta yai da
ido.
"gani bata tashi ba banle ta cire rigan' sauka yai daga gadon snn ya jawota da
karfi ya cire mata rigan jikinta' hannu Aisha tasa tana rufe gabanta snn ta matse
kafafuwarta' da alh ya lura da h'aka yace menene a gun da bakiso na gani? Da sauri
Aisha tace babu komai.
"gani ta kara matse cinyoyinta k'uma tana matse fuskanta alamar tana jan zafi'
yawota yai dakin gadon snn yasa hannu da karfi ya bude mata kafafuwan' gani gun yai
damage mmki ya kamashi yana f'adin me zangani h'aka Aisha? Tun yaushe wanga ciwon
yasameki Aisha?.
"Nasir be tsaya jiran amsar ta ba' toilet ya shiga ya h'ada ruwan zafi mai zafin
gaske snn yazo ya dauketa xuwa baht room d'in cikin bawon wanka ya yasa snn ya
dauko dettol da soso xuba dettol d'in yayi a ruwan zafin snn ya dauko medicatet
soap ya goge a cikin soso h'aka ya dunga dibo ruwan zafin yana gurje kurajen.
"Aisha inba ihu ba babu abinda takeyi duk da h'aka besa Nasir ya daina dirje
kurajen ba' duk sai da suka farfashe suna jini snn ya kyaleta h'aka ya dauki
ragiwar ruwan yai mata wanka dashi' bayan ya gama mata wankan ya dauketa xuba
bedroom tube d'in da take shafawa ya shafa mata a gun snn ya rufeta da bargo shima
ya kwana.
📖🖊
☘☘
☘
AURE IBADA NE
MMN USWAN
0⃣6⃣
"Cikin dare koda Aisha ta falka taji saukin radadin da takeji' lokacin ido Nasir
biyu gani ta b'ude ido yasashi cewa Aisha yaya jikin? Aisha tace naji sauki.
"Tace amin.
"Da safe bayan yai wanka ya shirya juyowa yai gun Aisha yace tashi muje asibiti'
Aisha tace kabari kawai nasamu sauki' Nasir yace wani sauki ne h'aka kina gani
yadda kika koma kuwa.
"hawaye ne suka xubo mata h'ade da cewa bazan iya zama bane shiyasa' Kai kawai alhj
ya kada h'ade da cewa ayya sorry insha Allahu nan bada dadewa ba zaki samu sauki
kinji.
"kuka Aisha tasa tana f'adin dan Allah kakiramin ummata naji muryarta dan Allah.
"Gani kukan da takeyi ne yasashi cewa ya'isa h'aka zankira maki ita amma ba yanxu
da sassafen gaba' kabari anjima' Aisha najin h'aka tasa kuka tana f'adin dan Allah
ka taimakeni ummata.
"Matsowa Nasir yai kusa da'ita ya duka a gabanta snn yace h'aba Aisha kiyi hakuri
mana xuwa rana' idan muka kirata a irin wann lokacin me kike zaifaru? H'aka kawai
bamu kirata ba sai da kike ciwon' Aisha tace eh nidai kakiramin ita naji muryarta.
"Nasir yace to Aisha amma dan Allah koda na kirata bazakiyi kuka ba? Aisha tace eh
na yarda' wayarsa ya ciro daga aljihunsa yai dilling nmber mmn Aisha' yanajin ya
fara ringing ya mika mata wayar.
"Aisha najin ummata tai picking call d'an ta fashe da kuka tana kiran umma' umma
tace na'am Aisha' jin kukan da takeyi yasa umma cewa Aisha kiyi hakuri ita rayuwar
aure dan hakuri ne' sbd ita AURE IBADA NE zaki hadu da jarabawa kala kala amma idan
kikai hakuri wataran sai labari' Aisha tace Umma!!!! Umma tace Aisha banaso naji
komai daga gareki sbd Allah subbuhanahu wata'ala yana fushi da macce da take tona
asirin mijinta.
"dan h'aka kiyi hakuri banaso ki kasance kina daya daga cikin wanda Allah zaiyi
fushi dasu' nagode da gaisuwa k'uma ki gaida maigidanki sai anjima' ta kashe
wayar.
"Kuka Aisha tasa h'ade da hurgi da wayar' duk abinda umma ke f'adi a kunnin alhj
Nasir' hannu yasa ya dauki wayar snn yace kigani ko da kinbari da rana idan na
kirata nai mata bayani kinga sai ku gaisa amma kin matsa saena kirata maybe ko
tashi daga bcc batai ba.
"Aisha bata ko kallesa ba kuka kawai takeyi sosae' Nasir yace tunda bazaki iya zama
ba bari naje na taho da doctor kamal yazo ya dubaki' idan yagama sai nai maki wanka
snn naje aiki.
"Aisha bata tanka masa ba' key d'in motarsa ya dauka ya fita' yana hanyane ya kira
doctor kamal yake tambayarsa yana offince? Doctor kamal yace a'a amma yanxu zai
fata.
"Nasir yace ok' ganinan na dauke ka' doctor yace lfy? Nasir yace wlh jikin madam ne
k'uma ko zama batayi da muzo asibitin kawai' doctor kamal yace ayya' tunda hakane
to kabari kawai ga ninan xuwa' Nasir yace ok sai kazo.
"juya kan mota yai ya koma g'ida' be d'ade da dawowa ba doctor yai sallam' Nasir ne
yaje yai masa iso xuwa parlour bayan sun gaisa ne h'ade da tambayar mai jiki' Nasir
yace jiki da sauki.
"Mikewa yai yaje cikin bedroom gyara wa Aisha kwanciya yai h'ade da rufeta da bargo
snn ya leko yace bismillh' doctor kamal ya kariso cikin bedroom d'in kujeran dake
gefe ya jawo ya zauna' shikuma Nasir yana zaune a bakin gado doctor kamal yafara
duddubata h'ade da yimata tambayoyi' Nasir ne kebada amsa be bari tayi mgn da
kantaba' da doctor ya lura akwai lauje cikin nadi shiyasa bece zai bude bargon yaga
yadda gabata yai ba.
"dube dubensa yai cikin dabara snn ya sake rubuta masu magani' duk dai iri dayane
da wanda ya taba rubuta mata take amfani dashi snn sukai sallama.
"Bayan doctor kamal ya fitane sai Aisha tace Yallabai meyasa baka bari nayi masa
bayanin abinda ke damuna da kaina ba? Nasir yace Aisha kenan h'akan ma daurewa
nayi na bari har yatabamin jikinki' kodan bakisan yadda nake kishinki bane yasa
kike f'adin h'aka?
"Shiru Aisha tace tana kallonsa har yakare mgn snn tace to nidai kiramin ummata'
Nasir yace Aisha kibari har nadawo aiki snn na kira maki ita' kinji.
"Aisha tace nidai dan Allah nace' Nasir yace to ba dazu na kira maki ita ba' idan
dan muryarta ne kike son ji to'ai kinji.
"Cikin bacin rai Aisha tace na lura dakai Yallabai so kakeyi ka rabani da ya'uwa
na'sbd tunda nazo garin nan ko da wasa baka taba tambayata ya nakejin labarin
ya'uwa na ko iyayena' banle har kace na shirya naje na gansu.
"Nasir yace haba Aisha wlh ba h'aka bane ' dan baki fahimceni bane yasa kike gani
h'aka' amma wlh a tawa zuciyar ba haka bane.
"Aisha tace h'aka ne mana sbd Allah watana biyar kenan fa a garin nan amma koda
wasa bakaso nai maka mgnr d'angi na' banle har kace naje naga iya yana.
"Dawowa Nasir yai ya zauna kusa da'ita snn yace dan Allah Aisha inaso ki fahimceni
wlh ba nufi na kenan ba' abinda yasa kikaga banaso kikira wani daga garinsu ko
nakira maki iyayenki ku gaisa sbd lokacin da aka kakemin ke bayan tafiyar ya'kawo
amarya Aisha kinki kwantar da hankalinki kullum cikin kuka kike' k'uma a iya sanina
dake ba tilassa maki nayiba kika aureni' da amincewarki ne mukayi aure amma kinki
kwantar da hankalinki.
"nayi iya kokarina wajan naga kin kwantar da hankalinki amma abu ya gagara' h'akan
yasa na yanke shawarar sanarwa iyayenki ko zansamu saukin abu amma duk a banza '
shiyasa duk kikaga nake maki h'aka sbd a lokacin da baki waya dasu bakijin muryarsu
nafi gane kanki k'uma hankalinki yafi kwanciya.
"Wayar Aisha ya dauko ya kira umma yai ringing har ya yanke bata daga ba' gani
yakira har sau uku bata daga meda mata wayarta yai ya ciro nasa daga aljihu ya
kira' kiran farko umma ta daga da sallama bayan Nasir ya amsa cikin girmamawa ya
gaidata snn yace Aisha ce takeso ku gaisa.
"mikawa Aisha wayar yai bayan ta amsa sallama h'ade da cewa umma'Aisha tana f'adin
umma tasa kuka' murmushi umma tai snn tace Aisha kenan har yanxu kinanan da halinki
ko' idan har kinaso na saurareki to kidai na kuka.
"har umma zata kashe wayar sbd Aisha bata daina kukan ba' cikin kuka Aisha tace
umma banida lfy ko zama banayi' da sauri Nasir ya fisge wayar.
"babu abinda umma keyi sai salati ta sanarwa ubangiji' jin wayar ta katse wayarta
ta dauko ta nimi nmber Aisha sai kash!!!! Koda tai dinning nmber taji customer
care sukace babu kudi a wayar dole yasa ta meda wayar ta eje sbd gida babu kowa
abdul ne kuma yaje school.
"mikawa tai taci gaba da nafilarta ta walha tana h'ade da addu'ar nimawa ya'ta
sauki a gun ubangiji.
"shiko Nasir yana can yana yiwa Aisha f'ada wai sbd me ta f'adiwa ummata' kuka
Aisha taci gaba dayi tana cewa meyasa bazan f'adi mata ba? Ummata ne fa' a duniya
banida wanda yafita.
"Nasir yace ok hakane fa nima mancewa nai' mikewa yai yafice yabar g'idan.
"bayan su abdul sun dawo daga school umma ta aikesu suka siye mata rechange card
tasa ta kira Aisha ' Aisha na gani
"muryar ummata tasa kuka tana f'adin umma! Umma tace na'am Aisha ya kike? Aisha
tasa kuka tana f'adin umma banida lfy' ko zama banayi.
" Cikin natsawa umm tace subbuha'lillahi Aisha meya sameki h'aka? Cikin kuka Aisha
tai mata bayani abinda ke damuta' umma bata nuna damuwa ba' a matsayinta ta uwa
tagari' umma tace Aisha.
"umm tace Aisha inaso kisan da cewa ita rayuwa d'an hakuri ne banle zaman AURE ki
gode ma mijinki yana sonki kuma yana baki kulawa daidai gwargwado koda mune da muka
haifeki iya kacin abinda zamuyi maki kenan' dan haka ki kwantar da hankalinki
kinjiko.
"umm taci gaba da cewa kuma dan Allah Aisha kiwa mijinki biyayya sbd aljannarki
tana karkashin kafar mijinki kinjiko Aisha.
"k'uma dan Allah inaso na tunatar dake dan Allah Aisha koda wasa kada wata kawarki
tasan sirrinki na tsakanin keda maigidanki' ko ni dana haifeki banaso nasani banle
wata kawa' sirrinki sirrinki ne kiwa mijinki biyayya k'uma ki zauna lfy da abokan
zamanki.
"umm tace Allah ya kara sauki saina sake bugowa' ki gaida maigidanki.
"tun daga lokacin safe da yamma sai Nasir ya wanke wa Aisha kurajan' koda ba'ita
keda girki ba sai ya tsaya ya wanka mata snn ya tafi g'idan Fatima.
"Cikin hukuncin ubangiji Aisha tasamu sauki sosae kamar ba'ita ba' ummata kuwa tun
daga narar da tasan Aisha batada lfy kullum sai takirata dan jin yadda jikin yake.
"bayan Nasir yazo ya duba Aisha da yake yau ba'a g'idan ta yake ba' bayan ya dubata
ne yatafi aiki sai ga bilyaminu da sako rigi-rigi kayane iri-iri ya dunga shigowa
dasu' bayan ya gamane yace maigidane yace nakawo maki.
"bayan bilyaminu ya fita Aisha ta kwashe kayan ta kai dakinta' da yamma lokacin
Nasir yataso daga aiki yabiyo g'idan Aisha ' da sallamarsa yashigo rike da yar'
karamar kit a hannunsa.
"Da sauri Aisha taje ta amsa h'ade da yimasa snn da zuwa' Nasir yace yauwa yan'mata
na' lalla kam yau na tabbatar da kinji sauri wanga irin kwalliya h'aka.
"Aisha ta kyalkyale da dariya kamo hannunta yai zuwa Cikin bedroom suna shiga bakin
gado ya zauna snn yace ta miko masa kit din daya shigo dashi.
"bayan ta mika masa har ta mike' yace zo kiga wani abu' dawowa tai ta zauna kusa
dashi snn ya bude kit din sarkokine kala2 kamar su DIAMOND DUBAI SAUDI' da mmki
Aisha tace Yallabai ina kasamo gwalagwalai haka?
"dariya Nasir yai snn yace office din mu aka kawo na siyarwa shine na siye maki'
ido 😳 Aisha ta b'ude sbd mmki ita kanta batasan lokacin da tai masa tsanle a jiki
ba tana godiya.
"shima dariya yai snn yace akwai kaya nabawa bilyaminu yakawo' Aisha tace ai
yakawo' Nasir yace suna duk nakine' zansamo tela da zai dinka makisu.
"Aisha tace haba Yallabai ai sumin yawa yaya zanyi dasu h'aka? Sun fifa ishirin.
"Nasir ya jawo ledar dake gefensa kayane kala2 English wears ne a cikin ledar h'ade
da su jallabiyoyi' yace idan zaki dinka kayan ban hanakiba amma inda zakibi tawa
nafiso kananun shiga' shiyasa ma nasiyo maki su.
"Nasir ya mike yace ni zantafi kada tace nazo nai wani abune anan kinsan
halinku mata da zargi.
"dariya Aisha tai masa snn sukai sallama yatafi' bayan fitarsa tai masa rakiya ta
dawo daki zamane tai dirshan a gaban kayan tafara budewa daya bayan daya tana kallo
zannuwane masu rai da motsi kamar su super wax holan english swess lace E. T. C..
"Snn ta dauko kit din sarkokin tafara dubawa shima daya bayan daya mai kasamin
kudin a ciki shine ta five hudren thousand a ciki' haka ta dunga dubawa tanawa
ubangiji godiya.
"a zuwaiyarta tace Allah sarki ummata inama da gari daya muke' ko kuma inada dan
aike' himmm kawai tace a fili.
HUMM' HIMM
WASA FARIN GIRKI 🤔 ALLAH YA KYAUTA.
MUJE ZUWA' GARIN BABU NISA
IN DA RAI KASHA KALLO.
☘☘
☘
AURE IBADA NE
0⃣7⃣
"washe gari dayake alhj yau a g'idan ta yake' duk da besamu zuwa da safe ya dubata
ba bata nuna damuwar hakan ba tunda tasan a g'idan ta zai kwana.
"tun azahar tafara aikin abinci lafiyayyar tuwon shinkafa da vegetable soup snn ta
hada masa juice din sobo tasa a cikin frg dan yai sanyi kafin Yallabai ya dawo daga
aiki.
"kayan abinci kuwa kwashesu tai ta jere a dinning snn ta shiga wanka' tana gama
wanka tai alwala daga nan tazo tai sallah snn tai kwalliyarta sbd tasan sai
Yallabai yaje g'idan Fatima ya sallameta kafin yazo g'idan ta.
"Duk ranar da bakai ne da girki ba yana tashi a aiki saiya biya ya sallameka snn ya
wuce g'idan da yake' hakan yabawa Aisha daman samu lokaci bayan ta'idar da sallah
daga parlour har cikin dakunan da suke g'idan tafeshesu da room freshinal snn ta
kunna turaren wuta.
"Shiko jikinta haka tabi kowani gabobi ta shafeshi da humra ta dindisa kwalliyarta
daya daga cikin kayan da jiya ya kawo mata tasa snn ta koma parlour zaman jiransa
ya shigo.
"Batafi mintoci da zama ba taji gateman yana bude gate' da sauri ta mike da leka ta
window gani alhj ne a guje taje ta b'ude kofar parlour ta tsaya jiransa ya kariso
dan bazata iya fita farfajiyar gida haka ba.
"Nasir yana parking yafito zuwa parlour yana shiga Aisha tai masa tsanle a jiki
tana f'adin oyoyo Nasir.
" Nasir yace a'a bakida laifi' girman da kikayine yakawo haka.
"Saida ya leka snn yace ok' to zomuje yan'mata na' Ashe dai baki gama girma ba
tunda baki kamoni ba.
"Hannu yasa ya jawota jikinshi ya rungumeta suka karisa cikin daki' bayan ta
taimaka masa ya tube ya shiga wanka bayan ta cire masa jallabiyarsa ta'ije masa
akan gado parlour ta komawa ta zauna zaman jiransa.
"Yana gama wanka yafito parlour ya zauna snn yace yan'mata daukomin abinci na'
Aisha tace ga dinning' yace a'a yau a nan zanci.
"Mikewa tai taje ta dauko masa takawo ta eje a gabansa'itama zama tai tana zuba
masa a plate h'ade da sobo a cup.
"Nasir yana ci suna hira a cewarsa wai tatsuniya yake mata' itako Aisha sai faman
dariya takeyi' har yakusa karewa sai Aisha taji wayarta na ringing da sauri ta mike
zuba duba mai kiran.
"Tana mikewa Yallabai yana binta da kallo' har tayi nisa can Yallabai ya hango
kamar jini a bayan riganta' da sauri yace Aisha.
"yace zo nan.
"Koda Nasir ya duba jini ne abinsa' da yaga h'aka janta yai zuwa bedroom'
Shinfidata yai akan gado' gani h'aka Aisha tace lfy? Me zakaimin?
"Nasir be tanka mata ba' cire mata gajeran wandon dake jikinta yai snn ya dibo
tissue ya tura a gabansa'itama koda ya ciro jini ya gani sosae a cikin tissue din.
"Yana gani h'aka dagota yai h'ade da dauko mata zani da hijab yace tashi muje
asibiti da sauri' Aisha naso tai mgn amma Nasir be saurareta ba.
"Dole h'aka ta bishi sukaje' koda doctor ya dubeta yace cikin yariga ya lallace'
yanxu da h'aka taimako daya za'ai mata shine wanki cikin' in ba h'aka ba zai'iya
zamo mata matsala.
"Aisha najin h'aka tsanle tai ta sauko daga kan gadon h'ade da sa masu kuka' da
sauri Nasir yace Aisha lfy? Cikin kuka Aisha tace wlh babu wani wankin cikin da
za'aimin' ni wlh bazan yarda ba.
"daga kawai kaga jini sai kace ciki ya lalace ni wlh bazan yarda ba' Aisha kuka
take tsakaninta da Allah.
"Nasir yana gani h'aka mikewa yai daga kujeran da yake zaune ya kamota yace Aisha
dan Allah kibari ayi maki wanga wankin ciki' tunda har kinji doctor yariga ya f'adi
haka shikadai yasan abinda ya hango.
"Aisha najin haka tasake rushewa da wani sabon kuka tana cewa ni wlh bazan yarda
ba' tunda nake a rayuwata bantaba kwanciyar asibiti ba' shine yau zakace wai za'ai
min wani wankin ciki ni wlh bazan yarda ba' f'adi tai a kasa h'ade da sa masu ihu
tana f'adin waiyoooo ummata na shiga uku na lalace ummata kizo ki taimakeni.
"Gani tanada niyar tara masu juma'a da sauri Nasir yace tashi muje g'ida.
"hannu yasa ya dagota suka fita' suna fita doctor kamal ya Kwashe da dariya yana
f'adin garin kwashe Kwashe bana kakwasowa kanka irin wanga yarinya h'aka.
"Tunda suka fara tafiya Nasir be tanka mata ba har suka isa g'ida' a bakin gado ya
zauna' ita k'uma kwanciya tai' Nasir yace Aisha nidai har ga Allah hankalina be
kwanta ba' wlh da kin daure kibari a cire wanga ragowar cikin' Aisha tserona dare
ko k'uma lokacin da bana gida' Aisha koda ina gida dagani har ke babu wanda yasan
kan barin nan.
"dan Allah Aisha ki daure muje a cire cikinga' Aisha kuka tasake sawa tana f'adin
nidai wlh babu inda zani ko kasheni zakai.
"Da sauri Nasir yace a'a kwantar da hankalinki wama zai kasheki.
'itama kwanciyar ta tai hakan suka kwanta babu wanda ya tanka ma d'an uwa sa.
"Can cikin dare kamar a mafarki Aisha taji cikinta yana juyawa ko kafin ta falka
jini ya riga ya bata gado da ihu Aisha ta tashi tashige toilet.
"shiga Nasir a guje ya bita' koda ya shiga ganita yai cikin jini kace -kace sai
faman xuba yakeyi kamar fanfo' gani haka yasa Nasir daukarta cak ya sata cikin
bawon wanka ruwa ya dibo ya wanketa snn ya dauko wani babban towel ya cusa mata a
gaba ya dauketa sai asibiti.
"ko kafin su'isa Aisha ta riga ta suma' shiyasa har aka kwashe cikin bata sani ba'
ko kafin ta falka doctor ya kare.
"Doctor yana gamawa yace suje gida' haka Nasir ya dauko ta suka koma g'ida' da safe
alhj da kansa ya sanarwa iyayen Aisha umma tai masa Allah ya kyauta ya kuma maida
sabon arziki.
"yace amin.
"tunda daga lokacin kullum umma sai ta bugo su gaisa h'ade da yimata fadan ta rinka
sha ruwan zafi.
"Da haka Aisha tai ta jinyar jikinta' lokacin kuwa daga g'idan Fatima ake kawu
mata' bayan sati daya cikin dare wani jini yasake banlewa kamar da bakin kwarya'
haka Nasir yasake medata asibiti koda doctor ya dubata ashe akwai wani gudan jini
da befita ba haka yasake kwashe ragowar jini.
"gani yadda tai ta suma yasa aka bata gado Nasir shike kwana da'ita asibiti da
safe bilyaminu ya kawo masu abin karyawa daga g'idan Fatima' bayan ya'ije ya fita
mikewa Nasir yai ya shiga toilet ya dauko kwanu silve yazo ta tare a bakin ta yai
mata brosh snn yaje ya xubar yazo ya hada mata tea yace tasha.
"Aisha tace bazata iya shaba' babu yadda Nasir beyiba amma Aisha taki sha' haka ya
gaji ya kyaleta.
"Da rana kuwa Fatima takawo masu abinci ita da yara sukazo gaida ta' suna shiga
Nasir da fara'arsa ya amshesu h'ade da bata kujera ta zauna' shikuma yakoma bakin
gado ya zauna.
"Tun daga snn Fatima bata sake cewa komai ba ido kawai ta zuba masu sai faman cin
cingam takeyi tana kashe kwai Kararas-kas kamar tawa karuwa.
"can kuma ko mai ta gani ta mike tacewa yaranta suzo suje gida.
"ko sauraran Nasir batayi taja yaranta banle tasan abinda yake fadi tai tafiyarta.
"kwanan Aisha biyu suka koma gida' abinka da mara jiki sai takara ramewa sosae sai
tsayin.
"kafin sati biyu Aisha taji sauki sosae kamar ba'ita ba sai dai ramar da tayi' yau
Nasir a g'idan ta yake da safe ya shirya yatafi office sbd har yanxu E. F. C. C.
suna bincike a kansa.
"Hakan yasashi fita da sassafe' bayan ya fitane Aisha ta kwashe kayan daya bata ta
kai kitcher taje ta gyara parlour snn takoma bedroom ta gyara sai da ta gama
gyara ko'ina snn tashiga wanka.
"kafin ta fito taji motsin anyi parking din mota da alama kuma Nasir ne yadawo'
amma kuma lokacin Dawowarsa beyiba sbd yanxu karfe gomane.
"hakan yasa tai saurin wanke sabulum dake jikinta towel kawai ta daura h'ade da sa
hijab tafito parlour dan gani ko waya.
"tana isa parlour motar Nasir ta hango a gefe kuma bashi a parlour a take taji
gabanta yai mummunar fadi.
'"juyawa tai tanufi dakinsa' koda taje tana knocking Nasir yana jinta amma yaki
bude kofar' Aisha tai knocking har tagaji amma Nasir be bude ba' gani haka yasa ta
fasa da kuka h'ade da kiran sunansa.
"jin kukanta ne yasa Nasir bude kofar tashiga cikin dakin' suna hada ido taga gaba
daya ido sa yai jazir kamar garwashin wuta.
"Sake fashewa tai da kuka' shima Nasir kuka yakeyi' Aisha tana fadin dan Allah
Nasir ka fadimin menene ke faruwa.
"shima zama yai dirshin a gabanta yaci gaba da kuka' gani bashida niyar fadi mata
yasa Aisha kwanciya akan carpet tana birgima.
"Hannu Nasir yasa ya dagota ta zauna a gabansa snn yace Aisha' kinaso kisan abinda
ke faruwane? Yace to zan fadi maki amma sai kimin alkairi nasan zanrasa komai a
rayuwata amma inaso ki zamomi daya daga cikin abinda bazan rasaba.
"Snn yace Aisha E. F. C. C. sunyi bincike a ministry namu ana zargina da haddame
kudi ta biliyoyin naira wanda nima kaina bansan iya adadinsu ba' yanxu da haka
Aisha nimana sukeyi su kamani.
"babu abinda yake fitowa daga bakin Aisha sai innalailahi'wainna'ilaihim'raju'un.
"Nasir yace Aisha ba taba lokaci zamuyiba ki tashi nasa bilyaminu ya medaki garin
kuma nima barin garin zanyi.
"Cikin kuka Aisha tace babu inda zani sai dai mutafi tare dakai.
"ihu Aisha tasa ta fada masa a jiki tana fadin Nasir wlh bazan iya rabuwa dakai ba
sai dai mutuwa.
📖🖊
☘☘
☘
AURE IBADA NE
MMN USWAN
Hafsat Hausa Novel H2 fcbk A Gaskiya bani da bakin godiya a gareku sai dai Allah
ya bar kauna sbd nvl din na idan bakuzo na daya ba to ko zakuzo ba biyu dan haka
Allah yabar kauna da zumunci amin.
0⃣8⃣
"Nasir yace Aisha inaso ki saurareni d'kyau wlh Aisha bazan iya barinki a garin nan
ba.
"Aisha baki da kowa saini' ni k'uma yanxu da h'aka da kike gani barin garin zanyi
Aisha k'uma kinga be kamata natafi na barki a garin da bakisan kowa ba' shiyasa
nace kibi bilyaminu ya medaki gun yar'uwanki.
"Insha Allahu idan komai ya lafa zanzo da kaina na daukoki mudawo' kinji Aisha.
"Aisha dake kwance jikinsa tasake fasawa da kuka tana fadin wlh babu inda zani.
"yace wlh Aisha nima na sukeyi ido rufe sutafi dani' idan har sukasan ina nan
g'idan wlh zuwa zasuyi su tafi dani' shiyasa nakeso kibar nan kafin suzo kamani.
"kuka Aisha tasa tana cewa wlh sai dai su kamamu tare dakai amma bazan iya tafiya
na barka cikin irin wanga halinba.
"Cikin fushi Nasir ya egijeta gefe ya mike h'ade da cewa ke wacce yarinya ce me
shegen nacin tsoya' meyasa abinda nake duba maki baki dubawa kanki ne.
"Idan har suka kamani kikasan iya adadin shekarun da zanyi a prision tunda ni dai a
yanxu da haka har ga Allah banida kudin da zanbiyasu' ba kudi bama ko duk abinda na
mallaka a duniyar nan ne zasu kwashe wlh bazai biya kudin da suke tuhumana ba.
"Amma tunda kince nacine dake' k'uma ban'isa dake ba ni kinga tafiyata.
"Da sauri Aisha ta mike tana kallon Nasir' gani yasa kai be saurareta ba yai
tafiyarsa babu ko waige.
"ihu Aisha tasa tana kiran ummata a guje tabi Nasir tasha gabansa h'ade da
kankameshi taci gaba da kiran umma' hannu daya Nasir yasa ya fisgota daga jukinshi
ya hurgata a tsakar parlour yaci gaba da tafiyarsa.
"Buguwar da Aisha tai da cushion yasa takasa kuka sai faman shure-shure takeyi da
kafa.
"Har Nasir yakai bakin gate ko me yatuno kuma oho yasashi komawa da baya yashiga
cikin parlour yadda yabarta haka yadawo ya sameta a gun kwance' hannu Nasir yasa ya
dagota snn yace Aisha' Aisha daga ido tai tana kallonsa.
"Nasir yace kin amince zaki zauna dani a h'aka? Kai kawai Aisha ta daga masa' Nasir
yace banida komai da kika sani a dah' Aisha da h'aka zaki zauna dani?
"Nasir yace a'a fa Aisha ' kinga kinada ragowar kuruciyarki' be kamata na tauye
maki hakkinki ba' a matsayinki ta yarinya mai kuruciya da jini a jika' ina tabbatar
maki idan har kika rabu dani zaki iya samu wanda yafini Aisha.
"Cikin kuka Aisha tace a'a ni ina sonka a haka' k'uma zan'iya zama dakai koda kafi
haka ne talaucewa.
"ido kawai Nasir ya zuba mata yana kallonta har takare' Bayan ta karene Nasir yasa
hannu ya jawota jikinsa snn yace Aisha nagode da Allah ya azirtani da mace tagari
irinki Allah yai maki albarka' yanxu kinga babu lokaci zomuje ciki duk wani acceses
da kikasan nakine kikwaso mutafi.
"Aisha tace ina zamu? Nasir yace g'idan Fatima ne zankaiki ku zauna tare' ni kuma
zan kauce zuwa wani lokaci' ko bazaki zauna da'ita ba.
"Aisha tace zan zauna amma dan Allah koda cikin dare ne kadan rinka lekowa kana
dubamu kaji".
"Nasir yace naji Aisha ai dama bazan barku haka kawai ba ' idan banzo dan kuba ai
zanzo dan yarana.
"Aisha tace to shikenan' tare suka kwashe kayan' gaba daya zibarenta ya kwashe
mata da kayan sawarta ya zuba cikin wata karamar kit snn kaya kuma cikin karamar
jaka ya zuba mata yaja zip ya rufe' hijab kawai ta dauka shikuma yana rike da jakar
sukabar g'idan.
"Lungu Nasir ya dunga bida Aisha har sukabar cikin gari snn ya yanka ta daji'
sakamako tsakani g'idan Fatima da Aisha akwai tazara sosae' hakan yasa Aisha tai
tafiya har tagari amma da haka sukai ta tafiya har sukakai g'idan Fatima.
"Gani sun shigo Nasir na gaba Aisha na baya yasata cewa har abu yazo amma dai anji
kunya' Nasir najinta amma be tanka mata ba' kai tsaye dakinshi ya kaita' bayan su
shigane Nasir yace Aisha ga dakin da zaki zauna.
"Aisha tace to' snn yace zomuje na nuna maki lungu da sakon g'idan ko' to kawai
Aisha tace' Nasir na gaba Aisha na baya ya nuna mata ko'ina snn suka koma daki'
gani lokacin sallah yayi yasa Aisha cewa bari nayi sallah.
"Nasir yace Aisha nima zantafi akwai kayan abinci a kitcher' Aisha ta fasa da kuka
h'ade da cewa yanxu ina zaka? Nasir yace nima bansan inda zanje ba Aisha' amma ina
Allah ya yarda koda sau dayane a sati zansan yadda zanyi naxo na ganku.
"Ni inda ma zasu kwashe duk wata abinda na mallaka su barni cikin iyalina wlh Aisha
yafimin kwanciya hankali.
"Fita Nasir yai h'ade da daga mata hannu yana mata bye bye' a guje Aisha ta bishi'
gani haka yasashi fita da sauri h'ade da jan kofar ya rufeta a ciki.
"Nasir na fita daga dakin Aisha sukai karo da Fatima tace an dai ji kunya wlh'
Nasir najin haka ya daure fuska snn yace Allah yasa dai kinsan ko ni waye' idan na
kara jin bakinki wlh saina kwantar dake a nan.
"Fatima najin haka bata sake cewa komai ba' Nasir ya shige gaba h'ade da cewa zaki
biyoni daki muyi mgn ko yaya?
"Batare da ta tanka masa ta bishi' sun kusan minti talatin a ciki snn yafito yai
tafiyarsa.
"Itako Aisha da tai kukanta ta gaji tashi tai taje tai alwala tazo tafara sallah.
"Da yamma Aisha ta fito zata shiga kitcher dan girki' da sauri Fatima tace me
zakiyi? Aisha tace abinci ne nakeso na dora.
"Fatima tace ba haka mukai da maigidanba' cewa yai idan nadafa na rinka sa maki iya
bakinki' tunda ba dan kowa ne dake ba.
"har Aisha ta juya zata koma d'aki sai Fatima tace akwai abinci ki a kalla yana
kitcher' k'uma idan kika cinye ke kika sani sbd harda na dare nayi' sbd ke bazansa
wani sanwa a g'idan nan ba.
"batare da ta tanka mata ba shiga kitcher din tai taje ta dauko abincin tana tafe
tana hawaye ta shige d'akinta.
"Tana shiga eje abincin tai a gabanta ta dauko wayarta d'an kiran Nasir' sai dai
kasa!!! Koda tai trying sai tajishi swech off.
"washe gari da safe Fatima ta aiki yara sukai wa Aisha abin karyawa' na rana kuwa
cewa tai harda na yamma ta hada' dan haka idan ta cinye to harda na darenta kenan.
"Da haka Aisha taci gaba da rayuwa a g'idan Nasir bata kula Fatima sbd damuwar
rashin mijinta ma kawai ya'isheta' kuka kuwa dashi take kwana take tashi' shiyasa
tabi tai rama sosae sbd yadda tasa damuwa a ranta' ba kamar Fatima ba' duk da yaran
dake tsakani su amma ko'a jikinta.
"Bayan sati biyu cikin dare misalin karfe biyu saiga Nasir yashigo kai tsaye dakin
Fatima ya shiga duk da tana gani dhigowarsa amma tai banza dashi kamar bata
ganshiba.
"Nasir yai mgn har yagaji amma Fatima bata tanka masa ba' gani haka yasashi fita
daga dakin ya koma d'akin Aisha' sallamar da Nasir zaiyi sai kunni Aisha' a birkice
ta tashi' gani Nasir ne a guje taje ta rungumeshi h'ade da fashewa da kuka.
"Gani irin kukan da takeyi yasa Nasir daukarta kamar karamar yarinya har kan gado
ya kaita snn yafara lallashinta.
"Cikin kuka Aisha tace ina ka shigane nake nimarka a waya amma baya shiga? Nasir
yace eh ga wayar nan' hannu yasa a aljihu ya fito mata dashi ya nuna mata snn yace
na kashene sbd kada su nimeni ta waya su sameni.
"Nasir yace Aisha ba komai ne ya kawoni cikin dare ga illa na sheda maku naji
labarin gobe zasuzo bincike a g'idan nan' sbd duk abinda kika sani na wancan g'idan
sun kwashe.
"Yanxu yaya zamuyi? Nasir yace wlh nima Aisha bansan yadda zaiyi ba' shiyasa ma
naxo na sanar daku duk wasu abubu naku masu mahimmaci ku boye.
"Aisha tace toni ina ne zankai sarkokin da kasiyemi? Nasir yace kefa macece kiyi
dabaran nan naku na mata mana.
"Aisha tace a'a bari na baka katafi dasu ka boyemin kawai a inda kake idan komai ya
lafa saika kawomi.
"Aisha na makale jikin Nasir har karfe bayan asuba' gani biyar tayi da sauri ya
mike yaje yai wanka yadawo ya meda kayan jikinsa Aisha ta mike ta dauko sarkokin ta
bashi' har Nasir yakai bakin kofa sai Aisha tabiyoshi snn take sanar dashi yadda
sukai da Fatima akan mgnr girki.
"Nasir yace eh shine yace kada tai abinci da kanta sai dai ayi a bata sbd aikin
g'idan da yawa ba lallane ta'iya ba' shikuma bayaso ta wahala.
"Aisha tace to shikenan' komawa tai ta shiga toilet tai wanka h'ade da alwala tazo
ta fara sallah.
"Nasir yana fita dakin Fatima ya shiga ya sameta zaune akan sallaya tana lazumi'
duk da shigowar da taga yayi besa ta yanke ba cin gaba da lazuminta tai.
"gani h'aka Nasir yace ni dai zantafi Fatima' a lokacin ne ta shafe addu'a snn tace
yanxu dan Allah alhj abinda kakeyi ya dace kenan? girma fa kakeyi ba komawa baya
ba' k'uma abinda kake aikatawa baka tsoron wataran a aikatawa yar'uwa?
"Nasir yace Fatima kenan yanxu sbd Allah me k'uma na aikata? ke kullum baki rabuwa
da zargi' idan kina tunanin wani abu na kawo mata wlh ina shiga g'idan nan d'akin
kine na fara shiga snn naje d'akin ta....
"shigawar yarane yasa takasa meda masa mgn' rungumeshi sukeyi suna baba oyoyo baba'
baba ina katafi bamu ganka ba bb?
"murmushi Nasir yai snn yace doughter kenan wani aiyukane suka shami kai amma in
Allah ya yarda nakusa kammalawa ina kammalawa zandawo mu zauna tare kinji ko...
"kafin ta b'ude baki tai mgn Fatima tace ke fita kinaba gun.
"Banza dashi Fatima ta mike h'ade da tada kabbarar sallah taci gaba da sallarta'
shima dayaga h'aka fita yai yai tafiyarsa.
"Itako Aisha tana idar da sallah alkur'ani ta dauko tafara karantawa' saida ta dade
tana karantawa snn ta'eje tafara kwararowa mijinta addu'a h'ade da iyayenta snn ta
shafe addu'a komawa tai gado ta kwanta amma ba bcc takeyi ba.
"Misalin 10AM Fatima na zaune a parlour taji shigowar mutani g'idan' da sauri ta
mike d'an mekawa taga ko su waye.
"Tana lekawa wasu mutani ta gani turkaka duk mazaje ne su biyar' salati tai ta
sanarwa ubangiji' kafin tarufe baki har su shigo cikin g'idan.
"Titsiye Fatima sukai a parlour h'ade da tambayar ina maigidanki? Cikin rawar jiki
Fatima tace bayanan.
"Daya daga cikin su yace ina d'akin sa yake? Da hannu Fatima ta nuna masu' sukace
da'ita muje' suna gaba tana baya suka shiga d'akin' suyi bincike iya bincikensu
amma basuga komai ba' sukace muje naki d'akin a nan ne sukaga sarkokin zinare da
sauran kaddarorin da baza'a rasa ba.
"bayan sun gama kwashewa suka koma d'akin Aisha' Aisha na gani sun shigo tace
innalallahi'wainna'ilaihim'rahu'un' snn tace daga ina k'uma? ID Card d'an E. F. C.
C. Suka nuna mata daga snn bata sake cewa komai ba.
"Suma suka fara seaching d'akin a d'akin ta kam basu sami komai ba' sbd tariga
tabawa Nasir ya wuce dasu' sunyi bincike iya bincikensu amma basuga komai ba' ita
ko Aisha tana gefe inba kuka ba babu abinda takeyi' Gani basuga abinda suke bukata
ba yasasu fita subar g'idan.
"Suna fita Aisha ta fashe da kuka sbd yadda suka walakanta mata d'aki' itako Fatima
bala'i tasa tana f'adin wlh sisi bazaiyi ciwon kai ba' idan sai anbiyani.
"Su iyayen sai faman nimanta sukeyi amma basu samuta k'uma koda sun kira wayar
maigidanta shima baya shiga h'akan yasa hankalinsu ya tashi sosae' amma sai bbnta
yace tunda anji shiru lfy ne' sbd lfy ne ke buya inda ba lfy da tuni anji.
"umma tace h'aka ne alhj' Allah ya tsare ita a duk inda take' alhj yace amin' komai
menene tunda AURE NE insha Allahu bazata tagaiyara ba ' himm kawai umma tace.
"Bayan zuwan E. F. C. C. g'idan Nasir da sati daya misalin 12AM dai dai sai gashi
ya shigo kamar daga sama' komada ya tabi kofa yaji a kulle yake gam da key'gani
h'aka sai ya zaga ta dai dai window Fatima yana kwada mata kira' a gigice ta falka'
jin muryar Nasir yasa taja dogon tsuki ta koma ta kwata taci gaba da bccn ta.
"Gani h'aka yasashi komawa gun window Aisha kira daya ta mike Nasir yace nine Aisha
da sauri ta mike taje ta b'ude masa kofa ya shigo cikin d'aki' bayan ya zauna ne ta
b'ude frg ta dauko ruwa ta bashi h'ade da cup' koda ta xuba masa ruwan a cup k'adin
kawai yasha snn ya'ije cup din.
"Har kasa Aisha ta duka ta gaidashi' amsawa yai babu yabo babu fallasa snn ta
zauna' karewa d'akin kallo yai snn yace ya naga d'akin kamar a birkice.
"A lokacin ne Aisha ta sanar dashi mutani da sukazo bincike' Nasir yace nasan
za'ayi h'aka amma ni dai banida abinda zance sai Allah ya kyauta.
"Aisha tace amin' ni inda zasu kwashe komai su barmin kai wlh zanfi kowa murnar
h'aka amma sbd Allah wanga wacce irin rayuwane h'aka' mutum da g'idan sa da
iyalinsa amma ya gagaresa zama.
"murmushin yake yai h'ade da cewa Aisha har yanxu ke yarinya ce' ko zan kwana ina
maki bayani ba lallane ki gani ba' amma Allah ya naganki wani iri kodai bakijin
dadin zama da Fatima ne? Ko k'uma wani abu take maki.
"Aisha na hawaye tace babu komai'kewarka kawai ke damuna'da k'uma kewar su yar'uwa
na.
"Nasir yace shiyasa nace bilyaminu ya medaki garinku idan komai ya lafa ni da kaina
zanzo na daukeki.
"Da sauri Aisha tace a'a ni babu inda zani na barka' ni nafiso na zauna dakai'
Nasir yace to ai yanxu ba tare muke ba' sai lokacin dana samu hanya nake zuwa inda
kike' Aisha tace eh na yarda a h'aka inda har zaka rinka zuwa lokaci - lokaci ina
ganika.
"Shiru Nasir yai na dan wani lokaci snn yace Aisha kina sona?
"Nasir yace gobe duk yadda zanyi sai nayi na nimi kudin mota da zai kaiki garinku'
ki shirya kayanki da safe cikin dare daidai wanga lokacin zanzo na daukeki mutafi
na saki a mota kafin safe insha Allahu nasan kin isa garinku.
"A sbd yasa zansaki a motar haya sbd duk wasu yaran aikina da kika sani yanxu da
h'aka babu kowa' kowa ya kama kansa sbd nima yanxu da haka ta kaina nake dan mafaka
nake nima.
"Cikin kuka Aisha tace ni babu inda zani' zan zauna a h'aka idan har zaka rinka
lekowa ina ganika.
"Gani irin kukan da takeyi yasa Nasir dagota yai ta zauna akan cinyarsa snn yace
waya kukan ya'isa h'aka banaso na sake gani wanga hawayen' hannu yasa ya share mata
tass snn yaci gaba da cewa yanxu Aisha kin zabi ki zauna h'aka? Aisha baki
tausayamin kada hakki yai min yawa Aisha.
"Aisha manna kai tai a kirjunsa tana ejiyar zuciya' shima rungumeta yai a jikinsa
kamar yaramar yarinya' snn yaci gaba da cewa ni dama ba wani abu nake dubawa ba
illa zamanki ke kadai gani nai kamar baki saki jiki a g'idan nan bane shiyasa' duk
da nasan ko waye Fatima bazata cutar dake ba' amma kinsan halinku mata banlema ace
kishiya dole wataran sai a hankali' k'uma kinga ba zaune nake a cikin ku ba banle
idan naga wani abu zai shiga tsakaninku na kwaba yanxu duk da haka kin amince zaki
zauna?
"itako Fatima gani 2AM yayi mikewa tai taje tai alwala tazo tafara jera
nafiffilinta kamar yadda tasaba.
"Nasir yana tare da Aisha gani 4AM ya mike h'ade da dauko towel ya daura yashige
wanka' bayan ya fitone yana meda wandosa ya mika mata towel din ta daura snn
tashiga wanka.
"bayan ta fitone daga wanka ne tasa kayanta Nasir yace Aisha ni zantafi' shiru
Aisha tai kanta na kasa' sbd tanaso ta tambayesa amma kuma takasa' Nasir yace
yan'mata na yah! dai?
"A sanyaye Aisha tace dan Allah kanada dari biyu kabani? Nasir yace Aisha me
zakiyi dashi? Aisha tace ummata nakeso na kira sbd munyi kwana biyu bamuyi waya
dasu ba.
"Nasir yace Ayya wlh gashi dagani sai naira dari k'uma idan nabar nan bayanki
dashine zanyi amfani na hau napep na karisa' Aisha tace dan Allah Yallabai ina
kasamu gun fakewa? Murmushi kawai Nasir snn yace kada kisamu yan'mata na kimin ko.
"yanxu ga darin idan yaso ni saina hakura' da sauri Aisha tace a'a katafi dashi
kawai ni na hakura.
"Nasir yace Allah kuwa ki karba' sbd bansan mgnr da kikeso kuyi dasu ba.
"Tace a'a ba komai bane dama gaisawane kawai zamuyi dasu' tunda hakane babu damuwa
wani lokaci sai muyi.
"Nasir yace to shikenan Aisha nagode Allah yai maki albarka yasa kici gaba da wanga
hali naki ta gari.
"Murmushi kawai Aisha tai masa' Nasir yace ni zantafi saina sake dawowa.
"Aisha tace Allah ya tsareka ya kareka aduk inda kake.
"Nasir yace amin mugode snn yafita d'akin Fatima yaje koda yashiga ganita yai tana
sallah ' hakan yasa betsaya bata lokaci ba yai tafi yarda' har yakai bakin kofar
parlour zai fita saiga Fatima tasha gaba na h'ade da hankadeshi ya koma da baya.
"Nasir yace Fatima menene h'aka k'uma? Fatima tace ina sarkokina da katuro aka
amsawa? Da mmki Nasir yace sarkoki k'uma Fatima wasu sarkoki kike mgn akai? Fatima
tace kafi kowa sani' kuma wlh bari kaji sisina bazaiyi ciwon kai ba' tunda ba kai
kasiyemin ba ubana ne yasiyemin' idan haka kafitomi dasu kawai.
"Nasir yace ubanwa kike ma tsawa? Wlh idan kikai wasa saina maki dukan masifa
kafin nabar g'idan nan.
"Fatima tace bance bazan dukuba amma wlh in har kadukeni saina rama' Nasir yace ok
ba kinada karfi ba?
"Fatima tace kada ban'iya ramawa da kaina ba wlh sai kudina ya ciremin ta kaici'
domin wlh biya zanyi a ramami.
"Nasir yace ok bari na dukekidin k'uma kafin nabar g'idan nan inaso naga wanda
zasu rama maki.
"kafin ta karisa Nasir ya dauketa da mari wanda yasa ta f'adi' kafin ta dago yasake
kai mata wani' ihu Fatima tasa h'ade da kukan kura ta shakeshi.
"Gani h'aka yasa yaci gaba da dukanta harda tokari' jin hayaniya yaki karewa yasa
Aisha fitowa daga dakinta' gani halin da suke ciki yasa Aisha fashewa da kuka.
"Duk uban dukan da Nasir kewa Aisha besa ta karaya ba' Yana kai mata kafin ya sauke
take ramawa' da Nasir yaga haka wani irin nushi ya kaimata h'ade da shaketa a
bango.
"Ihu Aisha tasa h'ade da tafiya ta shiga tsakiyatsu tana kokarin cire masa hannu ya
wiyar Fatima' cikin fushi Nasir yace Aisha ta tashi a gun Aisha taki.
"Hannu daya Nasir yasa ya fisgo Aisha yai hurgi da'ita akan cushion din dake
parlour.
"A guje Aisha ta tashi tasake zuwa gusa taci gaba da kokarin cire masa hannu a
wiyar Fatima' sbd shakar da yaiwa Fatima zata iya suma koma tarasa ranta.
"Gani haka yasa yai hurgi da Fatima yakoma kan Aisha' itama ya hauta da duka kamar
mahaukaci' Aisha sai faman ihu takeyi' amma besa Nasir ya kyaleta ba' gudu kada ya
cutar da yar ' mutani da yawa yasa Fatima ta rarrafo tazo ta haye jikin Aisha dukan
yakoma sauka a kanta.
"Aisha zare jikinta tai a guje tashige dakinta h'ade da rufe kofar da key' kan
gado ta fada tasa kuka.
"Gani yara sun fito gada dakinsu ne suna kuka sukayo kan mmsu yasa Nasir egijeta
h'ade da tokari snn yafita.
"Fatima na nishi tace Allah ya'isa ban yafe ba' mugu kawai.
1
Duk wanda yasan doka kuma yasan me ake kira gamnati kuma yasan menene E. F. C. C ta
yaya za'ace suna nimanka har kazo gida ka kwana ka kuma biya bukatarka da matarka
hankalinka kwance?
2
Duk mutani da akace ana nimansa ina yakeda lokacin tsayuwa fada da matarka????
📖🖊
☘☘
☘
AURE IBADA NE
MMN USWAN
0⃣9⃣
"Gani irin kukan da sukeyi yasa Fatima tsaida nata kuka ta koma lallashinsu.
"Itako Aisha gani irin dukan da Nasir yaiwa Fatima da sabadiyar haka itama ta sami
nata' yasata tsorata tai data sani rashin tafiya garinsu da batai ba' kamar yadda
ya umarceta da taje.
"Zama tai taci kukanta har ta gode Allah' dan kanta tai shiru sbd babu me
lallashinta.
"Gani har gama yayi Fatima bataji motsin Aisha ba yasa Fatima bin Aisha har
d'akainta' da sallama tashi d'akin' Aisha na zaune a bakin gado ta amsa da shigo
anty.
"Fatima na shiga a bakin gado ta zauna' Aisha tace ina kwana anty' Fatima tace lfy
klau Aisha ' Fatima taci gaba da cewa dama dana zuwa nai na baki hakuri akan abinda
ya faru dazu da asuba' Aisha tace babu komai anty' snn tace dan Allah anty na
tambayeki mana.
"murmushi Fatima tai snn tace a'a wanga ma bacin ranane' amma ba h'aka yake ba.
"Gani h'aka yasa Fatima dafa kafadan Aisha snn tace Aisha ki yarda dani duk abinda
zanyi bazan cutar dake ba' sbd na daukeki tamkar yar'dana haifane.
"Aisha kinga yarinya nan ko bayan rai nane bazanso ta auri namijin da zai cutar
da'ita ba' shiyasa na daukar wa kaina alkairin duk matar da Nasir zai kawo g'idan
nan insha Allahu bazan cutar da'ita sbd nima inaso yarinyata Allah ya bata sbokin
zama na gari.
"Cikin kuka Aisha tace nagode' amma dan Allah ku daina irin wanga fadan h'aka dan
Allah.
"Aisha tace wlh har kunsa tsoro ya kamani' dariya ne Fatima tai sosae snn tace
Aisha ke yarinyace shiyasa.
"mikewa tai h'ade da cewa zomuje ki karya' tare suka fita zuwa kitcher Fatima da
kanta ta dibawa Aisha abin karyawa tabata' hannu bibbiyu Aisha tasa hannu ta amsa
h'ade da godiya.
"D'akainta ta koma ta zauna zubawa abincin ido tai tana kallon abincin tunani kala2
takeyi a zuciyarta.
"Tunda Nasir yabar gida yau tsawon satinsa biyu kenan amma be likitan Aisha tai
nimansa ta waya har tagaji wayar a kashe yake' h'akan yasa Aisha kuka kullum dashi
take kwana take tashi.
"Wani tunani yazo mata tace kodai naje na tambayi anty ne ko ita tana samunsa a
waya' wani zuciya tace me zaisa kije ki tambayeta bayan kina gani irin rabuwar da
sukai...
"Tana cikin irin wanga tunani - tunani kenan taji ana knocking da sauri ta mike
taje ta b'ude kofar yarinya ta gani tace Aisha tace ubaida lfy?
"Tare suka tafi zuwa dinning' Fatima tace Aisha ta zuba masu' Aisha tace to anty.
"Mikewa tai ta zuba masu snn ta zauna suka fara ci' suna ci suna hira' khadijat
tace mamy' Fatima tace na'am ubaida' khadijat tace wanga ma anty mune?
"Fatima tace eh' itama anty kune' k'uma daga yau sunanta anty.
"Khadijat tace to shikenan mamy' kani khadijat dake gefe yace yaya kullum kullum
sai dady ya kawo mana sabuwar anty ko?
"khadijat tace kai dan Allah kai wawane wayan nan ba dady ya koresu ba.
"mikewa Aisha tai da sauri ta koma d'aki' gani h'aka yasa Fatima mikewa ta bata
d'akin' tana shiga gani Aisha tai ta zabga uban tagumi.
"Fatima tace Aisha lfy? Aisha tace anty dama alhj yana auri sakine? Da sauri Fatima
tace me kika gani? Aisha tace mgnr dasu khadijat ne sukai yasa nai zargin h'aka.
"Fatima tace a'a duk mgnr yarane' idan ma yanayi ina ruwanki' shifa na mijine
yanada ikon auren mata hudu idan h'aka ni banga abin damuwa ba.
"Fatima tace dan Allah Aisha kada ki damu kinji' wlh duk mgnr yarane.
"mikewa Fatima tai ta koma ta sami su khadijat da Jabeer f'ada ne tai masu sosae'
h'ade da jan kunni akan surutu.
"Da yamma Aisha tazo ta sami Fatima a kitcher tana aikin abinci' Aisha tace anty
wani aikine zantayaki? Fatima tace ki barshi kawai.
"Aisha tace Allah kuwa anty.
"Nasir watarsa biyu kenan da barin g'ida ko lekowa bayayi' Aisha tai nimarsa har
tagaji' kuka kuwa kusan shine abincinta babu dare babu safe' rama kuwa ba'a mgn
koda wanda ya kwanta jinya sai h'aka.
"Tabi ta rame ta kara baki' duk wanda ya santa ada ba lalla bane idan ka ganta ka
ganeta ba' dama ba kiba ne da'ita ba sai tsayi h'akan yasa takara fitowa doguwarta
sabbal.
"Can ko gun iyayenta hankalin ummata a tashe yake' sbd munanar mafarkai da takeyi
akan Aisha' mafi yawancin idan ta kwanta bcc da dare cikin mafarki take gani Aisha
a zaune tana faman kuka' wani lokaci k'uma ganita takeyi cikin duhu mai tsananin
baki tana fama ihu' A gigice umma ke tashi h'ade da salati
"Tana mikewa toilet take shiga tai alwala tazo ta fara nafila h'ade da addu'ar nima
wa ya'ta sauki a duk halin da take cikin.
"Gani duk irin nafiffili da sadaka da takeyi besa ta daina gani Aisha a cikin irin
wnn halin matsawa alhj bbn Aisha tai akan zataje ta dubo ya'na sbd jikinta yana
bata Aisha tana cikin wani hali.
"Alhj ya kara ya tsare yace babu inda zata' sbd Aisha ba karamar yarinya bace'
k'uma inda babu lfy da maigidanta ya sanarwa ya'uwa' bayan h'aka inda ita Aisha
har yanxu tana tare da kuruciya aishi maigidan nata ba yaro bane' dan h'aka babu
wanda zaije banlema insha Allahu tananan cikin koshin lfy.
"Tunda alhj yace h'aka umma bata sake cew komai ba' mikewa tai taje taci gaba da
aikinta.
"Alhj yaci gaba da cewa kawai dan anji shiru sai afara wasu irin tunani na banza'
to inda daukarta yai sukabar kasan fa yaya zakiyi?banlema kuna kasa daya da ita'
kawai dai kila dan wasu uzuzukane sukasha gabansu banlema shi namiji mai iyalai ga
k'uma lokaci da Allah ya kawomu.
"Duk maganganun da yakeyi umma na jinshi amma bata tanka masa ba har yakare mgnr sa
yai shiru.
"Gani goma saura yasa umma shigewa d'akainta tai alwala tazo ta fara nafila ta
walha.
"Sai da Nasir yakai wata hudu currr da rana bayan sallar azahar sai Nasir yai
sallama lokacin Aisha tana d'akainta kwance' shima yana shiga g'idan d'akin Fatima
ya nufa' itama tana toilet shiyasa batasan shigowarsa ba.
"Bakin gado ya samu ya zauna yana jiranta' Fatima na fitowa ta ganshi yadan
shingida akan gadon' kamar bazata tanka masa ba' sai dai tace sannu da zuwa.
"Nasir ya mike da cewa yauwa uwar g'ida rai g'ida har kin fito? Gani yadda yake
mata mgn tasan da bayani' h'akan ya sata daure masa fuska.
"Nasir yana gani h'aka ya mike yazo inda take tsaye' hannu ya mika yana kokarin
rikota' da sauri taja da baya' gani taja da baya yasashi binta itama bata daina
komawa da baya ba har saida takai bango.
"Gani takai bango ne yasa Nasir kwashewa da dariya h'ade da sa hannu ya riketa'
Fatima tai kokarin tureshi amma takasa' cikin dariya Nasir yace tureni mana idan
zaki iya.
"Shiru Fatima tai tana kare masa kallo' baki Nasir yakai yana kokarin yimata kiss'
da sauri Fatima ta kauda fuskanta' duk da kauda fuskan da tai behana Nasir abinda
yai niyaba.
"bari tai sai da yai nisa snn ta tureshi zata gudu' hannu yasa ya riketa da karfi
yana f'adin h'aka Fatima yau k'uma rowa ne za'aimin h'aba matata ta kaina uwar
ya'ya'na abin alfaharina kace jiya k'uma kace yau a kullum jinki nake tamkar
buduwa' ke ko budurwanma bazata gwada maki komai ba a guna' daya kike tamkar da
duhu.
"Murmushi Fatima tai h'ade da cewa a d'adin baki irin taka ba.
Nasir yace wlh kuwa Fatima' Fatima kada ki mance irin soyayyar da mukewa juna tun
muna yara h'akan ne yasa koda mukayi aure' muka samu matsalar rashin haihuwa babu
yadda iyayena basuyi dani ba akan saina kara aure sbd ke baki haihuwa' ni k'uma
nakeyi sbd wlh Fatima har gobe bantaba so wata mace a duniya irinki ba.
"Fatima ba lallane kisan irin son da nake maki ba' soyayyar da nake makine yasa
nabar iyayena nabar yar'uwana na nimi transfer na aiki na dawo nan garin sbd
lokacin da muke garinmu gaba daya ya'uwana sukai miti akan idan na fita aiki zasuzo
sui maki duka su koreki a cewarsu wai kin mallakeni ni k'uma basusan cewa ba haka
bane.
"wlh Fatima ba haka bane tsatstsar soyayyar da nake mikine yasa suke gani haka'
jumai kanwata itace tabini har gun aiki ta sanar dani abinda aka shirya maki' kinji
dalilin dayasa mukabar g'ida kenan.
"Cikin shagwaba Fatima tace to meyasa tunda mukazo nan kaketa aure-aure? Dariya
Nasir yai h'ade da shafe mata fuska yace Fatima kenan' kinfi kowa sani tun kafin
muyi aure na sha sanar dake alkawari na daukawa ubangijina bazan tanayin zina ba.
"Fatima tace to hakki fa? Tunda idan ka auresu ko shekara basuyi a gunka kake
koransu.
"Dariya Nasir yai h'ade da jawota jikinsa yana cewa Fatima ta manta da wann mgnr'
Fatima tace baza'a manta ba Nasir' Nasir yace menene abin damuwarki tunda kina tare
dani' kefa mutu karaba ne' kinriga kinsha gaba su.
"Dariya Fatima tai h'ade da cewa Nasir kenan' shima dariya yai h'ade da kara
mannata a jikinsa' da haka Nasir ya samu ya biya bukatarsa' bayan ya gama ne ya
wanka ya meda kayan kijinsa yadawo bakin gado ya zauna' Itama Fatima zaune take a
bakin gado daure da towel Nasir ya jawota kijinsa snn yace Fatima.
"Nasir yace wlh Fatima duk auren da kikaga inada ba dan naci maki fuska bane yasa
nakeyi' kawai kinsan ance matar mutum kabarinsa ko.
"wani irin kallon banza Fatima tai masa h'ade da cewa hakane.
"Snn yace wata yarinya na gani kuma wlh yarinya tayi saima kinganta....
"Da katar dashi Fatima tai tana cewa bashi na tambayeka ba' karisa zancenka.
"Nasir yace wlh Fatima yarinya tayine shiyasa naji ta biyamin rai' wata muguwar
tsaki Fatima tai masa.
"Nasir yace nakarike maki zance dai har nakai kudin aurenta har iyayenta sun sa
mana rana.
"Fatima tace yayi kyau' ita kuma wanga da ka'ije ta fa? Nasir yace wafa? Fatima
tace Aisha mana ko ka mance da'ita ne.
"Nasir yace ok' Aisha ai ba wata matsala bace a guna' Fatima tace sbd me kace haka
Nasir? Nasir yace kinga takardanta a nan.
"Fatima tace mugani' hannu Nasir yasa a aljihu ya ciro takardan ya mika mata '
Fatima tana amsa ta yage takardan h'ade da cewa wlh baka isa ba dan kayi kadan.
"Cikin wasa da dariya Nasir yace Fatima idan kika hanani aure so kike ace ga
maigidanki nan yana zina ne' kinfi kowa sani yadda nake.
"Fatima tace bagani ba' tunda nake dakai kataba zuwa da bukatarka na hanska ne? Ko
k'uma ance duk matar da suke duniyane saika sansu'
"hannu Nasir yasa ya jawota jikinsa snn yace haba Fatima ki tausayamin mana' fisge
jikinta tai daga nasa snn tace baza'a tosaya dinba' kuma wlh babu inda Aisha zata'
kai meyasa bakada tsoron Allah meyasa baka tunanin haduwarka da ubangiji kane
Nasir.
"Nasir yace Fatima kenan duk abinda nai bafa zina nai ba' aurensu nakeyi.
"Fatima tace kai Nasir baka gajine? Nasir yace dame? Fatima tace da kwanciya da
mace' Nasir bayan aureni dakai yar ' matan da ka aure kasaka sukai goma kai Nasir
meyasa bakada tsoron Allah ne? Meyasa kake meda ya' ya' mutani zawarawane Nasir'
meyasa bakada tausayine Nasir? Wlh Nasir da badan so ba babu abinda zanyi dakai'
bakai bama duk me hali irin naka.
"tsawan da Fatima tai ne wajan cewa sakanmin bakina yasa Aisha ji.
"tura Nasir gefe Fatima tai snn tazo tasa hijab snn taje ta b'ude kofar h'ade da
cewa Aisha yaya akai ne? Aisha tace a'a ji nai kamar kuna hayaniya.
"sai da tai murmushi snn tace a'a babu komai maybe karar TV ne da kikaji.
"rufe kofar tai da key snn takoma taci gaba da cewa yanxu dan Allah bakaji kunya ba
ace kana yaudarar yar ' cikin ka Nasir.
"daure fuska Nasir yai h'ade da cewa menene abin yaudara k'uma Fatima? Fatima kinfi
kowa sani inba keda wlh babu matar da itasa ta tsaya a gabana tana fadimin mgn
h'aka kawai dan kace.
"Fatima tace oho kai kasani ' yanxu sbd Allah menene Aisha tai maka da har zaka
saketa? Nasir yace wlh batai min komai ba' nidai kawai gajiya ne nai da'ita sabo
nakeso.
"Fatima tace to wlh baka isa ba' bari kaji Aisha babu inda zata zama daram.
"Nasir yace idan zamanki takeyi basai nagani ba'ai ko ba zamana takeyi ba ' tunda
kai kaje garinsu ka daukota ka rabata da iyayenta ka kawota nan to wlh tazo kenan
sai dai mutuwa' mgnr aure k'uma kayi na karke kenan.
"Dariya Nasir yai snn yace Fatima kenan shiyasa kike birgeni' ni zantafi.
"Nasir yace kedawa da naji kike cewa abincin ku' Nasir wlh tsorona daya ne kada
idan Allah in yasashi sakawa yaran mutani ya saka masu ta hanyar yaranka....
"wani irin tsawa Nasir ya dakawa Fatima h'ade da cewa wlh Fatima duk irin bakaken
maganganu da zaki f'adi a kaina zan amince amma banda yarana idan kike sake sainayi
mumunar saba maki.
"K'uma na fadi na saki Aisha taci gaba da zama a g'idan tunda g'idan ubanta ne'
mgnr abinci k'uma tunda kin iya eje Aisha a g'idan na tabbata kinada kudin ciyar
da'ita ai.
"Fatima tace idan bazaka bawa Aisha ba' to nida yara fa.
"Nasir yace ni tabbata kudin da aka sallameki aiki Sunnan basu kareba.
"Fatima tace idan kudin sallamana aiki yananan fa sai me? Kai ni wlh bazan yarda
ba.
"Itako Aisha tana can cikin dakinta batasan abinda ake ciki ba.
"itama Fatima tana dakinta ta rasa ta yaya zata fita ta sanarwa Aisha sakin da
Nasir yai mata' gashi k'uma tana bata tausayi' shiru tai tana tunani ta ina zata
fara' wani zuciya yace kyaleta kawai har ranar da Gaskiya zaiyi halinsa' sbd idan
kika sanar da'ita sai tafi ganiki da baki akan wanda yai saki.
"A nan tabar mgnr sukaci gaba da zamansu Fatima bata taba nunawa Aisha wani abuba
koda wasa.
"Yau kam umman Aisha da kuka ta tashi tatasa bbnsu Aisha a gaba da kuka a dole
zataje gun Aisha taga halin da take ciki.
"Gani tashiga damuwa sosae hakan yasashi cewa tanari gobe zai tura kannita suje
su dubata.
DAN Allah FANS KUYI HAKURI NA RASHAN JINA DA ZAKUYI KWANA BIYU SBD EXAM NAKEYI
MAYNE NO MONDAY MUHADU
NAGODE
☘☘
☘
AURE IBADA NE
FASAHA ONLINE WRITES F. O. W.
MMN USWAN
1⃣0⃣
"Washe gari da safe alhj bbn Aisha da kansa yakai abdul tashar mota' din union
yana hango su da kaya da sauri yaje ya amshi abdul dake rike da jakan snn suka
kariso gun motar.
"din union yace bb ina zaku? Alhj yace motar birni kebbi mukeso.
"din union yace gashi nan sai dai gun mutum dayane ya rage.
"abdul yana shiga mota alhj ya biya kudi din union ya kwashi kayan da umman Aisha
ta siye mata na tsaraba aka xuba a but abba bebar tasha ba saida yaga tashin su
abdul.
☘☘ ☘☘ ☘☘
ASALIN AISHA
"Aisha yar'asalin garin bauchi ne' itace babba a gun iyayenta sai kaninta abdul
basek sai kanwarsu nafeesat wadda Allah yai mata rasuwa shekaru hudu da suka wuce.
"Aisha ta taso tun tana yar'karamarta yarinuace mai ilimi na addini dana zamani'
tun tana yar'shekara goma da watanni a duniya tai saukan slkur'ani mai girma' a
lokacin daidai da takare primary' bayan walimar saukan alkur'ani ne abbbata ya
kaita secondry school' duk da ba mai kudi bane amma yana iya kokarinsa akan
yaransa' hakan yasa daga ita har kannita prvt school sukeyi.
Alhj muhammed da matarsa mai suna Hafsatu duk yar'asalin garin bauchi ne a cikin
karamar hukumar ningi' hakar budiness din sa ne ya dawo dashi cikin birni bauchi.
"Alhj muhammed din kasuwa ne' ta fannin kayan masarufi'k'uma ya kware sosae a
harkan ta hanyan ne ya siye g'idan sa da motarsa' bana karya bane amma bazaka raina
masa wayoba.
"Da Allah ya kara buda masa duk su biyun suka sauke farillah shida matarsa'
sakamako Allah yaiwa iyayensu rasuwa.
"lokacin da Aisha tafara secondry school a snn ne abdul yake primary 5 sakamakon
prvt school aji 5 biyar aka tsayawa' ita k'uma Nafeesat na primary 3' sbd tsakani
Aisha da abdul be wuce shekara biyu ba' Itako nafeesat shekara uku abdul yabata.
"Aisha da iyayenta suna rayuwarsu ne cikin rufin asiri dan baza'a sasu cikin jerin
masu kudi ba k'uma bazaka ce dasu talakawa ba' sbd duk wani abin ma da mai kudi
bazai iya yiwa ya'ya ' sa ba bbn su Aisha yana masu' ga k'uma kyautatawa
makwabtansa masu laluran rashin lfy ko halin yau da gode daidai gwargwado da befi
karfinsa ba.
"lokacin da Aisha ta fara JSS1 lokacin zahradee yana SS2 goying to 3 k'uma shine
head boy a school din' dayake boys and girls ne' mafi yawancin lokuta Aisha tana
makara sbd jiran kaninta da takeyi' sai ta rakasu nasu makarantan su shige snn
takarisa nata.
Zahradee yasha kama Aisha late tun yana dukanta har yagaji ya daina dukanta' a
bangaren g'ida kuwa ummansu tana kokari wajan gani sun bar g'ida akan lokacin sbd
koda su makara' amma abinka da yara da yara tsayawa takeyi tai ta biyewa su abdul
da nafeesat' gashi k'uma rules din school din su duk kansu su biyu before 7-30
anaso aga kowani student a class sbd eight dult uncle yake fara leason.
"ita kuma Aisha bata shiga school sai koter after eight.
"tun zahradee na dukan ta har yagaji ya kyaleta' suma kansu teachers din uzuri daya
sukewa Aisha sbd yarinya ce mai kokari abune mai matukar wahala uncle or anty suyi
tambayar bata amsa masu ba' koda ko ba'ita aka tambaya ba.
"Tun daga lokacin zahradee yafara son Aisha' duk da a lokacin ba girma ne da'ita
ba' sbd natafi 11 years ba dan ma Allah ya yita doguwace shiyasa ake gani kamar
tafi h'aka.
"h'aka zahradee yaci gaba da raino soyayyar Aisha a zuciyarsa babu wanda yasani
dagashi sai abokinsa mai suna Rsslayni' zahradee yana zani weac din sa resutl dinsu
yana fita mahaifinsa yaje kaduna ya samummasa addmno na H.N.D. dake kaduna' babu
yadda alhj Kaelani beyi da zahradee ba akan yaje kaduna karatu amma zahradee yaki.
"A cewarsa koda diploma ya samu yai wanda ke cikin garin bauchi ma kawai ta ishesa'
gani yadda zahradee ya kasa ya tsare yasa mahaifinsa yabiye masa da k'uma sonda
yake masa' sbd zahradee shine na uku a gun mahaifinsa yana da yayyi a gabansa'
babbnsu shine Nurundee sai na biyu shimsundee zahradee sai kanninsa biyu mata dake
binsa Amatunrahman da Amatunkaree dayake haihuwar kunikane tsakanisu shiyasa komai
tare ake masu' yanxu da h'aka suna JSS3 goying to SS1.
"H'akan alhj Kailani ya samanwa zahradee diploma dake cikin garin bauchi ya karanta
ACCOUTING' dayake bamai dadewa bane karatun nan danan zahradee ya kammala' duk a
lokacin Aisha bata kare secondry ba yasa zahradee shiga univesty( Sr AHMADU TABAWA
BALEWA) dake bauchi nan ma yaci gaba da karanta ACCOUTING d'in sa.
"tun lokacin da Aisha ta shiga secondry suka h'adu da wata yarinya mai suna ubaida
komai tare sukeyi sbd ita ubaida yarinya ce mai kokari kusan ince GG suke da Aisha'
akwana a tashi Aisha tafara girma a mamomin balaga sun fara baiyana a gun ta' ma
wankin yan'mata yafara wanketa".
"Tana SS1 samari suka fara kawo mata hari' amma mahaifinta yahanata sauraran kowa
sbd a cewarsa karatu yakeso tayi' k'uma mafi yawancin samarin babu wadda zakace
dashi yafito ayi AURE sbd suma kansu basu gama rike kansuba balle su rike mata.
"gudun kada su batawa yar'sa rayuwa k'uma su hure mata kunni yasashi dakatar dasu
gaba dayansu' itama ya hanata sauraran su.
"Duk da h'aka basu kyaleta ba ' idan zata school ko na islamiya sai sun tareta' Duk
da ba area d'aya suke da zahradee ba amma yanajin labarin komai a gun
Rsslayni'g'ani H'akan yasa zahradee xuwa g'idan su Aisha kai tsaye yaje tsayawa yai
a kofar g'ida yai sallama' Allah yasa lokacin akwai alhj muhammed a g'ida' jin
sallamar da yakeyi ne yasashi mikewa yaje ya dubo mai sallamar.
"Gani yarone d'an matashi wadda ba zai wuce shekara ashirin da biyu zuwa da uku ba
' yasashi cewa yaro lfy? Murmushi zahradee yai h'ade da susa kansa.
"Dukawa yai har kasa ya gaida shi' gani natsowar yaron yasa alhj muhammed ya amsa
da fara'arsa' snn yace lfy yaro wa ya aiko ka?
"Da sauri alhj muhammed yace wani abu tai maka ko?
"zahradee yace a'a dama naga Aisha ne inasonta shine nace bari na fara sanar dakai.
"Murmushi muhammed yai snn yace so fa kace yaro? Toma wani irin so kake mata?
"Sae da alhj muhammed yai dariya sosae snn yace yaro kayi Gaskiya amma kai baka
gani kayi karami da aure?
"muhammed yace Allah sarki zahradee nagode sosae da gurmamani da kayi k'uma koba
komai ka nunamin kai d'an babban g'ida ne' A Gaskiya bazan boye maka ba zahradee
Aisha tayi karama da AURE k'uma koba komai nafiso sae tayi karatu koda diploma ne
snn nai mata aure k'uma kaga yanxu da h'aka ko secondry bata kareba...
"Da sauri zahradee yace eh bb nima nafiso tayi karatun sbd koba komai zatasan encin
kanta' nima yanxu da h'aka karatun nakeyi bb.
"bb id'an har zaka bani Aisha aure wlh zan'iya jiranta bb.
"Dariya muhammed yai h'ade da cewa Allah me iko' zahradee dan Allah kai daga wani
g'ida kake ne?
"muhammed yace a'a lalla kafito daga babban g'ida ne domin duk zari'ar alhj Kailani
sae son barka.
"nafiso ta tsaya kawai tayi karatu' sbd shine kawai gatan daya dace na bata a
duniy.
"murmushi muhmmed yai h'ade da cewa yaro kenan' yanxu duk mgnr da nai maka baka
Fahimta ba? To kaje ko gobe zaka iya zuwa mu gaisa' aikai d'ane a guna.
"yace to a gaida g'ida' idan ka'isa kace ina gaida alhj' kace masa alhj muhmmed na
yan'wake na gaida shi.
"zahradee na tafiya alhj muhmmed ya kwashe da dariya h'ade da cewa yaro kenan' idan
banda jarabar duniya kamar wanga yaron mai yasani akan aure?
☘☘
☘
AURE IBADA NE
MMN USWAN
FANS NAGA ADDU'OINKU NAGODE SOSAE ALLAH YABAR ZUMUNCI YA KUMA AMSA ADDU'ARKU AMEEN.
1⃣1⃣
"Alhj muhmmed yana shiga cikin g'ida gani yadda yake dariya yasa Hafsatu tambayarsa
lfy?
"Sae da ya zauna snn yake sanar da'ita yadda sukai da zahradee' Hafsatu tace Allah
me iko yanxu da kansa yazo da mgnr ga alhj?
"umma tace to yanxu yaya kukayi dashi? Alhj yace aa kawai dae cewa nai ba yanxu zai
aurer da'ita ba.
"umma tace to ma alhj koda yanxu ne zaka aurer da Aisha sai a dauketa abawa yaron
da besan ciwon kansa ba banle yasa nata.
"zahradee yana isa g'ida parlour ya sami iyayensa zaune suna hira da yayyinsa
h'akan yasa shima ya samu gun ya zauna kusa da abbansa.
"Gani shi cikin nishadi yasa hjy cewa zahradee yah! dae?
"zahradee yace alkairi ne ma hjy' hjy tace to ina sauraranka' cikin doki zahradee
yace hjy kinsan daga ina nake da kika gani h'aka? Hjy tace a'a saeka f'adi.
"Nan hjy ta haushi da f'ada tana f'adin kai zahradee kanka daya kuwa? Kasan abinka
kake f'adi? Zahradee yace Allah hjy da gaske aure nakeso.
"hjy tace idan kasake irin wanga mgnr anan saena mareka.
"Gani yadda zahradee ya canxa fuska yasa alhj cewa xonan my son' bani labari nasha'
kace dae zanyi sarkuwa.
"hjy na gani haka mikewa tai ta shige daga ciki ta barsu a nan.
"zahradee yace wlh abba wata yarinyace na dade ina sonta tun ina secondry lokacin
batayi girma ba' haka nabar wa zuciyata har Allah yasa tai girma shine yau naje da
kaina har g'ida su na sanarwa mahaifinta.
"Alhj yace eye kacedae na girma tunda gashi har zankai ga sarkuwa.
"zahradee yai dariya h'ade da cewa dan Allah abba kaje g'idan su Aisha kayi mgn da
mahaifinta dan Allah abba wlh abba ina son Aisha sosae.
"Alhj Kailani yace zahradee kasan mgnr da kakeyi kuwa? Kwata2 shekaruka nawa a
duniya da zakayi mgnr aure zahradee? In ma banda abinka baka gani yayyinka ga suna
ko mgnr auren basu' shine kai zakace kanaso aure zahradee.
"Nurundee da shamsudee suce ato abba kowa ma ya gani' dan Allah kafita har kansa
sauraransa da akeyi ma shine yasa yakewa mutani mgnr banza.
"Jin h'aka yasa zahradee dukawa a gaban abbansa gwiwa bibbiyu h'ade da rike gwiwar
abba yace dan Allah abba dan annabi abba ka taimaka min kaje g'idan su Aisha ka
nima min auren ta abba' abba ni koda ba yanxu za'ayi auren ba inaso ta zauna a
matsayin nine mijin da zata aure sbd ko secondry bata kareba k'uma abbanta yace sae
tayi karatu snn zai mata aure.
"Tunda zahradee yafara mgn abbansa ke kallonsa har ya kare' snn yace waima yarinyar
da kakeso yar ' g'idan waye?
"zahradee yace yar ' g'idan alhj muhmmed ne dake kasuwan yan'hatsi.
"zahradee yace alhj muhmmed dake zaune a doruwa mana abba' shifa ya sanka har cewa
yai ma na gaidaka.
"nan alhj Kailani yace ohooo ayya yanxu na tuna' Allah sauki aiko mutumin kirkine.
"yanxu sbd Allah zahradee bataji kunyar tunkararsa da irin wanga mgnr ba?
"murmushi zahradee yai h'ade da shafe kansa snn yace to ai abba mutumin hanata
tsayuwa da samari yakeyi wai sbd kada a bata masa tarbiyar yarinyar sa' ni k'uma da
gana h'aka shiyasa naje gunsa direct na sanar dashi manufata.
"mmki ya kama alhj Kailani sosae' shiru yai yana kallon zahradee har yakare snn
yace to da kaje gunsa ya kukai dashi?
"zahradee yace cewa yai wai sae tai karatu snn zai aurer da'ita.
"Nima kaina abba inaso Aisha tai karatu sbd yarinyar mai hazakace tana da ilimi
sosae' amma inda so samune da tana kare secondry sae ai mana aure idan yaso a
gidana sae taje gaba....
"amma ya dakatar dashi da cewa haba zahradee wanga irin zance kamar saeda kai
haddansa snn kazo guna.
"Snn abba yace zahradee lalla hakan ya nunamin ba karamin so kake wa Aisha sha sbd
tunda nake dakai baka taba fitowa gaba da gaba ba ka nunamin bukatarka haka sae
yau' sae da alhj Kailani yasa hannu ya dafe kafadar zahradee snn yace zahradee.
"Nagode da h'akan dakai koba komai nima ka siyemin girma da daraja a idon sa' amma
ita yarinyar tasan kana sonta?
"Alhj Kailani yace ina me baka shawara da kaje ka nimin soyayya a gun yarinya idan
har ta amince tana sonka nikuma nai maka alkairin nima kama aurenta a gun
mahaifinta.
"tsanle zahradee yai h'ade da rungume mahaifinsa yana godiya' sae da ya zauna snn
yace to abba itana zanfara?
"Duk su uku sukasa dariya shamsudee yace shege dama ashe karyan rashin kunya kake
mana' ko iya zance da budurwa ma baka iya ba.
"Sae da zahradee ya daure fuska snn yace abba kaganshi ko.
"kamo hannunsa abba yai h'ade da cewa xonan my son fadimin me kake bukata?
"zahradee yace dama kudin da zaiyi mata siyayyane na kai mata shine bandasu.
"dariya abba yai snn yace zahradee waye yace maka zuwan farko gun budurwa ana bata
kudi? Zahradee yace to abba me zankai mata wanda zataji dadi itama?
"Gani irin abinda sukeyi su kamar abokan juna shamsudee da Nurundee yasa su tashi
subar gun.
"Alhj yace inaso ka natso da kyau ka saurari abinda zan f'adi maka' nasan yana
mstukar son Aisha' sbd yadda ka nuna min' amma inaso kasan da cewa ita mace kamar
wahainiya take tana iya chanzawa a ko wani lokaci.
"Idan h'aka a matsayina na mahaufunsa ina baka shiyasa kada ka sake Aisha tasan
kana sonta h'aka' bance kada ka nuna mata so ba amma kayi da kadada sbd gudun yin
dana sani.
"kai na mijina k'uma duk namiji ansansa da karfin hali da juriya ba komai ne zaka
nuna zakewa akai ba' banle akan mace.
"idan har kabari Aisha tasan kana sonta haka tabbas kana tare da wahali' k'uma ita
rayuwa da kake gani ba lallane abinda kakeso ka samuba' idan yau Allah yasa Aisha
ba matarka bace yaya zakayi? Shiyasa nakeso kabi komai a hankali.
"mgnr abinda zaka kai mata k'uma da kake mgn akai' zahradee banaso tun farko ka
fara budewa Aisha ido da kudi' bawai banaso kai mata alkairi bane ko dan baka dashi
ko k'uma kayi tunanin banaso na baka ne a'a wlh ko daya zahradee kafi kowa sani duk
cikinku nafi sonka dan h'aka banga abinda zaka bukata a guna na hanaka ba sae dae
idan bandashi ko yafi karfina.
"Amma idan tun yanxu kafara b'ude mata ido da kudi in har Allah yayi ita abokiyar
rayuwarka ce baka tunanin yadda zamanku zai kasance.
"idan h'aka nafiso kaje ka hureta da soyayyarka tuku idan yaso komai sae yabi
baya'idan har kanaso ka bata kyau kabari kaje kamar sau biyu kaga irin karban da
zatai maka snn in katashi komawa sae kai mata shatara ta arziki ka kai mata.
"Amma idan tun yanxu kafara zuwa da mata da kudi ko wasu abin duniya ba lallane ka
tantance irin son da take maka ba' dan Allah ne take sonka ko dan abin hannu kane'
amma idan kaje babu komai ta nanne zakasan irin son da take maka na Allah ne ko
kuwa.
"ni kuma nai kama alkairin insha Allahu da kaina zaje na nimo maka auranta.
"zahradee yace hakane abba na' tafawa sukai suka sha hannu.
"zahradee yace Nagode abba na' shiyasa nake matukar sonka' Allah ya barmin kai.
"nan dae sukaci gaba da hiransu' zahradee nabawa abba labarin Aisha suna dariya.
"Alhj Kailani duk cikin yaransa yafison zahradee' sbd Zahradee yarone mai biyyaya
k'uma baya tsanlaka mgnr mahaifinsa duk cikin yan'uwansa yafisu sa hankali akan
kasuwancin abbansu sbd su shamsudee da Nurundee tunda sukai girma suka san dadin
kasuwanci kowa kama nasa yai' kasan yasa abbansu daukar yaran shago yana
biyansu'amma tunda Zahradee yakawo karfi yashiga har kasuwancin mahaifinsa gadan
gadan' koda yaran shago sun so yin cuwa- cuwa amma ganisa yanasa su rage wani abu.
"duk da dae bazai hanasu yi kwata2 ba amma zaiyi sauki' shima kansa abba yaga canji
sosae' duk da karatunsa amma be hanasa xuwa kasuwa ba' h'akan yasa abbansa yake
matukar son sa fiye da sauran yan'uwansa.
"duk da nuna masu babbancin da yakeyi be damesu ba sbd sufi kowa sani dalilin da
yasa yake masu hakan.
"tun daga lokacin Zahradee yake zariya g'idan su Aisha' tun bbn Aisha yana kin
kulasa har ya gaji yaci gaba da kulasa' mafi yawancin lokuta batare da abbansa ya
sani ba idan Zahradee zaije g'idan su Aisha yakan siyewa su abdul sweet da
chocolate da ice cream yakai masu.
"su abdul suma har sun saba dashi sosae' amma duk a lokacin be yarda sun fara
tsayuwa da Aisha ba' shima beyi fushi yasa ya daina zuwa ba.
"A lokacin Aisha na SS2 wata juma'a da zahradee yazo shida abokinsa Russlayni suna
tsaye a kofar g'ida ga hadari ya taso gadan gadan haka ruwa yai masu dukan tsiya'
shiko Russlayni da yake mai zuciya ne nan yahau masifa inda yake shiga bsnan yake
fitaba.
"Russlayni yace badae zan rantseba amma ba lalla bane na sake rakoka g'idan ga' sae
kace yar'gwal' ko ita kadae ce macen da tarage a duniya da zaka rinka wahala h'aka
a kanta.
"Wai ma na tambayeka dame suke takama kudi ko mulki? Nidae naga ba yar'kowa ne ba'
k'uma ubanta ba finku kudi sukai ba amma sae sa wani uban doka' to wlh idan kai
zaka jure ni bazan jure ba ' k'uma bazan sake rakoka ba.
"Sae kace wata gwal kai idan gwal ne daga yau ka yage inaso su dauketa su daura a
wiya su rinka yawo a gari sbd asan suna da kaya mai tsada da daraja' amma ita ba
gwal ba banle ace.
"Duk mgnr da Russlayni keyi shiru Zahradee yai yana kallonsa har yakare.
"Ashe duk mgnr da Russlayni keyi alhj muhmmed yana jinsu' shiru yai har Russlayni
ya kare' shima kansa yasan be kyauta ba' sbd tun kafin ruwa ya dauko suke tsaye a
kofar gida shi bace su shigo daga ciki ba kuma bace su tafi ba gashi kenan ruwa yai
masu dan banzan duka.
"hakan yasa shi matsewa yace Zahradee dan Allah kuyi hakuri wlh kafin na iso gunka
ne ruwa ya sauko amma insha Allah idan na shiga cikin g'ida yau d'in nan zansanarwa
Aisha komai a kanka k'uma in Allah ya kawoka ko zuwa gobe ne zanbata izini fitowa
ta saurareka.
📖🖊
☘☘
☘
AURE IBADA NE
MMN USWAN
Allahamdulillah masha Allah. It's a great pleasure for me to be able to make the
most important decisions in my life and I am very thankful to almighty for the
opportunity and the previllage of my life to be in a good health condition.
1⃣2⃣
"Alhj muhmmed yana shiga cikin g'ida umman su Aisha dake kwance a kan gado gani
yadda ya shigo a jike sharkam da sauri ta mike h'ade da tambayarsa daga ina h'aka.
"Alhj yace gani nai baku da bread ya kare shine ya fita siyowa sbd yara duk sun yi
bcc ga k'uma dare da yai shiyasa nsje da kaina.
"Alhj muhmmed yace to yaya za'ayi' mikewa tai ta taimaka masa ya cire kayan snn ta
dauko masa bargon da yake rufe jikinsa dashi idan sun zo kwanciya ta bashi ya rufe
jikinsa dashi snn suka kwanta.
"suna kwance ne alhj muhmmed yake sanarwa umma cewa yanxu su zahradee ya tafi g'ida
k'uma gashi ruwa yai masu duka'umma tace Allah sarki Gaskiya alhj yaronga ba
kasamin so yakewa Aisha ba' idan ba kana gani zaizama matsala ba' mai zaihana
kabara umurnin tsayawa dashi' tunda kaga yanxu ta mallaki hankalin kanta' k'uma
shima yaron a iya nazarinsa da nai yanada nasha.
"Alhj muhmmed yace himm Hafsatu kenan nan kullum ku mata tunaninku irin daya ne
kina gani yaro karami wanda be gama sani ciwon kansa ba banle na wani' ta yaya
zanbari Aisha ta tsaya dashi' umma tace sbd me alhj? Kodae baka sonsa da'ita ne?
"Dariya alhj yai h'ade da cewa wlh ko daya Hafsatu nidae kawai tsorona daya ne kada
nazo na saki jiki dashi yazo ya kaeni ya baroni' in banda rayuwa yariga ya zamo
abinda ya zama kamar yarona ina yasan wani kalmar so' himm Hafsatu wlh idan bakine
ranar da yafara zuwa guna ni da farko ma na dauka aikensa akai ashe aike kansane.
"Tsayawa tai ta barshi sae da ya kare snn tace alhj kenan ni k'uma a nawa tunani
yanada hankali sbd inda wani yaron ne yadda kake mgnr yayi karami to wlh ba lalla
bane yazo ya sameka sai dae kawai kaji a gari ace Aisha tana hira ko k'uma ace
tanada samari suna zuwa gunta.
"amma tunda har kaga yayi haka ya nuna maka shi dan babba g'ida ne' k'uma in Allah
ya yarda abinda kake tunani in Allah ya yarda bazai faruba' k'uma idan banda abuka
hanata sauraranro samari bashi ne zai shiryar maka da'ita ba' idan Allah yariga ya
shiryar maka da yaro to ka gode Allah.
"Alhj yace hakane amma ai Allah da kansa yace tashi na taimaka ko?
"Hafsatu tace hakane amma inaso kasan cewa Allah shike shiryarda da wanda yaso ko.
"Alhj yace hakane to Allah ya kara shiya mana' musan ba wayanmu bane k'uma ba
dabararmu bane.
"Tun a hanya zahradee yake tunani kala-kala akan Aisha' anya bbnta yana sosa dashi
kuwa? Duk tsawon lokacin daya diba yana zuwa g'idan su amma har yanxu bbnta bebari
ya fara tsayuwa da'ita ba' kodae akwai wani abu a zuciyarsa ne? Da yake boyesa
k'uma ya kasa fitowa ya sanar dashi.
"Sae dae kullum idan yazo yai ta jansa da hira bayan k'uma ba gusa yazo ba' shifa
Gaskiya yafara gajiya da irin wanga abu da bbn Aisha yake masa' idan yasan bazai
bashi bane kawai gara tun farko yafadi amma ba yaita ja masa rai ba.
"Russlayni ne ya katse masa tunaninsa da tabansa yace zahradee.
"yace na'am Russlayni' Russlayni yace tunanin me kikeyi? Murmushi kawai zahradee
yai h'ade da cewa babu komai.
"Suna area d'insu kowa ya shige g'ida da yake dama layinsu daya ne.
"zahradee yana shiga g'ida d'akinsu kawai ya nufa' da yake anyi ruwan sama shiyasa
parlour babu kowa.
"koda zahradee ya kwanta yai kokarin bcc amma abu ya gagara'sae faman juyi yakeyi'
zuciyarsa na saka masa abubuwa kala-kala zahradee be samu bcc ba sae asuba.
"washe gari da safe da yake yau weekend ne k'uma dama duk ranar end alhj muhmmed
baya su Aisha da kannita suna karyawa bbnta yace Aisha idan kin gama inaso ganiki.
"Aisha na gani karyawa taje jin kiran bbnta' da sallama ta tashi dakin har kasa ta
duka snn tace abba gani.
"sai da alhj muhmmed yai gyaran murya snn yace Aisha dama ba komai bane yasa na
kira ki' inaso na sanar dake wata mgn ne ina yaron nan zahradee da yake yawan zuwa?
Ba kince kin sanshi kuyi mkrnta daya ba? Aisha tace eh' yace dama niman izini yazo
a guna sbd duk ganisa da kikeyi a g'idan nan ba zuwa yakeyi ba' guki yake zuwa
abinda yasa kike gani yana zuwa guna sbd naki bashi bakine a kanki.
"Amma yau nayi masa alkairin zanbari kifita idan yazo shiyasa nace bari na sanar
dake' sbd kada kice baki da masaniya akai...
"abba yace nima bansaniba amma idan yazo zai sanar dake da kansa manufarsa.
"Alhj muhmmed yaci gaba cewa dan Allah Aisha inaso ki kula sosae kada kiga nabaki
izini tsayuwa da samari ki nimin ki zubarmin da mutunci' wlh Aisha idan kikaimin
h'aka bazan yafe maki ba.
"Aisha ban amincewa zahradee ba sae da naga natsawarsa' amma kasa dan'adam ta yake
be cika goma ba' dan Allah Aisha kada kibari shedan ya rinjsyeku ku aikata abinda
zaisa mutunci na ya zuwa a uguwa kinjiko Aisha.
"Da yamma bayan an idar da sallar isha'i gani garin da hadari yasa zahradee zuwa da
motar bbnsa' itama Aisha bayan ta idar da nata sallar duk da abbanta be sanar
da'ita ita nufin zahradee a kanta ba amma be hanata rangada kwalliyarta ba' da yake
dama ma'abociyar kwalliyace.
"kwallliya tai cikin doguwar rigan shadda wanda abba ya dinka mata ita da kanita
abdul irin daya green ba kasamin kyau tai ba.
"bayan ta gama gun tasamu ta zauna kusa da abdul suna hira' ita k'uma ummansu tana
gun alhj tana bashi abinci' dama dabi'ar Hafsatu ne bata barin mijinta ya zauna
shikadae dan zaici abinci' koda bazataci ba zama takeyi kusa dashi yanaci suna hira
har ya gama.
"sallamar yarone ya katsesu da sauri umma ta leka h'ade da tambayar waye? Bayan
yaro yai gaisuwa snn yace wani ne ya sikoni wai yana sallama da Aisha.
"yace to.
"komawa cikin dakin tai ta sanarwa alhj' alhj yace kice taje amma minti talatin
nabata' kuma tasa hujab idan zata fita.
"Cike kunya ta kami hanyar fita sae k'uma ta juyo' umma tace lfy? Aisha tace abdul
nakeso ya rakani.
"zahradee dake zaune a mota hangosu yasashi fita da sauri ya kariso gunsu h'ade da
kiran malama Aisha' murmushi kawai Aisha tai snn tace ina yini.
"Cikin doki da murna zahradee yace lfy klau Aisha' ya g'ida dasu umma da abba?
"juyowa yai gun abdul dake tsaye ya tsaresu da ido snn yace abdul bako gaisuwa?
"juya akalar kallonsa yai gun Aisha h'ade da cewa Aisha ina tafan abba ya sanar
dake komai ko?
"juyawa yai gun abdul snn yace dan Allah abdul din bamu gu muyi mgn kaji.
"bayan kaucewarsane zahradee yai wani gyaran murya snn yace Aisha nayi tunanin abba
yariga ya sanar dake ne' amma tunda kince be sanar dake ba babu damuwa ni da kaina
zan sanar dake abinda yake tafe dani Aisha.
"zahradee yace kina kayrarona kuwa Aisha? Aisha tace ina sauraronka.
"Ba komai bane ke tafe dani Aisha sae so da kauna danake maki Aisha' Aisha ba dade
ina sonki shekara da shekaru h'aka naci gaba da rainon soyayyarki har izuwa wanga
lkcn Aisha' shiyasa yanxu bace lokaci yayi da yakamata na sanar dake kudurina
akanki' gani abba baya barinki tsayuwa da samari yasa nazo gusa direct dan niman
izinin zuwa guki.
"Shiru tai tana sauraronsa' gani shirun da tai ne yasashi cewa Aisha kina jina
kuwa? Murmushi kawai tai masa.
"zahradee yace shiru da kikai tabani amsa sae dae kashhh! Bazan iya babbance kalar
amsarki ba sbd fasara biyu tabani wakau eh ko a'a' Aisha kina sona kuwa?
"wani irin dariya zahradee yai h'ade da hamdala snn yace Aisha nagode da amsar
soyayyata da kikai yi' Allah yasa kinaso kamar yadda nake sonki Aisha' Allah kuma
ya barmu dare har karshen rayuwarmu.
"Cikin jin kunya Aisha tace zantafi abba yace kada na dade.
"zahradee yace Aisha hakan ma nagode' ban sbd tunda nake zuwa g'idan ku ban taba
tsabar kaina cikin farin ciki irin yau ba.
"Bari na barki ki tafi gida haka kada abba yai maki fada kinga ba zanji dadi ba ko?
"juyawa tai h'ade da kama hannu abdul suke shige cikin g'ida.
"zuba mata ido yai har saeda yaga ta shige' wani irin tsalle yai yana murna snn
yashige mota yaja yabar uguwar.
📖🖊
☘☘
☘
AURE IBADA NE
MMN USWAN
ALLAHAMDULILLAH MASHA ALLAH. INA TAYA DAYA DAGA CIKIN MEMBERS DINKU MURNAR AURE.
HAPPY MERRIAGE LIFE SIS KHAIRAT UP.
Marubuciyar
Takaicin d'a namiji
Fatima zara
Aisha Humaira
Kai nake so
Da sauransu.
Allah ya bada zaman lfy yakawo zuri'a na gari yasa nayi kenan mutu ka raba.
1⃣3⃣
"yau zuciyar zahradee cike yake da farin ciki fal baya musaltuwa. (Ya Allah Ka
HADAMU DA MASOYAN MU KO A LAHIRANE AMEEN Ya RABBI).
"zahradee yana isa g'ida' bayan yai parking direct parlour ya nufa sbd bare banyi
ba banle ance su abbansa su kwanta.
"Da sallama ya shiga parlour' su hjy da yayyansa suka amsa' bayan ya duka ya gaida
iyayyensa da yayyinsa snn ya mike kusa da alhj Kailani yaje ya zauna' gani yadda
yake cikin farin ciki yasa alhj Kailani cewa my son yaya dae? Yau na ganka h'aka?
"zahradee yace himm abbana ban baka lbr ba' alhj Kailani yace son bani nasha.
"zahradee yace yau bbn Aisha ya bari ta fito ta saurareni na bayyana mata abinda ke
raina k'uma ta amince tana sona.
"Gani irin abinda sukeyi yasa hjy tace dan Allah alhj menene kukeyi h'aka? koda
auren aka daura nasan iya kacin murnar da zakuyi kenan.
"su shamsudee da Nurudee da suke gun h'ada ido sukeyi snn shamsudee yace a dae yi a
hankali.
"Tsawa abba ya daka masu yana cewa waye yasa bakinku a mgnr? shiru sukai h'ade da
mikewa su bar gun.
"abba yace my son yanxu kasan me za'ayi? Zahradee yace a'a abba.
"Sae da alhj Kailani ya gyara zama snn ya fara da cewa yanxu tunda har ta amince
tana sonka to ba kullum zaka rika zuwa g'idan su ba? Da sauri zahradee yace meyasa
abba? Alhj yace zuwa tadi kullum yakansa mace taji ta tsaneka' k'uma koda ba h'aka
ba idan kuna bawa juna iska duk lokacin da kuka h'adu zakuji kunfi marmarin juna.
"amma idan kana zuwa gunta kullum tun kana f'adi mata Gaskiya wataran karya zakayi
kaga daganan ma zaisa raini ya shiga tsakaniku.
"idan k'uma kabari raini ya shiga tsakanika da mace ko wlh koda aurenta kai
bazakaji dadin zama da'ita ba.
"ni k'uma son bazanso ka auri matar da zata rainaka ba banle harmu da muka haifeka
taga girmanmu.
"alhj Kailani yaci gaba da cewa abu na biyu k'uma dan Allah zahradee kada kabari
shedan ya rinjayeka ku aikata abinda zaizubar mana da mutunci da k'uma darajar
g'idan nan' duk da nasan ba aikinku bane daga kai har yayyanka amma tuni yanada
kyau ko?
"Da sauri zahradee yace ehhhh abba' ya karisa mgnr ne h'ade da bude ido😳 sbd mmkin
mgnr.
"Alhj yace son da alama har yanxu kuruciya na tare dakai' sbd gani nayi kanka na
rawa' gara na dungayi ina yimaka girgadi sbd kada kaje ka jawomin na barin gari.
"Aisha na shiga cikin g'ida dakinsu kawai ta nufa taje ta tube snn ta kwanta' amma
ba bcc takeyi ba' mgnr zahradee ne yake mata yawo a kwakwalwarta' tana f'adin ashe
dama duk zuwan da yakeyi gun abbana sona yakeyi shine abba be taba sanar dani ba
sai yanxu?
"meyasa abba yake h'aka? Meyasa abba yake hanani tsayuwa da samari? ga kawayena
wanda na girma da wanda suka girmeni abba su iyayyansu basu hanasu tsayuwa da
samari sae ni?
"kodae auren dolene yakeso yai min? Kodae yariga ya bawa wani nine bansaniba?
"kai ina' inda h'akane da bazai bari na fita gun zahradee ba' sbd kafin yasan waye
zahradee na rigashi sani zahradee sbd muyi school daya dashi' To dama shi zahradee
tun ina yar'karamata yake sona komai?
"washe gari kuwa gun yadda zahradee yaso zuwa gun Aisha dole ya hakura sbd mgnr da
abbansa yai masa' washe gari kuwa a masallacin kofar g'idan su Aisha yai sallar
isha.
"koda aka idar saeda yadan tsaya saeda yaga takwas yayi dobt snn yai sallama cikin
dauren g'idan' abdul ne ya amsa umma tace kamar muryar zahradee amma jeka ka leka
kaga waye.
"kada abdul ya leka zahradee ne ya gani bayan sun gaisa ne ya dawo ciki ya sanarw
umma' umma tace tashi kije....
"Da sauri abba yace taje ina? Idan zamanki take a g'idan to taje' jin hakan yasa
umma mikewa ta shiga d'akin' kusa dashi ta zauna h'ade da sa hannu ta dafe masa
kafada snn tace maigidana dan Allah kayi hakuri' abinda yasa nace h'aka gani nai
anriga an zama daya shiyasa.
"a'a.
"dan Allah kayi hakuri nayi kuskure amma insha Allahu bazan karaba' Allah ya huci
zuciyar angon Hafsatu.
"shima kansa besan lokacin da dariya ta subto masa ba' snn yace jeki kice taje amma
koda ta dade dan inaso na rufe g'ida na kwanta.
"Da sallama suka isa gun ita da handbag d'inta' shima zahradee dake tsaya da
fara'arsa ya amsa h'ade da karisowa gun data tsaya ita da abdul.
"rike wa abdul hannu yai snn yake my little bro da kake? Abdul yace lfy klau'
zahradee yace yah school kana kokari kuwa? Abdul yace sosae ma' zahradee yace okey
yanxu fadi min yau me aka koya maku a school din?
"abdul yace umh"uhm" uhm" yauwa' kasan yau wenesday ne ko? Zahradee yace eh! Snn
abdul yace to dama duk ranar wenesday Englash language mukeyi.
"zahradee yace a Englash din wani topic aka koya maku? Abdul yace Diff b/w news
paper and magazine.
"zahradee yace fisrt tell da meaning of news paper before we tolk abourt the diff.
Abdul ya fara da cewa The news paper it's unboud printed publicatino issued at
regular which prints information in unboud words and after supplemented with
pictures....
"zahradee dake tsaya yace ya'isa h'aka kanina ashe dae kana da kokari.
"dariya Abdul yai' Aisha dake tsaye ta daure fuska sbd tasan halin Abdul sarai da
bakar surutu' idan aka biye tashi sae ya kwana yana zubawa ba damuwarsa bane.
"Gani Aisha ta danke fuska ne yasa zahradee cewa Abdul shiga mota ka zauna ugo
wayata kayi game.
"bude masa motar yai ya shiga snn ya mika masa wayar' gani yadda ta daure fuska
yasa zahradee cewa kiyi hakuri Aisha na bata maki rai ko?
"zahradee yace a'a Aisha bazaki gani bane nima kaima mmki Abdul ya bani sbd yadda
akai masu explanation ba kowani yarone zai fahimta ba' sbd yadda akai masu bayani
ba method din secondry level bane' wanga method din na yan' hghth intitut ne' maybe
qua teacher ne.
"Aisha tace ni zantafi sbd abba yace kada na dade' zahradee yace tun yanxu Aisha?
Aisha tace abba ne yace kada na dade shiyasa.
"zahradee yace to shikenan gobe ko jibi nadawo' juyawa yai gun Abdul yace fito
katafi g'ida.
"Abdul yana fita zahradee sa hannu yai cikin mota ya dauko wata yar'karamar jaka ya
mikawa Abdul snn sukai sallama.
"tun daga lokacin soyayya mai karfi ya shiga tsakaninsu kullum cikin msrarin juna
suke da dakin gani juna dan ma duk su biyun iyayyansu na take masu birki.
"komai zahradee ya samu na Aisha ne tun mafaifinta yana hanata amsa idan ta kawo
abu tace zahradee ne ya bata sae abbanta ya hauta da fada' idan zahradee din yazo
da kansa yake daukar kayan ya meda masa dasu' duk irin fsdar da zaiyi bazaisa
zahradee ya amshi kayan ba.
"zannuwa kuwa adon nida abuna akeyi duk wasu sabbabin yayi idan bbn zahradee ya
kawo saeya cirewa Aisha a ciki' gani aiyuka suna masa yawa baya samu zuwa gun Aisha
sosae yasashi siye mata waya ya bata a cewarsa idan besamu zuwa ba zai kirata ta
wayar surinka hira.
"boye wayar tai basu bari abbnta yasa tanada waya ba' daga ita sae mmnta suka sani'
idan har zahradee zai kira sae dae lokacin da abbnta baya g'ida ko k'uma lokacin
suna dadinsa shida umma suna hira snn zahradee zai kira suyi hira'gudun kada abba
yaji ringing din wayarne yasa tasashi a silet wani lokaci sae yaita kira har ysgaji
bata daga ba sbd ba'ajin ringing din wayar.
"duk lokacin da zahradee ya kira Aisha bata daga ba zahradee yana shiga cikin
damuwa sosae amma daya samu lokaci yazo hira shine yake tambayarta dalilin h'akan'
Aisha tai masa bayani tun daga lokacin ya daina damuwa k'uma ya rage yawan kiran da
yakeyi mata' a cewarsa idan tananan lfy shikenan.
"kwanci tashi babu wiya a gun ubangiji su Aisha ana shirin zana weac duk yawancin
student su biyu amma banda Aisha' sbd tunda ta sanarwa abbnta besake cemata komai
akai ba' itama bata sake tutubarsa da mgnr ba' shiyasa yau da taje school aka
koreta ta dawo g'ida.
"sbd takaici ko shiga napep batayi ba haka tai ta cin kafa tana tafiya' dan kwata2
basufi su biyar ba da'akewa mgnr kudin duk yawancin student su biya.
"Tana cikin tafiya kamar daga sama taji ana jawo mata school bag ta baya' da sauri
ta juya dan gani ko waye' juyawar da zatayi zahradee ta gani yana mata murmushi'
wasu hawaye ne suka zubo mata.
"Da sauri ya hadiye dariyansa h'ade da tambayar lfy Aisha? Hawaye da suke zubo mata
ya hanata yi masa bayani.
"Gani a bakin titi suke yasa zahradee rike mata hannu zuwa gefe snn yace lfy Aisha
ta waye ya bata maki rai? Aisha tace babu komai' zahradee yace banyarda ba' babu
komai shine kike kuka? Aisha kodae matsayina bakai na kisanar dani damuwarki bane?.
"tsareta yai da ido yana sauraran abinda zatace' gani tai shiri batada niyar fadi
yasashi cewa shikenan Aisha tunda banida matsayi da kima a gunki da har zanga kina
cikin damuwa na tambayeki' ni natafi.
"sa kai yai zaitafi da sauri Aisha tace dan Allah katsaya' idan na tsaya me zanmaki
tunda ban'iso naga kina cikin damuwa na tambayrki ba.
"Shiru Aisha tai har yakare snn ta fara da ida-ida h'ade da wasa da yatsun
hannunta.
"daga nan ne tazare komai ta fadi mata' zahradee yace shine yasaki shiga damuwa? To
yanxu abinda nakeso dake shine kishare hawayenki snn sae muje school din naku.
"Sae da ta share hawayenta tsaf snn ya tare masu napep yace a kaishi school din su
Aisha' suna tafe suna hira' amma a nasa zuciyar cewa yake wlh yau duk yadda abba
zaiyi dani Sae dae yayi'idan wlh da kudinsa zanbiyawa Aisha kudin makaranta.
"suna isa suka sauka ya baya mai napep snn suka karisa cikin school din' office din
principal Aisha ta kaisa' bayan sun gaisa ne zahradee yake tambayar nawane kudin da
zaisa a kori Aisha a school.
"jin among din yasashi hadiyar yawo da karfi' shidae har ga Allah yasan bashi da
sisi nashi na kanshi sae na abba dake hannunsa akan yaje yasa masa a cikin account
dinsa' gani yai shiru yasa principal cew malam yah dae? Faskewa yai h'ade da cewa
babu komai nawama kace? Yace 53,750' a zuciyar zahradee yace jarrr uba' wlh yau duk
yadda abba zaiyi dani sae dae yai amma wlh saena biyawa Aisha kudin school din nan.
"shima zahradee godiya yai h'ade da mikewa suka fita' sae da Aisha ta rakashi har
bakin gate din school din tai masa godiya snn ta koma ciki'.
"shima daga nan kasuwa ya nufa sbd babu mgnr zuwa wani bank kuma tunda ba kudin.
📖🖊
☘☘
☘
AURE IBADA NE
MMN USWAN
1⃣4⃣
"zahradee yana hawa napep be tsaya ko'ina ba sai kasuwa gun bbnsa.
"yana isa ya biya me napep kudinsa snn yakarisa cikin shagon' yana shiga bbnsa yace
har kasa kudin? halan yau bank babu queue ne?
"okay kawai alhj Kailani yace' daga sann yace gaba da uzurinsa.
"Itako Aisha ba karami dadi tajiba' duk da tasan kudin ba yafi karfin mahaifinta
bane amma taji dadin h'akan da zahradee yai mata' sbd ya taimaketa a lokacin da
take bukatar taimakon.
"duk irin bayani da uncle keyi masu Aisha bata san me yake fadiba sbd ta fada
duniyar tunani' seat mate din tane ta tabeta h'ade da tambayata da Aisha wht 're u
think about?
"Da dare bayan su zahradee sun dawo daga kasuwa' suna cikin hira sae mgnr kudin ya
fadowa alhj' nan yasa cewa so har yanxu fa banga alert ba' ace har yanxu matsalar
network ne?
"zahradee yace wlh abba lokacin da ka aikeni bank ina kan tafiya kenan da yake a
kafa nake shine na hadu da Aisha tana tafe tana kuka' ni kuma gani halin da take
ciki yasani tsayuwa na tambayi ko lafiya' shine take sanar dani cewa koranta akai
kudin weac kuma cikin week dinga za'a rufe idan bata buyaba shikenan' ni kuma gani
haka yasa nai amfani da kudin da ka aikeni na biya mata.
"kafin abba yace komai su yya shamsudee da Nurudee suka haushi da fada' h'ade da
cewa bazan kawai mara wayo waya sanima ko ba rabonka bace ita' kaje kana faman
wahalar da kanka a kanta' b'ude baki yai zaiyi ngd da amma!.
"shamsudee yace amma me wlh idan kai wani mgn saena mareka' in kuma kana gani kamar
karyane to ka gwada.
"Gani duk sun taso masa yasa abba dake zaune dakatar dasu' hannu kawai ya nuna masu
alama su bashi gu.
"na'am abba.
"wlh zahradee wannan inaso yazama shine farko k'uma shine karke' wlh zahradee inda
wani daga cikin yan'uwanka ne sukai min h'aka na wlh da sae sun bayani kuduna' amma
sae yazamanto kaine' kae waya cemaka ana h'aka ma?
"itace tace kama iyayenta basuda kudin biya mata school feel ko mai?
"A'a abba' nine dae kawai.
"to shikenan.
"Da yamma bayan bbn Aisha badawo daga kasuwa suna cikin hira da ummanta shine umma
take sheda masa da cewa zahradee ya biyawa Aisha kudin weac.
"Nan alhj muhmmed ya hau fada inda yake shiga ba nan ne yake fita ba daga karke
yace takira masa Aisha tazo.
"mikewa umma tai taje dakinsu ta kirata sukazo tare har kasa Aisha ta duka snn tace
gani' alhj yace wato Aisha irin sakayyar da zakinmi kenan ko? Yanxu sbd Allah
abinda kikai yadace kenan?
"Cikin sanyin murya Aisha tace abba wani laifine nai maka?
"Aisha ba laifi kikai min ba amma sbd Allah har abin yakai ga kije ki roki zahradee
yabiya maki kudin weac?.
"Cikin kuka Aisha tace roko k'uma abba? Wayace maka rokonsa nai? Wlh abba ni ban
rokeshi ba' shine dae yai niya ya bayamin kudin' idan ma kana gani kamar karyane
wlh abba ka kirashi ka tambayeshi kaji.
"Alhj muhmmed yace Aisha ni bance kina karyaba ba sbd tun farko bansanki da karya
ba ' amma abinda nakeso ki fahimta idan har yar' uwansa sukaji labarin h'akan gani
zasuji kamar nakasane' Aisha kifi kowa sani idan a kankune abinda ya kama daga 1
naira zuwa million idan akan school ne ni me kashe makune' k'uma kifi kowa sani
banaso rainin wayo' idan har sukace zasu rainamin wayo akan h'akan wlh bazan dauki
walakanci ba.
"Shiru Aisha tai har yakare mgnr sa snn tamike batare da tace masa komai ba.
"AFTER 5 MONTH
"Su Aisha suzana weac dinsu cikin sa'a k'uma paper su yai kyau' gani sun samu
sakamako mai kyau k'akan yasa abba ya nima mata diploma dake cikin garin bauchi' da
yake yanxu wani irin lokaci ne da muke ciki wanda idan kanada abin hannu komai
zakayi a doran kasa' karma ace kasarmu NIGERIA.
"hakan yasa besamu matsala ba wajan nima mata addmi' yana zaune a gida aka gama
masu komai' attanding lecture kawai tafara batare da tasan wahalar komai ba.
"tana karatune a bangaren business' koda Aisha ta sanar masa da mgnr samu school
dinta yai murna sosae sbd a yadda yai lisafi mgnr bikinsu zaizo masa daedae da
lokacin da yake so.
"dinkuna yai mata sosae da siyayya a cewarsa yanxu zata fara harkan big girl dole
saeda manyan shiga sbd gudun rainin wayo.
NAGODE SOSAE
☘☘
☘
AURE IBADA NE
MMN USWAN
ZANYI AMFANI DA WANNAN DAMAR WAJAN TAYA YAR'UWATA ZAINAB SHU'IABU MARUBUCIYAR YARAN
MIJUNA MUNAR KAMMALA LITTAFINTA HAKIKA KIN WA'AZARTAR KUMA KIN NASHADANTAR KIN BAJE
KOLINKI WAJAN NUNA FASAHARKI. KUKA KURAN DA KIKA SAMU ACIKI ALLAH YA YAFE DARANSAN
DA AKA DAUKA A CIKI ALLAH YABADA IKON AMFANI DA SHI.
1⃣5⃣
"Cikin sa'a Aisha tafara karatunta k'uma alhamdullh sbd duk yawancin lecture din da
ake masu tana fahimta sosae' idan ma bata fahimta ba idan zahradee yazo hira in har
ta sanar dashi zama suke sosae yaita yimata bayani har sae ta fahimta snn zantafi
g'ida.
"Itama Aisha dayake tanada brain shiyasa da zaran yai mata bayani take dauka.
"zahradee ya taka rawar gani sosae wajan karatun Aisha' duk da shima mahaifinta ba
baya ba amma da h'aka zahradee yaci gaba da yimata hidima wani lokaci shiyake kaita
school' idan h'akan besamu ba suna tashi lecture zaije ya daukota da motar
abbanshi.
"Alhj Kailani yai f'ada har yagaji amma duk a banza' gani h'aka yasa alhj sakarwa
zahradee motar' shikuma ya siye wata.
"shima zahradee yana kammala project din sa aka turashi service a kasar kudu IMO
state amma abinda dan NIGERIA idan kanada hanya h'aka alhj Kailani yashiga ya fita
aka barshi a nan bauchin yai service dinsa.
"Da h'aka zahradee yake raba kansa biyu sbd yana tashi daga aiki yake zuwa kasuwa
gun bbnsa' sbd zahradee yanada wani abu daya duk yadda zaiga harkan kasuwanci
abbansa sae yayi h'akan yasa abba ke matukar sonsa.
"Gani Aisha tayi nisa da karatun yasa zahradee birgewa abbnsa a dole shifa sae dae
aje g'idan su Aisha a nemo masa aurenta tunda tayi nisa da karatun kusan aiya cewa
ma kadin yarage mata.
"Duk yadda alhj yai dan yashawo kan zahradee akan yabari har takare amma zahradee
yaki.
"Sbd zahradee gani yake kamar bazaikai lokacin ba' ko k'uma idan lokacin yai Aisha
tace bata sosa.
"Da yaga kamar alhj bashi da niyar tafiya nimo tasa auren Aisha yasa damuwa idan
ko kasuwar da yake zuwa ya dae na' idan yafita aiki tun safe baya dawowa g'ida sae
dare yana shiga kai tsaye dadinsa yake shiga ya rufe kofa batare da ya tsaya
parlour hira da yan'uwa ba.
"Ba komai bane yasa alhj yaki tafiya nimawa zahradee aure ba so yake saeya kare
gini da yake masu shida yayyinsa sbd bayaso su zauna gun daya da sirikansa yafiso
suyi nisa da juna' shiyasa beje nimawa zahradee auren Aisha ba' yafiso idan ya
kammala a lokacin ne da kanshi zai daukesu ya kaisu gun sugagi snn sae yatada mgnr
bakin.
"Amma rashin sani da yafi dare duhu yasa zahradee yakewa mahaufinsa h'aka sbd duk a
ganisa ba nima masa aure Aisha ne za'ayi ba.
"Gani yadda zahradee yashiga damuwa sosae yasa abba da kansa yabi zahradee har
dakinsa' lokacin zahradee yana zaune ya tasa wayarsa a gaba yana kallon pict din
Aisha' har alhj ya shigo zahradee besani ba.
"gun yasamu ya zauna h'ade da sa hannu ya tabo kafadar zahradee snn ne zahradee ya
dago kansa' gani abbnsa ne yasashi cewa abba yaushe ka shigo?.
"murmushi abba yai h'ade da cewa son kenan pict din sirikan tawa ake kallo h'aka?
To nima abani naga sirikansa tawa.
"murmushi zahradee yai h'ade da susa kansa' batare daya tanka ba.
"hannu yasa ya amshi wayar saeda ya karewa wayar snn yace sirikan tawace h'aka?
Lalla kam dole dana ya rikikice ya rinka fushi dani sbd naki tafiya nima masa auren
ta.
"Alhj yace ba naki tafiya nima maka auren Aisha bane kawai h'aka akwai wasu aiyuka
da nakeyi ne nafiso idan nagama snn na sanar daku snn k'uma na nima maka auren.
"juyowa yai snn yace abba wani irin aikine zai hanaka nimami aure? Aikin da kikeyi
ya shafi mgnr aurena da Aisha ne kome?
"himmm abba ni tun ba yanxu ba tuni nariga na gano kawai dae baka sona da Aisha ne.
"Subbuhanalillah son kada kaimi mumunar fahimta wlh har ga Allah ba nufina ba kenan
son.
"abba inba nufinka ba kenan abba to menene a zuciyarka? Abba kana gani tunda Aisha
tafara doploma din nan samari suke ta kawo mata hari' idan ma Allah yasa tana sona'
wlh da ba dan son da takemin ba nasan da bazata kuni ba sbd ba kananun mutum bane
suke zuwa gun ta' harda manyan attajirai.
"Gani irin murmushin da abba yai yasa zahradee cewa Allah kuwa abba.
"Alhj yace son kenan' ba komai ne bane nakeyi illa gani ne nake yimaku kaida
yan'uwanka wanda idan kunyi aure zaku zauna a ciki sbd banaso mu zauna gu daya daku
a cikin g'idan nan...
" abba idan akan inda zamu zauna ne abba ni inada kudin da zai'ishemu nakama haya
har kakare mana gini.
"mikewa zahradee yai yazo gaban alhj ya duka har kasa snn yace abba dan Allah dan
annabi idan soyyayar da kakewa shugabanmu annabi muhmmedu (S. A. W.) abba ka
taimakeni ka taimaki rayuwata kaje ka nemamin auren Aisha' wlh Allah abba ni kaina
bansan irin sonda nakewa Aisha ba' idan har narasa Aisha a rayuwata abba zanshiga
wani hali abba.
"can yasa hannu ya dagosa ya zauna snn yace son karka damu insha Allahu gode da
yamma zantura kawunka da bbnka habu suje nima maka auren Aisha...
"wani irin tsanle zahradee yai h'ade da rungume abbnsa yana murna.
"na'am abba.
"zantura a nimo maka auren Aisha amma da sharadi' kudi da kake mgnr kama haya dasu
zaka bani na karisa maka gini bangarenka dashi.
"abba na amince bari yanxu nai maka transfer dinsu zuwa account dinka.
"washe gari da yamma bayan sallar la'asar dayake ranar saturday koda sukaje bbn
Aisha yana g'ida beje ko'ina ba' koda sukasa akai masu sallama dashi tare suka fito
da dan'sakon' gani manyan mutunine yasashi karisawa da sauri gusu suka gaisa.
"bayan su gaine alhj muhmmed yace gashi be sheda kusa ' daya daga cikin su yace
alhj Kailani me zannuwa ne ya turomu.
"jin h'aka yasa alhj yasasu sake gaisawa snn yai masu iso zuwa parlour sa' a take
yasa aka kawo masu abinci dasu juice da ruwa.
"hada hannu sukai sukaci bayan su gamane snn sukace dama alhj Kailani ne ya turomu
nimawa dan'sa auren yar'ka.
"Alhj muhmmed yace kai madalla abu yai kyau kaga dama kadan yarage mata ta kammala
karatun da takeyi.
"nan dae suka daedae ta alhj muhmmed yace dama DEC ne zata kare tana karewa
JANUARY sae ayi bikin kawai a huta.
"koda labari ya'iske zahradee ba kasamin murna yai ba' h'ade da hamdalla yana mika
godiyar sa gun ubangiji.
📖🖊
☘☘
☘
AURE IBADA NE
MMN USWAN
1⃣6⃣
"Yana gama murnarsa ya dauki wayarsa ya kira Aisha' wayar yai ringing har saubiyu
bata daga ba sbd bata kusa DA wayar sae a na uku snn taji ringing din wayar a guje
tazo ta daga h'ade da sallama.
"Zahradee yace hello my Aisha ta'kina inane nake ta kira baki daga ba? Aisha tace
Ina kitchen ne nida umma muna aiki shiyasa ban daga ba.
"Klau.
"Aisha ta.
"Na'am.
"Nasan kisan komai basae na f'adi maki ba ko? Na fa? Mgnr aurenmu mana Aisha.
"Gaggawa fa kikace Aisha' eh ma naji idan a kankine'kenan bari ma kiji wlh a yadda
nakeji banki ace yau an daura mana auren ba' idan yaso sae ki karisa karatun a gida
na.
"Uhm" nidae banyarda ba' h'aka kawai sae anzo anyi kahanani karisawa' nidae nafiso
na kammala snn koma menene sae ayi.
"Himm'aisha kenan dan bakisan yadda nake jinki a zuciyata bane yasa' wlh Aisha nafi
kowa son naga kinyi karatu'koda bakiyi aiki ba.
"Aisha ki kwatar da hankalinki nima mgn kawai nakeyi' ko tsaida watan bikin ma da
akayi shima abin farin cikine aguna'fatana kawai Allah ya nuna mana lokaci darai da
lfy.
"Tun daga lokacin g'idan su zahradee suke ta shirye2 shima Alhj Kailani gani yanada
wasu kudi a hannunsa yasashi tada gini gaba daya kawai' a cewarya gara ayi a huta
gaba daya.
"Ranar wata asabar su Aisha batada lecture tun safe umma tace zata aiki Aisha
G.R.A. g'idan wata kawarta Hjy madina amso wasu kaya da tasata siyo mata idan taje
DUBAI' Hjy madina tare suka tashi da hafsatu tun suna yara'shidama rayuwa ta gaji
h'aka fini ubane na fiki miji' amma duk da h'aka akwai kyakykyawar alaka a
tsakanisu.
"Aisha ta amso sakon da ummanta tai mata' tafito kenan daga g'idan tana tafe
sakamakon ba kasafai ake samu napep a street d'inba' h'akan yasata tafiya a kafa'
har takusa fita daga street din kawai ji tai kamar daga sama aka janyo mata kyalen
da tarufe kanta dashi.
"A gigice ta juya dan gani waye yai mata irin wanga aikin.
"Wani kyakykyawar mutune tagani tsaye a gabanta sanye cikin English wear blue jeans
da white T.shirt yana yimata mirmushi' a sanyaye tace malam lfy? Me nai maka da
zaka rikemin kyaleta.
"Murmshi yai h'ade da cewa allahamdullh Allah Kaine abin godiya'gaskiya inada sa'a
a rayuwata sbd duk inda naje cikin sa'a nake' yau gani a garin bauchi kuma da abin
kaunata.
"Au yan'mata tsorona kikeji? Kinga daga fuskanki kiga wani abu.
"Jin h'aka yasa Aisha tsorata' gashi area babu kowa daga ita saeshi na uku su shine
Allah' k'uma yadda take ganisa tasan komai zai'iya.
"A hankali Aisha take dago fuskanta' shikuma dake tears zuba mata kwala kwalan
idanusa yai' yana jira ta dago fuskanta.
"Tana dagowa gani zasu h'ada ido da sauri ta dauke fuskanta daga nasa.
"Wani irin dariya yai h'ade da tsalle yana kiran yan'mata ran gari' gaskiya kinada
abin birgewa fa' wlh nayi sa'ar mata.
"Idanu Aisha suka ciko da kwalla'a sanyaye tace Dan Allah kabarni natafi kada
ummata taga na dade taimin f'ada.
"Kai alhamdullh naji dadi da samo uwa ta gari irin ummata Allah ya kara mata
tsawonrai da lfy mai amfani.
"Yawwa ko kefa' h'aka kawai naiwa ummata addu'a k'uma kiki cewa amin? Yanzu
f'adimin sunanki'kinji yan'mata.
"Juyawa tai zata tafi'da sauri ya fisgo jakar dake hannunta h'ade da cewa wlh idan
baki f'adimin sunaki ba wlh babu inda zaki.
"Dariya yai snn yace daga gani wanga kyakykyawar bakin naki besaba da karya ba'
shiyasa a yanxu ma da zakiyi karyan yake rawa.
"Bazan tilassamaki ki f'adimin gaskiya ba' amma inaso kisan cewa nasan ba gaskiya
kika f'adi ba.
"Gani yadda bakinta ke motsi yasashi cewa lahhhh! Zagina kikeyi ko?
"DA sauri Aisha tace ni wlh ban zagekaba ko sa'ata bana zagi banle kai da
girmanka'ni tun ina yar'karamata ummata ta hanani wasan zagi banle yanzu da nai
girma.
"Good kawai yace' gani yamma yayi yace bari nabarki kitafi g'idan kodan taya immata
aikin abinci.
"Amma kafin nabarki kitafi sae kin f'adimin uguwarku.
"Gani idan ba karyan tasake yimasa ba ba zaibari ta tafi gida ba' matsewa tai tace
gun central mosque g'idan mu na kallon masallacin ne.
"Kwanci tashi babu wiya su Aisha har ta kammala karatunta' yanzu da h'aka gun g'ida
biyun shirye shirye kawai sukeyi an tsaeda rana 23 March sbd murna zahradee rasama
yadda zaiyi yai.
"Alhj Kailani ya gyarawa zahradee g'ida tsaf abin sae son barka komai na g'idan
irin dayane da fyantin g'idan hatta furniture da labulaiyan g'idan iri daya ne.
"Gun kawarta ubaida taji labari result dinsu ya fito yasata cewa itama zataje duba
nata'bayan takare aiki tai wanka ta shirya zuwa school dinsu' Batare da bata lokaci
ba taje ta duba'gani yadda G.P.dinta yai low yasa ranta baci.
"H'aka tafito daga school din tana share kwalla'ji kawai tai ance ke yan'mata yau
Allah yakaminke cikin sauki.
"Gani kwallane cike da idonta yace subbuhana lillahi lfy? Cikin muryan kuka Aisha
tace yanzu sbd Allah duk irin kokarin danai wajan hana idona bcc nai karatu k'uma
bama hakaba saeda nazo karke shine zasumin h'aka?
"Aisha tace tunda nafara karatu bantaba samun carry over ba k'uma G.P. dina 3.1ne
bayan ace yafi h'aka sbd Allah saeda nazo karewa shine zasuce yadawo 2.99 statement
of result dina.
"Wow! yau mean at shis your age kice kin gama diploma? Congrats" gaskiya nasarawa
abbana.
"A lokacin ne Aisha tad'anji dadi a zuciyarta' juyawa tai zata wuce batare da tace
masa komai ba.
"Ji kawai taji yace' Can I have few of your time pls.
"Snn yaci gaba da cewa duk da nasan ba sunan ki ta gaskiya bane amma tunda ke kika
bani bari nakiraki dashi h'aka.
"Yace Amina nagode sosae da wahalar da kika bani' amma abinda nakeso dake shine dan
Allah kidaena karya sbd be kamaceki ba' k'uma nasan ba tarbiyar dasu abbana suka
baki ba kenan.
"Dan Allah kidaena sbd kada ki zubar masu da mutunci' kinsan idan yaro yai abu mara
kyau akance daga g'ida yakoyo'nikuma nayi imani wann ba koyarwan su Abba da umma
bane.
"Jikin Aisha yai sanyi tace to kayi hakuri'in Allah ya yarda bazan karaba.
"Murmushi yai snn yace to yanzu f'adimin inane uguwarku? Doruwa kana shiga uguwar
hannu dama g'ida ta uku nan ne g'idan mu.
"Allah yasa yau d'inma ba wata karyan aka zuba min ba.
"Batare daya yatsaya tambayarta ba' ji kawai tai ya fisgo wayar dake hannunta yasa
number sa anata yai plashing nasa' snn yai seving number sa a nata yasa Nasir Mai
guduma' snn yamika mata wayar h'ade da cewa sae nazo.
"To kawai tace snn tafara tafiya' tana tafe tana juyi tana kallonsa.
"Gani zata f'adi yasashi cewa sarkin gudu yau ba gudun k'uma sae yayge yayge.
"DA yamma bayan 5 PM saega Nasir a kofar gidan su Aisha ta waya yai kiranta' gani
zata fita yasa umma tace Aisha Ina zaki?
"Wlh umma wani mutum ne yake kirana' daga ina kuma yake Aisha?
"Wlh umma nima bansanshi ba' kuma daga ganisa ba yaro bane.
To umma.
"Snn yace da farko dae sunana Nasir guduma Ina zaune a cikin garin argugune nida
iyalina'matana biyu amma ban dade da kara na biyunba idan kin yarda inaso na kara
dake ana uku'yan'mata idan har kika amince kika aureni'ni Nasir nayi maki alkaewari
da tanajin jin dadi da kwanciyar hankali a gidana.
"Kiyi hakuri sbd nasan a ciki zuciyarki zakice nacika dadin baki ko? Ko kuma kice
natara mata bazaki samu kulawar daya dace ba a g'ida na ko?
"Nasir yaci gaba da cewa wlh idan har kika yarda kika aureni wlh zanbaki kulawar da
bazaki samu agun yaro ba' yan'mata kada kiganni h'aka kiyi tunani na girma wlh
girman jikine kawai.
"Kan Aisha na kasa tace to naji amma Dan Allah kabani nan da jibi zanyi shawara.
☘☘
☘
AURE IBADA NE
MMN USWAN
1⃣7⃣
"Aisha na shiga cikin g'ada'umma tace Aisha har kindawo? Eh umma nadawo' umma tace
wayene yazo gunki d'in? Wani mutum ne umma' amma dae lfy ko? "Eh' kawai tace' da
sauri takarisa cikin d'akinsu.
"Itama umma gani yamma yayi idan tatsaya mgn zata iya makara' h'akan yasa taci gaba
da aikin g'abanta bata sake bi takai Aisha ba.
"Aisha na shiga d'akinsu daega kiran Nasir yashigo' koda ta daga wayar gani number
Nasir yasa bata ta meda wayar ta'ije a gefe.
"Duk da h'aka Nasir bedae na kiranba'gani yana niman tona mata asiri yasata sa
wayar a silet yai ringing har yagaji bata daga ba.
"Tana shirin mikewa kenan sbd kiraye kirayen sallar magrib da akeyi sae ga text
message yashigo.
"Allah ya huci ran gimbiyar tawa' da fatan ba nine na bata maki rai bako? To idan
ma nine ga gwiwata bibbiyu a kasa ina niman tuba' a yafemin.
"Duk da ba ganita yake ba'wani irin murmushi ta sakan ma wayar dake rike a
hannunta.
"Snn ta rubuta masa reply da cewa a'a babu wani kawai dan bana kusane yasa.
"Koda tai receiving text d'in tana gama karantawa ta'eje shi gefe.
"DA yamma bayan sallar isha'i Aisha na zaune ita da Abdul kaninta suna hira saega
kiran zahradee yashigo' gani number sane yasa Abdul sauri sa hannu zaidaga wayar.
"DA h'aka zahradee sae da yai 5 miss call amma Aisha bata daga ba.
"Har zahradee zai'ije wayar gani dare yayi banle yaje g'idan su aisha k'uma gashi
bayajin bcc kawai sae ya h'au online d'an rage lokaci' yana h'au Aisha yagani k'uma
da'alama tp takeyi.
"Duk da h'aka besa zahradee yai fushi ba' h'aka yasake tura mata da sallama.
"Zahradee yace my aisha Dan Allah kiyi hakuri na rashin zuwane kwana biyu wlh wasu
aiyukane sukasha kaina shiyasa amma dan Allah kiyi hakuri'sbd nasan kiyi fushi dani
na rashin zuwa kwana biyu ko.
"Ayya my dear' I wish you quick recovery may Allah see you through, on ur healthy.
"Alhamdullh yace but still I'II come'bekamata ace bakida lfy banzo na dubaki ba'
gobe in Allah yasa mukai zanzo.
"Aisha na gani h'akan rufe data tan tai h'ade da kashe wayar gaba daya.
"Koda zahradee yaji shiru bekawo komai a zuciyarsa ba sae tunanin ko caji ne
ya'kare' h'akan yasashi s'auka ya kwanta.
"Da safe misalin goma zahradee yaje g'idan su Aisha har ciki yashiga da sallamarsa'
ummace ta amsa'h'ade da cewa waye? Zahradee yace nine zahradee' umma tace bimillah.
"Snn zahradee ya karisa cikin g'idan' cikin girmamawa ya gaidata h'ade da tambayar
me jibi.
"Umma tace Aisha k'uma? Eh umma' itace tace maka batada lfy?" Shiru zahradee yai
yai yana murmushi.
"Kwadawa Aisha kira tai da cewa fito nan' dama itama a makale take a bayan kofa
tana jin duk abinda sukeyi.
"Umma tace dama bakida lfy ne shine bansani ba? Shiru tai h'ade da daure fuska'
umma tace dakefa nakeyi Aisha.
"Zahradee dake duke yace a'a umma kilan jikin be matsa mata bane shiyasa bata sanar
dakuba' mikewa yai h'ade da cewa umma ni natafi.
To kawai yace.
"Yana gaba Aisha na baya suka fita waje' bayan sun fitane zahradee yace h'aba aisha
meyasa kikeso dauko wasu dabi'u wadda bansanki dasu ba? Aisha tunda nake dake sama
da shekara nawa bansanki da karyaba' amma gashi yanzu kinfara yi.
"Aisha kodae akwai wani abune a zuciyarki? A'a' to f'adimin menene ke damuki? Idan
yaso sae mutafi asibiti.
"A'a".
"A'a"
"A'a"
"To dan Allah idan ma nine kiyi hakuri' kinsan idan aiki yazo g'aban goshi yafi
zafi' k'uma kinsan mundu zata aikata abin alkairi sae ka daure'sbd shedan zaiyi ta
kawo nakasu akai.
"Gani yadda ta daure fuska yasa zahradee cewa h'aba duk cikin fushine h'aka da
daure fuska? Gaskiya nidae a sakarmi fuska ko zanji dadi.
"Mota yakoma yaje ya dauko wata karamar jaka yadawo snn ya mika mata h'ade da cewa
gashi kiyi hakuri babu yawa.
"Snn yasa hannu cikin aljihun rigarsa ya ciro kudi yace gashi wann na katine sbd
nasan yanzu wanda nasa maki yakare ko?
"To tace'snn tace sae anjima' shigewa tai batare da tatsaya sunyi sallama ba.
"Jikin zahradee yai sanyi sosae sbd ziciyarsa tana raya masa abubuwa kala-kala akan
Aisha' can yaji gabansa yai mummunar faduwa.
"Yana isa Alhj Kailani yace son tuntuni nake jiranka k'uma kaje kai zamanka' ido
kawai zahradee ya zuba masa' Alhj yace son lfy k'uwa na ganka h'aka?
"Amma bayan fitarka ne ciwon ya sameka ka ko? Son kodae mutafi asibitine? Murmushin
karfin h'ali zahradee yai h'ade da cewa a'a Abba nasamu sauki ai.
"Zahradee yace Abba bazan iya ba' subhanallah Alhj yace snn yace son muje hospital
kawai.
"A'a" Abba kabari kawai idan muka isa kasuwa zankwanta' maybe idan nasamu hutu
jikin zaisakeni.
"Ameen Abba.
"Aisha na shiga g'ida umma ta kirata zuwa tai inda umma take ta duka har kasa h'ade
da cewa gani umma.
"Umma tace Aisha inaso kisan da cewa idan kinji ana cewa babban mutum ba sae lalla
wanda yakeda kudi ba' ko mai matsayi ko d'an siyasa ba'a'a babban mutum yana nufi
mai mgn daya' nidae bance lalla inaso naji tsakaniki da zahradee ba'amma inaso
kisan cewa in har kika bari wata matsala tafara kunno kai daga gunki ba kekadae
abin zaishafafa harda mu' sbd mafi yawanci kafin afara zaginki mune za'a fara zaki.
"Dan h'aka Aisha duk abinda zakiyi kada kibari mutuncinmu da darajanmu ya zuba.
"Tunda umma tafara mgn babu abinda Aisha keyi sae kuka.
"Umma taci gaba da cewa yanzu sbd Allah Aisha ace bakida lfy shine bazaki iya sanar
manaba sae zahradee? Ba mmki shidinma karya kikai masa' amma k'uma Aisha bansanki
da karyaba'Aisha ina kika koyo dabi'ar da bansanki da'ita? Yanzu sbd Allah h'aka
zakije g'idan miji kina masa karya ko Aisha?
"Da yamma Aisha taje g'idan ubaida kawarta wanda tarigata aure harda yaranta biyu'
bayan sun gaisa ubaida tace amarsu ta ango wlh Aisha ba karami dace kikaiba.
"Ubaida tace Aisha kenan kifi kowa sani irin soyayyar da Bbn su Abba ya nunamin
amma bekai irin naki da zahradee ba' ki dubafa komai yasamu kece.
"Aisha tace wlh ubaida kwata kwata naji banason zahradee ko ganisa ma banasonyi.
"Dariya ubaida tai h'ade da cewa kawata kenan dadina dake akwai son tsokana.
"Ubaida tace Aisha kina h'auka ne? Kodae gamo kikayi?kinsan idan kikaiwa zahradee
h'aka baki masa adalciba ko? Fasawa da kuka Aisha tai tana f'adin wlh ubaida bana
sonsa kwata kwata.
"Ubaida tace h'aba Aisha Allah yakusan rufa maki asiri shine kike niman tonawa
kanki' idan kince baki sonsa ke a ganiki akwai wanda zai'iya biyan zahradee abinda
yai maki? K'uma kinada wani da zaki fitarne?.
"Aisha tace eh.
"Gani babu wasa a idon Aisha yasa ubaida canxawa daga wasan da takeyi nan tafara
tambayar Aisha" itako Aisha babu abinda ta boyewa ubaida.
"A gigice ubaida tace Aisha kanki daya kuwa? Wani lokaci ma ka auri saurayi ya
kakare dashi banle mai mata har biyu kije ana uku.
"To wlh Aisha bari kiji kibar gani duk irin sonda nakewa Bbn su Abba lokacin da
yazomin da mgnr zaikara aure har addu'a nakeyi idan nazo sallah Allah yasa yana
fita mota tai ajallinsa akawomin gawarsa yafimi da nagansa da wata mace' shine
zakije ki h'auko wa kanki dala ba gammu.
"Aisha tace kekika sawa ranki shiyasa nidae babu abinda yadameni dasu tunda Ina
sonsa.
"Da yamma saega Nasir yakirata ta wayarta' lokacin umma na parlour Abba h'aka yasa
Aisha samu hanyar fita.
"Da sallama ta'isa gusa' shima yana ganita da fara'arsa ya tareta cikin girmamawa
ta gaidashi' shima ya amsa.
"Bayan sun gama gaisawane yace Aisha nazo jin sakamako nane'ina fatan Allah ya
amsami addu'ata.
"To yanzu yaushe zanzo naga Abba? Idan gaskiya a shirye nake.
"Batare daya tankataba hannu yasa cikin aljihu ya dauko bandir d'in five five
hundred naira note yamika mata.
"Aisha na shiga daga lungu tsayawa tai ta boye boye kudin snn ta karisa daga
ciki'kai tsaye d'akinsu ta shiga da sauri sbd umma batasan da fitataba dama.
"Da dare zahradee yaso zuwa gun Aisha amma yanayin yadda yakeji ya hanasa zuwa'sbd
ji yake kamar kirjinsa zai b'ude sbd azaba.
"D'akinsu ya shiga ya kwanta snn ya dauko wayarsa dama number Aisha yana dialled
call ne kawai d'an nawa yai' a lokacin na kwance tana f'aman tunani ta'ina zata
fara? Kawai taji wayarta yana ringing.
"Koda ta duba taga number zahradee ne tsaki kawai tai h'ade da juyawa wayar baya.
"Zahradee yai kira yakai sau'biyu amma Aisha bata daga ba.
"Gani bata daga ba yasa ransa sake baci' zubawa wayar ido kawai yai yana kallonsa'
can wata zuciya yace me zaihana karubuta mata text message ka tambayeta ko akwai
wani laifin da kai mata k'uma tanajin kunyarka bazata iya f'adi maka ba.
"Aisha najin shigowa text da sauri tadaga wayar' tana dagawa taga suna zahradee
budewa tai ta karanta bayan ta kare tsaki tasakeyi snn tai hurgi da wayar.
"Sake rubuta mata yai yace Aisha I'm waiting for your reply.
"Koda tasake karantawa kamar jiya'dan batada niyar meda masa da reply d'in' kawai
bude data tai taci gaba da chat d'inta.
"Shima da yaga tunani yana nima yimasa yawa hawa online yai' nan suka h'adu da
Aisha.
"To menene?.
"Kawai dae.
"Babu wani uziri da zanmaki Aisha wlh akwai abinda kike kunlawa Aisha.
"Iya kacin amsar da Aisha ta turawa zahradee kenan ta sauka' tana kashe data Nasir
yana kira.
"Sbd bugun da zcyr zahradee yakeyi mikewa yai yashiga toilet yai alwala yazo yafara
nafila yanakai kukasan gun ubangiji.
📖🖊
☘☘
☘
AURE IBADA NE
MMN USWAN
Zanyi amfani wann damar wajan mika godiya ta ga masu backing din na nagode sosae
Allah yabar kauna da zuminci. Kada kudamu ba komai bane gazawane kesa ka ka dauki
fasaha wani ka juya' idan har kasan kai perfect basai kayi amfani da hikimar wani.
Dan haka ina rokon dan Allah duk meyi yabari pls👏
1⃣8⃣
"Bayan zahradee ya'idar da sallah yai tahhiya h'ade da sallama' snn ya dauko
carbonsa yai subhanallalahi wabihamdihi, adadi khalkihi, wa rida nafsihi, wa
maidada kalimatihi, wa zinati arshihi, guda 100.
"Snn yai Subhanallai, walhahamdul lilla Allahu Akbar. sai salatin Annabi manzon
(S.A.W.) guda 100. Snn ya karanta fatiha, Ayatul kursiyu, Amanar rasulu,
Lakadja'akum. Snn ya daga hannayensa sama yana mai kaskantar da kansa da k'uma
tawali'u ga Ubangijin rahma maijin kan bayijsa.
"Yace Ya Allah ina mai tawassali da salatin manzon ka fiyayyen halitta Annabin
rahma sallallahu alaihi wa sallam, tsira da aminci sukara tabbaba ga shugabanmu
Annaba Muhammad (S.A.W.) da k'uma kyawawan sunayenka guda cassa'in da tara".
H'aka zahradee yaita jero su tun daga Allahu har Assaburu. Snn yace " Ya Allah
ubangijin sammai bakwai, ubangijin kowa da komai mamallaki mulki ga wanda yaso, kai
ne kashen annabawa wanda bawani bayanka.
"Allah kai ka halitceni ka halitfi Aisha, k'uma kai ka jarabceni da sonta ya Allah,
Allah kafini sani abinda yake cikin zuciyarta Allah idan wani abu take shirin
kunlawa a kaina ya Allah kada kabari ta cutar dani Allah,
"Idan Aisha alkairine a gareni Allah ka mallakamin ita a matsayin matata, idan
k'uma ba alkairi bace Allah kaimin zabi mafi alkari.
"Ya Allah Kaine masani sirin dake boye' bansan abinda Aisha take nufi dani na'
Allah kafi kowa sani yadda nakeji da Aisha a zcyta Allah, idan Aisha ba rabona bace
Allah kada kabari sonta ya halakar dani har yakai ga sabamaka, Allah ka sanyamin
sanyi a zcyta kamar yadda kasanyawa Annabi Ibrahim sanyi a lokacin da yake cikin
wuta.
"Allah kai nabarwa zabi kaimin zabi mafi alkairi a tsakanina da Aisha.
"Bayan ya shafane ya dauki alkur'ani mai girma' ya b'ude Suratul Yasin ya karanta
snn ya b'ude Suratul Rayman, da Waki'a snn ya rufe da Suratul Mulki.
"Snn ya bude Suratul Ali- imran (Sura 3 Aya ta 59) INNA MATHALA "ISAA "INDALLAAAHI
KA MATHALI ADAM (A') KHALAQAHU MIN TURAABIN THUMMA QAALA LAHU KUN FA YAKUUN(U).
"Lalle ne misalin Isa a wurin Allah kamar misalin Adam ne, (Allah) ya halitta shi
daga turbaya sa'annan kuma yace masa"Kasance" Sai ya kasance.
"Yana da'kyau kowani musulmi yazama yasan wayanga SURORIN' badan komai ba kodan
biyan bukatarka a gun ubangijinka.
"Yana shafewa wani irin sanyi yaji a zcyrsa' amm duk da h'aka bedae na ambato Allah
a bakin sa ba' haka yaita tasbihi da f'adin Alhadumllah har 100' snn ya shafa
yasamu gun ya kwanta.
"Tun daga lokacin zahradee yaji sauki a zcyrsa' duk da saukin da yaji a zcyrsa amma
da zaran zai kira Aisha sae yaji abin yadawo masa sabo a zcyrsa.
"Duk kiran da zahradee zaiwa Aisha tana gani amma bazata daga ba har ya tsinke sai
dae idan yagaji da kira dan kansa ya hakuri' h'aka k'uma koda sun h'adu a whApp
zaiyi mgn har yagaji tana gani amma bazata tanka masa ba.
"Shima tunda yaga walakancin yana niman yai yawa yasashi hakura da kiranta'kodan
bacin ran da yake kamashi idan yakirata shiyasa ya hakura.
"Duk da halin da yake ciki h'aka ya boye besanarwa iyayensa ba' yabarwa zcyrsa
shikadae' gani baya zuwa yasa Aisha tai amfani da wann damar tabawa Nasir damar
zuwa' daedae lokacin da zahradee yake zuwa ta medawa Nasir lokacin.
"H'akan yasa iyayenta basu luraba' mafi yawanci lokuta umma ce take tambayar
zahradee'sae Aisha tace aikine yai masa yawa shiyasa becika zuwa ba.
"Umma tace dama hakane Ai idan aski yazo baki goshi yafi zafi' mudae fatanmu Allah
ya tabbabar mana da alkairi yasa ayi a sa'a. Nidae a matsayina na mahaifiyarki
Aisha bazan gaji da yimaki nasiha ba' Dan Allah Aisha kiwa mijinki biyayya kibar
gani yana mutuwa maki babu yadda Allah baya juya al'amarinsa' biyayya da kwantar
dakae nasa mijinki ya kara sonki fiye da yadda kike tsammani.
"Hakan zaisa mijinki yaji ya kara sonki SBD kina wa iyayensa biyayya.
"Aisha kizamo mace ta gari mai koyi da shugsban matan aljanna' Aisha inaso a
lokacin da aka kaiki dakin ki' inaso ki natsu da'kyau ki lura da abinda mijinki
yakeso kuma ki lura da abinda mijinki bayaso' kirinka kwantar masa da hankali a
lkcn da yake cikin damuwa' hakan yakesa kiji ance mace ta mallake mijinta' wlh
aisha babu boka babu Malam ladabi da biyayya ma kawai sun isheki Aisha' kinjiko.
"Yau sauran seven week biki duk g'ida biyu shirye shirye sukeyi' da safe kafin su
Alhj da zahradee sufita kasuwa Hjy mmn zahradee tabi Alhj har d'akinsa lkcn yafito
wanka yana yana Shafa mai' b'akin g'ado ta zauna' cikin raha Alhj yace gimbiyata
yaya akaine?
"Murmushi hjy tai alamar nuna jin dadin mgnr da yai mata' snn tace dama mgnr kai
kaya g'idan su iyayen yarinyar gane' shine nace bari nazo na tambayeka SBD naga
mako daya ne yarage.
"Murmushi Alhj yai h'ade da cewa h'aka ne' amma kiramin son tuku.
"Babu musu tamike zuwa part d'in zahradee taje ta sanar dashi abbansa na kiransa.
"Batare da bata lkc ba ya biyota sukaje tare' da sallama suka shiga d'akin' bakin
gado ta zauna kusa da maigidanta'shikuma zahradee dukawa yayi a gefe yace Abba
gani.
"Alhj yace dama mgnr kai kayane g'idan su Aisha' kamar yau she kake gani yafi
dacewa akai kaya?.
"Nan Hjy ta h'au f'ada inda take shiga banan take fita ba' h'aba Alhj ni da kae
be'isa muyi shawara ba sae da zahradee?
"Zahradee yace Abba abar mgnr kai kayan nan tuku' a gigice Hjy tace mekace
zahradee?
"Alhj yace son kasan abinda kake f'adi kuwa? Murmushi karfin hali yai amma duk
wanda yasan me ake kira damuwa fuskan zahradee ya baiyana.
"Karewa zahradee kallo Alhj yai snn yasa hannu ya dagosa ya zuba masa ido cikin ido
ya kare masa kallo snn yace son any prbms?.
"Kai kawai yakada sbd a yadda yakeji a zcyrsa bazai iya masu bayani ba' gani ransa
yafara baci da sauri yafita yabar d'akin.
"Da sauri Alhj yasa jallabiyarsa yafita zuwa part d'in su zahradee.
"Koda yashiga gani zahradee yai zaune a bakin gado ya zabga uban tagumi hannu
bibbiyu' dukaww Alhj yai a g'aban zahradee h'ade da dafe kafadar sa yace son wani
abune yake faruwa wanda ka kasa sanar dani?
"Lock son inaso kasan da cewa ni fa mahaifinka ne' wanda a duniya bakada kamarsa'
idan har kasan nine na haifeka inaso jin abinda yake faruwa.
"Zahradee naji h'aka fashewa da kuka yai' hade da kifewa a gado yana f'adin Allah
Abba kafita kawai Abba....
"Gani irin kukan da yakeyi har jikinsa na rawa yasa Abba dagashi ya rungume yana
f'adin is okay son.
" mgn Abba yai ta bashi har sae da ya numfasa yaga ya dae na kuka snn Abba yafita a
dakin.
"Yana fita sukai karo da Hjy har zata shiga dakin Abba yace kada ta shiga ta rabu
dashi.
"Dayake shima yashirya zuwa kasuwa inda yake harkokin kasiwancinsa yasashi fitowa
tare da d'an aiken.
"Gani motar Abba ne yasashi karisawa da sauri yaje inda Abba yai parking har kasa
ya duka ya gaidashi' bayan sun gama gaisawa ne Abba yace nasan zakayi mmkin ganina
a kofar g'idan ku' k'uma da safiya h'aka ko.
"Murmushi Ruslayni yai h'ade da cewa wlh kuwa Abba' amma Allah yasa dae lfy.
"A'a".
"Akan mgn aurensa ne ko kasan abinda ke faruwa a tsakanisa da yarinyar da yake so?
"A'a" abba ni tun farkon zuwwnsa g'idan su Aisha yadda suke masa yasa naga kamar
abin da rainin hankli shiya na dae na binsa.
"Himm wlh nidae dama tun farko wlh Allah Abba Aisha kwata-kwata bata min ba'SBD
daga gani idonta batada da mutunci' amma yanzu ina yake?.
"Yana g'ida".
"Tun daga lkcn Aisha tahana Alhj Nasir zuwa kofar g'idan su' Alhj Nasir babu
yadda beyiba akan Aisha ta sanar dashi dalilin h'aka amma taki' cewa tai yai hkr
tanaso koda zaizo yazama mgnr aure ne yakawosa amma yanzu idan yazo zai'iya bata
mata shiri.
"Shima dayake akwai abinda yake shiryawa zcyrsa yasa hakan be damesa ba.
"Washe gani da yadda abba yatara duk yan'g'idan snn yasa aka kira zahradee dake
kwace a daki yazo parlour' abba yace son gani da yan'uwanka' idan ni bazaka iya
f'adimi ba to ga yayyinka sae kasanar dasu abinda ke faruwa.
"Gun yayyin hada ido suka duk sunkasa mgn SBD mmki.
"Shamsudee da Nurudee mikewa sukai suka bishi daki' koda suka shiga babu irin
tambayar da basu masa ba amma zahradee yace shidae fasawa ne kawai yai.
"Gani sauran kwana hudu biki babu wani abuda yashigo daga g'idan su zahradee'
yasa umma tasami Alhj Muhammad da mgnr' shima yace abinda yana damusa amma idan
yakira beyi laifiba?
"Umma tace laifi me? Kaidae kira muji abinda yake ciki.
"Wayarsa ya daga ya kira Alhj Kailani bayan su gaisa ne Alhj yace dama bugowa nai
na tambaya sbd saura kwana hudu baku zoba baku turo wani daga bangarenku yazoba
banle muji ina muka tsaya.
"Alhj yace eh hakan da kai yayi ko dama baka kiraba ni da kaina zanzo nasar dakai
cewa mgnr aure dae babu idan yarodae yace yafasa.
"Salati Alhj Muhammad yasa' cikin gigita umma tace lfy? Alhj yace mgnr aurene babu
sunce su fasa.
"Fashewa da kuka umma tai hade da salati tana fadin yanzu SBD Allah irin cin
mutunci da zasu mana kenan.
"Jin kukan umma ne yasa Aisha fitowa a guje daga dakinsu tana fadin umma lfy.
"Cikin kuka umma tace idan su zahradee ne wai sun fasa auren.
"Wani irin doguwar tsaki Aisha tai hade da cewa dan suce su fasa sae me sae kace
shikadae ne autan maza'ni wlh na dauka ma mutuwa ai.
"Haba Aisha kinsan abinda kike fadi kuwa? Yaya kike mgn kamar wanda batasan ciwon
kantaba.
"A lokacin ne Aisha tai dan guntun kwalla tana fadi to umma ya kikeso nace umma.
"Abba yace nima kaina tunani da yakeyi kenan' wlh hafsatu inda inada wani da
zanbashi Aisha kodan na tura masu bakin cikin da suka cusami da jibi zan daurawa
Aisha aure.
"Umma tace gaskiya kam' gashi babu wani dake zuwa gun ta banle ace yafito' to koda
ma yafito ba lalla bane ya'amince a kwanaki hudu ga da suka rage.
"Aisha naji haka tace idan haka ne Abba ka kwatar da hnklinka insha Allahu bazakaji
kunyaba duniya da lahira' idan har ka'amince akwai wani dake zuwa guna zan gwada
nagani kodan naga na share maku hawaye.
"Abba yace a'a aisha bazanso na takura makiba dan wata biyan bukatarmu' tunda abu
yazama haka nabarwa Allah komai Allah yabaki wanda yafishi.
"Aisha dake duke tace abba kada kadamu zan gwada nagani.
"Abba yace a'a aisha bazanso kiyi auren kiyayyaba nafiso ki auri wanda kikeso.
"Mikewa tai tabar dakin' tana komawa dakinsu ta kira alhj nasir ta sanar dashi gobe
yashigo gida.
"Washe gari yazo gidan su Aisha' bayan sun gaisa da Bbn aisha ya gabatar da kansa
kuma yace shi ko yaune idan sun shirya shima a shirye yake.
"Jin hakan abba yai murna sosae hakan yasa sukabar shi a ranar da akasa ita da
zahradee.
"Zahradee wasa wasa ko fita baya iya yi' anyi anyi akaisa asibiti amma yaki.
"Ranar asabar aka daura auren aisha da nasir' zahradee najin labari fashewa da kuka
yai' hade da yanke jiki yafadi sumanme.
"Ana daura aure da safe da yake yan'uwan nasir sunzo' anayi azahar aka basu amarya
sbd gari ba daya ba' kuma akwai tazara a tsakaninsu.
"Gani zatabar gida da yan'uwa da iyaye yasa Aisha kuka har ana riketa.
"Kwata kwata mutu 3 kawai Abba yabari suka bita SBD nisan guri.
📖🖊
☘☘
☘
AURE IBADA NE
FASAHA ONLINE WRITES F.O.W.☘.
MMN USWAN
1⃣9⃣
"Rushing d'insa zuwa hospital' Abba dake rungume dashi a mota in ba addu'a babu
abinda yakeyi' idan yai wann baya karisaea yake sakewa ya kamo wani' Shamsudee
shike driving gudu yake kamar zaitashi sama.
"Da h'aka har suka isa hospital ko parking kirki basuyi ba Abba ya b'ude mota h'ade
da fitowa da zahradee emergency room aka kaisa doctors dasukan duty to sukai can a
kansa' kowa na nasa bakin kokarin'abba da Shamsudee da suke waje sae faman leke
sukeyi.
" Da taimakon Allah yasa zahradee ya farfado' but still sama sama yake numfashi
gani yabude ido yasa doctors d'in juna masa drip gani ya koma wani bcc yasasu fita
daga d'akin' suna fita Abba da Shamsudee sukasa kai zasu shiga d'akin' da sauri
doctors d'in suka dakatar dasu' h'ade da cewa dan Allah yana cikin critical
condition dan h'aka yana bukatar hutu.
"Ido cikin ido suke kallon juna snn Abba ya kamo hannu Shamsudee suka zauna kan
kujeran dake gefe d'akin' basu dade da zama ba saega su Hjy da Nurudee sun shigo
hospital d'in ganisu da tai zaune a gefen d'akin yasata tambaya lfy?.
" shiru Abba yai mgn ta gagaresa' Shasedee yai masu bayani abinda ake ciki' salati
Hjy tasa da salallami.
"Zahradee be falkaba sae gam da magrib snn ya falka Abba kawai yake ambato a
bakinsa' da sauri Abba ya mike shida Shamsudee suka shiga d'akin' suma su Hjy suka
bisu ciki gani hawayen dake gangaro masa ta gefen ido yasa Abba matsawa gun gadon
tissue ya diba yana goge masa haeayen.
"Abba yace son kabar mgnr Aisha d'in nan kaji da kanka son.
" wani muguwar tsaki Hjy tai h'ade da cewa Aisha me? Aishan banza.
"Shamsudee dake gefe yace to kai zahradee idan banda abinka wayasan abinda ya h'ada
ku? Banle har a tayaka.
" zahradee yaci gaba da cewa Abba bansan abinda naiwa Aisha ba Abba Aisha ta gujeni
Aisha ta daena sona Abba' dan Allah Abba kaje ka dawomin da Aisha wlh Abba inason
Aisha Dan Allah Abba.
"Abba dake tsaya kusa dashi tsayawa yai shiru yana kallon zahradee dake kwance'
gani shiru da yai yasa zahradee yunkurin mikeww zai tashi' da sari su Shamsudee
suka rikeshi suna kokarin medashi ya kwanta' zahradee yace a'a ku barni kawai ni
masamu sauki.
"Gani zasu gwada masa karfi yasashi rike Abba' a lokcin ne Abba ya dawo daga
tunanin da yake' hannu kawai ya daga masu alama su bari.
"Abba da kansa ya jinginar da zahradee a jikin gado' snn shima ya h'au gefen gado
ya zauna' cikin kuka zahradee ya kwashe duk abinda Aisha tai masa ya sanarwa
iyayensa' yanayi yana kuka' har ya kare' yana karewa yasake fasawa da wani kukan
h'ade da rungume Abba sa.
" Hjy dake gefe a take tace kan'buhun uba! Ni zata kawo rainin hankali to wlh bata
isaba' ni da tuntuni ma ka sanar dani wlh har gida zanje naci ubanta' wai tsayama
tukun waye ubanta a garin nan? Da zcy ya dibeta fisgo hannu Nurudee tai dake tsaye
kusa da'ita h'ade da cewa kai zomuje har gidan naci ubansu marasa mutunci.
"Abba yace in har kikabar nan ba gida kika jeba to bada izinina ba.
" Hjy laila macece me zafi sosae amma kuma me biyayya bata tsallake mgnr mijinta'
h'akan yasa ta dawo tasamu gu ta zauna duk da h'aka inda take shiga ba nan take
fita ba.
"Alhj yace kiyi hakuri h'aka nafiso naje da kaina' sbd idan har nabari kikaje nasan
komai zaki iya aikata masu" kuma banaso ki aikata abinda zamu dawo muna danasani
SBD bamusan abinda gaba zaiyi ba.
" zahradee dake manne jikin Abba cire drip d'in yai h'ade da cewa Abba muje gida ni
na warke.
" suna cikin h'aka doctor ya shiga koda yasake dubashi yace yasamu sauki dama
damuwace tai masa yawa shiyasa amma Dan Allah arinka kulawa dashi da kuma gujewa
abinda zaisa yasake shiga irin wani yanayi.
" daga nan aka rubuta masu magunguna h'ade da sallama' suka koma gida.
"Tunda suka dawo guidance Hjy mmnsa da yayyinsa kae har ma da Abba suke bawa
zahradee kyakykyawar kulawa h'ade da kwatar masa da hankali dan gani yadawo normal
kamar da' kusan kullum sae Abba yai masa addu'a a ruwa yabashi yasha sbd ko Allah
zaisa a cire mgnr Aisha a ransa.
" d'an koda suka dawo g'ida kullum mgnr kenan Aisha'aisha ta tafi ta barni Abba da
Hjy suyi fada har sugaji' amma zahradee bedaena ambaton su Aisha ba' idan ka gansa
kamar mahaukaci sbd yadda ya koma' shiyasa har bada kudi Abba yai arinka yimasa
addu'a ana bashi yana sha' shima kuma yana yimasa da kansa.
"Cikin hukucin Ubangiji komai yafara daedae ta har fita kasuwa yakeyi shida Abba'
amma ko da wasa bayaso a kawo masa mgnr budurwa' h'aka yaci gaba da rike kansa'
amma idan har ya dauki wayarsa yafara duba pict d'in sae kawai kaji yana nisawa' da
Abba yaga h'aka canza masa wayar yai wanca k'uma ya goge komai dake cikinta snn ya
kai d'akin sa ya boye.
" tunda daga lkcn zahradee ya dawo normal life kamar kowa' duk wanda yasan zahradee
k'uma yasan bayason mgnr budurwa bayayi masa' shima yaci gaba da harkikin
kasuwancinsa gani suna samun Improvement yasa Abba ya sakan masa komai Dan yanzu
kusan duk dukiyar Abba a hannu zahradee yake sbd zahradee irin mutaninan ne wanda
duk abinda zasu taba sae yayi albarka' shiyasa Abba yake matukar son zahradee akan
sauran yaransa.
☘☘☘ ☘☘☘
CI GABAN LABARI
Abdul be'isa garin binni kebbi ba sae gam da magrib ana saukeshi a tasha yai amfani
da address d'in da umma tabashi dashi ya'isa har g'idan su Fatima a bakin gate ya
tsaya sae da yasake tambayan gateman snn yace dan Allah shi kani matar maigidan ne
Aisha ko zai taimaka masa ya sanar da'ita?
"Gateman yace ba matsala ga gu ya zauna ya jirashi yaje ya sanar dasu snn yashiga
daga ciki' wani d'an karami bechi dake gefe ya nuna masa ya zauna' snn shikuma ya
shiga daga cikin g'idan lkcn Fatima na zaune a parlour ita da yara gateman yai
sallama Fatima tai masa izini daya shigo.
"Yana shigowa bayan ya gaisheta snn yace dama wani bakon saurayine yazo yace wai
shi kani madam ne daga garinsu yake sunasa Abdul shine nace ya tsaya na sanar maki
snn.
" Fatima tace okay bari a kirata tuku' juyawa tai gun Khadijat dake zaune kusa
da'ita tace jeki ki kira antynku.
"Khadijat tace to' mikewa tai taje da sallama tashiga d'akin lkcn Aisha na zaune
bakin gado ta zabga uban tagumi' gani Khadijat ta shigone yasata dagowa da sauri
tace Khadijat ya akai ne?
" mikewa tai suka fita tare' suna tafita parlour Aisha tace Anty gani' Fatima tace
gateman yashigo yake sanar dani kinyi bako' Aisha tace bako k'uma Anty toni wama
nasani a garin nan da zaizo guna.
"Murmushi kawai Fatima tai sbd yadda Aisha take mgn' snn tacewa Aisha jeki kiga ko
waye.
" komawa tai ta dauko hijab tasa snn tafito h'ade da kiran Khadijat ta rakata'
Aisha na fita gani bataga kowa kusa a gun ba tajuya zasu koma ciki da sauri gateman
yace Hjy ga bakon nan snn Aisha ta tsaya fita yai yakira Abdul suka shigo tare'
Aisha na ganisa a guje taje ta rungumesa h'ade da fasawa da kuka tana kiran Abdul
dama Ashe zansake ganika?.
"Abdul yai matukar mmkin gani Aisha sbd gaba daya ta lalace ta fita a haiyacinta
kamar ba Aisha daya sani ba' dan ma jinisane inda badan jini ba da ba lalla bane ya
shedata.
"Shirun da Fatima taji yasata lekawa gani Aisha na rungume da Abdul yasata fita
taje gunsa kallo daya taiwa Abdul taga kamanni Aisha a fuskansa' tace a'a Abdul yau
bakone h'aka mukai to kukariso ciki mana.
" snn suka karisa ciki' tana gaba suna baya suka shiga a parlour suka zauna Fatima
ta kira Khadija sukaje kitchen ruwa da juice tabawa Khadijat tace takaiwa su Abdul
parlour' Khadijat na gaba Fatima na baya suka koma parlour a gaban Abdul ta'eje try
d'in' bayan ya sha ruwan ne suka gaisa h'ade da tambayarsa su ummansu.
"Mikewa tai da Khadijat snn ta dauki Jabeer dake bcc suka basu gun' bayan tashiga
dakine yasake aikan Khadijat ta kira Aisha' tare suka tafi da Aisha kitchen Fatima
taje ta d'au abincnsu na dare wanda zasuci da yara ta raba biyu tace Aisha ta dauka
h'ade da bata hakuri sbd abinci babu yawa k'uma abincin gida kadan yarage banle ace
za'a sake dafa wani.
" kai tsaye d'akinta takai masa abincin snn ta d'ibi nata da zataci na dare ta kara
masa a nasa snn takoma parlour ta kirashi daki yazo yaci abinci.
"Zama yai dirshan akan carpet yanaci suna hira yana bata lbrin su Abba da umma'
suna cikin hira ta dauko nata zataci gani abincn kadin ne yasa Abdul cewa Anty kije
ki kara mana amma wann abinci kamar zakibawa yaro.
" ragowar abincin da Fatima da eje tabawa yara sukaci ita k'uma tasha ruwan Lipton'
lkcn kwanciya da yayi extra d'akin da babu kowa Fatima tace Aisha ta bude wa Abdul
ya meant a a ciki.
📖🖊
☘☘
☘
AURE IBADA NE
2⃣0⃣
"Da safe cikin abinda Fatima ta h'ada wa yara na breakfast ta d'ibawa Abdul tea ne
da arish ko madaran kirki babu a ciki' da Aisha tashigo gaidata ne tace taje
kitchen ta dauki abin breakfast takaiwa Abdul, Aisha tace to ngd Anty.
" har tajuya sai Fatima tace amma ke hkr zakiyi sbd bekai damu ba' koni bansamu
wanda wajan nawa ne nabawa Abdul tunda shi bakone be kamata a barsa da yunwa ba.
" kai tsaye d'akin ta takai abincin ta'ije duk da yau ta tashi da yunwa sbd ragowar
abincin tane wanda zataci da dare ta karawa Abdul yaci ita k'uma ta hkr, shiyasa ta
tashi da yunwa amma yaya zatayi dole yanzu d'inma ta hakura tunda bashida inda
zaije yaci inba nan ba.
"table d'in dake gefen gadonta tadora akai ta eje masa' Abdul be tashi ba sai
around nine snn ya tashi bcc yana fitowa daga daki parlour yazo ya zauna snn ya
kira Aisha ta waya' Aisha na fitowa tace yazo suje d'akin ta.
" mikewa yai suka shige bayan su gaisa ne Aisha ta d'au abin breakfast ta mika
masa' Abdul yaci suna hira' duk hiran da sukeyi ba shigar Aisha yake yiba kawai
amsashi takeyi amma bekai ciki ba' idonta su cika da kwallo k'adan yarage su xubo
da sauri tasa hannu ta goge.
"Da Abdul ya lura da h'aka yace Aisha lfy? murmushin yake tai masa wanda bekai zuci
ba' h'ade da cewa babu komai tun dare ne wani abu ya f'ada min a ido shiyasa kaga
duk idanu suyi ja.
" Abdul yace sorry' idan kinga zai dameki ki sanarwa maigidanki ya kaiki hospital
sbd ba'a wasa da ido fa.
" Snn Abdul wayya ni tunda nazo banga maigidan nakuba kodai baya gari ne? Aisha
tace yana nan wasu aiyukane sukasha kansa shiyasa baya samu isaishen lokcin da har
zaka gansa.
"na'am.
"nidae tun jiya da nazo wani iri na ganki kamar mara lfy kodae tun cuwon da umma
tace kinji shine har yanzu baki dawoba.
" Eh"kawai tace.
" Eh"
"amma gaskiya yakamata ace kin canza' dubi yadda kika koma kashi kashi fa' kamar
wanda batacin abinda' Aisha kodae kina zama da yunwane? ko k'uma bakijin dadin
zaman g'idan ne?.
"lalla Aisha Akwai matsala dama shine dalilin zuwana kenan sbd su umma koda su kira
number baya shiga h'aka ma na maigidanki k'uma ga munanar mafarkai da umma keyi a
kanki.
"gani kukan da takeyi yasashi kasa cin abincin dake gaban sa' jikinsa yai sanyi
sosae.
" mikewa yai ya fita waje can gefe ya samu ya kira umma bayan sun gaisa h'ade da
tambayar ya yasami aishan' Abdul yace gskya umma akwai matsala sbd ni kaina banji
dadin ganita da nai ba.
"nan yazare komai ya sanarwa umma'umma harda kukanta take cewa idan mijin aishan
yadawo yace tanaso mgn dashi.
"bayan fitar Abdul ne Aisha ta d'au abincin daya barshi yafita taci' dama kukanta
da biyu sbd yunwar daya addabeta.
" itako Fatima ruwan Lipton tasha' gani eleven yayi yasata shiga kitchen taduba
taga abinda yarage masu' shinkafa ya kare h'aka semovitar sae kuskus da taliya
wanda basufi three three bag ba' tsayawa tai tai shiru tana tunanin ta'ina zata
fara? ita k'uma a yadda takeji a yanzu a zcyrta bazata iya siyo kayan abinc ta
ciyar da wata ba' sbd ma inda zata duba irin abinda Nasir keyi mata wlh koda ruwan
g'idan bazata bari wata tasha ba.
"amma abu daya take dubawa sbd itama ta haihu k'uma bazataso yau ace yar'ta tai
aure ta f'ada irin wnn yanayin ba' shine kawai dalilin dayasa duk yaran da Nasir
zai aure bayan ya gama ci moriyarsu snn k'uma ya koresu suke bata tausayi.
" Amma suna Allah ya kara masu da kwadayinsu daga gani mutum bakasan daga inda
yakeba kabashi aure' Ai ga irinta nan.
"wani d'an karamin tsaki tai h'ade da kuna gas tasa sanwar taliya jallop gaba daya
dafa harda na dare tana gamawa tasawa Aisha da Abdul a kula daya sauran k'uma
tazuba a kula ita da yara.
" koda ta kira Aisha tazo ta dauka da aishi tazo Fatima tace gashi keda Abdul k'uma
harda na dare nayi d'an g'idan babu wani abu da yai saura komai ya kare.
" itama Fatima d'akin' ta tashaga wayarta ta dauko bugu daya taiwa number Nasir
yashiga sbd ita kadae ce takeda wann number' daga ita sae shi kawai suke amfani
dashi' ko Aisha batasan yanada wann number ba.
"Nasir yana gani kiran Fatima da sauri ya daga h'ade da cewa hello gimbiyata'
Fatima najin h'aka sae tai marerece tace batada lfy tun ranar daya fita dake fama
da ciwo.
"Da sauri Nasir yace kifito kice drive yakawoki hospital d'in doctor kamal nima
ganinan tafe.
"yana kashe wayar toilet tashiga ta watsa ruwa snn tafito riga kawai tasa batare
da kwalliya ba ta d'au key d'in motarta ko sallamar Aisha batai ba tafita.
"dama kwance yake a hotal d'in daya kama yake hutawarsa mikewa yai ya d'au key
yafita' koda Fatima ta'isa hospital d'in can gefe tai parking motar ta inda ba
lallane ya ganta ba' tana gani shigowarsa tai saurin fita daga motar taje jikin
wata itaciya ta rabe.
" Nasir yana parking har ya bude mota zai fita da sauri tashige juyawar da zaiyi
ita yagani yace Fatima yaya jiki dae' wani Orin mugun kallo tai masa snn tace
lfyta klau.
"dawowa cikin motar yai Fatima taci gaba da cewa h'aba Nasir waikai meyasa bakada
imanine da tsoron Allah tun yaushe nace maka abincin mu yakare amma baka tankaniba'
to wlh yau ko sanwa bamu dora ba' h'aka yara suka tafi schl.
"wlh Fatima idan Aisha tana g'idan nan bazan sisina na siye abinci ba' kinfi kowa
sani ina nimana sbd iyayena nan da kuma yarana sae kuma ke...
'" haba Nasir wani irin mgn kakeyine h'aka sbd Allah' to wlh bazan yarda ba' idan
har baka siyo mana abinci ba saena buga g'ida na f'adi duk irin abinda kakeyi anan'
k'uma wlh har abbana saena f'adi mawa na gwammaci idan auren zai mutu nema ya
mutu..
"kina mgnr banzargi ne idan akwai uban da ya'isa ya kashemin aurena dake inaso na
gansa'ke bakisan aurena dake mutu karaba bane.
" cikin masifa Fatima tace toni wlh bazan zauna ba sae dae ko nakoma g'ida.
"Ni dae abu daya nasani kudina nasa na auro yarinyarga a lkcn da nake sonta yanzu
k'uma nace banayi dolene?.
"cikin fushi tace kai wlh baka isa ba' k'uma wlh kai da auren saedae idan anayi a
lahira' amma a duniya kagama kenan.
" dariya yai h'ade da cewa wlh shiyasa nake kara sonki Fatima ta.
"Amma yanzu abinda za'ayi ga wasu kudi sae dae babu yawa Dan basufi ten thousand ba
kisiyewa yarana sweet sbd nasan dae wanda na siyo yakare' amma idan kinaso nasiyo
abinci a g'idan nan to ki tabbata Aisha tabar g'idan.
" dole yasa Fatima amsar kudin d'an batada yadda zatayi.
"Washe gari Abdul na idar da sallar asuba ya d'au jakarsa zuwa bauchi' Aisha tai
kuka kamar me' d'an a zcyrta ji take kamar tabisa....
📖🖊
☘☘
☘
AURE IBADA NE
MMN USWAN
ALHAMDULLILAH
FANS INA MIKA GODIYATA GAREMU A GSKYA INAJIN DADIN CONMM D'INKU D'AN SHIKE KARAMI
KARFIN GWINWA WAJAN TP. NAGODE NAGODE SOSAE FANS ALLAH YABAR ZUMUCI.
BABY ZULAIHAT
BEST FRIEND GRP
AISHA MAGAJI KD
LONG LIVE HOME OF NVL
JIJJINAR BANGIRMA GAREKI MMN MEEMA MARUBUCIR RAIHANA AND YARAN MIJINA NAGODE ALLAH
YABAR ZUMUCI.
DUK INA MIKA GODIYATA A GAREKU, CMM DINKU BA KARAMIN KARAMI KARFIN GWIWA YAKEYI BA
TNX SO MUCH ALLAH YABAR KAUNA DA ZUMUCI.
READERS GA QUESTION PLS MISALI ACE KECE KISHIYA TA D'AU TAKARDAN SAKI TA BAKI, BAFA
MIJIN DA KIKE ZAMANSABA KISHIYA DAN ALLAH YAYA ZAJI???
2⃣1⃣
"Abdul be'isa ba sai bayan sallar magrib snn ya'isa g'ida' lokacin umma na zaune
akan sallaya tana lazumi h'ade da jiran isha'i yayi tai Abdul yai sallama.
" jin salamarsa ne yasa umma shafe addu'a snn tai masa barka da zuwa Abdul' yana
murmushi yace yawwa umma sannu da g'ida' umma tace yawwa sannu da hanya.
"bayan sun gaisa ne umma ta mike ta kawo masa abinci' Abdul yaci suna hira har Abba
yashigo'shima zama yai sukaci gaba da hira' sae dae duk irin hiran da sukeyi be
yarda ya f'adi halin da Aisha take ciki ba har suka kare hira.
"Da asuba lokacin Abdul ya dawo daga masallaci kai tsaye d'akin Abba yashiga gaida
shi' bayan su gaisa ne Abdul yake bayyanawa Abba halin da Aisha take ciki' wuf umma
tai ta antayo d'akin ashe dama tana gada b'akin kofa zata shigo jin suna mgn ne
yasata dakatawa ta tsaya daga b'akin kofan.
"Cikin gigita umma tace mekace!!! Abdul Ashe dama halin da 'yar'uwanka take ciki
kenan shine ka boyemi Abdul' umma tana karisa mgnr da fashe da kuka h'ade da cewa
ni dama tunda naketa mafarke munana nasan ba lfy.
"shiru Abdul yai yana sauraran maganganu da umma keyi' Abba dake zaune akan cushion
yace h'aba Hafsatu wani irin mgn kikeyi h'aka ta yaya za'ace mutum zaiyi rayuwa
batare da jarabtaba banlema rayuwar aure.
"Ita rayuwa ta gaji h'aka dole sai da jarabta wani yazo maka a farko wani k'uma a
tsakiya wani k'uma a karke' idan Allah ya jarabceta a farko ta gode masa ma wata
kila jin dadin ta na gaba' d'an h'aka a guna ba wani abu bane Allah ya fidda dasu
lfy.
" Nace dae duk suna lfy ita da maigidan nasu? Abdul yace ni wlh Abba tunda naje
garin har nabari banga maigidan ta ba'wani abu mmki koda na tambayeta takasa bani
amsa guda daya kwankwara sae faman kame kame takeyi.
"umma tace kaga abinda nake f'adi h'aka ko Alhj to nidai wlh bazan yarda nayi
asarar yan'daya da Allah yabani ba wayasani ma ko d'an yankai kaine....
"A take Alhj ya daka mata wani irin tsawa h'ade da cewa h'aba hafsatu wani irin mgn
kikeyi h'aka sbd Allah' to wlh idan bcc kikeyi ki falka k'uma ina mai tabbabatar
maki da kiyi gaggawar rokonsa gafara sbd mummunar zato da kikai masa.
"jinsa kawai umma keyi amma duk mgnr da Abba keyi bekai zacin ta ba.
"shiru da tai tana share kwalla yasa Abba cewa hafsatu kina jina ko' umma tace
nidae gskya Alhj hnklina be kwanta ba sbd Allah kadae yasan halin da Aisha take
ciki' in da zaka amince ne da sae naje na ganta...
"Tab d'in jam wlh bantaba sani bakida hankali ba sae yau'Ashe h'aka kike? dama ance
ku mata habkalinku daya yake dana yaro' idan banda rashin hankali daga yaro yazo da
zance sae kice zaki' to wlh bari kiji ko da wasa kada ki sake tunanin h'aka' ba
keba wani ka daga cikin g'idan nan babu wanda zaisake zuwa tunda abin yazama h'aka.
"Amma me? banaso nasake jin b'akin wani daga cikin ku' d'an h'aka kutashi kubani
gu.
"S'au kinta daya yanzu sbd lokaci lokaci umma tana bugowa suyi hira amma ba kullum
ba sae k'uma Abdul' duk da Abdul yana kokari wajan sa mata recharge car k'uma yace
idan tana bukatar wani abu tai mgn amma nawi takeji sbd tunda tai aure dae dae da
rana daya bata taba aikawa iyayenta da komai ba' bayan ka auran da yaro ka huta
amma sae yazama har yanzu ana wahala da'ita.
"shiyasa duk yadda takai ga bukatar wani abu take hkr' impact ma koda za'a bata'
itana zasu aika mata dashi? tunda ba wani tasani a garin ba' k'uma ba account ta
b'ude ba banle tace kota account zasu iya turo mata.
"ita dae Fatima tananan sae faman tunani takeyi kala kala ta'ina zata bulowa Nasir
kodae takira g'ida gu iyayensa ne ta f'adi irin abinda yake aikatawa anan.
" Can k'uma tace kae a'a idan nai h'aka bedace ba sbd mahaifiyarsa be kamata a daga
mata hankali ba' idan k'uma mahaifinsane ba lallane ya damuba tunda bayason yaji
ance ga laifin Nasir tun yanada kuruciyarsa banle yanzu da girma ya kamashi' idan
k'uma idan iyayenta ne tarida da tasan halin Abba ta cewa zaiyi ta h'ada kayanta da
yara yadawo g'ida' tasan idan har tasake tabar g'idan Nasir to ba lalla bane
abbanta ya bari tadawo g'idan Nasir' koda zata dawo tasan sae ta wahala kafin
abari.
"Sbd a rayuwar Alhj Sunusi duk cikin'ya'yansa yafiso Fatima sbd suna mahaifiyarsa
ne da'ita.
"" Can wani zcy yace kodae na tambayesa kudi ne nace zanyi wasu uzurorine dasu' to
k'uma idan nai h'aka zaice aikin da nakeyi fa? tunda besan nabar aiki ba.
"kai bama zanyi h'akan ba' baridae kagani' mikewa tai ta dauko wayarta cikin
bedroom tashige snn tai rangadawa Nasir kira' lkcn yana kwance kamar bazai daga ba
gani kira yaki karewa h'aka dagawa h'ade da sallama.
" ko amsawa Fatima batai ba' ta h'au shi da masifa tana f'adi wlh idan bakazo
g'idan nan yanzu ba na rantse da Allah a yau bazan kwana garin nan ba sae kano
k'uma g'idan mu zantafi direct' idan har ma na sanarwa Abba ya nabiyo jirgi nazo.
"Nasir yace what? Fatima kanki daya kuwa? to wlh idan kika sake kikabar g'idan nan
nida kene' k'uma kada kifita ko nan da b'akin gate dan ganinan zuwa.
"Batare daya kashe wayar ba yasata cikin aljihu yafice daga d'akin kai tsaye motar
a'a ya shige yakama zuba gudu kamar zaitashi sama.
"Kafin yashigo g'idan tuni ta h'ada kaya a cikin jaka h'ade da yafa kyalenta' ko
minti goma ba aiba Nasir yashigo da motarsa.
"jin tafiyarsa yasata daukar jaka tafara tafiya kamar da gaske yana shiga fisge
jakar yai yai hurgi dashi h'ade da jawota yasama kofar key yarufe ta ciki.
"Yana dadin Fatima kina haukane ko? ke da daske kikeyi tafiya zakiyi ki barni? to
wlh karyanki tasha karya babu inda zaki kibarni.
" tsawa Fatima ta dake masa tana f'adin wlh baka isa ba Nasir'.
"A fusace Nasir ya dauketa da mari Wanda yasata saeda ta f'adi kasa.
" yace wlh Fatima kibar gani irin son da nake maki idan har ina mgn dake kina cemin
ban'iya ba wlh saena maki dukan masifa a g'idan nan k'uma na gwada maki isata d'in.
"Ita k'uma Aisha yau zatabarmi g'ida tunda bada ubanta muka h'ada kudi muka gina
ba' a fusace yajuya zai fita.
" Da sauri Fatima tasha gabansa h'ade da cewa a'a Nasir Dan Allah kada kai mata
h'aka' idan kai mata h'aka bakai mata adalciba.
"garama kafito da wata hanyar zaifi' ko kace tashirya taje gani g'ida' kaga daganan
ma zaka iya aika mata da takardanta saifi.
"H'aka yafita batare daya tanka taba' yana fita sukai karo a parlour Aisha ta duka
ta gaidashi' fuska daure ya amsa da cewa jeki ki hadu bayan ki yau d'in nan zaki
gani g'ida.
"Kamar a mafarki Aisha taji wani irin tsanle tai ta rungumesa tana fadin nagode
sosae Alhj Allah ya kara girma da daukaka.
" batare daya ce amin ba yace jeki ki h'ada kaya kizo ina jiranki.
"Idan banda rashin wayo da batan basira irin na Aisha ba'ai ta tambayi dalili'amma
ina jiki na rawa taje ta h'ada kaya tafito' tana fitowa ya mike har zasu fita a
guje taje sallamar Fatima.
" Rungumar juna sukai Fatima harda kukanta Aisha tace h'aba Anty wani irin kukane
kikeyi h'aka tafiya ai ba mutuwa bane inanan dawowa nan bada dadewa ba....
"Nasir ne ya daka mata tsawa da Dan Allah kizo muje kinbarni a tsaye kamar wani
d'an'iska.
" Da sauri Aisha ta saki Fatima tazo ta d'au jakarta suka fita.
📖🖊
☘☘
☘
AURE IBADA NE
MMN USWA
fans gskya banida b'akin gode maku sae dae nace Allah yabar kauna da zumuci a gskya
comm d'in ku yana karami karfin gwiwar sosae nagode nagode sosai
2⃣2⃣
"Aisha suna fita zama Fatima tai tai shiru tana tunanin irin wann hali na Nasir'
yanzu sbd kwata kwata a rayuwar Nasir be dauki saki wata aba bace a kalla bayan
aurenta dashi Nasir yai aure da zaikai shabiyar a cikin yaran da yake aurowa Aisha
itace ta shabiyu banda zawarawa' a cikin zawarawanasa Hauwa zuwaira sai ni'eema duk
su uku nan gogangune sosae' sae k'uma kash!!!!! duk da gogewarsu Nasir yawuce wa
tunaninsu' h'akan yasa zuwaira da ni'eema basu dade da shiba.
"kwata kwata sati ni'eema biyu da Nasir ya koreta sbd tanimi taka masa Fatima' ita
kanta ni'eema batasan Fatima ke takawa Nasir birki ba a kanta sakamakon tun daren
farkonsa da'ita a cewarsa besameta yadda take sons shiyasa tun washe garin bikin ya
nimi bata takardanta amma Fatima ta hanasa.
"itako ni'eema batasan wacce wainar ake toyawaba kullum da Fatima take kuka shiyasa
idan ta tashi is kan in ta tace zatawa Fatima duka" Nasir ne ke shigarwa Fatima'
gani h'aka yasata bari narar daba Nasir a g'ida ya gun aikinsa tabi Fatima har
d'akin ta acewarta wai zaneta zatayi.
"Itama dayake Allah yasa Fatima a tsaye take ga tsayi da jiki' tace bismillh idan
bakayi kabani gu.
"DA Allah yabawa Fatima Sa'a ta kwace igiyar hannu ni'eema tafara zuba mata da taji
wiya da kanta ta gudu.
"Da yamma bayan Nasir yadawo a zcyr Fatima bataso sanarwa Nasir ba' shiyasa koda
yashiga d'akin ta yaganta wani iri ya tambayeta lfy cewa kawai tai babu komai' amma
yana shiga d'akin' ni'eema ko zama bata bari yayi ba ta d'au igiyar radio ta mika
masa.
"ni'eema tace idan har kanason zamana dakai a cikin g'idan nan to ka amshi wnn
wayar yanzu basae anjuma ma inaso ka zanemin Fatima a cikin g'idan nan.
"murmushi Nasir yai h'ade da cewa kai h'aba dae wani abune tai maki?
" ni'eema tace banida amsar baka a yanzu idan har kuwa kana bukatar amsa kabari sai
bayan ka aikata abinda nasaka.
"batare da musuba Nasir ya amshi wire d'in yanufi d'akin Fatima' yana fita ni'eema
tai wani irin girgiza h'ade da tsalle ta f'ada akan gado tana murna.
"Fatima na kwance a gefen gado Nasir ya shigo h'ade da cewa Fatima dama f'ada ne
kukayi da ni'eema?
"Daga nan Fatima ta kwashe duk yadda sukai da ni'eema ta f'adi masa har tana
kwalla.
"A fusace Nasir yafita' yana shiga d'akin ni'eema ya h'au ta da duka saeda wire ya
tsantsanke' yasake dauko balt d'in sa yaci gaba da Durante' duk ihu da ni'eema keyi
a kunni Fatima amma besa ta fito cetontaba.
"da ni'eema taga ba sarki sae Allah a guje tafice daga d'akin waje tanufa direct
babu ko mayafi banle takalmi sae g'idan su.
"da yamma iyayen ni'eema suka dawo da'ita lkcn Nasir da Fatima suna parlour suna
kallon lbrai' iyayen ni'eema sukai sallama suka shigo'suna shigowa bayan sun
gaisane Fatima ta mike tabasu gu.
"Nasir yace lfy kunzo ku tsattsareni da ido wani abune yafaru? kishiyar mmn ni'eema
saeda ta d'an gyara zama kafin tace komai.
"batare daya kalleta ba yace Dan Allah kiyi hkr kada ki yagamin rigan cushion nasan
koda'yarki nasa akasuwa bazatai farajan cushion d'in na ba.
"A fusace ni'eema tace h'aba Nasir mmntace fa kake f'adi mata irin wann mgr...
"Tsawa Nasir ya daka mata h'ade da cewa kimin shiru ko nasake masa d'an bansan
duka' d'an uwarkice sae me kotane tai abin duka bazan duketa bane? ko kina da uban
da zai rama makine?.
"kishiyar mmn ni'eema na gani h'aka ta kamo hannu ni'eema tace zomuje daga gani wnn
mutumi ba mutucine dashi ba..
"B'ude b'akin Nasir yace kuma mutuncine daku? banzaye kawai masu kwadanyi kawai.
"da sauri kishiyar mmnta ta janyeta' h'ade da cewa rabu dashi muje.
" Nasir yace ina zaki? tsaya to nabaki abinda ya kamaceki' be kamata kije g'ida ba
tareda tsaraba ba' jeki na sakeki saki uku..
"Nasir yace Dan Allah gyatuma kinmin shiru kada ki taramin jama'a a g'ida aga kamar
mutuwa akayi.
"fusge hannunta tai daga hannu matan dake rike da'ita tajuya zata shiga ciki...
"Shiru ni'eema tai ta tsareshi da ido sbd tssan dae babu abinda tazo dashi komai na
d'akin' ta shine ya zuba.
" Nasir yace wlh idan baki bacemi da gani a gaba ba saena babbalaki a kwasheki a
baro.
"nasan duk wacce zata aureni sbd kudi nane inda badan kudi ba nasan ko kallon banza
ban ishekuba.
"bayan rabuwa da ni'eema da sati biyu yasake auro zuwaira' zuwaira ce suka dade da
Nasir sbd bame baki bace' k'uma da ta lura yana matukar son Fatima d'an h'aka ta
kwantar da kanta kasa' dukkansu su biyun idan sukai mgn bata musu.
" da h'aka tai cikin kissa da kisisina tasamu ta h'ada Nasir da Fatima f'ada har
yakai ga Nasir ya kori Fatima takoma g'ida kano' bayan tafiyar Fatima kano da wata
daya shiru shiru Nasir beje biko ba amma mahaifin Nasir yaje bbn Fatima yace yaji
but sae Nasir yazo da kansa snn Fatima ta koma.
"gani shiru Nasir bezoba yasa Bbn Fatima ya turata kasar waje taje h'ada doctoring
degree d'in ta.
"itama zuwaira bayan tafiyar Fatima Nasir ya kamata taje fasa masa kofa zata diba
masa kudi saeda yai mata duka snn yasa police suka rufeta satinta guda snn aka
sakota shima ya rubuta mata takardan saki yabata snn yarufe g'idan sa tanufi kano.
" koda Nasir yaje bega Fatima ba k'uma mahaifinta yaki fadin kasar datake.
"h'akan yasa Nasir kamar zaiyi hauka' da yaga bazai iya jure rashin taba h'ada
kayansa yai yabita duk kasar da yasan tana zuwa kafin suyi aure da inda bbnta ke
turata harkan bnz d'in sa' da k'uma inda tai karatu saeda Nasir yaje amma duk
abanza d'an beganta ba.
"h'akan yasa Fatima tasamu tai karatu hankalinta kwance tana gamawa tadawo g'ida
najeriya' bbnta da kanshi yaje tarota a airport' yana isa nasar yana isa.
" H'akan yasa tana saukowa bbnta yace tabi mijinta sutafi.
" Nasir baki har kuni yake godiya' biyawa yai g'idan su ya dauki yaransa suka koma
binni kebbi.
"tun daga lkcn Nasir yake taka tsatstssan da Fatima' amma duk da h'akan be hanashi
aurensa ba sae k'uma yadaena auren bazawara saedae'yanmata wacce bata wuce
secondary wata ma bata karewa yake aure' amma kuma baya hadasu gu daya kowa da
g'idan sa.
"Da zaran yaji ta sake zaisaketa yasake auro wata' duk cikin yaran da yake aura
aishan ce kadae me diploma k'uma itace ta dade dashi sakamakon soyayyar da take
masa yafi wanda shi yake mata.
" ba komai ya jawowa Aisha h'aka ba sbd Nasir mutum ne me dadin baki da k'uma duk
yadda zaiyi yaga yacimma burinsa akan abinda ya kudura sae yayi sbd iya baeti'
dayake Aisha JJC ( Joly just come) ne sae ta tsunduma.
"H'akan yasa tasha wuya dashi' d'an ma tagode Fatima batada keta.
"Nasir yana kai Aisha tssha drop ya daukan mata har bauchi snn ya d'au dubu dari
yabata yace tayi tsaraba dashi.
"Batare daya tsaya yaga tashinsuba yajuya yai tafiyarsa ko waige beyi' itako Aisha
harda kukanta.
"G'ida kai tsaye Nasir yakoma shina gashi d'akin' Fatima yaje gainta yai kwance
shima tubewa yai ya kwanta kusa da'ita h'ade da cewa kae yau narabu da ala kakae
nahuta zanyi bcc har nazidda miyau.
"gani duk mgnr da yakeyi Fatima bata tanka masa ba yasashi cewa baby kinyi bcc ne?
"banza dashi Fatima gani h'aka yasa Nasir jawota jikinsa ya rungume ta yana f'adin
h'aba Fatima dina kardae ace fushi kikeyi dani? karamar tsaki Fatima tai masa.
" Nasir yace amma kinsan nasha f'adi maki banason tsaki ko? Fatima dake fa nakeyi
amma kika kyaleni ko? da yaga batada niyar mgn mikewa yai ya haye kanta h'ade da
fara yimata kiss' a dole yasa Fatima ta tanka masa.
"Aisha bata isa bauchi ba sae around eleven PM har kofar g'ida drive yakai ta sae
da ya tayata kwashe jakar zuwa cikin g'ida snn yafito yai tafiyarsa' a guje Aisha
taje ta rungume umma tana h'ade da fashewa da kuka.
"umma tace aishan kece h'aka a irin wnn lkcn? sannu da zuwa Aisha' riketa umma tai
suka shiga daki' bayan su gaisa ne umma tace ina maigidan naki?
" Aisha tace yana lfy duk suce suna gaida ku' Aisha na mgn ne kawai amma hankalin
umma baya gun ta mmki kawai takeyi sbd gani yadda Aisha ta rame' dama ba me kiba
bace sae takara ramewa sosae.
" Abba yace wanake gani kamar Aisha? cikin murna Aisha tace nice Abba mikewa tai
taje inda yake tsaye ta duka har kasa ta gaida shi' Abdul ma yashigo shima yai
murnar gani 'year"uwansa kusan kwana sukai suna hira ita da ummata' da safe tace
Abdul ya rakata kasuwa siyayya sukai sosae taiwa Abba da umma sae k'uma Abdul
ya"uwa kuwa sabulai da klin tasiye masu sbd kudin daya rage bazaiji tasiye masu
zannuwa ba.
"Umma da Abba sukai ta samata Albarka' Ita da Abdul sukai ta zaga ya"uwa da abokan
arziki tai ta raba masu abinda ya sauwaka a gareta' sukai ta samata Albarka.
"Sati Aisha daya Ashe umma tana lura da'ita tunda tazo gari Nasir be kirata yaji
ssaukanta ba h'aka k'uma gashi yau tsawon sati daya kenan da zuwanta amma Nasir
koda wasa bekira Aisha ba' ko irin d'in gaisuwar safen nan babu.
"Da safe lkcn suna karyawa umma tace niko aishan gani nake kamar tunda kiiazo
maigidanki baya kiranki ko' sae da Aisha ta sukuyar dakai snn tace eh amma ina gani
kamar aikine suka sha masa kai shiyasa.
" umma tace wani irin aiki da zaihanashi kiranki Aisha tunda kikazo fa koda da wasa
banji kince yau maigidana yakirani ba.
"Aisha ta maske da lahhhh' yana kirana sae dae kika lkcn da yake kirana bakya
kusane shiyasa kike gani kamar baya kira.
" Dan Allah inaso ki fahimceni k'uma kimi kyakykyawar fahimta kinjiko.
"Fatima tace naji' ta amsa masane kawai amma tasan lbrin gizo baya wuce na koki.
"Nasir yace Dan Allah Fatima ni Nasir nayi maki alkawari daga wnn bazan sake wani
auren ba.
" maskewa Fatima tai snn tace ban fahimci me kake nufi ba.
"Nasir kenan wani aure k'uma kake mgn akai' Ai kakare aure kenan sae dae in anayi a
lahira k'uma sae kayi amma a duniya kayi na karshe.
" Fatima kenan karfa ki mance ke bafa uwata bane banle kice zakimi baki.
"Fatima!!!!!!.
" Nasir!!!.
"Fatima banaso musake samu matsala dake' bafa niman iziniki nakeyi ba sbd bani ke
zamanki ba'kece kike zamana dan h'aka baki isa ki hanani jin dadin rayuwa taba,.
" kae Nasir idan har kanada kunya ma ka dubi tsabar idona kazomi da mgnr aure
Nasir' na rantse da Allah idan har kasake min irin wani mgnr wlh saena kira g'ida
na sanarwa abbanka da nawa Abba na gwammaci sanadiyar h'akan yazama karken zamana
dakai' domin duk hukunci da Abba ya yanke bazan musa masa ba' bakace ka'iya zirya
g'idan mu ba' to wlh bakae ba kowa zaka tura na hakura dakae na har abada Nasir.
"h'aba Fatima kinsan abinda kike f'adi kuwa? Fatima kifi kowa sani banaso naje na
aikata zina ko kinfi son H'aka ne Fatima.
"to naji shikenan amma wlh Fatima baki isa ki hanani holewata ba.
" Nasir kaje ka aikata duk abinda kai niya' nikuma wlh subma tallahi daga lkcn da
kafara na haramta maka kaena har abada bakace kae ka'iya jaraba kamar bakin
bunsurune ba.
"daga yau a koda yau'she idan nazo da bukatata zaki biyami' idan har nasamu h'aka
daga gareki ni Nasir nayi maki alkawarin wlh wlh wlh bani ba sake aure k'uma kema a
matsayinki na matata ina bukatar addu'arki Allah yabani ikon jurewa h'aka.
" wlh Fatima nima na gaji da barnan kudin da nakeyi wajan aurarakin da nakeyi.
"naji zantayaka amma kaima saeka taimaki kanka kafin Allah ya taimakeka.
" himm Fatima kenan' yanzu dae abani kayana na dana ko.
" yau tsawo sati uku kenan da zuwa Aisha g'ida a yanzu da h'aka hankali Abbanta da
ummanta yafara tashi' sbd duk wani karyan da Aisha ke masa dan kare Nasir yanzu dae
yakae karke sbd kowa yasan dae akwai lauje cikin nadi.
"h'aka yasa da dare Abba ya tsare Aisha akan saedae tafadi masu gskya abinda ya
hadata da Nasir da har ya kotota g'ida k'uma yaki zuwa.
" Aisha tai rantsuwa har da kukanta amma Abba yaki yarda' gani kukan da takeyi
yasashi kiran Nasir.
"lkc Nasir yana kwance jikin fatimarsa suna wasa gani kiran bbn Aisha zai takira
masa yasashi kashe wayar gaba daya.
" Fatima na gani h'aka tace waye? kafin ta karisa tuni Nasir ya toshe mata baki da
nasa.
📖🖊
☘☘
☘
AURE IBADA NE
MMN USWAN
2⃣3⃣
"tun daga lkcn abban Aisha yake kiran Nasir' Nasir na gani amma bazai daga ba' har
saeya gaji d'an kansa ya hkr.
"itama Aisha tai iya lokarinta wajan kiran Nasir amma duk a banza, umma tace a
gskya Alhj Akwai matsala sbd idan lfy klau babu yadda za'ayi yaturo Aisha har na
tsawon mako uku tana niman shiga na hudu amma bece tadawo ba' ni dama wlh tunda
Aisha tazo nake lura Nasir betaba kiranta amma a lkc kodae
nai mata mgn cewa tai yana kira amma yanzu da gskya tai halinta bagashi kowa ya
gani ba.
" abinyi kenan akirashi aji wani irin leifine tai masa da har zaiturota g'ida
batare da ya biyota ko yakira yasanar damu ba abinda tai masa ba' idan ma yana
gudun ya dauki mataki da kansa kenan.
"h'aba Hafsatu wani irin mgn kikeyi h'aka kwata kwata guda nawa Aisha take da har
zaiji tsoron ya hukutata, idan tun yanzu yana tsoron yai mata hukunci to gaba fa?.
" Aisha na jin h'aka tasa kuka tana f'adi banlema ni babu abinda nai masa kawai ina
zaune yashigo yace na h'ada kayana zaikaini tasha yasani a mota nazo g'ida.
" shiru Abba yai sbd ya kasa mgn, gaba daya kansa ya daure.
" Alhj Kailani mahaifin zahradee ba karami alfahari yake da yiwa ubangiji godiya da
azirtashi da zahradee ba sbd a yanzu da h'aka arziki yaci uban na dah! duk yadda
yasan zahradee adah ba lalla bane yanzu idan ya gansa ya ganesa ba sbd canzawar da
yai ga fari ga'kyau da k'uma raina gashi yaro d'an kwalisa' duk wanda yasan me ake
kira raina akaga zahradee tofa anga raina.
"h'akan yasa Abba ya siya masa fankareriyar mota ta alfarma h'ade da kujeran hajji
da umra.
" h'akan yasa yan'mata suke ta kawo masa hari' text message yan'mata kuwa ba'a mgn
wani ya karanta yai dariya wani k'uma baya karantawa sae dae idan su ishesa a waya
sae yagoge' h'aka mafi yawanci lkt idan suna zaune da Abba dauko wayar yakeyi ya
nunawa Abba hotunan harda karanta masa text d'in shida Abba sui ta dariya.
" zahradee yace wa🤔 d'an Allah Abba karufami asiri d'an baso kake su kashe maka son
d'in kaba.
"Nasir na zaune shida Fatima a d'akin' ta bayan yara sun tafi school' idan tunda
aisha tabar g'idan Nasir becika zuwa aiki ba' Fatima tace Nasir.
"na'am matata.
"ina fatan ka sanarwa Aisha mgnr sakin da tsakaniku ko' kodae kanada ra'ayin ci
gaba da zama da'ita ne? kae koma kanada ra'ayin ci gaba da zama da'ita amma kasan
yana d'kyau tasani ko..
" himmm!' Fatima kenan tunda nake dake kintaba gani narabu da mace k'uma nadawo
da'ita aini bana kome' idan ma zandawo da'ita ne to gara nayi wani auren zaifimi.
"har tsawo wani lkcne zaka sanar da'ita Nasir? gara tunda wuri kasanar da'ita Dan
tasan matsayinta.
"kwanaki sae tafiya sukeyi tun Abba yana hana umma mgn har yakai abinda yafara
damusa yan' uguwa har sufara rade radin kodae sakota akayi? itama kanta Aisha
abinda duniya duk yabi ya dameta.
" idan tafita uguwa har zunde ake mata' masu cewa maganin masu kwandayi kenan
shidama a rayuwa idan mutum be gogewa rahamar da Allah yai masa zai godewa
azabarsa.
"duk mgnr da akeyi a gari yana zuwa kunni umma' hakama da akai rasuwa kwabtansu
umma tace Aisha ta tashi suje gaisuwa' babu musu Aisha tasanya hijab d'in ta suka
tafi' zamansu kenan aka fidda gawa zuwa gun sallah duk mutani dake gu suka mike
h'ade da salati can wata matar dake gefe ta hango Aisha suna tsayen take tabo
yar'uwarta h'ade da cewa dubi Aisha Ashe dama da gske ne auren nata ya mutum?
" kedae bari kawai h'aka nima naji lbr' amma fa basu sanarwa kowa ba.
"Allah sarki wlh har taban tausayi' dubi yarinya salbebiya akirata da suna
bazawara' gskya maigidanta be'kyauta ba'idan ma wani abu tai masa ai sae yai dubi
da kuruciya amma ba ya sakotaba.
"Ohooo koma menene ai su suka sani' ba sunce yar' mai kudi bazata auri d'an talaka
ba' sai yar' mai kudi irin sa' ai gashi auren maikudin yayi kyau.
"Nifa tsiyana dake kenan Hulera ke a rayuwarki abu betaba samu mutum ba ki tausaya
masa' banle ni banga aibu Alhj Muhammed ba sbd a layinga idan bezo na daya ba zaizo
na biyu wajan dukiya' ga k'uma sani hakkin talakawarsa kema shedane sbd koda rabo
yakeyi kafin yazo guna sae yazo gunki' idan ma lkcn fidda zakkansa beyiba ni da
kaina nasha gananki kinfito maula....
" Too talatuwa kada kimin tonan silili maulanna dae kowa na zuwa.
"duk mgnr da sukeyi umma da Aisha suna jinsu' Aisha dake gefen umma batasan lkcn da
tafashe da kuka ba' gani h'aka da sauri taja hannu Aisha suka koma g'ida.
"washe gari da safe around eleven saega ubaida tai sallama Aisha da fara'arta ta
tareta' bayan ta gaida umma suka shiga d'akin' ta.
" Ubaida tace Dan Allah Aisha kiyi hakuri wlh naji abinda ya faru' naso zuwa Allah
Bbn Abba yahana' kinsan tunda suka samu matsala da amaryarsa ya koreta g'ida ya
shiga min wani sabon kunle ko g'idan mu bayaso yaji nace zanje sae ya muna bacin
ransa' kinji dalilin rashin zuwana amma Dan Allah kiyi hkr.
"murmushi Aisha tai h'ade da cewa babu komai ubaida.
"wasu kwallane masu zafi suka zubowa Aisha snn tace kenan ubaida bari kawai'
daganan ta kwashe tun daga lkcn da take amarya har izuwa wann lkc ta fadiwa ubaida
tana kuka.
"Ubaida tace Allah sarki Aisha to ya'isa h'aka kodae na kuka' kefa musulmace k'uma
me imani Dan h'aka ki dauki wnn a matsatin jarabta.
" nan dae tai ta bawa Aisha mgn har ta dae na kuka ta saki jiki sukae hira sosae.
"Ubaida tace wlh Aisha tun ranar saurin aurenki da Nasir da suka shigo godiya bayan
daurin aure a lkcn ne naga Nasir ni kadae a zcyta nace tab di jam ina Aisha zata
kai wnn mutumi' a cire jikinsa ko tsayinsa aka barki dashi aikuwa anbarki da aiki
banle ga tsayi da jiki' lalla Aisha kinshi fama inama da gari daya muke washe gari
nazo naga yadda kika koma.
"Dariya Aisha tai snn tace ubaida kenan koma menene kafin nasan shi kin rigani.
"Eh nasan da h'aka amma kinfi kowa sani Bbn Abba guda nawa yake da har zanji jiki.
"himm wlh ubaida nima kaina bansan makomata ba' bansan abinda Nasir yake nufi dani
ba' Abbana da kansa yasha kiran sa amma baya dagawa' nima da umma musha kiransa duk
da h'aka baya dagawa.
" ni k'uma har ga Allah nasan ba f'ada mukai dashi ba banle nace ko dan h'akan ne
ya turoni g'ida h'aka kawai nefa ubaida.
" da sauri ubaida tasa hannu ta sharewa Aisha hawayen snn tace to yanzu kinsan
abinda zakiyi?
"a'a".
"gashi.
( Assalamualaikum Barka da warhaka da fatan kana lfy Allah yasa h'aka amen, abban
Khadijat nayi ta kiran wayarka baka daga amma nai tunani ko baka kusane shiyasa,
Gani nayi yau tsawon watana uku kenan da zuwa g'ida bakazo ka daukeni ba k'uma baka
turoba Allah dae yasa lfyne.).
"yana shiga daedae lkcn wayar tana hannu Nasir' gani text yashigo ya b'ude
bayan ya gama karantawa har ya'eje wayar a gefe sae k'uma ya dauko ya rubuta kamar
h'aka.
" ( Karkiji komai lfyta klau ki kwantar da hankalinki ko banzoba zakiga sako) snn
ya tura mata.
"yana shigowa suka b'ude ubaida ne ta karanta wani irin ajiyar zcyne Aisha tai.
"Ubaida tace kingako Aisha Dan Allah kikara hakuri har Allah ya kawosa kikoma
dakinki.
"tun daga lkcn idon Aisha kullum a kan hanya yake ko zataji Nasir yai sallama'
gashi koda ta kirasa baya dagawa idan tai masa text baya biyota' h'akan yasa tasake
shiga damuwa sosae kullum cikin kuka take.
"Sbd kuka zazzabi ya kamata ga zafin da takeji a gabanta batare da tasan dalili
ba' wasa wasa kuragen da tatabayi a g'idan Nasir ne suka dawo mata' tun tabasha
amfikulos a boye har yakai ga saeda umma tasani' bayan ta sanine da sanarwa Abba'
Abba da kansa yake siyo mata amma duk a banza.
"Tun Aisha na daurewa tana tafiya har abu ya gagara takoma a kwance komai saedae
ayi mata kusan kullum umma ke wanke mata ta shafa mata mgn' duk lkcn da umma zata
wake mata sae ta daure sbd ihun da Aisha keyi.
"Gani abu yaki ci yaki cinyewa yasa Abba d'aukarta zuwa hospital suna zuwa da
doctor ya duba h'ade da yimata tambayoyi gado yabata' ko riga bata sawa sbd kullum
s'au biyu ake wanke mata.
"Gani wayarta babu caji k'uma hospital basu kuna generator ba yasa Abba daukar
wayar Aisha zuwa g'ida yaje daga nan yai mata caji.
" suna cikin tafiya Abdul ke drive saega shigowar text wayar Aisha.
"Abba kamar bazai b'ude ba amma gani number Nasir NE yasashi budewa.
( Assalam Aisha kiyi hkr wlh mancewa nai kamar nace zakiga sako' to ba komai bane
sakon dama takardankine gashine nan kamar h'aka, Ni Nasir guduma na sakeki saki uku
sae anjima)
INNALAILAHI'WAINNAILAIHIM'RAJU'UN
AURE IBADA NE
MMN USWAN
KAE KAE KAE WANI KAYA SAI AMALE BABBAN GORO SAI MAGOGIN KARFE MURUCIN KAN DUTSE
BAKI FITOBA SAIDA KIKA SHIRYA INA MIKA SAKON GAISUWATA GAREKI Mrs G'IDADO MOM
ABDUL JALAL KINA GABA MUNA BIYE DAKE JA GABA MANYANMU ALLAH YAJA DA NISAN KWANA YA
KARA LAFIYA.
2⃣4⃣
"Abdul dake driving yace Abba lfy? wlh Abdul Mijin Aisha ne ta aiko mata da
takardan saki.
"Innalallahi'wainnailaihim'raju'un.
'"wlh Abba ni dama tun farkon da yazo niman aurenta hankalina be'kwanta dashi'
kawai Dan babu yadda zaiyi ne.
"hakane Abdul kasan ance matar mutum kabarinsa' babu damuwa Allah yasa haka yafi
alkairi.
"amma dan Abdul inaso kabar mgnr ga anan yatsaya gani sae kae.
"Eh" k'uma mgnr ka gskya ne Abba'to shikenan fatanmu dae shine Allah yabata
lfy.
"Ameen' Abdul.
"Kwanan Aisha bakwas a hospital safe da yamma sae an wanke mata kurajan' duk lkcn
da za'a wanke mata idan har su umma da Abba suna gun' tashi sukeyi suyi nisa da gun
sbd ihun da takeyi su k'uma hankalinsu tashi yakeyi.
"gani ciwo yaki ci yaki cinyewa yasa Abba zuwa office d'in doctor bayan sun gaisa
ne Abba yace a gskya doctor be'raina da yinkaba amma dan Allah inason zanyiwa Aisha
canji hospital sbd banga wani progress da ake samu anan ba.
"mirmushi doctor yai snn yace Alhj kenan laluran Aisha be d'anganci rashin kwarewar
aikin mu' tunda kana gani kamar laifinmune to bari na f'adi maka gskya laluran
Aisha ba karamin lalura bane' dama inason kashigo nai maka bayani sae gashi Allah
ya kawoka.
"a gskya Aisha tana bukatar kyakykyawar kulawa sbd wani cutar ba'iya waje ya tsaya
ba can cikin jikinta yake shiyasa sae ammata gwaje gwaje sosae snn musan irin
magani da zamu dorata akai.
"kamar yaya?.
"to a gskya irin wnn lalura ba karamin kudi yake ciba' ba nan ba duk hospital
da zaka kaita mgnr dae kenan.
"A yanzu kam bazan iya f'adi ba sae yadda muka gani' abin nufi sae mufara mugano
wacce irin lalurane snn k'uma mu abinda magani daya dace tai amfani dashi'zamuyi
kokarin bata kyakykyawar kulawa wajan gani cutar besake dawowa ba.
"Amin Alhj'.
AFTER 2 DAYS
"dict ya h'ada takardun duk wata gwaje gwajen da yaiwa Aisha da k'uma results d'in
da yabayar' da Abba yazo kai tsaye office d'in doct ya nufa baya su gaisa sae da
dotc ya gyara zama snn yace to Alhj gskya a iya binciken da mukai akan Aisha result
na farko da yafara bamu shine a gskya dae Aisha tasamu matsala a mahaifarta wanda
ba lalla bane ta mahaihu.
"na biyu k'uma shine tana bukatar kyakykyawar treatment sbd cutar da take dauke
dashi..
"ba HIV bane' wnn wani irin cutane wanda k'uma ina kyautata zaton tasamune a gun
maigidanta sbd a iyan tambayoyin da nai mata da k'uma gwajin da mukai ya nuna mana
cewa adah batadashi sae bayan auren ta.
"to ni k'uma a Iya sanina da Aisha ba maza takebi ba banle nace daukowa tai gun
biyebiyen maza.
"maybe yana niman matan banza ko k'uma auri sakine sanadiyar h'aka ya dauki wnn
cutar wanda har itama tasamu.
"da alama shima kansa besan yana dauke dashi ba' sbd duk wanda yake dauke da irin
wann cutar dole ya samu nakasu a harkokin lfyrsa' ma'ana ta hanyarne yake iya
harbawa wani.
"Amma zamuyi iya kokarinmu akan Aisha mgnr haihuwa k'uma maybe maybe zata iya samu
nan gaba' amma dae anya kuwa" himmm!!.
"to nidae doct abinda yafi damuna shine naga Aisha tasamu lfy' shine babban matsala
ta.
"karka damu Alhj insha Allahu zata samu lfy nan bada dadewa ba' tunda yanzu mugano
cutar da take dauke dashi.
"nima nagode".
"tun daga lkcn aka canzawa Aisha maguguna' mgnr kaikayi da zafi da suke hanata bcc
duk tafara samu saukinsu shiyasa yanzu h'aka koda doct yazo wanke mata gun batajin
zafi kamar yadda da takeji' sbd doct yana shigowa da kanta take b'ude masa gababta
ya wanke snn ya shafa mata magani'.
"In day!! ne kuwa sae yazo da masu riketa' duk da h'aka be hana Aisha ihu da shure
shure' hatta makwabtanta sae sun san ana wanke mata ciwo sbd ihu.
"tuni zahradee yaji labarin Aisha tadawo g'ida' tun kafin Nasir ya aiko mata da
saki tun anriga ansanarwa zahradee da cewa Aisha batada aure' da k'uma sanar masa
halin da take ciki na rashin lfy.
"Zahradee yai matukar tosaya masa amma a yadda yakeji a zcyrsa ba zai'iya zuwa
gaidata ba.
"Cikin hukunci ubangiji a hnkli Aisha tafara samu sauki' yanzu har zama tanayi
k'uma tana iya tashi ta d'an zaga d'akin.
"Yau ma da ubaida tazo dubata har waje suka fita can wajan wani gidin bishiya suka
zauna' ubaida tace niko Aisha kinsanarwa Nasir kamar bakida lfy?
"a'a ubaida bansanar masa ba' niso na nasar masa amma wayar bata hanuna' tun ranar
da Abba ya amshi wayar yace zaije g'ida yasamu caji shine besake dawomin dashi'
koda na tambayesa cewa yai ina ta kainane ko inata waya.
"To Allah ya kyauta' amma ai yakamata ki sanar dashi koda bazaizo ba' tunda
zamansa kikeyi yanada'kyau yasani.
"Eh" nima nayi tunani h'akan ubaida amma babu yadda zanyine.
"Abinda yafi damunama shine besan halin da yake ciki ba' sbd nasan inda lfy klau ne
Nasir bazai barni na zauna a g'ida har tsawon wnn lkcn ba.
"To Aisha Allah ne masanin komai' duk ma halin da yake ciki dae addu'a ne naki
insha Allahu Allah zaikawo masa mafita.
"sun jima suna hira ubaida natabawa Aisha hkr da cewa Nasir yananan zuwa gateta
insha Allahu' da h'aka har yamma yai snn ubaida ta tafi g'ida.
"Sae da Aisha ta shafe wata daya da kwanaki snn suka koma g'ida mgnr sauki kam
ba'a mgn sae dae ramar datai.
"da h'aka Aisha taci gaba da kula da kanta'shima Abba kusan kullum idan yana dawowa
daga kasuwa saeya siye mata kayan marmari h'ade dasu frue a hankali Aisha tafara
maida jikinta.
"mgnr waya kuwa kusan kullum sae tayi amma Abba yaki bata k'uma yacewa umma kada
tabari Aisha tai amfani da wayarta wajan kiran Nasir.
'"mmki ya kama umma'umma tayi tayi da Abba akan ya sanar da'ita dalilin h'akan
yaki.
"shiyasa tun tana mgn har tagaji ta hakura' da mgnr' h'akna yasa tai tunanin zuwa
g'idan ubaida sbd tai amfani da wayarta takira Nasir idan a yanzu da h'aka kewar
Nasir takeji.
"tana matukar son gsnisa koda bazai mata komai ba' amma k'uma kash!!!.
sae tai rashin sa'a koda ta tambayi umma' umma kin yarda tai a cewarta wai abbansu
yace kada abari tarinka fita ko nan da kofar gida ne.
"Tunda Aisha taji tasamu sauki tasawa iyayenta kuka ita zata koma g'idan mijinta'
duk yadda umma takai ga lallashinta amma Aisha taki hkr h'akan yasa da yamma bayan
Abba yadawo daga kasuwa umma ta sanar masa.
"Abba yace ta kira masa aishan' mikewa tai taje dakinta ta kirata sukazo tare.
"Da sallama Aisha ta shigo dakin bayan sun gaisa snn tace Abba gani' Abba yace
Aisha.
"na'am Abba".
"naji sakonki a gun ummanku' h'akane?.
"Amma ke Aisha meyasa kikason komawa g'idan Nasir baki gani akwai tutarwa a
zamanku? yanzu sbd Allah me sonka tsakani da Allah kenan zai turoki g'ida tsawon
wata hudu babu ko waiwaiye? yadda sbd Allah kina gani yai maki adalci kenan?.
" h'akace nima nasan be kyauta ba amma Dan Allah Abba kuyi hkr' babu mmki wasu
uziririkane suka shamasa kai da yazo amma Dan Allah kayi masa hkr Abba.
"ina Aisha?".
"kuka Aisha tasa tana f'adin Dan Allah Abba kayi hkr.
"Aisha kiyi hkr Nasir baya sonki' ni k'uma bazanso 'yanta taje inda ba'a sonta ba'.
"Aisha kinfi kowa sani kukalai keda kaniki Allah yabani a rayuwata Dan h'aka
bazanso naga abinda zai tabamin Ku na kyaleba.
"ko aurenki da maigidanki Allah ne kawai yai da k'uma namu gudumuwar na rashin
bincike sbd a lkcn dukkanmu idanumu ya rufe' Aisha a gskya kinban mmki sbd a
rayuwata da k'uma irin tarbiyan dana baki banta tunanin zakimin h'aka ba.
"bayan aurenki da Nasir labari yazomi duk irin rashin mutunci da rashin adalci irin
naki dan Allah ma shedane banmaki irin wnn tarbiya ba' shine bika juyawa zahradee
baya' ke a ganiki kinmasa adalci kenan?.
"Allah ya gani bankasa da komai a g'ida naba banle ace rashine yasa yai maki duk
irin hidimomin da yai maki' amma ni nasan so da kauna ne yajashi ga h'aka.
"Aisha nasan ba rokonsa kikai ba' amma kodan darajar soyayyar da yake maki wlh be
kamata ki masa haka ba.
"tunda Abba yafara mgn jikin sisha yai sanyi" kukanma da takeyi ya gagara.
"Abba yaci gaba da cewa bazan boye maki ba Aisha tun bayan tafiyar wlh kasa h'ada
ido da Alhj Kailani nayi sbd bansan da wani ido zan kallesa ba.
"duk da shima bezo yaimin bayani ba amma banyi blimey nashiba sbd tun bayan
tafiyarki zahradee yashiga matsanaciyar hali na rashin lfy wanda dakar mahaifinsa
yasamu gano kan d'an sa.
"duk halin da suke ciki lbr yana zuwamin naso naje amma matsalar shine bansan da
wani ido zan kallesu ba.
"yanzu dae koma menene Aisha gashi nan kin gilbi kayanki' rashin hakkinkine da
bandashi shiyasa' sbd kin nimi kibani kujya a idon duniya ki zubarmi da mutunci
k'uma ki hakani f'ada da jama'a to ta Allah bataki ba' sbd yanzu da h'aka ina me
tabbatar maki Nasir ya aika maki da sako tun ba yau ba'ga salon nan.
📖🖊
☘☘
☘
AURE IBADA NE
MMN USWAN
2⃣5⃣
"Umma na gani Aisha ta sume tasa ihu h'ade da kuka' Abdul dake zaune a gefensu a
guje yaje ya d'ibo ruwa' yana dawowa jikin umma na rawa ta amsa ta yayyafa mata.
"duk abinda sukeyi Abba na kallonsu amma be tanka masu ba" duk da shima d'in ya
razana amma ya matse yanuna ko a jikinsa.
"daga umma har Abdul sae faman sannu suke cewa Aisha.
"a'a" Alhji"...
"dama duk wani irin abinda yaranga zasuyi ba a gunku suke gani ba..
"h'aba Alhj...
"Aisha dake zaune sae faman nufarfaki takeyi h'ade da ijiyar zcy.
"Aisha".
"na'am" Abba.
"to'Abba".
"h'aka ne'Abba".
"Aisha inaso kisan cewa duk abinda ubangiji aiwatar akan d'an"Adam yaga h'akan yafi
dacewa da shine yasa yai masa h'akan.
"h'aka ne"Abba'.
"Aisha inaso duk mgnr da zansana dake bazaki nuna damu ko bacin rai ba.
"sba ita rayuwa da kike gani babu yadda za'ayi kayi rayuwa batare da Allah ya
jaramceka ba.
"h'akane'Abba".
"k'uma dama ba komai kakeso k'uma ka samuba" idan har kikaga mutum yana samu
yadda yakeso tabbas akwai matsala nan gaba.
"Dan h'aka Aisha kiyi imani' ki yarda da cewa Allah shine me kashewa k'uma me
rayawa' babu wanda yafi karfin jarabata a rayuwa.
"shiyasa ake cewa idan baka mutuba Allah begama canza maka halinta ba.
"gskya Abba".
"babu komai Abba" kafadi kawai na maka alkawarin dan'newa koma menene shi.
"alhandullh".
"dama ba komai bane Aisha lkcn da muke asibiti dake bayan binciken da docts sukayi
shine suka gano cewa kinkamu da wata irin lalura wanda kika dauka a gun mijinki
sanadiyar h'aka ya kashe maki mahaifa' bazaki sake haihuwa ba...
"A take taji kirjinta yabuga dim dim dimm" har sae uku' wani irin mummunar
ajiyar zcy tai" kwalla suka ciko idanta' jikinta har rawa yakeyi.
"Abba yaci gaba da cewa kinsan babu yadda Allah baya juya lamarinsa' ba lalla dan
su f'adi h'aka yazamanto da gske h'akan zai kasance ba.
"h'akane Abba".
"sbd h'aka inaso kita addau'a Allah ya kawo mana sassauci ciki lamarin.
"Ameen".
"k'uma muma Dan Allah ki yafe mana sbd muma muyi kuskure a matsayinmu na manya da
muka biye maki' da k'uma rashin bincike akan Nasir.
"Aisha a gskya naso nayi bincike a lkcn amma yadda ya nuna mana da k'uma irin
mutani daya kawosu a matsayinsa na babba' banzaci h'aka daga garesa ba.
"Aisha kiduba irin dattijan daya kawo kae harda ma shi kansa babu Wanda zai zaci
h'aka daga garesa.
"h'akan yasa naji karfin gwiwar amincewa na bashi ke'Ashe kallo kirse nakewa rogo.
"kema Aisha harda naki contributions d'in nayi inama a lkcn inda kinfito kice
bakison zahradee wlh bazan tilassa maki ba.
"banle ma ba shine ya kikiba kece kika kisa' wlh Aisha bayan tafiyar da gskya ta
bayyana naji kunya matuka h'ade da jimaki takaicin rashi samu surikai na gari' da
bakarami gata zaki samuba Aisha.
"sbd halin mahaifin yaronga ni me tafiya nimo masa aure ne' banle yace kece yakeso.
"amin Aisha."
"mikewa tai tanufi d'akinta' tana shiga fadawa tai a kan gado taci gaba da kuka.
"tun daga lkcn Aisha ta goge number Nasir na wayarta' duk wani Abu da tasan yana sa
tarinka tunawa da Nasir ta dae na.
"bayan kwana biyu taje g'idan ubaida' bayan su gaisa Aisha ta kwashe komai ta
sanarwa ubaida da mgnr sakin da Nasir yai mata.
*"ubaida tai salati ta sanarwa Ubangiji h'ade da tambayar tun yaushe h'akan yafaru?
"Aisha tace tun lkcn ina hospital" Ashe kenan koda muke mgn yarida da yai sakin.
"wlh kuwa"
"amma gskya banji dadi ba" Allah yasa h'aka yafi alkairi".
"amin ubaida".
"himm ubaida kenan" kina gani irin butuncin da nai masa zahra zaidawo gareni
kuwa?".
"Eh" nasan da h'aka' amma ba lalla bane h'akan ya faru' shiyasa ma bana kawo
h'aka a zcyta.
"Aisha ki kwantar da hnklinki k'uma ki dade da addu'a Allah yai maki zabin
alkairi".
"amin ngd".
"ni zantafi sbd Abba ya hanani fita ko ina"fitar ma da nai yanzu besani ba".
AFTAE 1 MONTH
"Bayan fita iddan Aisha wata asabar Aisha taje kasuwa siyo kayan kwalliya' wata
dankareriyar shago tashiga wanda ya h'ada komai babu abinda babu a ciki.
"duk tai ta juye juyenta tana kallon sababbin kayan kwalliya da suka fito' duk da
jikinta be bata ba da shagon sbd tunda tashiga taji tsigar jikinta yake tashi h'ade
da jin sanyi" amma h'aka ta matse sbd kada ta bada kanta ciki yan'matan dake shagon
suma suzo siyar kayan kwalliyarne.
"duk da wani abu batasan yadda zatayi amfani dashi amma h'aka ta dauka' sbd taga
yan'matan da suka shigo suma duk sun d'au irin su.
"h'aka ta zabi wanda taga zata iya anfani dasu da k'uma wanda bazasu bata wiya
wajan koya ba.
"bayan ta gama zabane takai gun da za'a f'adi mata kudin' Ashe zahradee yana ciki
shida Ruslayni suna kallonta".
"tun lkcn tauraruwarta na haskawa be samu ya aure ta ba sae yanzu da aka gama
kwashe albarkatun jikinta.
"murmushi zahradee yai snn yace abinda nakeso ka gane ita so babu ruwanta da wann.
"amma"...
"gani Aisha zata fita' a guje zahradee ya fice daga d'akin da suke zaune shida
Ruslayni yabi Aisha.
"har tafita daga shagon tana kokari tsanllaka titi ji kawai tai anrike mata
hannu.
"a gigice ta juyo" gani zahradee ne yasata sakin ledar dake hannunta.
"Da sauri tasa kae zata tsallaka titi batare da ta dubi titin ba.
AURE IBADA NE
MMN USWAN
INA TAYA YAR'UWATA MARUBUCIYAR DIJEEMA NUMAR KAMMALA LITTAFINKI HAKIKA KIN
WA'AZARTA K'UMA KIN NISHADARTAR ALLAH UBANGIJI YA BAKI LADA ABINDA KIKAI NA KUSKURE
ALLAH YA YAFE NAMA BAKI DAYA.
2⃣6⃣
"duk su biyun zubawa juna ido sukai' babu Wanda ya tanka a cikinsu' shiko zahradee
tsurawa Aisha ido yai babu ko kobtawa.
"A take Aisha taji tsigar jikinta yana tashi' da sauri ta fisge jikinta daga nasa'
a lkcn ne zahradee ya dawo daga kogin da ya f'ada" h'ade da cewa ohhh! srry baby.
"ko kafin Zahra yace zaibita lungu ta riga ta shige' har da h'ade da gudu.
"tsayawa yai yai shiru yana kallon ledan da tabarsa dashi a hannu' amma babu
yadda zaiyi h'aka ya koma dashi.
"tana shiga da sallama sukai karo da umma a bakin kofa umma tace kindawo Aisha.
"nadawo umma.
"Eh" a'a' bansamu irin wanda nakeso bane yasa ban siye ba.
"Eh". ko a'a?".
"Aisha ta shiga d'akinta bakin katifa ta zauna tunani kala2 takeyi' a zcyrta
k'uma tana tambayar kanta badai zahradee yanaso ya dawo guna bane?".
"kae duk da dae baka shedan mutum amma zahradee da ban ne" sbd zahradee beda mugun
nufi da kowa.
"kai anya zahradee zai iya dawowa gareni?" idan ya duba irin butunce masa da
nayi".
"bama wnn ba" ta yaya Zahra zaidawo gareni a matsayinsa na saurayi ni k'uma
bazawara?' budu da kari k'uma ga mgnr rashan haihuwar dana samu.
"duk da dae so bata duba da h'aka amma nasan idan har zahradee yaji wnn labari ba
lalla bane ya aure ni' duk irin son da yakemi.
"nima idan har zahradee yadawo gareni ba karami dadi zanji ba' sbd a gskya zahradee
ya caccaci asoshi.
"kai amma Nasir ya cuceni" ko daya Nasir beda laifi dan ni nafisa laifi amma babu
komai.
"jin kiraye kirayen sallar azahar yasata mikewa taje ta dauki buta tai alwala tazo
tafara sallah.
"kai tsaye zahradee shagibsa ya nufa' be koma shagon Ruslayni ba'sbd yasan idan ma
ya kai masa mgnr Aisha ba shiryawa zasuyi ba.
"da yamma bayan sallar isha'i zahradee ya shirya cikin captai lkcn su Abba suna
parlour yazo fita' Abba yace son ina zuwa kasha irin wnn kwalliya h'aka?".
"murmushi zahradee yai kawai batare daya f'adi inda zaije ba' da sauri yabar gun
yai tafiyarsa.
"zahradee yana fita be karisa g'idan su Aisha ba sai da yabiya yaje yakara mata
wasu siyayyar sosae snn ya karisa.
"koda Zahra ya'isa kofar g'idan ciro wayar dake aljihunsa yai dialing number Aisha
wanda ya santa dashi amma sai yaji shi switch off!" a dole yatsaya niman yaro Dan
aikensa cikin g'idan.
"koda ya tura yaron ciki g'idan da sallama yashiga Abba ya amsa snn yara yace wai
ana sallama da Aisha.
"murmushi Abba yai snn yace zahradee fa kace yaro?" kodae mance suna wanda ya
aikoka kai ne?".
"to".
"abba da kansa ya karisa bakin kofar Aisha snn yace kije Aisha".
"na'am Abba".
"shiru Aisha tai kanta na kasa sbd duk idanunta sun ciko da kwalla.
"to tashi kije Dan Allah kada yaga kamar walakanci ne.
"to Abba".
"mikewa tai batare da tatsaya kwalliya ba'hijab kawai tasa snn tafita.
"murmushi kawai zahradee yai snn ya kariso inda take tsaye yace Aisha kenan.
"h'aba Aisha menene k'uma h'aka'kamar wata yaranya' har da juya baya".
"to menene?".
"babu komai".
idan ba h'aka bane to menene?" nidai Aisha ta dana sani babu abinda take rufemi'
amma yanzu kiga kenan alamune tamin nuni da cewa kintashi daga tawa da nasani
kinkoma ta wani.
"a'a bah...
"ba h'aka bane me nene?" idan ba h'aka bane to inaso ki komami real Aisha ta
dana sani.
"kai tadaga".
"kinga matsonan".
"Aisha dago fuskanki kiga wani abu' hannu yasa ya ciro handkerchief daga aljihunsa
ya goge mata hawaye tas snn yace yawwa ko kefa.
"snn yace dama kayanki da kika gudu kika bar shine na kawo maki gashi".
"sbd ita kanta tasan ba iya kayanta bane a ledar dan ba h'aka ledar kayanta suke
ba.
"to ngd".
"koda Aisha ta shiga ciki snn umma tana d'akin Abba suna mgn' duk dai akan Zahra ne
da Aisha ne da fatan Allah yasa yazo da mgnr yadawone.
"shiyasa Aisha ta shige dakinta daya bayan daya take dago kayan take kallo h'ade da
mmkin irin kudin daya kashe mata.
"duk da dae ko da datasanshi h'aka yake amma daalamu yas amu budi fiye da da.
"bayan ta gama kallon kaya ta medasu cikin ledar ta kwanta' cikin dare bcc ya
gagareta sai faman juyi takeyi akan gado' gani tunani bazai kaimata mikewa tai taje
ta doro alwala tazo tafara sallah' saida tai raka'a hudu snn tai sallama addu'a
sosae tai h'ade da mikawa ubangiji zabinsa.
"Zahra shima kusan hakane'koda safe daya tashi gaba daya yar'gidan suga canji a
fuskansa har mmki sukeyi.
"Aisha suna karyawa da umma lkcn Abba da Abdul sutafi kasuwa' umma ke tambayar
Aisha yadda sukai da zahradee.
"amin umma".
"tun bayan tafiyar Aisha Nasir da Fatima suka bude wani sabon babin soyayya ko fita
yanzu becika yiba tare suke shirya su Khadijat da Jabeer zuwa schl suna tafiya kuwa
shikenan kakarsu ta yanke saka sai abinda suka mance.
"mafi yawanci lkt Bilyaminu ne kaya katsesu sbd aiyukan da Nasir kesashi' shiyasa
wasu lkt idan yazo lkcn Nasir na daki cewa takeyi bayanan tunda ita kanta batasan
abinda suke kullawa ba.
"yau ma da rana bayan sallar azahar suna zaune a parlour suna cikin wasa saiga
kiran Hauwa ya shigo.
Nasir yana gani kamar bazai daga ba ko mai yagani k'uma sae dae ya daga da sallama'
Hauwa tace ranka ya dade ango Fatima.
"Dariya nasir yai h'ade da cewa yau k'uma da sabon salo da kika bugo kenan madam
Hauwa?".
"Dama ba komai yasa na bugo maka ba da lili kuwa shine na sanar dakai cewa a gskya
Alhj ni nagaji da zama dakai' shiyasa ma naki dawowa garin.
"da gske".
"kamar yya?".
"kae nasir tunda nake a rayuwata tun bayan mutuwar uban'yar'yarna duk irin aure
auren danayi bantaba shikara biyu dana miji daya kai a kanka Dan h'aka yanzu ni
nagaji dakai canji nake nima".
"me fa?"
"rabuwar mana".
"takarda".
"Eh"
"to shikenan' nima Indi kin kwantar da hnklinki inada niyar turo mana' sae gashi
kinkasa hkr kin tambaye';amma duk be baciba sbd kin tunatar dani ne.
"Innalallahiwainnaillahim raju'un.
"shiiiiinm🤫".
"daga lkcn dana saki mace cokali bata fita dashi daga g'idana" amma duk abinda
kikasan nabawa yara' tunda marayune kizo ki kwashe masu nabasu duniya da lahira.
"Fatima bazaki gane bane" shegiya ta dauka da gske ne nake bata hkr?" dama duk
gwadata nakeyi naji me zatace' angaya mata a rayuwa ina aikin banzane?".
"yaushe zan zauna da mata bata biyami bukatata k'uma tace tanaso tasamu yadda
takeso.
"Fatima kenan"
"bayan kwana biyu zahradee yasake dawowa g'idan su Aisha wnn karo har cikin g'ida
yashiga suka gaisa da umma da Abba snn yafita.
"sae da Aisha ta d'an gyara snn tafita" bayan su gaisa' Aisha kinsan ance da
sassafe ake kama fara ko?" a gskya Aisha tunda lkcn da kika dawo gida naji lbr har
izuwa lkcn da kuka rabu Allah ya kiyaye na gaba.
"amin ngd"
"Aisha bada bata lkc ba nazo da kokon baratane a karo na biyu ko yaya kika gani?"
"uhm"
"Aisha idan har kika amince min ina me tabbar maki cikin satin nan zanturo a
nimamin aurenki ke inda da halima zanso a daura kawai' sbd bazanyi sanya irin wacce
lkcn na.
"aure k'uma".
"Eh" aure".
"a farko na daukeshi kaddara amma wlh a wnn karo idan har kika sake na rasaki wlh
Aisha bazan yafe makiba Aisha.
"Aisha ina sonki'Aisha kodan bakisan halin dana shiga bane bayan tafiyarki' to wlh
a wnn karo bazan yarda ba.
"amma" me?" eh" kawai nakeso naji kince' sbd nayi imani da kina sona Aisha".
"hannu bibbiyu yasa ya dafe kafadarta h'ade da zuba mata ido yace Aisha har yanzu
kina sona kamar yadda nake soki ko kindaena so?"
"a'a"
"kina sona?".
"Eh"
bayan Zahradee ya koma g'ida kae tsaye dakin Abba yanufa da sallama ya shiga Abba
yana ganisa yace son lfy?".
"klau Abba".
"bayan ya zauna ne snn yace Abba wani abu nake bukata a gunka sae dae bansani ko
zansamu.
"h'aka son"
"tun ina yaro Abba kasha sanar dani cewa duk abinda nakeso na tambayeka kai k'uma
zakai minshi ko menene idan be sabawa addini ba.
"h'aka ne"
Dan Allah Dan annabi Abba ka taimakeni kamar yadda Allah ya taimake ka Abba wlh
Abba idan har narasa wnn Abu ina me tabbatar maka wlh zan'iya rasa raina Abba..
"Abba wnn ne damata ta karshe idan na rasashi shikenan nasan banida rabo a duniya.
"wa'iyazu billa"
"Dan Allah kafadi kawai niko nayi maka alkawari zanyi maka shi koma menene
kuwa".
"amin"
Abba auren Aisha nakeso ka nimomi dan har muriga da mugama mgn da'ita.
"Abba nasani"
"Abba inaso Aisha bansan yadda zanyi da soyayyar Aisha a raina ba Abba Dan Allah ka
taimake ni Abba.
"na'amince"
"ngd Abba".
"bayan fitar zahradee Alhj ta shigo kwanciya shine Abba yake sanar mata.
"haba Alhj wani irin mgn kakeyi h'aka?' sai kace ita kadaice autar mata' auren fari
shine zaifara da bazawara' bazawararma Aisha da tanimi kashemin shi.
"ko k'uma kece baki isa ba' idan har na'isa dake banaso kikara cewa kala'
tunda bazaki sawa lamarin albarka ba.
"amma Dan Allah ina rokon arzikin abarsu mu zauna tare sbd idan kutafi kasuwa
nasamu a bokiyar hira.
"babu damuwa Alhj gida ga dakuna burjik nan' kiduba inda yafi dacewa sae a gyara
masu.
"to ngd"
"a nata zcyr tana f'adin Aisha zakici ubanki Dan wlh saina ramawa dana abinda
kikai masa.
"washe gari Abba da kansa yaje g'idan su Aisha'Bbn Aisha yana fitowa cikin
girmamawa suka gaisa h'ade da bawa juna hakuri snn Abba yafadi abinda yakawosa.
"nan suka daedae ta mgn juma'a me zuwa daura auren Aisha da zahradee.
📖🖊
☘☘
☘
AURE IBADA NE
FASAHA ONLINE WRITES F.O.W.☘.
MMN USWAN
KAI,KAI,KAI, AMINCI 1 AND 2 FOLLOW BY MMN USWAN GRP GSKYA INAJI DADIN COMMENT DIN
KU SBD COMMENT DINKU KE KARAMIN KARFIN GWIWA GSKYA NGD NGD SOSAI ALLAH YA BAR
KAUNA.
HOME OF HAUSA NVL WTSPP AND HAFSAT HAUSA NVL H2 FCBOOK DUK INA GODIYA FANS ALLAH YA
BAR KAUNA.
2⃣7⃣
"washe gari da safe Aisha taje g'idan ubaida bayan su gaisa take sanar da'ita mgnr
zahrd.
"Dan Allah Aisha yaya kikaji a lkcn da zahrd yazo a matsayin yadawo gareki?".
"a rayuwata ubaida babtaba tsammani zahradee zai dawo gareni amma wani hukunci na
ubangiji yau way nine zahradee zai aura.
"wlh dama tun farko banso aurenki da Nasir ba' kawai dae dan naga yaddau kika zake
kika nuna kinfi sonsane akan zahradee shiyasa' k'uma kinsan ance matar mutum
kabarinsa koda na yini daya Allah yariga ya rubuta zaki zauna da Nasir.
"h'aka be ubaida' wlh bantaba tsammani Nasir zaimi h'aka a rayuwa ba' shiyasa har
yanzu nake kwankwanto Nasir din dana sanine kuwa"
"a'a" Aisha ba shibane wanisa ne".
"Aisha idan zaki kwantar da hankalinki ki rungumi masoyi dae da yafi maki".
"Nasir d'in me Nasir din bazan' idan yana soki da bazai turoki g'ida ya mance dake
h'aka ba'daga mgn sae ya'aiko da takardan saki.
"Ni wlh idan banda ina gani girmansa dako gaisawa bazamuyi ba.
"ba mmki dama tun farko ba sonki yakeyi ba' sha'awace tasa ya aureki' yanzu k'uma
da kika daina bashi sha'awar ya koroki.
"wlh Aisha duk da kinki f'adiwa kowa irin zaman da kikai da Nasir amma duk wanda
yasan menene jin dadi Aisha baki tare dashi sbd jikinki ya nuna.
"ke idan bandama abin ubangiji da yake dauke mana nawin mazajanmu kawata ina
zakikai Nasir' mutum ga girma ga tsayi kamar basamude.
"Aisha idan zaki kwantar da hankalinki ki kwantar kibada kai biri ya h'au.
"a rayuwa idan ka auri me sonka wlh kagama komai koba komai ke kuruciya shima h'aka
kinga sae kumore kuruciyarku banlema ke da kika taba aure kinga kenan sae yadda
kika juyashi sbd yanzu kinfishi sani kan duniya.
"gyaran me k'uma?".
Gskya Nasir ya kamata muje g'ida kano' sbd mudade bamuje ba".
"h'aka ne Fatima amma kinsan na f'adi maki banida lfy ko?" baki gani ko fita
banayi?".
"amin Fatima".
"a'a" kibari mugani tuku kin dict kamal yana zuwa har g'ida ya dubani
idan muka tafi hospital zaice banyaba da kokarin da yakemi bane.
"h'aka ne kam"
"Eh"
"amin"
"wlh Fatima ni kadae nasan abinda nakeji' cikin jikina kamar wuta ake huramin".
"a'ahhhh!"
"a'a" dibomi ruwa nayi addu'a kawai sbd nafi jin dadinsa".
"amsar ruwan yai yafara addu'a' saeda yadade yanayi snn yasha ragowar k'uma
Fatima ta amsa ta shafa masa a jiki.
"bayan ta gama bayansa taje ta zauna gab dashi h'ade da dora hannayenta a
kafadarsa tana masa tausa" musmushi yai alamu nuna jin dadin abinda take masa".
"gani su Khadijat da Jabeer suna kallonsa bude masu hannu yai alama suzo.
"h'aba Khadijat meyene kukeyi h'aka?" baku gani beda lfy ne".
"kamar ki damu".
"me fa".
"cikin dare around 12AM jikin Nasir ya tsanata'gani yadda yake hasa-hasa Fatima ta
kira gateman ya taimaka mata suka dauki zuwa mota.
"Da sauri tai rushing dinsa zuwa hospital din doct kamal' suna isa emergency room
aka kaisa doct kamal ya bashi taimakon gaggawa h'ade da samasa drip da allurai snn
yasamu bcc.
"Tunda Nasir ya sa bcc be falkaba sai bayan allar asuba snn ya falka' yana falkawa
daidai lkcn Fatima na zauna a gefen kasan' gani ya bude ido yasata dagowa da sauri
tana f'adin sannu Nasir yaya jikin?".
" a hankali yake kiranta amma batajiba sai dai kawai gani bakinsa tai yana motsi'
hakan yasa ta kara kunnita a bakinsa snn taji abinda yake cewa.
"duk da h'aka Nasir yaki yarda gani ya nace yasa Fatima taje ta dauko su.
"anan su Khadijat suke yini da yamma Fatima ta medasu gida ita k'uma ta dawo
hospital.
"a hankali Nasir ya fara samu sauki dan har mgnrsa yafara fita ba kamar da ba.
"da Bilyaminu yazo bayan sun gaisa da Fatima Nasir yace Fatima tafita ta basu gu
zasuyi mgn.
"h'aka ta fita dan babu yadda zatayi' bayan ta fitane suka sake gaisawa da Nasir
snn yai masa mgnr da yakawoshi.
"Nasir yace babu damuwa bari yanzu nai kama transfer a account dinka idan yaso sae
kaci gaba da aikinka.
"bayan ya fitane Fatima ta tare Bilyaminu tace Dan Allah Bilyaminu inaso nai maka
wani tambaya?".
"humm bilyaminu kenan' kasan dae ni matan Alhj ne k'uma bazan so ace yau ya aikata
abinda zaije ya dawo ba ko?"
"haka ne but Dan Allah kiyi hkr sbd alkawari naiwa Alhj akan koda wasan bazan bari
wani yasani ba..
"haba bilyaminu wani irin abu kuke aikatawa ne da bakuso wani ya sani.
"babu komai sai alkairi'amma tunda kin matso kiji zaki iya tambayar Alhj idan
yafadi maki da kansa fanilabihamduli.
"to shikena ngd".
"amin ngd".
"bayan Fatima ta koma daki gu tasamu kusa da Nasir ta zauna hade da dora hannayeta
akan kirjisa' snn tace Nasir Dan Allah na tambayeka mana?"
"na mefa?"
"amma kinsan a rayuwa babu abinda nake boye maki idan zanyi me'kyau ko akasin hakan
ko?"
"h'aka ne".
"himmm"
"Fatima abinda nakeso kigane wnn Abu inayine dan ni dake da k'uma yaranmu fa"
Allah ya kawomu yau daurin aure Aisha da zahradee' gidan su Aisha kam babu wasu
mutani sbd ummata tace bazatayi taroba sbd ba'a dade da taron farko ba yanzu k'uma
ace ana wani taro' ita gskya bazatayi ba.
"hakan yasa babu wasu mutuni sosai' saidai wanda baza'a rasaba.
"goga zahradee kuwa yaiwa Aisha dike dike na ban mmki' h'aka shima kanshi.
"gidan su suma Alhj bata sanarwa abokanar arziki ba'sai dangi kawai suna yakama
dole ne yasa.
"ya kumbo ita ta kai Aisha dakin uwar miji bayan sun gaisa matan dake dakin kowa ya
tofa albarkacin bakinsa da fatan zaman lfy.
"fuska Aisha a rufe da kyale ta mike kenan zasu fita kyalen yai santsi fuskanta
ya bude.
"a lkcne daya daga cikin matan dake zaune a dakin ta karewa Aisha kallo.
"mikewa tai h'ade da kiran Hjy su shiga daga cikin bedroom' duk matan dake zaune su
baza kunni suji abinda zatace.
"suna shiga matan tace ke Hjy dama wnn aishan ne zahradee ya aura?"
"lfy?"
"kamar yaya?".
"to menene?".
"na tabbatar maki Aisha dai HIV ne da'ita k'uma ance ba'a gun kowa tasamuba sai gun
tsoho mijinta.
"HIV fa kikace"
"kwarai da gske".
AURE IBADA NE
MMN USWAN
2⃣8⃣
"Dan Allah duk sbinda zakiyi bazan hanaki tunda d'anki ne' k'uma lfyrsa tafiye
maki komai amma kibari idan jama'a saragu duk abinda za'ayi sai a yisa.
"bayan su Aisha sun shiga daki' kanni Hjy dana Alhj sukakai masu abinci' masu ci
sukaci bayan su gama drive daya dauko amarya ya medasu g'ida.
"around 11-30 duk yan'biki su tafi masu kwana kuma suyi bcc' yarage Hjy da kannita
a d'akinta suna ta hirarsu.
"abokan zahradee suka kawoshi' Aisha na zaune a bakin gado' jin sallamarsu yasata
rufe fuskata.
"duk suka shigo Ruslayni ne yafara b'ude taro da addu'a snn kowa yafadi abinda
baza'a rasa ba.
"snn sukai sallama' bayan ya rakasu ya dawone ya matso kusa da Aisha' duk a lkcn
kanta rufe yake hannu yasa ya yaye mata mayafin dake kanta.
"gani tai face-face da hawaye yasashi cewa subhanalillahi Aisha me zangani h'aka?
kuka k'uma a rana irin ta yau' wanda idan a f'ade ne banida kalmomin ko lafazin da
zanyi anfani dasu wajan furtasu ba' to dan Allah kiyi hkr ki dae na kukan nan kinji
Aisha ta.
"jawota jikinshi yai ya rungume ta'yasa hannu yana share mata hawaye' ita k'uma
manna kai tai a kirjinsa.
"saida yaga ta daina kuka snn yace to yanzu tashi muje muyi alwala muzo muyi
sallah mugodewa ubangiji ko?".
"mikewa yai h'ade da kamo hannunta suka shiga toilet saeda tafarayi bayan ta gama
ne shima yai nasa suka fito.
"zahradee ya jasu sallah raka'a biyu suna idarwa zahradee ya dora hannu a kanta yai
addu'ar da ibangiji ya umarci ango da yayishi.
"yana idarwa duk da dai ba wnn ne na farko a gunta ba amma koda zahradee yai mata
tambayoyi h'aka ta amsa masa tsaf snn yace alhamdullh.
"mikewa yai ya dauko ledar daya shigo dashi ya dawo bayan yau zauna ne ya bude
ledar snn yace bismillh.
"har zahradee yakai na biyu Aisha batasa hannu ba' gani taki sa hannu yasa zahradee
dibawa da kansa yake bata' Aisha taso taki amma gani yadda ya nace mata yasa ta
amsa.
"suna gamawa yace suje suyi brush' bayan sun gama brush suka fito sbd kunya
zahradee kasa cire riga yai saida ya kashe light snn ya tube' jin yazo ya rungume
ta yasa ta kankame jikinta duk abinda yake mata' kasa meda masa tai.
"da h'aka yasamu ya rabata da kayan jikinta zahradee yana gab da zai aiwatar da
nufinsa kenan yaji knocking kamar bazai tashiba amma jin knocking d'in yaki karewa
yasashi mikewa saida ya meda dogowar wandonsa snn yaje ya bude kofar.
"gani Hjy ne yasashi komawa ya dauko rigansa yasa snn yafito' yana fitowa Hjy ta
jamasa hannu sukai nisa da d'akin snn tace kaje d'akin su Shamsudee ka kwanta.
"wlh zahradee idan kaje ka kwana a dakin ban yafe maka ba'sa kai kawai tai
tabarsa tsaye a gun.
"babu yadda zaiyi' h'aka yaje d'akin su Shamsudee ya buga masu sbd suma sunriga
suyi bcc.
"Nurudee ne yaji knocking d'in da akeyi' da sauri yace waye?" nine yaya" kai wa?
zahradee.
"da sauri yaje ya b'ude kofar h'ade da tambayar lfy?" ba tare daya tamkaba yashige
d'akin' dakai fa nake".
"Hjy ce tace nazo nan na kwanta".
"shiru shiru Aisha bataga zahradee ya dawoba mikewa tai taje ta leka bataga kowa
ba' dawowa tai ta zauna a bakin gado mmki ya'isheta can ta tuna da waya da sauri ta
d'au wayarta tai dialling number yana shiga taji ringing kusa da'ita dole yasa ta
hakura da kiran.
"da asuba lkcn Abba yafito zuwa masallaci yaje tadasu Shamsudee sutafi'dama
dabi'arsane duk asuba tare suke zuwa masallaci yana knocking duk suka fita sbd dama
duk sun riga su tashi.
"gani sufito harda zahradee yasa Abba cewa son meya kawoka nan k'uma?"
"murmushi yai h'ade da cewa Abba muje masallaci tuku kada mu rasa sallah.
"bayan su idar da sallan ne suka fito sallamaci Abba ya jasu gefe yake tambayar
yadda aikai.
"kai tsaye d'akinsa ya nufa'yana shiga ya dauki wayarsa ya kira Hjy" da sauri Hjy
tazo a ladabce gaidashi' bayan su gama gaisawane yace Hjy meyasa kika hana son
kwana a d'akin matarsa?"sbd wasu dalilaine da nakeso naji bancike akai.
"bincike k'uma?"
"Eh" bincike".
"Eh" zansanar dakai koda ba yanzu ba amma Dan Allah kayi hkr a matsayinka na
maigidana kadan ban lkc har na kammala.
"to shikenan babu damuwa' amma duk abinda zakiyi banaso ya dauki lkc Dan gudun
kada mushiga hakkinsu.
"shikenan amma Dan Allah banason yawan bincike sbd banason abinda zaije ya dawo.
"na mefa?"
"asibiti k'uma?"
"Eh"
"amin ngd".
"zahradee yana gama wanka ya shirya cikin captan orange colour yayi kyau matuka
bayan ya gama shiryawa ne yashiga cikin g'ida'kai tsaye d'akin Abba yashiga da
sallama cikin girmamawa ya gaidashi.
"saida yabiya d'akin Hjy yabiya suka gaisa bayan su gaisa ne yautar su Hjy wacee
bata wuce 25 years ba tace ango ango ina zuwa h'aka?"
"wani irin dariya tai masa'' hade da cewa lalla zahradee har yanzu Akwai kuruciya a
tare dakai.
"yayar Hjy dake gefe tace aike kinfishi kuruciya' a matsayinki na uwa kitsaya kina
tsokanar d'anki.
"murmushi yai kawai ya fita' yana fita da sauri Hjy ta bishi h'ade da kiran sunasa.
"zahradee na tsayawa Hjy tace ban hanaka zuwa gun matarka ba amma wlh kada ka
kuskura wani abu ya shiga tsakaninku.
"shiru yai be tanka ba"
"naji Hjy"
"da sallama yashiga daedae lkcn tana fitowa daga wanka daga ita sae towel daure a
kirjinta wanda bewuce gwiwa ba.
"tsayawa yai sakaka kamar dolo yana kallonta' da sauri ta d'au wani zani ta kara a
jikinta' snn tace kariso mana' dan murmushi yai h'ade da shafe kansa alamar kunya.
"klau"
*"fita k'uma?"
"Eh*".
"to shikenan".
"Aisha nason mgn dashi amma gani yadda yakeyine kamar yana tsironta yasata kyaleshi
kawai.
'to tace hade da mikewa taje da sallama tashiga bayan sun gaisa tace Hjy tace
kifito kutafi tana jiranki.
"tana fita ta hadu da Hjy dukawa tai har kasa ta gaida ta' da fara'arta ta
amsa'bayan sun gama gaisawa ne Hjy tace muje.
"suna shiga Shamsudee ne ke drive suna cikin tafiya yace Hjy ina zamu?
"hospital".
"hospital k'uma?".
"Eh".
"A take gaban Aisha yai mummunar fadi' innalillahiwainnailaihiraju'un' kawai take
fadi a zcyrta.
"shima kansa Shamsudee dake drive yashiga kokoto a zcyrsa.
"general hospital suka fara zuwa' suna shiga doct yace Hjy meke tafe daku?"
"doct yarinyata ce nakawo inaso ka gwadami ita kaf idan da wani lalura da take
dauke dashi inaso nasani.
"tanada miji amma sun rabu' k'uma zarginsa ake yana dauke da cutar HIV shiyasa na
kawota a gwadata sbd nasan ta inda zanbulowa lamarin.
"Aisha dake zaune idanuta suka ciko da kwalla' a zcyrta tana cewa dama Ashe kallon
da akemin kenan.
"tunda akaje da Aisha dakin gwajin habanta ke fadiwa' babu abinda takeyi sai salati
a zcy.
"duk gwaje-gwajen da zasuyi suyi amma basuga komai ba' dauko result din sukai suka
kawowa doct.
"Hjy bata nuna damuwa ba amsan result din tai hade da godiya.
"suna fina wani hospital suka tafi' nan ma duk dai result din iri dayane.
"a hospital na uku da suka jene garin bincike doct yagano Aisha nada matsala a
mahaifa k'uma sanadiyar h'aka bazata haihuba.
"kuram baka kawai tai ta amshi result suka koma gida' suna isa dakin Aisha suka
shiga tsayawa Hjy tai akan Aisha' ita k'uma Aisha ba duke gwiwa bibbiyu a gaban
Hjy.
"nasani"
'a'a"
"a fusace ta fisge result din hade da cewa almura mana fuka wlh nidake ne a gidan
nan.
"da yamma bayan Alhj ya dawo daga kasuwa Hjy ta shiga suka gaisa'bayan su gaisa na
ta dauki wayarta takira zahradee yazo dakin Alhj ya sameta.
'"tana kashe wayar tamikawa Abba result din' Abba yace na menene wann k'uma?.
"kaidai karanta gaka abinda yake ciki' budewa yai ya karanta' mmki ya kama alhj
sosae" ke dama Hjy ta yaya akayi kikasan da wnn matsalar?"
"Hjy ta kwashe komai ta sanar masa' kan Alhj ya daure sbd betaba zaton h'aka ba.
"suna cikin mgn saega zahradee yai sallama ya shigo % ganisu da yai h'aka yasashi
cewa lfy Abba?"
"Aisha fa"
"kwarai da gske"
"zahradee"
"na'am" umma".
"bazan boye maka ba wlh banji dadin h'akan ba'amma yanzu ni bazance komai ba sai
abinda kayanke".
"Eh"ina sonta".
"Eh"inaso"
"na mefa?"
"aure"k'uma?"
"Eh" aure".
"Dan bazan boye makaba son har ga Allah inason gani jikokina' idan k'uma kaga
shekarunka bekai na ije mata biyu ba to fa saedae ka saki Aisha..
📖
☘☘
☘
AURE IBADA NE
MMN USWAN
INAMA DAUKAKIN'YAR UWANA MISULMAN DUNIYA BARKA DA SALLAH ALLAH UBANGIJI YA MEMETA
MANA AMEEN.
2⃣9⃣
"amin"amma Abba...
"amma me?" banason ji komai tashi kaje kawai".
"bayan fitarsane Abba yace amma wlh Hjy Alhj Muhammad yaban mmki".
"name fa Alhj?".
*"Hjy kenan a iya sanina da Alhj Muhammad ban taba zaton zai buyemi wani Abu ba.
"Eh" abinda yasa bazai f'adi makaba kada ya sanar dakai kazo ka hana zahradee auren
Aisha...
"h'aka ne mana".
"da sallama zahradee ya shiga d'akin Aisha' duk da sallamar da yai besa ta amsa ba,
sbd kikan da takeyi.
"a sanyaye ya karisa inda take zaune ya duka a gabanta h'ade da cewa h'aba Aisha
kukan me kikeyi h'aka kamar wanda akaiwa mutuwa?".
"gani h'aka yasa zahradee mikewa h'ade da sa hannu ya dagota tsaye' dakar yasamu
ta mike snn ya kamota zuwa bakin gado ta zauna' hannu yasa yana goge mata kwallar
dake gangarowa a fuskanta.
"da zaran ya goge sai wasu su sake gangarowa gani batada niyar daina kukan yasashi
jawota jikinshi ya rungumeta akan kirjishi.
"a take zahradee yaji yanayinsa ya canza sbd sabon yanayin da yaji jikinsa.
"da sauri ya mike zuwa toilet yai wanka a nan cikin toilet din ya tsaya ya meda
kayan jikinsa snn ya fito batare daya h'ada ido da Aisha ba wayarsa ya dauka da
sauri yabar dakin.
""itako Aisha tana kwance kallonsa kawai takeyi h'ade da mmkin zahradee'a zcyrta
tana cewa dama ashe h'aka ma'aurata sukejin fadi bansani sai yanzu kodai zahradee
ne kawai yakeda irin wann ni'imar h'aka?".
"zahradee yana fita d'akin su Shamsudee yanufa yana shiga daidai lkcn Nurudee
zaifita kasuwa sbd yau befita da wuri ba' gani zahradee a hanzarce yace lfy kuwa
zahradee?".
"juyi yakeyi kawai a kan katifa a zcyrsa k'uma yarasa yadda zai kwatanta irin dadin
da yakeji a zcyrsa' wani bangare k'uma yana cewa ashe dama h'aka aure yakeda dadi
bansaniba? ko dai Aisha ce kawai takeda dadi h'aka? kai idan ko Aisha ne gskya nayi
dace.
"mikewa Aisha tai taje toilet ta tsaftace h'ade da alwala sakamakon kiraye-kirayen
sallar da'akeyi.
"tana fitowa daga toilet Amatullah tashigo da abinci tace iji Hjy".
"to ngd"
"bayan ta'idar da sallah zama tai ta dibi abinci iya wanda zai'isheta ta barwa
zahradee nasa.
"shiru2 Aisha bataga zahradee ya dawowa har akai la'asar gani h'aka ne yasata
daukar waya ta kira number sa.
"duk kiran da Aisha takeyi zahradee na kallo amma be daga ba' wani irin dadi kawai
yakeji' gani be daga ba yasata yimasa text da kazo kaci abinci.
"yana gani da sauri ya b'ude text d'in' yana gama karabtawa yai mata reply da
ganina zuwa.
"dama yana cikin g'ida mikewa yai ya kami hanyar cikin g'ida har zahradee yakai
kofar d'akin Aisha ko me yatuna k'uma oho komawa yai da baya yana fita ya kira
Amatulrahaman yace taje dakin Aisha ta amso masa abinci.
"tun daga lkcn zahradee besake shiga cikin g'ida ba sbd yanajin kunyar yadda
zaihada ido da Aisha'da yamma koda Hjy ta aika masu da abinci h'aka Aisha tasake
ije masa' tana idar da sallar isha'i tasake wani wanka ta zauna zaman jiran
zahradee nan ma bedawo ba' Aisha ta zauna har dagaji da zama goma yayi gashi bcc
takeji cire kayan tai ta sanya na bcc snn ta kwanta.
"shiko zahradee yana can da yayyinsa tare sukaci abinci sbd duk a tananinsu har
yanzu Hjy bata basa izini shiga dakin matarsa bane.
"bayan su gama ci zama sukai sunata hira har 11PM gani h'aka gashi dama su
Shamsudee sufara bcc mikewa yai yafita zuwa bangarensa' lkcn Aisha na zaune tana
tunanin abinda ya hana zahradee shigowa' tana cikin h'aka sai gashi yai sallama ya
shigo.
"Aisha dake zaune bakin gado ta amsa snn ya kariso ciki'sannu da zuwa tace masa
h'ade da mikewa abinci ta dauko masa' zahradee dake zauna a kan cushion one ster a
gabansa ta'ije masa abincin hade da ruwa.
"murmushi kawai yai cikin jin kunya yace nakoshi sbd nariga naci dasu yaya.
"to" shikenan".
"kwashewa tai ta ije a gefe snn tashiga toilet ta h'ada masa ruwan wanka tana
fitowa ta sanar dashi.
"shiru-shiru zahradee befito ba' yasa Aisha kwanciya' tana kwanciya bcc ya dauketa.
"shima zahradee din lekawa yai yana gani tai bcc shine yafito yazo suka kwanta.
~~~ ~~~ ~~~~
"baba"!
"Fatima".
"na'am Nasir".
"Fatima najin h'aka fashewa da kuka tai h'ade da rungume Nasir dake kwance akan
gadon asibiti snn taci gaba da cewa Dan Allah Nasir kadaina f'adin h'aka ita cuta
ba mutuwa bace' insha Allahu zaka tashi Nasir.
"hannu Nasir yasa yana lallashinta' haba Fatima kidai na kuka duk wanda kikaga ya
mutu to fa ki tabbata lkcn sane yai' h'aka k'uma wani baya rayuwa da rayuwar wani
Fatima' amma a yadda nakejin jikina him".
"kae Nasir insha Allah babu inda zaka munanan tare' Nasir idan kamutu kabarni yaya
kakeso nayi Nasir?" Nasir tunda nake a duniya bantaba son wani d'a namiji ba sai
kai Nasir' Nasir kasancewarka gareni tabkar wata tsokace a cikin jikina wanda idan
babu inda ba lalla bane na rayu.
"Dan Allah Nasir kada kamutu katsaya mu zauna tare har tsawon rayuwarmu.
"Fatima kenan' wani abu da bantaba sanar dake ba shine tunda nake a rayuwata a lkcn
banfi 20 years old ba nakan tashi cikin dare na roki ubangijina abubuwa da yawa
amma duk cikin rokon da nake masa bantaba rokonsa da yasa nayi tsawon rai ba sai
bayan haduwana dake' na karkata akalar rokona da ubangiji yaban tarin dukiya mai
yawa da kuma ya mallakamin ke sbd nabaki kyakykyawar kulawa koda bamuyi tsawon zama
tare ba.
"nasha f'adi idan ubangiji ya cikamin burina duk wata hanya ta sabon ubangiji
zankiyaye' saidai kinsan d'an"Adam tara yake becika goma ba Fatima.
"ba mmki aure-auren da nakeyi shine kalar tawa jarabtar da Allah yai min.
"Fatima ngd da Allah ya hadani dake me sonane' inda watace da yanzu ta tafi
tabarni.
"Dan Allah Fatima koda bayan rai nane ki rikemi Khadijat da Jabeer tabkar ina raye'
zanyi alfahari dake a duk inda nake sbd nasan kasa zairinka kaimin lbrin kabarina
Fatima.
"gani h'aka yasa su Khadijat da Jabeer zuwa su rike mmnsu suna kuka.
"bayan kwana biyu jikin Nasir ya tsananta duk abinciken da doct kamal zaiyi yayi
amma a cewarsa bega komai ba k'uma gashi jikin babu sauki.
"h'akan yasa Fatima yanke shawarar sanarwa Alhj Rabi'u guduma wato mahaifin Nasir
halin da suke ciki.
"washe gari kafin azahar saiga Alhj Rabi'u a binnin kebbi gani halin da Nasir ke
ciki yasa Alhj daukar Nasir zuwa gida kano' Nasir na motar bbnsa da yyasa ke tuki'
Fatima k'uma dasu Khadijat suna motar Nasir din wanda bilyaminu ke tukasu.
"duk'yar uwa su hadu' kani da yayyi kowa yana kawo kalar nasa shawarar' Bbn
yayansuAlhj Tasi'u dake zaune a abuja shida matarsa Allah yasa lkcn suma suje gani
gida yacewa abbansu Alhj Rabi'u idan har ya amince me zaihana baza'a fita dashi
kasar waje ba kawai.
"alhj rabi'u yace eh" kam h'akan zaifi amma wani harzari ba guduba nidai yanzu kufi
kowa sani bazan iya doguwar zama ba' saidai acire wasu daga cikinku hade da matarsa
kutafi tare.
"Alhj tasi'u dake zaune yace Abba kada kadamu zamusan yadda za'ayi.
"kwana biyu da mgnr aka fita dashi kasar Cairo Egypt Fatima ne da yayyinsa biyu
suka tafi.
"alhamdullh yanzu kan anfara samu canji akan da' idan shima kansa yafarajin canji a
jikinsa.
"watan su Fatima daya bbnta Alhj Sunusi yaje dubasu' Fatima taji dadi sosae gani
abbanta yazo gani su.
"bayan kwana bakwai da bikin zahradee Hjy ta daina samasu abinda suka farayin nasu'
saidai idan suyi zahradee yacewa Aisha tarinka tasa Hjy.
"tun daga lkcn idan har Aisha tai girki takesawa Hjy' h'aka ma yau tuwan shinkafa
tai da miyar vegetable duk da ba mai yawa bane amma h'aka tasawa hjyn da kanta ta
dauka da sallama tashiga d'akin Hjy gani babu kowa a d'akin yasata ije kular
tafita.
"lkcn Hjy na kitchen tana abincin yamma'Aisha na ijewa ta koma bangarenta' hjy bata
shigo d'akin ba saeda tagama abinci tsaf snn tashigo dan yi wanka h'ade da sallah.
"can gefe ta hango kular Aisha' batai ta kansaba sbd dama ba cin abincinta takeyi
ba' su Amatullah ne da Amatulrahaman sukeci.
"sumadin ba kullum ba sbd gaba dayansu ba yara bane'dan a yanzu da h'aka Amatullah
tana three hudreen ne ita k'uma Amatulrahaman tana two hudreen ne a tabawa balewa
university dake bauchi.
"toilet Hjy tashiga tai wanka hade da alwala bayan ta idar da sallane ta bude
abincin da Aisha takawo mata' gani leda dayane yasata meda murfin ta rufe bata sake
bi takansa ba k'uma.
"zahradee yana dawowa daga kasuwa kai tsaye bangare su Hjy yanufa shida Abba' dama
dabi'ar zahradee ne duk lkcn daya dawo kasuwa saiya fara zuwa gun Hjy su gaisa sann
zaije bangarenshi.
"da sallama ya shiga Hjy na zaune kan sallaya tana lazumi a ladabce zahradee ya
gaidata.
"alhamdllh".
"hannu yasa ya ciro bandir din two hudreen naira note yabata h'ade da cewa Hjy ga
wnn kyasiye goro.
"mikewa da zaiyi hannu tasa ta jawo kular Aisha tace gashi kakaiwa matarka.
"yana amsa ya fita' bagarensa yanufa' yana shiga Aisha ta taresa da murna tana
f'adin sannu da dawowa.
"yawwa sannu.
"kakawo k'uma?" dazufa na kaimata abincin a ciki' kodai har sugama dashi ne?".
"to"
"koda Aisha ta b'ude yadda takai ko taba ba'ayi ba aka dawo dashi.
"kamar yya?".
"sbd Allah Aisha wani irin abinci kenan kamar za'abawa mage' dubafa kigani' fushi
kenan tai k'uma ko nine h'akan zanyi.
"idan banda rainin wayo wani irin abincine wnn sbd Allah' yau koda bakisanta ba kya
dauki wann figigin abincin kibata.
"amma"..
"amma me?".
"gani nayi ranar da nayi da yawa fada tai sosae wai albazaranci ne.
"sbd h'aka idan har kinaso mu shirya kije kibata hkr kawai.
"hkr k'uma?".
"Eh" kifita kawai kije tun kafin tabiyomu nan ta hadamu gaba daya.
"to kawai Aisha tace duk idanuta sun cika da kwalla' hijab tasa tafita.
"haka kawai kizo ki jamin wani mgn agun Hjy bayan kisan ba kyalemu zatayi ba
dagani har ke.
📖🖊
☘☘
☘
AURE IBADA NE
MMN USWAN
3⃣0⃣
"sallamu'alaikum"
"ami'waalaiki salam'waye?".
"nice Aisha.
"dama Aisha ce tatsaya tana doka wata uwar sallama kamar bakuwa.
"lfy?"
"lfy klau Hjy" dama rokonki nazoyi' Dan Allah kiyi hkri.
"zahradee ne yadawo da abincin dana samaki yace kekikace a dawo dashi' sbd
kinyi fushi.
"shidin ko?".
"to Hjy".
"zahradee na zaune a bakin gado yana jiran Aisha' tana shigowa yace kinbata
hakurin?".
"naje k'uma?".
"to muje' zahrdeee yana gaba Aisha na baya suka shiga dakin' duk dukawa sukai a
gabanta snn yace gani Hjy.
"Hjy gani".
"kacewa matarka tazo tabani hkr sbd nayi fushi ko" kayi shiru kamar ba dakai
nakeba.
"Eh"h'aka ne".
"a'a".
kaga zahradee banason mananu maganganu daga kai har matarka baku isheni' abincine
k'uma ba dole bane sai kunbani' kafi kowa sani bacin sbincinta nakeyi ba'kosu
Amatullah dinma su ba kowani lkc sukeciba shiyasa tun farko nace a'a kubar kayanku
kace a'a to ga irinta kenan.
"zahradee Kaine bazan boye maka ba' kane kakeso bani abincinka amma matarka
bataso...
"da sauri Aisha tace a'a Hjy wlh ba h'aka bane' gani nayi kwanaki da nake sawa da
yawa bakwaci shine na rage hannu sbd kada yazama albazaranci.
"eh' kinada gskya shugaban'yar tattali tunda daga g'idanku ake kawo abincin ba.
"ooo!!!! In Laila abin mmki baya karewa nine yau za'a koyamin yadda ake tatta.
"to bari kiji tunda badaga gidan ku ake kawo abincin ba' baki isa kice zaki kawomi
wani kauli da ba''adi ba.
"dakawa zahradee tsawa tai h'ade da cewa ashe dama duk abinda makeyi da sanika....
"a'a" Hjy wlh bansani ba' kenan kinsan inda na sani bazan kyaleta ba Hjy.
"to bari kiji daga yau na kashe kawomi abincinku' k'uma kada kiyi tunanin abinda
kikeyine yasa 'a'a ra'ayi nane kawai sbd koda shakeni zakiyi bansan tast din
abincinki.
"zahradee dake duke inba hkr da yakebawa Hjy ba babu abinda yakeyi.
"Hjy taci gaba da cewa yarinya tun kafin kisan zakizo duniya nake girki banle
zuwanki jiya-jiya kice abincinki zai tsolemi ido.
"suna cikin h'aka ne Abba yai sallama ya shigo da sauri Aisha ta mike tabar dakin'
zahradee dake duke Abba yace son yaya akai ne?".
"babu komai".
"washe gari da safe bayan su zahradee da Abba sufita kasuwa' batai aikin komai ba
sbd bcc da takeji sakamakon rashin bcc zahradee ya hanatayi da dare.
"har bcc ya fara daukarta taji ana knocking da farko batai niyar tashi ta bude
kofar ba'amma jin knocking yaki karewa yasata mikewa tazo ta bude.
"ba gaisuwarne damuwata ba' me yasami idon naki sukai jazirrr h'aka?".
"bcc?".
"Eh".
"ke kika sani' wann damuwarki ne' me aikin bece ya gaji ba'saike da kike kwance
akeyi maki' tashi muje kimin.
"mikewa tai tabita' Hjy na gaba Aisha na baya suka shiga kitchen Hjy ta nununawa
Aisha lugu da sake na kitchen din snn tace tana bukatar da goge mata ko'ina harda
su gas kuka da electric tace duk ta gogesu tas baya tagama k'uma tai mata wanke-
wanke.
"tunda Aisha tafara aiki bata gama ba sai bayan azahar snn takare.
"zuwa dakin Hjy tai ta sheda mata cewa takare'da fara'arta tace ngd Allah yai maki
albarkw".
"tana shiga bakin gado ta zauna tai shiru h'ade da uban tagumi tana tunanin
abubuwa kala-kala' itadai tasan tsakaninta da zahradee batada matsala h'aka
yayyinsa da kanninsa h'ade da Abba matsslarta dayane shine Hjy.
"me nayi mata da bata sona?" idan akan mgnr haihuwane Ai ba'ita yakamata ta damuba
zahradee yakamata ya nuna damuwa amma bedamu ba sai Hjy?"
"tunda mafi yawanci lkc idan Abba yaiwa su Amatullah da Amatulrahman kamar su
kayan kwalliya zannuwa turaruka da dai sauransu sai Hjy ta cirewa Aisha tabata
batare da zahradee ya sani ba' shima Abba da yaga h'aka idan har zaimasu siyayya
saiya hada da Aisha.
"shiru tai taci gaba da tunanin dalilin dayasa Hjy take mata h'aka.
"gani la'asar yayi ta mike zuwa toilet tai wnka hade da alwala' tana idar da sallah
tashige kitchen dan dora sanwa. tanayi tana wanke-wanke da h'aka har tagama tasawa
Hjy tana.
"bata kaiba daki ta koma taje tasha kwalliyarta cikin doguwar rigan shadda snn taje
ta dauki kular abincin takai dakin Hjy.
"da sallama ta shiga lkcn Hjy na sallah Amatullahi ne zaune a kan cushion saida
suka gaisa snn Aisha ta ije abincin'har ta mike Amatullah tace ina zaki k'uma.
"daki zani".
"daki? me zakiyi a dakin?.
"idan Dan nine akai wnn kwalliyar to kizoki zauna kusa dani.
"bayan Hjy ta idar da sallah ne tacewa Amatullah ta dauki ahbincin ta medawa Aisha.
"eh"
"bayan zahradee ya gama cin abinci ne yaje dakin Hjy gaisheta' yana shiga su
amatullah suka muke hade da cewa sannu yya da dawowa.
"yawwa snnuku.
"na'am Hjy".
"alhamdullh gara da Allah yasa kana sane' yanzu yaya mgnr alkawarinmu?".
"eh" alkawari".
"gskya Hjy ni babu wani aure da zankara' tunda babu abinda Aisha ta rageni dashi...
"kafin zahradee ya kare Hjy ta daukesa da mari' har yaushe kazama h'aka zahradee
ashe fitsaran naka yakai h'aka?" wato kai kaji dadi mace to wlh baka isa ba' idan
ubanka aure k'uma babu fashi.
"wlh Hjy hkr zaki dani wlh babu wani auren da zanyi' da sauri zahradee ya mike
yabar daki.
"zahradee yana fita dakin Abba ya nufa' yana shiga Abba yace son yaya akai ne na
ganka h'aka.
"aure k'uma?".
"haihuwar me Abba? Dan Allah abar mgnr haihuwarnan h'aka tunda na samu Aisha ta.
"lalla son har yanzu kai yarone' to wlh bari kaji mgnr aure ba fashi Dan a gskya
inaso naga yaranka kafi ba koma ga ubangiji.
"bayan fitar zahradee ne Hjy ta shigo da sallama Abba yace madam yaya akai.
"murmushi Hjy tai sann tace yanzu sbd Allah Alhj h'aka zamu zubawa zahradee ido?".
"na me fa?".
"haba dai Hjy nifa tuni nariga na yanke shawara gobe kafin na karisa kasuwa
zanje gidan Alhj Musa nagansa da wata yarinya'yar kyakykyawa mai hnkli' dama
kwanaki muyi hirar dashi akan Akwai yaron da yake zuwa gunta koda akai masa mgnr
yafito sai yace iyayensa sunce basu shirya ba.
"to kinga idan ya amince ina nimawa zahradee aurenta' suma su Shamsudee da Nurudee
duk mgn zanmasu sufito da yarinyar da sukeso sbd nagaji da zamansu h'aka.
"amma shi zahradee inaso ya rigasu' idan har Alhj Musa ya amince koda wani satine a
shirye nake.
"amin".
📖🖊
☘☘
☘
AURE IBADA NE
3⃣1⃣
"washe kafin Abba yaje kasuwa yabinya g'idan Alhj Musa' bayan sun gaisa ne Alhj
Musa yake tambayar Abba lfy ya gansa da safe h'aka?".
"murmushi Abba yai sann yace wlh wata mahimmiyar mgn ce take tafe dani.
"saida ya daidaita zamansa snn yace dama roko nazo h'ade da niman iri.
"himm Alhj Musa kenan" ina nufin nazo nemawa d'anka ne auren'yarta.
"zainab wanda kwanaki mukai mgn akan cewa yaron da yake zuwa gunta kace ya turo
magabatarsa amma beturo ba.
"aini na fika jin dadin wnn zance'sai wani dani daga ciki? yaran nawa da yawa.
"insha Allahu babu komai" kasan kowani iyaye yanaso yadda aka mutu aka barsa shima
yanaso yabar baya.
"uban daki kenan' a yadda na tsarawa kaina dama koda Allah besa kazo da mgnr ga ba
zainab bazata wuce wnn shekara ba batai aure.
"sbd koda ace Allah bekawokaba akwai wanda nake saran zanbata sai k'uma ga yadda
Allah ya shirya.
"da yamma bayan Abba yadawo kasuwa yasa aka kira masa zahradee ga Hjy agun bayan
kowa ya tattara hankalinsa gun daya snn Abba yace zahradee".
"na'am Abba".
kasan tunda nake dakai a rayuwata bantaba niman wani abu a gareka bako?".
"Eh" Abba.
"k'uma bantaba dora maka wani abuda nasan bazaka iya bako?".
"eh"Abba.
"yanzu a naka tunani yadda nake sonka nake fifitaka da sauran'year uwanka ko zaka
fadimi dalilin dayasa nake maka h'aka?".
"shinedai nasani".
"son kenan sbd kyautatamin da kakeyi ne da k'uma tunda nake dakai bantaba saka wani
abu ka musantami ba ko ba h'aka bane?".
"snn Abba yace a yanzuma umarni ne zanbaka ba niman iziniba son' sbd na duba duk
cikinku kaine kafi dacewa dashi...
"cikin rawar jiki zahradee yace Abba f'adi koma menene shi insha Allahu zanyi maka
shi.
"a'a son kafin na f'adi saikami alkawarin babu musu tsakanina dakai.
"insha Allahu Abba bazan taba musa makaba' bana fatan Allah yakawo ranar da zaka
umar ceni da abu nai maka musu.
"allahamdull' ngd son.
"aure Abba?".
"Eh" aure".
" ne muringa mu gama mgn da iyayen yarinya' yanzu ku muke jira kawai musa rana.
"amma Abba"...
"yanzu koda zuwa gobe ne sai kaje ku daidai ta' k'uma ka tabbatar kasiyewa kanka
girma a gun yarinya daraja' kada kaje ka aikata abinda zaisa uban yarinyarnan ya
daina gani girmana.
"bayan fitar zahradee ne Hjy ke tambayar Abba yadda sukai da Alhj Musa' Abba ya
zaiyana mata duk yadda sukai Hjy tai murna sosae h'ade da cewa amma Alhj idan sun
daidai ta tsakanisu ba lkc me tsayi za'a saba ko?".
"Eh" nima h'aka nakeso' shiyasa ma naiwa Alhj Musan mgn' shima yace h'akan yayi.
'min Hjy".
"tunda zahradee yashige daki kwanciya kawai yai batare da mgn ba'Aisha tai tambaya
har tagaji amma zahradee be tanka mata ba' da ta gaji da tambayar kwancita tai
h'aka suka kwana.
"da yamma bayan su dawo kasuwa zahradee na kwance a dakinsa around 8-20 Abba ya
tura Hjy ta kirasa sakamakon duk wayayinsa a kashe suke.
"koda Hjy taje a bakin kofa ta tsaya snn tai sallama' Aisha dake kwance ne tazo ta
bude'gani Hjy yasata dukawa tace snn Hjy.
"yana ciki".
"to Hjy".
"da sauri tamike ta koma cikin dakin ta sanar dashi Abba na kira" Dan karamin tsaki
yai hade da mikewa.
"toilet ya shiga ya watsa ruwa snn yafito batare daya shafa mai ba wadrop yaje ya
bude ya dauka wata dankareriyar shadda lemon green yasa snn ya dauki turare ya
feshe jikinsa dashi hade da kwashe wayoyinsa ya zuba a aljihu.
"shiru Aisha tai tana kallonsa kawai sbd mmki irin wnnn kwalliyar.
"har yakai bakin kofa' tana zahradee ina zaka a irin wnn lkc ga k'uma wata uban
kwalliya da kasha h'aka.
"murmushi yai h'ade da dawowa ya rungumeta snn yace I'm srry baby Abba zaya aikeni
tun jiya g'idan wani abokinsa bansamu zuwa sai yanzu amma kiyi hkr bazan dade ba
zandawo.
"to shikenan saika dawo' but pls dear take care of ur self.
"har zahrdee yakai bakin kofa da sauri Aisha tace au!! zahrdee ga key din mortar
ka.
"yana amsa ya fita gun Abba yafara zuwa son har kafito?"
"to Abba".
"zahrdee yana fita supermarket ya nufi yana isa kayane ya diba na tashi hankali
kamar su turarika mayuka sabulai sweet chocolate dai sauransu ya hada snn ya karisa
gidan su zainab.
"a bakin yai parking snn yafita zuwa cikin g'idan lkcn Alhj Musa da matarsa
mahaifiyar su zainab da kishiryata duk suna parlour zahrdee yai sallama.
"Alhj Musa ne yai masa izini daya kariso cikin parlour' yana shiga dukawa yai cikin
girmamawa ya gaidasu kansa na kasa.
"Alhj Musa yacewa Hjy Hulaira kishiyar mmn zainab taje ta sanarwa zainab tai bako.
"gani h'aka zahrdee yace Abba ni zantafi' Alhj Musa yace to zahrdee idan kaje ka
gaidamin iyayen naka.
"to zasuji".
"zahrdee be dade da fitaba Zainab ta fito ita da inna Hulaira' bayan Zainab ta
fitane Huaira ke tanbayar Alhj dama wnn shine yaro da kakegaya mana?".
"Eh" shine".
"zahrdee yana fita komawa mota yai ya zauna'be dade da zama ba Zainab ta fito'da
sallama ta kariso gun.
"kusa da motar taja ta tsaya' gani h'aka yasa zahrdee fitowa daga motar ya zagayo.
"jikin motar ya jingina suna fuskantar juna' Zainab tace sannu da zuwa".
"kina lfy?"
"lfy klau".
"amin'ngd".
"zainab".
"OK" srry h'aka fa akace".
"to zainab nasan basai nace komai ba' sbd duk wata abinda zanfadi anriga da
ansanar dake daga g'ida ko?".
"to yah!! kika gani nayi maki?" idan kinsan banyi makiba Dan Allah zafi kowa
jin dadi sbd bazanso ayi maki doleba".
"nima ngd".
"zantafi amma Dan Allah kiyi hkr sbd bazan samo dawowa cikin satin nan".
"amin ngd".
"to shikenan".
"shikenan".
"ledar shoping din da yai ya dauko ya mika mata snn sukai sallama.
"zainab na shiga ije ledar tai a gaban Hjy hulaira snn tashige dakin su'dama lkcn
Alhj Musa baya gun' budewa Hjy Hulaira takeyi tana fito da kayan daya bayan daya
tana sambarka.
"gani Hjy Mmn Zainab batasa hannu ba yasata dibo kaya ta zuba mata a jiki' murmushi
kawai tai batare da mgn ba.
"zahrdee yana isa gida dakinsa yashige' har Aisha tafara bcc shigowar shine yasa ta
tashi hade da yimasa sannu da zuwa.
"bayan kwana biyu Abba yaje gidan su Alhj Musa suka daedaeta aka yanke masa sadaki
hade da rana 16 October ranar jumma'a kenan yafito masu.
"tunda zahrdee yabar gidan su Zainab be kirata ba banle anyi mgnr zuwa.
"mmki sosae Yakama Zainab wani lkc sai taji kamar ta sanarwa inna Hulaira' amma dai
sae tace bari takara daga masa kafa zuwa kwana biyu tagani.
"Abba ya hada Shamsudee da Nurudee yace saedai sufito da matar da zasu aure idan ba
h'aka ba da kansa zai samo masu' shidae Shamsudee cewa yai yarinyar da yakeso a wnn
shekarane zata zana weac din' ayi masa uzuri har takare.
"amma yace kai fa Nurudee shikuma yace habiba yakeso 'yar gidan Alhj sani shima
koda yaje da mgnr aure cewa yai bayaso yaita bawa mutani wahala yafiso ayi gaba
daya da sauran yaran gidan wata kanin habiba kenan suma wnn shekarane zasu kare
karatu idan su kammala sai ayi mgnr auren kawai tunda gidan mazansu ma har sukai
komai.
"to kenan amma Dan Allah kuyi kokari sbd banaso wann shekara takare batare da
munada mata ba' kuna gani kaniku kenan har zaije ga nabiyu amma Ku dakuke manya ace
bakuda ko daya.
"bangare Hjy kuwa sai faman shirye-shirye takeyi babu kama hannu yaro binni da
kauye ta aika ba kamar lkcn bikin Aisha ba wanda ma suke binni ba kowane yasani ba
banle na kauye.
"kan Aisha ya daure sbd mafi yawanci lokuta takan sacijin kamar ana mgnr biki k'uma
sunar zahrdee ake ambato.
"wani tunani daya zomata tace kodae na tambayesa ne?" can k'uma tace bari kawai na
barsa idan yai ra'ayi dan kansa zai sanar dani tunda baya boyemi komai.
"zahrdee be kira Aisha ba saida yarage saura sati biyu bayan ta idar da sallar
azahar tana zaune kan sallaya saiga kiran zahrdee yashigo' gani bakon number yasa
taki dagawa har wayar ta tsinke.
"har ta mike saega wani kiran yashigo'gani kiran bame karewa bane yasa ta daga
danjin wake damuta da kira h'aka.
"tana dagawa da sallama taji duk da bata gane muryaba amma besa taki amsawa ba.
"zahrdee ne".
"bayan sun gaisa zahrdee yace dama bugowa nai na tambayeki abinda kike bukata".
"to shikena tunda baki bukatar komai gani number na idan bukatar yataso saiki
kirani'idan k'uma kunya kikeji saiki bawa kawayenki nasan bazaki rasasu ba.
"snn sukai sallama'bayan ya kashe wayar ne Zainab ta zauna shiru tana tunanin
wann hali irin na zahrdee.
"Nasir tunda aka kaiaa Egypt dayake Akwai kwararron docts su bashi kyakykyawar
kulawa jiki kam alhadumllh yanzu kusan komai da kansa yakeyi batare da yabawa
Fatima wahala ba.
"sae dae docts din suce yana da'kyau yarinka zagawa yana exercise sbd dadewar da
yai a kwance.
"Nasir ya samo wnn cutar ne a gun zuwaira daya aure batare daya san tana dauke
dashi' ita kanta batasan tana dauke dashi ba sakamakon auren wani mutum da tai
shima kusan irinta ne harma zan'iya cewa yafita sbd duk shekara yake zubi' ma'ana
kowani shekara yake auren mata hudu kafin wani shekara duk ya sakesu ya dibo wasu.
"shine sanadiyar da yasa zuwaira tasamu wnn cutar' bayan rabuwarsu dashi Nasir ya
aureta a nan ne shima ya dauki cutar'abinda yasa ma be cutar dashi h'aka ba Nasir
mutum ne me kulawa da kansa wajan shan maguguna.
"ko'a lkcn da yaji canji a jikinsa yaje dan gani doct' doct kamal yace infection ne
amma idan yana kulawa da magani babu abinda zaisameshi.
"da h'aka Nasir yaci gaba da kulawa da kansa wajan shan maguguna' inda ya godewa
Allah ma jininsa (O) shida Fatima' a nan ne Aisha ta dauki cutar dayake ita jininta
bekai nasu karfiba yai affecting dinta har mahaifarta.
"amma ita Fatima ma batasan ana yiba sbd bata dashi' shima Nasir yanzu yasamu sauki
sosae' a cewar doct zasu iya komawa gida idan yaso yarinka zuwa chickcup' koda
Fatima ta sanarwa abbansa sai yace aa sutsaya yakara samu sauki tuku.
"shima Nasir din gani yasamu sauki yasashi daukar Fatima suna yawo sauran kasashe
suna shan iska..
gida yashake fal da jama'a na binni dana kauye har babu masaka tsinke.
"jikin Aisha yai sanyi sosae sbd duk halimu ya nuna mata zahrdee ke aure'amma wani
abu daya daure mata kai ko jiya tare suka kwana dashi amma bece mata komai ba.
"daki takoma ta zauna bakin gado hawaye ne kawai takeyi wani nabin wani.
"gidan su Zainab ma duk sun shirya daurin aure gidan su zahrdee kawai ake jira.
"zahrdee Shamsudee nurudee duk kaya irin daya sukasa sbd Abba ne ya dinka masu sai
dai na zahrdee da malum-malum ne' duk su uku suka shigo cikin gidan abokiyar
wasansune mai suna Hajjo ta rangada guda hade da cewa zahrdee ango' kaga ta inda
kafi yayyinka kenan har kakaiga mata biyu ga yayyinka marasa zcy dayan ma ya
gagaresu.
"Aisha dake daki tanajin h'aka tafashe da kuka ashe dama zhrdee zai'iya yaudarata
h'aka zai'iya cin amanata h'aka ya boyemi mgnr aurensa.
📖🖊
☘☘
☘
AURE IBADA NE
STORY WRITENNG
BY
MMN USWA
SAKON GAISUWATA GAREKI SISTER MARYAM A.I. GITAL WLH INA YINKI SAHEBATA BABU ABINDA
YA SAUYA ALLAH YA BARMI KE HAR ABADA TARE DA LAFIYA MAI DOREWA AMEEN INA YINKI TAWA
UP UP UP DA YARDAN ALLAH.
3⃣2⃣
"ko kafin su dawo anriga an shirya walima'suna isowa aka fara walima.
"ango zahrdee yasha wa'azi sosae hade da fatan Allah yabashi ikon adalci a
tsakanisu.
"bayan la'asar gidan amarya sukakai kaya daya daga cikin gidajen da Abba ya gina ne
bangaren da tun farko Abba ya gina masa a nan ne Zainab zata zauna.
"tunda bayan dauri aure zahrdee yaso kiran Aisha kodan yai mata bayani amma besan
ta inda zaifara ba.
"sbd shima kansa yasan be'kyauta ba kamata yai tun kafi lkc yai tasani tunda gaba
daya gidan babu wanda ya sanar da'ita' k'uma koba h'aka ba shine ya kamata ya sanar
d'aita tunda zamansa takeyi amma be sanar d'aita ba sbd yana gudun bacin ranta.
"shiru kawai yai yana tunani sbd besan wani Aisha take ciki ba a wnn lkc' gani duk
irin tunane-tunane ga bazai kaisa ba wayarsa ya ciro daga aljihu yai dialling
number Aisha zahrdee yayi kira yakai eight miss call Aisha na kallo amma batai
picking ba' gani zaidameta takashe wayar daya baya.
"jin takashe wayar hnklin zahrdee yakai matuka gurin tashi' kai kawai yasa yashige
cikin gida Allah yasa snn babu wasu mutani ta bangarensa hakan yasashi samu damar
shigewa dakinsu hade da sa key yarufe dakin.
"yana shiga gani Aisha yai kwance sharbe-sharbe a kan gado kamar wanda akaiwa duka'
da sauri ya karisa kan gadon h'ade da sa hannu ya dagota jikinshi yana cewa Dan
Allah Aisha kiyi hkr ki yafemi' nasan nayi maki laifi amma Dan Allah kiyi hkr wlh
ba laifi bane nima kaina bansan mgnr wnn auren ba wlh Aisha.
"fisge jikinta tai daga nasa' katashi ka bani gu zahrdee banaso ganika Dan Allah
kafita kawai zahrdee' zahrdee banasonka banason ganika zahrdee katafi gun amaryanka
kawai.
"haba Aisha wacce irin mgn kikeyi h'aka? wlh babu inda zani inanan tare dake Aisha
ta..
"zahrdee kafita min a daki".
"wlh babu inda zani' sai dai duk abinda zakimi kiyi amma wlh ina tare dake.
"hannu zahrdee yakai zai rikota'juyawar da zatayi tasa ta igijeshi ya f'adi ta baya
a kasa a guje Aisha ta sauka dan dagoshi.
"hannu tasa ta taimaka masa ya mike yana tashi tajada baya' binta yai da karfi ya
riketa yana f'adin Dan Allah Aisha ki saurareni kiji mgnr da zanfadi maki Aisha.
"dukawa yai a gaba rike da hannayenta bibbiyu' snn yace Dan Allah Aisha Dan annabi
ki saurari abinda zanfadi maki' wlh Aisha anyi aurenga ne kawai amma wlh kwata-
kwata bada amincewa ta bane' su Abba da Hjy ne suka shirya h'aka amma na rantse
maki da Allah Aisha bana sonta ko kadan wlh Aisha kece nakeso dake ne zcyta take
rayuwa.
"nasan ba lalla bane idan na f'adi maki ki yarda ba amma wlh wlh Aisha tunda nake
a rayuwata ban taba jin dindinon son wata mace ba bayan ke' Aisha kece rayuwata da
sonki nake kwana nake tashi' idan har kika koreni kika rabani dake bansan inda
zansa kaina ba' k'uma koba komai kinga kibawa duniya kofar shigowa rayuwarmu kenan
su tarwatsa zaman damuke dake.
"Dan Allah kiyi hkr ki rungumi wnn aure a matsayin kaddara' ni zahrdee nayi maki
alkawarin bazan taba canza makiba ko dede da kwayar zarra.
"idan ma banda abinki Aisha wlh bafa sonta nakeyi ba' kece kekadai tawa na mallaka
maki kaina halak malak.
"around 8-30 yyar Hjy da kanwar Abba da sauran da baza'a rasaba suka tafi dauko
amarya.
"motocine lafiyayyu guda biyar masu bakike glass suna biye da juna' koda suka isa
inna Hulairane da sauran jama'a suka taresu cikin girmamawa bayan sun gaisa batare
da bata lkc ba aka fito da amarya' Kai tsaye bakin abbanta aka kaita yai mata
nasiha sosae snn yabasu ita hade da cewa beyarda kowa ya kwana a gidan ba' ana
kaita adawo.
"duk suka amsa tare da godiya' snn yace wa Hulaira ta kira masa Hjy umman Zainab
tana zuwa yace ko kinada abin cewa?"
"a'a" Alhj duk abinda zamuce kariga da kafadi' mudai fatanmu Allah ya hada kansu
ita da abokiyar zamanta.
"da sauri Hjy tabar dakin sbd hawayen da suke zabo mata.
"ana daukar amarya kai tsaye sai gidan su zhrdee' har dakin Hjy aka kaita snn aka
tuwa daya daga cikin bakin da sukazo baki ta kira Aisha.
"koda yar'aike taje bakin kofa tanata sallama babu wanda ya amsa mata sakamakon
Nisan da sukayi.
"Aisha naji tayi kokarin ture zhrdee dan tasamu mikewa amma ina zhrdee ya hanata
dole yasa ta hkr.
"yar'aike ko da taji shiru komawa tai tace tariga tai bcc' yyan Hjy tace saida aje
a tada'ita sbd idan ba'a hadasu yau anmasu fada ba sbd Allah wani lkc ne za'a
hadasu.
"Aisha najin shiru tacewa zhrdee kagani ko' da kabarni naje naji kiran da akemi'
wata kilama Hjy ne ke kiran.
"bayan kowa yai nasa jawabin ne aka dauki amarya zuwa gidan ta".
"koda suka isa dakinta aka sauketa kanwar Mmn zainab ce ta dauko wasu maguguna
tasake bawa zainab tasha hade dana shafawa a jiki' bayan ta gamane ta dauki bokitin
ragowar magugunar ta bata da k'uma nuna mata yadda zatayi anfani dasu' ko wnn da
lkcn shansa.
"Zainab ta amsa sukuma suka mike h'ade da sallama' drive ya medasu gida' gani za'a
watse a bar gida babu kowa gashi har lkcn ango bezoba yasa yyar Hjy ta buga gida ta
sanarwa Hjy akan har yanzu zhrdee bezoba ita k'uma gida takeson dawowa sbd bcc
takeji.
"Hjy najin h'aka taje ta sanarwa Abba abinda ake ciki'murmushi kawai Abba yai hade
da daukar wayarsa ya kira zhrdee.
"zahradee yana gani number Abba amma be daga ba sbd yariga da yasan kiran da ake
masa.
"Abba yai kira har yagaji amma zhrdee be daga ba' tun ran Abba be baciba har
yakai ga yabaci.
"himm Alhj kaga abinda nake fadi maka ko?" tun yanzu kenan yaronga yana niman
zuba mana kasa a ido.
"mikewa Abba yai batare sa yai mgn ba yana gaba Hjy na baya' bagaren Aisha Abba ya
nufa da kansa yake knocking jin muryan Abba ne yasa Aisha mikewa da sauri hade da
cewa zhrdee tashi Abba nefa da kansa.
"a lkcn har bcc ya fara daukar zhrdee jin ance Abba ne yasashi mikewa da sauri ya
dauki wandonsa yasa snn yaje ya bude kofar".
"zhrdee na fita Abba yasashi a mota da kansa yakejan motar tafiya suke amma babu
wanda ya tankawa wani har sukakai gidan.
"suna isa zhrdee ya bude kofa ya fita a lkcn ne Abba yace son saida safe' idan ka
karisa ciki kakirami yya tafito.
"yana shiga Hjy tai masa sannu da'isowa h'ade da cewa saida safe.
"tana fita yarufe gida ko'ina kai tsaye wani extra room yanufa koda yashiga dakin
babu komai empty ne ko katifa babu dawowa yai parlour ya dauki pilon cushion yaje
yai pilo dashi rigarsa k'uma ya shinfida a kasa ya kwanta.
"Zainab shiru-shiru ango zaishigo amma shiru' gashi har bcc ya fara daukarta' shiko
zhrdee yana can bemasan tanayiba.
"gani 1C-lock yayi k'uma har yanzu zahrdee be shigoba mikewa tai tanufi parlour a
hankali take tafiya sbd tsoron daya kamata a tunaninta ita kadaice a gidan.
"koda ta jijina kofar parlour jinshi tai a rufe gam da key' dawowa da baya tai
tafara dube-dube gidan' duk inda taduba babu wanda tagani wani Sabon tsoron yasake
kamata da sauri ta juya zata koma daki sai nepa suka dauke wuta' gida yasake rufewa
da duhu.
"hankalin Zainab yayi matukar tashi a hankali take laluba tana niman hanyan zuwa
daki dan kunna light din wayarta.
"duk juyin da Zainab zatayi saita bige sakamakon rashin light garin lallabawa tana
niman hanya yasa duk ta rikito da jeren banga da akai mata glass din suka faffashe.
"da sauri Zainab taja da baya' taje ja dabaya ne Glass ya soketa a kafa' a take
tasa ihu tana kuka.
"da h'aka tai tayi tana karo da bango har ta'isa d'aki' ga bigewar da goshinta yai'
da h'aka har tasamu tashiga d'akin.
"Zainab najin ta dafe gado ta fashe da kuka tana kokarin daukar waya ta kuna' bayan
ta kunnane taje ta rufe kofa a gefen gado ta rakube taci gaba da kukanta.
"ga waya a hannunta amma batai tunani kiran zahrdee ba'da h'aka har safe yai.
"jin kiran sallar farko zahrder yamike yabar gidan' itama Aisha mikewa tai taje tai
alwala tazo sallah' bayan ta'idar da sallah ne taji bcc ya kamata pilo ta jawo ta
kwanta akan sallaya taci gaba da bcc.
"zahrdee bedawo gidan ba sai around 11AM koda ya dawo parlour ya zauna' bayan ya
zauna ne yake gani barnan da Zainab tai.
"mikewa yai ya tara kayan gefe glass din da suka fashe k'uma ya sharesu ya zubar
snn ya dawo ya hade da kunna TV yana kallo' be dade da zama ba su Amatullah da
Amatulrahman sukai sallama dauke da kayan abinci a hannu' zahrdee da fara'arsa ya
taresu bayan sun gaisa amatullah tace Hjy ce tace akawo maku abin karyawa.
"jin haka yasa basu sake mgn ba suka mike hade da sallama.
"zama yai dirshan ya dibi abinci yafara ci' yana cikin ci kenan yar'uwan Zainab
sukai sallama suka shigo.
"da fara'arsa ya karbesu' suka gaisa bayan sun gaisa ne yace dasu tana cikin daki.
"ido suka sake hadawa suna kallon junasu' da yake duk yar'mata ne mace daya ne me
aure a cikin su.
"yana fita idon su yakai gun kayan da zainab ta barnatar da sauri har suna h'ada
baki suna cewa lahhhh! duk abinda sukai kamar wasu yara".
"k'uma dai da wani irin tunani wlh' jiya-jiya da daurin aure shine har zasuyi wani
abu?".
"yanzu dai duk kumubar wnn mgn kuzo muje cikin d'akin muganta.
"duk su hudun duguma sukai zuwa cikin bedroom'koda suka shiga ganita sukai kwance
kan sallaya tana bcc' shigowarsu ne yasa ta b'ude ido' tana cewa su walida har
kunzo sannuku da zuwa.
nusaiba dake kusa da walida tace Zainab amarya to tashi zaune mana.
"to"kawai tace".
"da kar zainab ta laluba ta mike zaune' snn tace da wani lkc ne kuka shigo.
"bamu dade da shigowa ba' mushigo musamu angonki a parlour yana karyawa amma
ganimu yasashi fita.
"himm kawai zainab tace' gani gado a mutsutsuke ko gyara shi ba'ai ba yasa walida
cewa zainab meyahanaki gyara d'akin tunda safe sbd Allah' yanzu inda bakin kunya ne
suka shigo mezakice?" Dan Allah kitashi ki gyara gadonki tun kafin jama'a suyi
yawa.
"gani takasa daga kafa sakakoman ciwon dataji garin yai mata tsami.
"yankewa nayi".
"yankewa k'uma?".
"Eh" wlh".
"dauke light akaji nikuma naje mikewa ban saniba na bige da katakon friend dake
parlour shine glss dinsa ta yanke ni.
"amin".
"jawo zani gadon da Zainab zatayi taga Ashe shima jini yabata bata saniba' suma
suna gani suka sake h'ada ido.
"kwashewa Zainab tai ta zuba a gefe har ta daga kafa kenan tanaso taje wadrop ta
dauko wani zanin gadon taji kafarta ya rike mata' tsayawa tai tai shiru h'ade da
matse baki.
"nusaiba da walida suka gyara mata gadon tas' zani gadon daya baci da jini suka kai
bathroom suka ije sbd a nasu tunanin najasa ne a ciki yasa basu wanke ba.
"a'a".
"sbd me?".
"h'aba Zainab sbd Allah da saniki da komai kike zama da najasa har wnn lkc?".
"shiru Zainab tai bata tanka ba".
"nayi".
"to shikenan yanzu tashi kije kiyi wanka daga nan ma saiki gargasa jikinki da ruwan
zafi.
"mikewa Zainab tai gani yadda takejan kafa yasa walida riketa zuwa bathroom bayan
ta fitone suke mgn nusaiba ke cewa walida kodai na karfi yai mata?".
"ke baki gani yadda taji jiki' k'uma ga barna da sukai har parlour fa sbd Allah'
wann wani irin abune h'aka?".
"matar aure dake tare da sune mai suna SAMEENRAT tace a'a basai yai mata na karfiba
dama dole asamu h'aka tunda ba taba sani namiji taiba'amma idan ta daure kafin nan
da sati tasaba.
"Eh" mana amma kuce mata tarinka amfani da ruwan zafi wajan tsarki".
"Su walida da nusaiba yaran yyan Alhj Musa ne Uwa daya uba daya' ita k'uma
SAREENRAT matan yayan su walida sai dayan da suka shigo tare mai suna Rahma ita
k'uma da bbnta da Alhj Musa uba daya ne duk suna karatu a nan bauchi university ne.
"aiki suka taya Zainab sosae harda abinci saida sukai mata suka zubawa zhrdee nasa
a kula snn sukai wanke wanke gam da sallar magrib suka tafi gida' bayan fitarsu ne
zainab tashiga wanka tana gamawa tai alwala saida tai sallah snn tai kwanlliyarta
shikin sket da riga na material light blue tayi matuka dawowa parlour tai ta zauna
tana kallo.
"koda zahrdee yabar gidan can wata uguwa yaje ya boye inda babu wanda yasan yana
gun' saida ya daidaici magrib yayi kowa yatafi masallaci mata k'uma maybe suna daki
suna nasu sallar snn ya saci jiki yazo gun Aisha' Aisha na sallah kamar daga sama
taji anfado dakinta.
"h'akan yasa tai kananu sura sbd ta'idar da sauri' bakin gado zhrdee ya zauna yana
jiran ta'idar' tana sallama tace lfy?" me yakawoka kaida kake da amarya?".
"gani zata daga masa murya batare daya tanka taba 🤫 yai mata daga snn bata sake
mgn ba.
"Aisha tace wankan me zakaimi anan? inda kaje kai abinka daban inda zakai wanka
daban' babu wani ruwan da zanha maka.
"ko kallonta beyiba yace ta kanki akeji' snn yashige bathroom yaje yai wankansa
h'ade da alwala yazo yai sallah snn ya kwanta.
"Aisha dake tsaye tana kallonsa har ta b'ude baki zatai mgn kenan zhrdee ya jawota
gado ta fada jikinsa' Aisha na kokarin tureshi da karfi ya danneta yana cewa h'aba
Aisha ta Dan Allah meye kikeyi h'aka?"
"amarya banza amaryan wufi wayace miki tana gabana?" ko nine na f'adi maki
h'aka?".
"a'a to amma...
"h'aba Aisha Ashe duk f'adi tashi da nake akanki b'akya gani' sbd da kefa duk
nakasa sukuni tun safe nake niman yadda zanshigo na ganki amma shine kike tureni
daga jikinki Aisha".
"shiru-shiru Hjy bataji motsin Aisha ba tace amatullah taje ta dubota ko lfy?".
"koda Amatullah taje tai ta sallama babu wanda ya amsa' sukuma a lkcn duk suyi nisa
shiya basu san tana yiba' itama Amatullah tasan zahrdee baya nan h'akan yasata tura
kofar ta shiga.
"ganisu da tai yasata fita da sauri taja kofar' duk da suna rufe a bargo amma
saida taji wani iri' jin motsin kofar yasa Aisha cewa tashi kamar anshigo.
"kin tashi yai yana f'adin babu wanda yashigo' a'a zahrdee Dan Allah katashi
"zainab ta zauna har tagaji ta koma ta kwanta'tana kwanciya bcc ya dauke ta".
"zahrdee na rungume da Aisha suna hira har 11PM karaf idon Aisha akan a gogo da
sauri ta sanarwa zhrdee' shima mikewa yai tare sukaje wanka bayan sun fitone ya
canza kaya sn sukai sallama ya fita a sace zuwa g'idan zainab.
"yana shiga ya tarar tayi bcc rufe gida yai snn yazo ya dauki pilo yaje extra room
din ya kwanta.
"zainab bata falkaba sai 2-30AM. gani ita kadaine a g'idan kamar jiya da sauri ta
tashi zuwa bedroom.
"da sassafe tazo parlour dan gani wanda yake motsi a g'ida' tana tsaye a tsakiyar
parlour zhrdee yadawo daga sallama' yana shiga suka hada ido' yace lfy?".
"a'a" dama motsi nakeji cikin dare shine nazo duba waye".
'OK kawai yace har zaishiga dakin daya kwana tace ina kwana".
"lfy klau".
"kitchen zainab ta shiga ta hada masu abin karyawa' tana gamawa taje tai wanka da
kwalliya snn tazo ta dauki tre din abinci da sallama tashiga d'akin ta ije masa a
gaba snn ta tadashi.
"murmushi tai har ta zauna zhrdee yace a'a tashi kije kiyi wani aiki' idan ina
bukatar wani abu zansanar dake".
"da h'aka Zainab take rayuwa a g'idan zhrdee' koda wasa be taba leka dakinta ba
banle yasan kalarsa' ita k'uma zainab da rashin wayo irin nata besa ta daina shan
maganin matar da aka bata ba' safe rana yamma take sha.
"duk yadda zhrdee zaiyi saiyayi idan zuwa gun Aisha' idan beje da asuba ba zaije da
rana ko dare.
"satin su zainab uku da aure ciwon mara ya kamata tun dare takeyi kamar me nakuda
gashi taiwa zahrdee kiran duniyarnan yai banza da'ita' gani h'aka yasa Zainab
daukar wayarta ta kira g'ida takira inna Hulaira tana kuka.
"kukan da takeyi ne ya hanata mgn' jin h'aka yasa hankalin g'ida ya tashi da sauri
inna Hulaira ta d'au hijab sai g'idan zainab' koda tashiga ganita tai kwance tana
juyi akan carpet tana kuka.
"da sauri tai kanta hade da tambyr lfy zainab meya sameki?".
"gani h'aka yasa inna kiran Hjy Mmn zhrdee ta sanar mata da abinda ake ciki.
"nan take Hjy ta kira Abba ta sanar dashi' Abba yace ina son yake?" koba a gidan ne
yake ba?".
"to shikena yanzu abinda za'ayi kije ki dauketa zuwa hospital kafin yazo.
'"to kawai Hjy tace' kyale ta dauka gani gida babu kowa da kanta taja mota'tana
isa inna ta fito da zainab sukai hospital.
"amma yai kira har yagaji amma duk numbers zhrdee a kashe suke gaba daya.
"gani h'aka yasa Abba zuwa shagon son da kansa nan ma begansa ba' mmki ya kama Abba
sosae.
"daga nan hospital ya wuce'ko kafin yaje doct yayi abinciken da zaiyi ya gama' ruwa
kawai aka samata hade da alluran bcc.
"Abba da kansa yaje office din doct din dayake family doct ne'doct yaiwa Abba
bayani komai.
"batare da nuna damuwa ko bacin rai ba yace ngd insha Allahu za'a gyara.
"bayan Abba yafita a office din doct Abba ya sami Hjy ya sanar da'ita duk abinda
ake ciki.
"ciko da mmki Hjy tace wlh alhj nifa ban fahimci abinda kake f'di ba".
"Abba yace Hjy kenan Ashe tunda akai auren nan son betada tarawa da yarinyarnan
ba?"
"lalla zhrdee yanuna mana yacika dan kansa' amma Dan Allah Alhj kabarni dashi
kaga ikon Allah.
📖🖊
☘☘
☘
AURE IBADA NE
3⃣3⃣
"murmushi Alhj yai snn yace Hjy kenan' me zaki?"
"to naji na yarda amma duk abinda zakiyi banaso ki aikata cikin fushi' ni inda kin
barni zanshawo kan al'amarin".
"Alhj kenan' nafi kowa sani halinka' shiyasa nace kabarni dashi".
"a'a" ba dani akai mgnr ba da Alhj nima abinda nake tambya kenan kika fito' amma
yace result din be fito ba".
"to shikenan ni zanje idan yaso ko zuwa yamma ne zamu dawo da maigidan mata".
"sbd na aikesa wani kauye be nan shiyasa baku gansa a nan ba".
"amin ngd".
"Abba be koma kasuwa ba saida yabiya g'ida ko zaiga zhrdee amma be gansa ba' a
cewar Aisha tun fitar safe be dawo g'idan ba".
"h'aka ya sake komawa kasuwa nan ma bashi' ko da tasake kiran number still a kashe
yake".
"zama Alhj yai yai shiru yana tunanin yadda akai zhrdee ya lalace h'aka' to ma me
yake nima da nine?" kodae so yake ya zubarmi da mutunci a gun uban yarinya nan ne
lalla idan ko son be gyara ba wlh saina nuna masa kuskurensa.
"kae fa ya tmbya".
"Ni k'uma?".
"Eh kae".
"to me zanmasa?".
"to".
"mikomin wayata da riga".
"bayan ya sanya riga ne yace da Aisha dubami kiga idan babu kowa nazo na fita"
Aisha na fita sukai karo da Amatullah'gani yadda Aisha ke juye juye yasa amatullah
cewa lfy Aisha?".
"Eh"mana".
"uhmmm"!!.
"amatullah tace".
"makewa Aisha tai ta dauka amatullah shigewa d'aki tai' batasan itama makewar tai
ba".
"Aisha na gani shigewar amatullah da sauri taje ta sanarwa zhrdee suka fito tare ya
fice snn ta koma d'aki.
"duk abinda sukeyi a idon amatullah' kama baki kawai tai tana mmkin yadda zhrdee ya
lallace h'aka bayan da ba h'aka yake ba".
"Zainab bata falka ba sai bayan la'asar tana falkawa da sauri suka mike zuwa kanta
suna tambyar jikinta".
"shiru Zainab tai sai hawaye da suke kara kaina a fuskanta' gani h'aka inna hulaira
taje daidai inda kanta yake tasa hannu tana shafe mata kai h'ade da tambyarta meke
damut".
"cikin kuka Zainab tafara mgnr tun kafin ta fasa goran da sauri Hjy ta tareta da
cewa ya'isa h'aka' ba'ason mara lafiya da surutu".
"gani magrib ya kusa yasa Hjy kiran amatullah' amatullah na dagawa Hjy tace suyo
abinci sukawo".
"har zata kashe wayar sai k'uma ta tambya ko zahrdee yazo g'ida".
"koda zhrdee yaje kasuwa gun Abba'Abba bece dashi komai ba sbd a kasuwa suke".
"da yamma lkcn su amatullah da amaturahaman suna hospital saiga Abba da zhrdee sun
shigo".
"suna shigowa duk suka mike bayan su gaisa da Hulaira Abba ya tambyi mai jiki".
"tace da sauri'snn suka fita shida Hjy".
"zahrdee dake gefen gado daedae kan zainab yadora hannu pilo da tasa kai batare
dayace mata komai ba' gani h'aka yasa Hulaira fita daga d'akin'. suma su amatullah
fita sukai yarage subiyu kawai.
"bayan su fita ne zhrdee ya jawo kujeran dake gefe ya zauna' saeda ya zauna snn
yace yaya jikin?".
"a lkcn ne tace meya dameka da jikina da har kake tambya ta".
"ta yaya bazanyi f'ada da kaiba sbd Allah nasan kana jina lkcn da nake kwada maka
kira amma baka amsani ba kai tafiyarka".
"h'aba zainab ta yaya zanji kiranki na kwaleki' wlh banji bane amma tunda kince
h'aka ne to kiyi hkr' yanzu dai yaya jikin naki.
"yanzu Zainab ni kikewa tsaki sbd Allah dan na tambyi jiki kin?" tunda tambya ya
zama laifi Allah ya baki hkr ni zantafi ko kina bukatar wani abu?".
"shigowa inna Hulaira ne ya katse zhrdee' Ashe taji abinda suke f'adi' nan take ta
h'au zainab da f'adi".
"shima zhrdee gani h'aka yasashi hawa kan gadon ya zauna kusa da'ita snn ya rike
mata hannu daya kamar mai yimata tausa cikin sigar tausayawa yana f'adin h'aka
zainab dita Dan Allah kiyi hakuri ki daina wnn kuka mana Dan Allah kinji".
"dayan hannunsa yasa yana goge mata hawaye' gani inna na gun yasashi jawota ya
rungumeta a kirjinshi yasa shafe mata baya h'aba zainabata kiyi hkr h'aka kinji
k'uma Dan Allah kidaina kuka h'aka banason gani hawaye a fuskanki pls baby stop
crying.
"inna Hulaira dake gefe murmushi kawai tai h'ade da dauke kanta a gunsu.
"gani bataga niyar mgn yasashi cewa ina zuwa' sauka yai daga kan gadon ya fita".
"koda yafita bega su Hjy da Abba ba' a zcyrsa yace maybe gida sukaje".
"bakin hospital yaje inda ake siyar da gasassun kaza yasiyo h'ade dasu YOGHURT DA
ICE CREAM snn ya dawo ciki da sallama ya shiga dakin plate ya dauko ya zuba namar
kazan a plate snn ya h'au gadon dama lkcn Zainab ba zaune ta jingina da bango da
kansa yake bata a baki.
"su Abba suna shigowa kenan sukai karo da zhrdee yana bawa zainab abinci a baki
murmushi kawai Abba yai batare da sun karisa ciki ba yajuya ya fita".
"Hjy ne ta kariso ciki dan suyi sallama da inna'inna na gani Hjy ta mike suka fita
bayan sun fitane sukai sallama Hjy tace da safe zata dawo".
"zainab tai mmkin zhrdee sosae a zcyrta tana cewa kodai dama zhrdee yana sona
h'aka' shine baya kulani' baya kwana a dakina' bayaso nazo kusa dashi' kodai
yaudarata yakeyi' ko k'uma sbd yaga ba'a gida muke ba".
"tsayawa tai tai shiru tare da zuba masa ido takasa tauna namar dake bakinta".
"Eh'nakoshi".
"tissue ya dinba ya goge mata baki snn ya sauka daga gadon h'ade da cewa ni
zantafi' in Allah ya kaimu da safe zanzo".
"shiru kawai tai tana kallonsa cike da mmki Kodai ba zhrdee da tasani bane".
"amin ngd".
"su Hjy suna hanya ne Hjy take tambyar Alhj a ina yaga yaronga?".
"shifa".
"wlh nima bansan ta yaya akai yazo kasuwa ba'kawai ganisa nayi a kasuwa".
"kamar yaya?".
"ko Hjy?".
"Eh"mana".
"su amatullah dake baya suna zaune sunaji duk abinda Abba da Hjy suke f'adi amma
babu wanda ya tanka har suka isa".
"suna isa Hjy da yara suka riga shiga ciki Abba ya tsaya gyara parking mota' su Hjy
suna shiga ciki daidai lkcn Aisha na fitowa daga kitchen' tana gani shigowa su Hjy
da fara'arta ta taresu da sannnu da dawowa".
"har Aisha zata shige Hjy ta daka mata tsawa da keee!! da sauri Aisha ta juyo' baki
iya cewa ya mai jiki bane?".
"ido kawai Hjy ta zubawa Aisha tana kallonta har tashige' a zcyr Hjy tana f'adin
zakici ubanki idan dani zakiyi".
"da safe saida zhrdee ya biya hospital snn taje kasuwa' da yake shida Hjy sukaje'
da yamma akai sallama Hjy ta dauki zainab zuwa g'idan ta' a dakinta ta'ije ta har
zhrdee da Abba suka dawo daga kasuwa.
"bayan su dawone zhrdee yana d'akin Aisha yanacin abinci suna hira' Hjy da kanta
tai sallama Aisha ne ta amsa snn taje ta b'ude kofar' gani Hjy ne yasata dukawa
tace sannu Hjy".
"yana ciki".
"komawa tai ta sanar dashi' mikewa yai ita k'uma ta sa hijab suka fita tare".
"parlour suka nufa ita dashi' suka shiga da sallama' Abba da Hjy suka amsa a kan
carpet suka zauna ita dashi zhrdee yace Abba gamu".
"eh'nice na kiraka dama tambyarka ne nakeso nayi' baka sabarwa matarka bane game da
rashin lfy dayan matarka bane?".
"tasani".
"tasani fa kace?".
"ke Aisha".
"na'am".
"Eh".
"to meyasa jiya da nake tambyarki kika nunarmi baki sani ba?".
"k'uma me?".
"babu komai".
"yanzu sbd Allah Aisha kin kyauta kenan inda g'ida daya aka hadaku h'aka zaku
zauna? k'uma idan ma banda abinki Aisha koda bangani ba amma naji labarin cewa koda
kikai auren farko ku uku ne a gun mijinku h'aka be dameki ba sai zainab ce zata
tsole maki ido? to wlh bazan yarda da wnn zama ba dole ki gyara".
"shiru Aisha tai tanaji Hjy' zhrdee ne yace aa Hjy Aisha batada laifi nine me laifi
sbd nine na hanata zuwa hospital din"..
"salati Hjy tai snn tace lalla zhrdee yaune nasan bakada hankali' yanzu da kanka
kake fadin h'aka".
"shiru Aisha tai sbd tasan fadi kawai zhrdee yai dan kareta amma ba h'aka bane".
"bayan Aisha ta shige ne Abba yai gyaran murya snn ya fara da cewa son wlh bazan
boye maka ba wlh ka batamin rai kwata-kwata tunda da nake dakai bantaba tsammani
zakai mi h'aka ba'amma bakada da laifi laifi nane ngd da irin sakayyar da kaimi..
"tsawa Abba ya daka masa yana fadin kaemi shiru' banason mgnr banza' kada ka
daukeni yaro karami wanda besan abinda yakeyi ba mana.
"karaf Hjy tace kace baka fahimta ba mana ashe tunda akai aure babu abinda ya shiga
tsakanika da matarka...
"me garinku ne ya fadi min h'aka'kanaso kace karya ake maka ko yaya?" to bari kaji
doct ya zaiyanami komai Ashe tunda aka kaita kallonta kawai kake kamar photo' nidai
nasan kanada lfy banle nace..
"kaidai me son?" wlh bari kaji wlh idan har kabari h'aka yasake kasan cewa wlh
zanyi mummunar saba maka k'uma wlh bazaka sake jin dadi naba".
"yanzu abinda nakeso dakai kaje ka dauki matarka mutafi gida Allah yabamu
alkairai".
"amin Abba".
"to".
"ina zaka?".
"shiru yai".
"dakin Hjy yanufa daidai lkcn zainab ta tashi yace tashi muje gida".
"suna fita dukawa sukai suka sallami su Abba snn suka fice".
"suna fita Hjy ta mike zuwa kitchen daukowa Abba abinci' tana cikin tafiya ne su
amatullah basusan Hjy na jinsu ba amatullah ta kwashe duk abinda tagani tsakani
Aisha da zhrdee ta fadiwa amatulrahaman.
"Hjy tai mmki sosae amma anan tabar mgnr ta karisa kitchen.
"amma a zcyrta cewa tai lalla zhrdee mune zaimedamu kananu yara ko? amma ba komai.
"su zainab suna isa gida dakinta suka nufa kai tsaye shida zainab ita kanta tai
mmkin shiga dakinta da yai' sbd tunda tazo gidan betaba shiga ba".
"suna shiga zainab tasamu bakin gado ta zauna' bayan ta zauna ne zhrdee yace wato
ke Dan tsabar shan kunya da shan mutunci shine kika fadiwa su Abba da Hjy tsakanimu
ko?".
"kamar yaya?".
"eyye".
"Eh".
"tashi ki tube".
"kamar yya".
"kamar yaya ake tubewa?" wlh idan baki tube ba da kaina zantubeki".
" kafa zhrdee yasa mata'kadan yarage ta fadi da sauri yasa hannu ya jawota zuwa
gado' snn yaje ya rufe kofar dakin ya dawo tubewa yai yarage dashi sai sglet da
gajeran wado".
"zainab na gani h'aka tasa ihu' hayewa yai kan gadon ya bita har inda take hannu
yasa ya jawota da karfi' gani yana kokarin kware mata zani yasa zainab sa hannu
tana bige masa nasa hannun".
"zahrdee da yaga h'aka da karfin tsiya ya yaye mata zani zuwa sama h'ade da yafe
pan din dake jikinta' duk irin kukan da takeyi besa ya karaya ba' da karfi ya
shigeta zainab na ihu tana kiran zanmutu Dan Allah kabari' amma ina sbd shi kansa
besan abinda yake ciki ba.
"zainab tai kuka har tagaji sbd ihu muryanta har yakoma baya fita".
"zahrdee be sauka ba saida yai mata jago jago snn ya sauka duk irin kukan da takeyi
zahrdee be kalleta ba' iya kaci dauka rigansa yai yana hakki h'ade da cewa tunda
abinda kikeso kenan gashi nayi maki' kinga kai kara yakare.
"gani daya zahrdee ya b'ude zainab dan kadan yarage ta hade' dagawa da tai taganta
cikin jini male-male kwance akan gado wani ihu tasa hade ya jawo zani gadon hannu
bibbiyu tana kallon abinda zahrdee ya aikata mata".
📖🖊
☘☘
☘
AURE IBADA NE
3⃣4⃣
"zainab tai kuka har tagaji babu maceci' da h'aka tai tayi har safiya' tai kokarin
tashi tai wanka da sallah amma ina' takasa sbd tsamin da jikinta yai ga wani uban
zazzabin daya rufeta komawa tai ta kwanta taci gaba da hawaye".
" zahrdee yana shiga dakin da yake kwanciya toilet ya shiga yai wanka snn ya fita
h'ade da meda kayan jikinsa ya kwanta ".
" shikadan a zcyrsa yake immagine irin dadin da yaji a gun zainab a zcyrsa yana
cewa gskya baby tayi kota ko'ina' saidai kashhh!! bantaba jin sonta a zcyta ba dede
da kwayar zarra".
"inama da Aisha tace nasameta h'aka?" himm!! da taga gata da tareraya a guna ".
" amma ko yanzu ba laifi' itama tanada irin nata dadin ".
"zhrdee najin kiran sallar farko ya mike yai alwala yafita yabar g'idan masallacin
uguwar yai sallah yana idarwa g'ida ya nufa gun Aisha".
" Aisha na sallah zhrdee ya shigo d'akin ta babu ko sallama'itama da yake ta saba
be dameta ba' yana shiga tubewa yai ya kwanta".
"ha raranta yai h'ade da jawota zuwa jikinsa' Aisha na kwance jikin zhrdee tace
ango mijin amarya na tambyi kwanan amarya ba'a bani amsa ba".
" ni banida wata amarya daya wuce ke' ke kadai nasani amarya yata".
"himm zhrdee kenan' kana da'ita mana' bagashi jiya ka dauketa kuka tafi ba".
"g'idan ta".
"cikin fa kikace?".
" himm Aisha kenan' idan na f'adi maki wani mgn zaki yarda? ".
" me zaihana".
" ciki a ruwa zatasha ciki ko aina' idan ba k'uma zuwa tai dashi daga g'idan su
ba".
"Allah sarki har taban tausayi wlh' yanzu ido ka zuba mata?"
"Eh" mana".
" to shikenan tunda ban kyauta ba' bari naje nayi ".
"Da sauri Aisha ta rungumesa tana f'adin a'a wlh'duk sukasa dariya".
"Aisha nasan ba lalla bane idan na f'adi maki wani mgn ki yarda' idan ma kin yarda
zcyrki zata iya f'adi maki cewa dadin bakine' amma ni wlh nasan ba dadin baki bane
har cikin zcyta nake f'adi".
"wlh3 Aisha tunda nake a duniya bantaba son wata yar'mace ba bayan ke' a duk lkcn
da mace zata tsaye a gabana tamkar namiji d'an uwana nake ganita' duk wata macen da
zangani duk kimarta duk ajinta h'aka zalaka duk kyanta wlh bata birgeni idan bake
bace' dalilin dayasa kenan nakasa iya daure zcyta dede da kwayar zarra na h'ada
gado da zainab' sbd bata gabana bata birgeni' Aisha ke kadaice a zcyta kinriga kin
samu gurin zama kinyi kane kane yadda babu wani gurbi daya rage' Aisha I really
love you my eeyshat".
" Aisha najin h'aka kara lafewa tai a kirjin zhrdee' shima rungumarta yai da karfi
suna kallon juna ido cikin ido".
"Hjy da kanta ta shiga kitchen ta hadawa su zainab abin breakfast arish da kwai sai
tea Amatullah akace takai masu yya Shamsudee ne zaikata".
"gaba daya cikin basket aka zuba sai plast dake dauke da tea tana gama shiri suka
nufin g'idan su zainab suna isa a b'akin gate yai parking yace tayi sauri su koma
g'ida".
"tana isa b'akin kofa taganshi b'ude h'akan yabata damar shiga ciki' a parlour ta
tsaya tai sallama' tai sallama yakai baki uku amma babu wanda ya amsa mata".
" zainab na ciki tanaji sallamar da akeyi amma kofa ta amsa ba lallane taji sbd
Akwai nisa tsakani parlour da bedroom".
"da Amatullah taji ije kayan tai tajuya zata fita' sbd a cewarta duk lkcn da suka
fito zasu gani".
" har tasa kafa zata fita ko me tatuno k'uma oho sai takoma da baya mikewa zuwa
haryan d'akin zainab tai tana tafe tana sallama har takai b'akin kofa bataji an
amsata ba' kamar ta juya saidai ta karisa daidai b'akin kofar tai knocking a
sanyaye zainab tace shigo".
"duk tunanin Amatullah zahradee na cikine'a tsorace take b'ude kofar' gani abinda
takeyi yasa zainab cewa ni kadaice babu kowa snn Amatullah ta karisa ciki".
zainab na kwance gani Amatullah hawayene kawai suka zubo masa' da sauri Amatullah
ta karisa gun da zainab ke kwance h'ade da cewa lfy zainab meke faruwa?"
"zainab ta sake fashewa da kuka tana juyi akan gado' juyin da Amatullah zatayi gani
zani dago tai da jini' a tsorace tace lfy zainab meke ruwa?' kuka ya hana zainab
mgn".
"da sauri Amatullah ta fita zuwa parlour snn ta kira Hjy' Hjy na gani kiran
Amatullah da sauri ta daga wayar h'ade da cewa lfy Amatullah?"
"kizo kawai".
" kafin Hjy ta sake wani mgn tuni Amatullah ta kashe wayar ".
" hankalin Hjy yai matukar tashi' ko Abba bata kira ba hijab kawai ta dauka tafita
batare da tatsaya sanarwa kowa ba".
"a guje takejan motar kamar wanda zata tashi sama' bada bata lkc ba ta'isa g'idan'
yya Shamsudee dake kofar g'idan gani Hjy yai kawai tai parking da sauri ya fito
daga nasa motar h'ade da tambyr lfy Hjy?"
"ina zuwa kawai tace snn tashige cikin g'idan' tana shiga da sallama a parlour
ta tsaya tana sallama' Amatullah ne ta fito daga daki zuwa parlour tacewa Hjy ta
kariso cikin d'akin'".
" Amatullah na gaba Hjy na baya suka shiga da sallama' karaf idon Hjy sai kan
zainab dake kwance salati tai ta sanarwa ubangiji snn ta karisa gun ta h'ade ta
tambyar meya faru?".
"kuka zainab taci gaba dayi batare da tace komai ba' Hjy na tsaye ta karewa zainab
kallon tuni ta gano abinda yafaru' juyawa tai gun Amatullah tace ke!!!"
"na'am Hjy"
" to Hjy".
"bayan fitar Amatullah ne Hjy ta cire hijab ta'ije a gefe tana f'adin sannu zainab
kiyi hkr kinji".
" h'ade da f'adin sannu miko hannu' mikawa tai da taimako Hjy zainab ta tashi ki
tsaya mana da'kyau".
" zaunar da'ita tai akan cushion dake gefe snn ta kwashe zani gadan takai toilet
snn ta tsaya ta h'ada ruwan zafi a bawon wanka fitawa tai ta kamowa zainab hannu
suka shiga toilet din Hjy tace ta cire zani amma tabar riga".
"zainab ta cire zanin har zata zare sket Hjy tace ta barshi kawai basai ta cire
sket ba snn tace tsshiga cikin ruwan zafi ta zauna".
"zainab nasa kafa jin zafin ruwan da sauri ta cire kafar gani h'aka yasa Hjy kamata
ta d'an neta da karfi a cikin ruwan zainab na kuka amma besa Hjy ta kyaleta ba har
saida taga ta saki jiki ta zauna da'kyau a ruwan snn tafita ta koma bedroom".
" tsayawa tai tai shiru tana tunanin abinda zhrdee ya aikata' wani zanin gadon ta
dauko ta shinfida mata snn tasake ciro mata wasu kayan da zatasa' bayan d'an
mintoci Hjy ta sake komawa toilet d'in ta tabi ruwan jin ya salance yasa ta h'ada
tama na wanka tai wanka snn suka fito Hjy ne ta dauko mata su mai ta shafa ta mike
mata kaya tasa snn ta dauki wayar ta kira family doct be bata lkc ba yazo' yana
zuwa Hjy tabasu gun da kansa yake tambyar zainab tana bashi amsa snn yace ta kwanta
yai dube duben da zaiyi yace ta tashi magunguna kawai ya rubuta yamikawa Hjy
takardan magani sukai sallama h'ade da godiya".
komawa d'akin Hjy tai da kanta ta dibi abinci a palate takebawa zainab a baki har
ta koshi snn Hjy tace ta kwanta ita k'uma zataje ta dawo".
" amin".
"Hjy na fita g'ida ta kowa' ko d'akin ta bata shiga tai bangare Aisha' tana zuwa
b'akin kofa tai knocking lkcn zahradee na kwance shida Aisha jin knocking ne yasata
tashi ta daura zani a kirji dama shi zhrdee yanada dogwon wadone ko lfy Aisha bata
tsaya tasa ba taje ta b'ude kofa h'ade da cewa waye?".
" hankadeta gefe Hjy tai snn takarisa cikin d'akin'kadan yarage Aisha ta f'adi
kasa' Hjy na shiga fisge bargon da yake rufe dashi tai snn tafara daukeshi da
mari".
"a gigice ya mike' Aisha na gani h'aka tasa kuka' shako wuyarsa Hjy tai kamar d'an
akuya zuwa bangarenta' suna tafe tana tokarisa har suka shige d'akin ta".
" suna shiga Hjy tai hurgi dashi gefe' zhrdee na kokarin cewa lfy Hjy..
kafin ya karisa Hjy ta sake daukesa da mari wanda yasa b'akin sa ya fashe sai
jini'da sauri ya mike tsaye yana me tare jini da hannu.
"gani ya mike ne yasa Hjy sake kai masa tikari tana cewa zakai d'anbe da nine?"
shiru yai ya zuba mata ido duk dukan da take kaimasa be tanka ba".
"gani ya tsaya a tsaye ne yasata kwashe masa kafa ya zube a kasa gwiwa bibbiyu a
gaban ta' suna cikin h'aka ne amaturahaman ta shigo' gani b'akin zhrdee da jini Hjy
k'uma bata dai na shake dashi tamkar mahaikaciya yasa amatulrahaman fashewa da kuka
tana kira nashiga uku' hannu tasa tana kokarin cirewa Hjy hannu a wiyar yya zhrdee
amma ta kasa".
" gani h'aka ihu tasa ta fita a guje zuwa d'akin su waya ta dauka ta kira Abba'
Abba yana gani kiranta da sauri ya daga sbd yasa ba kasafai take kiran mutum ba sai
da dalili dalilinma me karfi".
"yana dagawa cikin kuka take cewa Dan Allah Abba kazo g'ida yanzu nan wlh Hjy ce".
"ita da Yy ne".
"Abba be tsaya ta karisa ba ya katse wayar h'ade da daukar key d'in mota ya kamo
hanyar g'ida".
"a guje yake driving sbd yasan halin Hjy sarai akan yara' tun suna kananu idan
ta kamasu batayi masu da wasa' sai ka tosaya masu' h'aka har girmansu be hanata
dukan su".
" sbd halittan Hjy ne macce ce me zafi akan yara' har gara Abba dayake namiji
idan suyi laifi ya hukutasu da ace Hjy ne".
"zhrdee na duke gaban Hjy' Hjy na f'adin yadda ka fitar mata da jini kaima saina
fitar maka dashi".
" idonu zhrdee duk sun fito waje sbd azaba wiyarsa yai jazur sbd shaka abinka da
farin mutu da zaran ya b'ude zaiyi mgn sai Hjy ta nushesa a b'akin suna cikin h'aka
amaturahaman ta sake shigowa dukawa tai gaban Hjy tana kuka tana rokon Hjy da ta
kyale zhrdee' amma ina mikewa tai tasake meda hannu tana kokarin cirewa Hjy hannu a
wiyar zhrdee".
"gani h'aka yasa Hjy tokareta ta f'adi can gefe mikewa tai taci gaba da kuka tana
rokon Hjy saiga Abba ya shigo' a guje ta mike ta tarosa Abba na gani mugun aikin da
Hjy zatayi da sauri ya karisa guta shima hannu yasa yana kokarin ceto zhrdee".
"da yaga batada niya cire hannunsa yai snn yace Laila".
" kinsan tunda nake dake bamu taba samu tsala bako? ".
" cikin fushi Hjy ta saki zhrdee h'ade da tokarinsa ya f'adi can gefe' da sauri
Abba yasa hannu ya dagosa suka fita zuwa d'akin abban".
"b'akin gado Hjy ta zauna tana faman hakki' gani h'aka yasa amatulrhaman b'ude
frg ta dibo mata ruwan sanyi ta mika mata snn tafita tabar d'akin".
"suna shiga Abba yake tambyar son abinda ya hadashi da Hjy' shiru son yai idan
banda hakki babu abinda yakeyi".
"gani h'aka sai Abba yace son ya zauna bari shi yaje b'akin Hjy da kansa ya
tambyeta".
" Abba na fita d'akin Hjy yashige'itama tana ganisa ta gyara zama yazo ya zauna
kusa da'ita' saida yai gyaran murya snn ya fara da cewa h'aba Hjy a gskya banji
dadin abinda kika aikata ba' ke baki gudun abin Allah ya kiyaye wani abu ya faru'
kibar gani kece kika haifesa wlh hukuma batabar kowa ba' mafi yawanci lkt nasha
f'adi maki kidaina hukunci cikin fushi' sbd na lura dake a duk lkcn da kikai fushi
baki iya controlling zcyrki kina iya aikata komai"..
"himm' Alhj kenan kana wnn mgnr d'an bakasan abinda zhrdee ya aikata neba yasa
h'aka"..
" to menene shi son d'in nawa ya aikata ne da har za'a kasa irin wnn hukunci?".
" salati Abba yasa da salallami a fusace ya fita daga d'akin Hjy zuwa d'akin sa'
yana shiga zhrdee ya daga ido yana kallon Abba' cikin fushi Abba yake mgn".
"a gskya zhrdee baka kyauta ba k'uma kaban mmki sbd Allah yanzu irin walakanci da
zakaiwa yar'mutani kenan? kenan idan akaiwa naka kanni zakaji dadi? idan ma kana
gani hadaran nima maka auranta aikai bakai ka nima ba to bari kaji wlh3 babu saki a
tsakanisu".
"idan k'uma kana gadaran d'an kana da wata matar ne to wlh sauna haramta maka ita
na har naga yadda zakai' idan h'aka tun kafin raina ya baci maza kaje ka daukota
zuwa hospital' k'uma kai da kanka zakai jinyanta babu wanda zai tayaka har ta
warke".
"wlh zhrdee daraja daya kaci inda badan kai ne ba da wani ne daga cikin yar'uwanka
wlh da sai nayi mummunar saba masa' amma ko kai d'in ma ka kiyayi fushi' d'an h'aka
maza kaje ka dauketa sutafi hospital ka tabbatar anbata kyakkyawar kulawa".
" to kawai zhrdee yace h'ade mikewa har yakai b'akin kofa Abba yace son".
"na'am Abba".
"kasan duk hanyar da zakabi kabi idan gani ka lallasheta h'ade da bata hakuri'
k'uma koda wasa koda wasa banaso g'idan su suji wnn labarin' kana jiko kuwa".
"amin".
" zhrdee yana komawa daki gani Aisha yai tayi kuka har tagaji' itama tana ganisa da
sauri ta rungumesa tana kuka' shima rungumarta yai h'ade da lallashinta".
"gani jini a b'akin sa yasata tambyar laifin me yaiwa Hjy da yasa ta fusata tai
masa h'aka".
"eh h'aka take idan ranta ya baci abinda yafi h'aka ma zatayi".
"kaee fa😳
"ina?".
"riga yasa h'ade da daukar key d'in motarsa ya fita' kai tsaye g'ida ya nufa'
yana shiga Amatullah ya gani a parlour tana kwance kan three ster tana game da
wayarta' ganisa ne yasata mikewa h'ade da sannu da zuwa yaya".
"tana ciki".
"yana shiga gani zainab yai kwance kan gado ido rufe kamar mai bcc amma ba bcc take
yiba' karisawa yai b'akin gadon h'ade da kiran sunata Zainab zainab tana jinsa amma
bata b'ude ido ba' gani h'aka hannu yasa yana bubuga pilo a hankali take hide ido'
bayan ta b'ude ne suna h'ada ido da sauri ta juya masa baya h'ade tsaki".
"zhrdee yace tashi muje hospital' zainab tai shiru' dake fa nakeyi zainab".
" gani yai mgn har baki uku bata amsa shiba daga snn besake mgn ba juyawa yai ya
dauko kyalenta ya daura a wiyarsa snn yasa hannu ya ciccibeta kamar jijira yafita".
"zainab na shire-shiren saiya dauketa amma yaki' Amatullah na gani zhrdee dauke da
zainab da sauri ta mike had a da cewa yya lfy?".
"Amatullah na b'ude masa kofa yafita zuwa motar' ita k'uma tsayawa tai galala tana
kallon su kamar sakarai".
"saida ya dauketa snn ya b'ude mota ya sata' yana cire hannu zainab na yunkurin
fita".
"duk abinda zhrdee keyi fuskansa daure babu alamar dariya ko wasa a tattare dashi".
"h'akan yasata zama tai shiru' shikuma ya zaga ya shiga mota' zainab na gani
yashigo mota ta dauke kanta' shima be kulata ba yaja mota suka nufi hospital".
"suna isa bayan ya fito zaga yowa yai ya b'ude mata motar h'ade da cewa Dan Allah
malama ki fito' wani irin mugun kallo tai masa snn ta juye ta zuba kafar waje snn
takamo murfin motar da karfi ta mike".
"tana fita zahradee ya matsa gefe ta fita ya rufe motar snn ya zaga ya sawa
motar key ya zagaye ko kallonta beyiba yace idan kinga dama ki biyoni".
"bata tanka masa ba a hankali take jan kafar tana binsa' yana gaba tana baya' suna
cikin tashiya wata mata d'an ma daidaiciya tafito daga cikin wani daki gani yadda
zainab kejan kafar har ta shigesu sai ta juya da sauri h'ade da cewa kae yaro kae
yaro".
" kamar zahradee bazai juya ba jin takara kiran nasa ne yasashi juyowa yana dubanta
batare da ya amsa ba' ido kawai ya zuba mata".
"tace Dan Allah ka taimaka mata nama' baka gani yanayin jikin nata ne?".
"tsaki yai cikin zcyrsa snn yasa hannu ya kamo mata nata hannu suka' matar tace
yawwa ko kai fa".
" suna shiga gun doct da kansa ya kamata ta zauna snn shima ya zauna' doct yake
tanbyr abinda yake tafe dasu".
"cikin kunya zhrdee yake bayani' murmushi kawai doct yai snn yace pls two minute
zandubata".
"doct yai dube dube da zaiyi snn yace wa zhrdee ya shigo' bayan ya shigo ne doct
yai masa bayanin da zai masa snn ya rubuta masa mgn".
" sukai sallama' da kansa ya dauketa cak zuwa mota saita yasata ciki ta zauna
snn ya zagayo ya shiga suka koma g'ida' h'aka ma suna shiga yasake daukar zuwa
cikin' Amatullah dake zauna a parlour tai masu sannu da zuwa".
"yawwa yace h'ade da shigewa cikin daki ya shinfidata bayan ta kwanta ne yaje
ya dibo mata ruwa ya'ije h'ade da ledar magani akan side dirowa dake gefen gadon
batare da yai mata mgn ba ya fita zuwa parlour".
"batare da musu ba ta dauki kyalenta sukai sallama" bayan ta fitane ya zauna akan
cushion yai shiru tunani kala2 yakeyi yadda zaiyi da zainab".
"bayan zhrdee ya fita ne zainab ta mike ta dauki magugunarta tasha snn ta koma ta
kwanta".
"Amatullah na isa g'ida sukai karo da Abba zaikoma kasuwa' Amatullah tace sannu
Abba".
"jiki da sauki".
" himm Amatullah kenan komawa zakiyi inaso kika zauna dasu zuwa d'an wani lkc'
kinji?".
"a gurguje Amatullah tashiga ciki koda Hjy taga tana diban kaya ta tambyeta
Amatullah ta sanar da'ita yadda sukai da Abba' Hjy bata musa ba sbd h'akan ma yai
mata dadi' sbd koba komai ta h'akan ne zasu samu wasu labaran abinda ke tafiya".
" zhrdee tana kwance Amatullah tai sallama ta shiga ciki' ganita da jakar kaya
yasashi tambyar lfy?".
" himm kawai yace h'ade da nuna mata extra room da yake kwana' Amatullah tana ije
jakar ta fito' zhrdee yace jeki kitchen ki mana abinci".
"Amatullah na gama abinci ta h'ada masu gu daya takai masu dinning' zhrdee ya
rasa yadda zainyi sbd bazata iya fitowa ba dole yasashi tafiya d'akin ya kamota
zuwa dinning ya zaunar da'ita' Amatullah ne ta zuba masu snn ta zuba nata sukaci".
"kadan kawai zainab tace takoshi' bayan su gama ne ya dauketa ya medata d'akin ta
kwanta".
"da dare kuwa zhrdee ya rasa yadda zaiyi sbd yau Akwai Amatullah a g'idan babu
damar raba daki' a dole d'akin zainab yaje kwanciya amma kowa ya juyawa d'an uwarsa
baya'babu wanda yake tanka wa d'an uwarsa".
"zainab da mugun bcc cikin dare ta dauki hannu ta dorawa zahradee a jiki' da sauri
ya care can anjima ta sake kwashe kafa ta dora masa akan cinyoyinsa".
"a lkcn bcc yariga ya k'uma shi' koda zaifalka gani kafar zainab yai a dore akan
cinyarsa' da sauri yasake cirewa h'ade da tsaki".
" itama tsaki tai suka sake juyawa junansu baya" bcc na sake daukar su taci gaba
daga inda ta tsaya' gani h'aka dauka yai yabar gadon ya koma kan cushion".
☘☘
☘
AURE IBADA NE
ina taya yar'uwata ummusulaimi marubuciyar TA AUREN MIJI murnan kammala Nvl dinta
ubangiji Allah yabada ladan abinda kika koyar a ciki' kuskuren da kika samu Allah
ya yafe mana bakin daya' Allah ya kara hazaka da zakin hannu😅
🌳🌳🌳🌳🌳🌳
a gskya fans bazan boye maku ba wlh har ga Allah banajin dadin rashin gani comment
din ku' comment din ku shike kara mana kargin gwiwa' k'uma banason gani wani tnx
comment kawai nake bukatar sbd kowani marubuci yana bukatar comment shike kara mana
karfin gwiwa.
ngd saina jiku👂👂
😄
🌳🌳🌳🌳🌳🌳
where are you aminci 1-2 and Mmn uswan grp ranka cakal this page is for you, gskya
kuna kokari wajan comment dan kune zankarisa shi inda badan kuba dana barsa h'aka
ngd sosai Allah yabar kauna da zumuci😅
and you home of Hausa novel long life a gskya baki ko labba basu da kalmomin godiya
a gareku sai dai kawai nace ngd da k'aunarku gareni Allah yabar zumuci amin.
3⃣5⃣
"gani zhrdee ya sauka ya bar mata gado b'ude kafa tai ta barbaje' yana kallonta yai
tsami yaci gaba da bccnsa".
"da asuba babu yadda zhrdee beyi da zainab ba akan tai tafiya amma taki' da taga
yanace saitai tafiya tasa kuka' gani kukan da taikeyi yakara jin haushinta'dole
yasashi daukarta zuwa toilet tai alwala tana gamawa yasake daukarta zuwa bedroom ya
shinfida sallaya h'ade da hurga mata hijab snn yaje yai nasa alwala yazo suka jera
sukai sallah".
"da safe duk da tasamu sauki amma taki nuna masa saima wani kara narkewa da tai'
Amatullah nece da h'ada masu abin breakfast takai dinning' gani zainab bata fitoba
yasa Amatullah cewa yya kodai za'a bita dashi ne d'akin?"
"shiru yai be tanka ba' saida Amatullah takara mgn snn yace eh to".
"dibawa tai cikin plate snn ta h'ada tea ta dauka har ta kami hanya zhrdee yace
kaho nakai mata".
" to yya'tunda h'aka ne bari kawai na h'ada maku a tre kuje kukarya tare".
"cikin zafin mana ta h'ada kayan gu daya ta mika masa ya amsa ya shige ciki' zainab
na kwance zhrdee yashigo tana gani shigowarsa da sauri ta rufe ido kamar mai bcc".
"ijewa yai a gefe snn ya dauki nasa yakoma kan cushion yaci gaba dasha' zainab na
kallon sa ta juya masa baya' shima yana gani h'aka yace idan kinga dama kitashi ki
karya".
" har yagare zainab bata tashiba' banason iskanci da rainin hankali malama idan
zaki tashi ki tashi nasan ba bcc kikeyi ba".
"snn zainab ta mike or ready yariga ya h'ada mata nata tea d'in dauka kawai tai
tasha' tana gama sha tace zoka dauka na gama' saida zhrdee ya galla mata uban
harara snn yace da uban wa kikeyi".
" batare da ta tankashi ba komawa tai cikin bargon ta kwanta h'ade dajan bargon ta
rufe".
"mikewa yai ya dauki tre d'in yafita dashi yana fita zainab ta kwashe masa da
dariya' jin tafiyarsa yana dawowa yasata komawa cikin bargon ta rufe' shima yana
shiga bebi ta kanta ba toilet ya shige yai wanka ya shirya yafice zuwa g'idan su
Hjy".
" kayan da yacire hurhugawa yai kota ko'ina a d'akin harda towel d'in daya goge
jiki dashi yafita yai tafi yarasa ".
"yana fita zainab ta fito parlour gun Amatullah suka zauna suka hiransu duk da tana
matsayin matar yayanta amma be hana ta bata girmanta ba tunda tasan ba sa'ata bace'
h'aka sukaci gaba da hiransu kowa nabawa kowa nasa girman".
"zhrdee yana shiga d'akin Abba yafara shiga suka gaisa snn yai d'akin Hjy itama
suka gaisa h'ade da tambyar mai jiki".
"amin' snn ya mike zuwa d'akin Aisha har ya dora hannu a kofar zai tura kenan
saiga Abba da sauri Abba yace ina zaka?"
" lfy ke buya kasan inda ba lfy da musanar dakai' ita muna tare juya ka koma gun
dayar matarka ita da batada kowa".
"amm' Abba".
"na'am Abba".
"na haramta maka zuwa g'idan nan har bayan sati biyu k'uma ko a kasuwa banason
ganika".
"shima Abba d'akin Hjy yashige' Ashe duk mgnr da zhrdee keyi da Abba Aisha na
makale jikin kofa tanaji" wani irin bakin ciki yai kulu2 ya tokare Aisha a zcy zama
tai bakin gado tana ajiyar zcy".
"su zainab suna cikin hira jin shigowar zhrdee yasata mikewa a guje tabar parlour
zuwa daki' Amatullah dake zaune kusa da'ita har tsroro ya kamata sbd gani zainab
kawai tai tasa gudu amma ita bataga abin gudu ba' tana cikin h'akan kenan zhrdee
yai sallama ya shigo".
"a lkcne tagano abinda zainab kewa gudu' murmushi kawai tai h'ade da snn da zuwa'
be karasa ciki ba a parlour ya zauna sukaci gaba da hiran da Amatullah".
"zainab na daki duk mgnr da sukeyi a kunita amma taki fitowa' h'aka sukaci gaba da
zama har tsawo sati biyun zainab bata muna masa ta warke ba' duk da kwanciayar da
sukeyi a gu daya amma babu wani abinda ya shiga tsakanisu' dan shi zhrdee d'in ma
kusan kwana yakeyi suna chat da Aisha' da zainab ta gano h'aka idan taga dare yai
sai taki bcc koda yai mata mgn bata kulashi ba yai mgn har ya gaji' gani bazata
tanka masa ba" ije wayar yai ya kwanta".
"tunda daga lkcn zainab tasawa zahradee ido ga duk chat ko kiye-kiyen wayar da
yakeyi da Aisha' babu arziki yabar shima ya bari ne badan yanajin tsoranta ba aa
sai dan gudun kada su abba suji yana waya da Aisha k'uma yana g'idan zainab".
"da h'aka sukaci gaba da maza koda a kuskure zhrdee baya yadda koda hannu zainab ne
ya taba' idan ma suna kwance da ya lura tanada mugun bcc pilo yake sawa a tsakiya
ya jeresu a cewarsa yayi katanga kenan a tsakanisu' duk da h'aka baya hana zainab
mugun bccn ta kwashi kafa ta zuba masa' wasu lokutan k'uma da gangan takeyi sbd ya
sauka ya bar mata gadon".
" gashi zhrdee ya tsani kwanan cushion ko kasa' a duk ranar daya kwana a cushion a
takure yake sbd baya samun bcc kirki' ranar da k'uma yaga bazai iya ba dole a
cushion zai kwana".
"gani h'aka yasashi yanke sharawa sbd yagaji da abinda take masa cikin dare'
shiyasa yakekai 12AM a parlour a cewarsa yai kallon yakeyi' itama Amatullah d'in da
take tambyarsa shigewa takeyi ta barsa a gun".
"yau ko da abu ya isheta allura ya samo ya ije saidai kansa ya coka a katifa ta
kasa ya kwanta kamar me bcc' duk a tunanin zainab bcc ne yai sbd taga yadda ya
barbaje ya b'ude kafa' saida ta kare kasa kallon snn a zcyrta tana f'adin dan so
banza a tunaninka kaga gadon banza bari ka kashe ko to wlh mata kika zanyi".
"hayawa gadon tai saida tabashi mini goma zuwa ashirin a hankali ta b'ude ido ta
lekesa ta gadai kamar bcc yakeyi' shima a lkcn rufe ido yai yana kiran ta zuba masa
kafa".
" gani idonsa rufe yasa zainab murmushi keta a hankali ta fara birgima snn kwashi
kafa dukka biyu ta zuba masa a fuska' shima zhrdee dake kwance murmushi yai snn
yasa hannu ya hankali ya zaro allurana ya coka mata a saidai cinyarta da karfi ya
danna".
"ihu zainab tasa tana kiran wayyo Allah na' nashiga uku' kunama wlh Akwai kunama a
gadon nan'ihu da takeyi ne yasa zhrdee kuna light d'in d'akin' zani da zainab ke
daure dashi babu arziki ta kwance ta f'adi kasa tana birgiman kunama".
" kallo daya zhrdee yaiwa zainab shi kansa besan lkcn daya kwashe da dariya ba'
dariya sosae yakeyi harda kwalla' zainab dake kuka tsayawa tai tana kallonsa".
"saida yai dariya sosae snn ya matse h'ade da cewa muguwa kawai mutum najin bcc
kihanashi sbd zalinci kihanashi' babu wani kulana a d'akin ga nine nan na soka maki
allura' wlh gobema idan kika sake sainayi maki wanda yafi h'aka".
" cikin kuka zainab tace Allah ya'isa mugu aszalumi kawai ma cici wlh ban yafe
makaba sai Allah ya sakemi".
"yimi shiru ke Allah kika sani muguwa kawai sbd ke inaji ina gani aka hanani zuwa
gano masoyiyata abin kauna ta abin alfaharina farin cikina".
" himm zhrdee kenan aini ban yarda Aisha na sokaba' tunda har tagujeka duk da
irin hanlincin da kai mata amma dayake butulune ita ta gujeka taje ta auri wani'
saida yagaji da'ita ya korota tuku ta dawo gareka' koba komai a ragowa kasameta'
amma shine har kake da bakin kiranta masoyiyarka".
"shiyasa inda kinsan abinda ake kira soyayya wlh bazaki f'ada h'aka ba".
"an kiraki d'in' ko kaeyane? wlh zainab idan banda darajan su Abbana babu
abinda zaisa na zauna dake wawiya kawai".
"Allah sarki rayuwa wlh zhrdee idan banda darajan iyaye wlh nima kaina babu
abinda zanyi dakai' sbd a cikin tsarin samarina wlh babu wawa dolo da kiki marajan
mgnr iyayensa irinka".
" ke zainab wlh idan baki iyawa bakinkiba wlh saina fasashi".
"wawiya kawai banza kucaka' wlh shiyasa tun farko banso aurena dake ba"...
"Allah sarki zhrdee wlh bazan taba gani laifinkaba sbd nasan bakomai ke damuka ba
face dakikanci da toshewar basira' kai yaune kafara nadamar aure' ni k'uma tun
ranar da na daga ido naga Kaine a matsayin mijina nake nadama".
"wohohoo Allah sarki Aliyu masoyina abinda kaunata abin alfaharina mejin mgnr
iyayensa' nasan inda Aliyu masoyinane bazaimi h'aka ba".
"Aliyu banza Aliyu wofi ke uban uban Aliyu ma na rantse da Allah zainab koda wasa
nasake jin suna wani Aliyu anan g'idan wlh saina karyaki snn naje naci ubansa shege
mai nima matan mutuni".
" oho kai dai kasani domin babu wanda zai hanani kiran suna rabin raina"...
"da sauri zainab ta kauce" duk da h'aka binta yaci gaba dayi' gani h'aka yasa
zainab gudu suna zagaje d'akin' dakar yasamu ya kamata saidai ya danneta snn yasa
hannu ya matse mata baki" jin zafin h'akan yasa zainab kuka' dakar ya saketa h'ade
da cewa wlh koda wasa idan nasakejin suna banza kazamin nan wlh saina maki wanda
yafi h'aka".
"tun daga lkcn kowa ya kami kansa babu ruwan wani da wani' amma a zcyr zhrdee
kuddun yatuna da mgnr Aliyu da zainab take f'adi saidai yai d'an karami tsaki
kawai' shida kansa mafi yawanci lokaci yakan zainab ya tambyi kansa meyasa yake
damu kansa akan wani banza wanda bemasan dashi ba".
" me nene hadinsa da zainab ma tuku banle har wani mgnr Aliyu ya damesa' tsaki
kawai yai h'ade da juya mata baya".
"gani yau tsawon kwana bakwai kenan zhrdee bezo guntaba ranta yai mummunar baci tun
safe take daki yau ko lekowa da takeyi ta shiga bangaren su Hjy bataje ba kwanciya
kawai tai tana f'adin juyi a gado".
" shima zhrdee yake yawan kiranta ko char ya rage ba kamar da' ba".
"shima zhrdee ya rage kiran Aisha ne ba d'an komai ba sbd idan yanadaina jin
muryanta maybe sha'awarta zai ragu masa' a nasa tunanin h'akan shine mafi saukin a
garesa".
"Nasir ya samu sauki garau gani saukin daya samune yasashi daukar Fatima zuwa
sauran kasashen duniya hutawa' Fatima da Nasir suyi yawo sosae' Nasir gani yasamu
sauki yacewa Fatima yanaso yadawo g'ida sbd yana bukatar gani su Khadijat da
Jabeer' Fatima bata musa masaba h'akan ne yasa sukasa ranar dawowa g'ida Nigeria
amma sai sun koma eygip Nasir ya amshi maganinsa".
"sbd uzirawa da Nasir yai yana bukatar gani yaransa a ranar sukabar India zuwa
Egypt bayan su isa Nasir besamu gani doct d'an sa a narar ba dole yasa suka kwana
badan Nasir yasoba' sbd a yadda yaso komai dare yau yaransa yakeson gani".
"amma tunda yaji cewa bazasu samu komawa a lkcn dayaso ba cewa kawai yai Allah yasa
h'aka yafi alkairi' amma saida yakira g'ida sukai mgn dasu Khadijat da Jabeer h'ade
da cewa gobe yananan zuwa".
"su Khadijat da Jabeer sunata murnar zuwan bbnsu' Fatima da Nasir sun kwanta lfy
klau amma da safe Nasir babu kafa babu hannu gashi yanason mgn babu hali".
"da sauri Fatima tai rushing d'in zuwa hospital' doct duk sukai kansa suyi iya
kokarinsu akan Nasir amma ina kafin wani lkcn Nasir ya cika".
"Fatima tai kuka kamar zatai hauka har riketa akeyi bayan tasamu d'an natsowane snn
takira g'ida Nigeria ta sanar' a ranar yayin Nasir suka tafi Egypt duk cuku-cukun
da zasuyi suyi amma basu samu fitowa da gawan Nasir ba sai da yai kwana biyu snn
suka iso g'ida Nigeria' ba'a bata lkc ba aka shiryashi yadda addini ta umarcemu da
muyi aka kaisa ma kwancinsa".
"bilyaminu da Fatima suyi kuka kamar ba gobe' bayan addu'ar uku bilyaminu yace zai
koma binni kebbi yadawo sbd Akwai abubuwan da yakeso ya h'ade su snn yadawo".
" Fatima tace babu damuwa Allah ya kaika lfy' da yamma Bbn Fatima yace takoma g'ida
tai takaba Bbn Nasir yace a'a d'an Allah ina rokon arziki kabatar ta zauna a d'akin
ta idan yaso bayan tafita takaba saita koma g'ida ".
" Bbn Fatima yace shibazaice komai ba sai abinda tace' koda aka kira Fatima abbanta
da kansa ya tambyeta tazabi inda zata zauna' Fatima tace abazarta anan kawai zuwa
wani lkc".
"abban Nasir yaji dadin h'akan sosae' abban Fatima yace to shikenan Allah ya jikan
Nasir' anan g'ida Fatima ta zauna daya daga cikin dakuna na g'idan two bedroom plat
aka bata ita da yara suka zaune".
"bayan wata daya Dan bikin su zainab da zhrdee' tun cikin dare zainab take amai' ko
rintsawa batai ba' shikuma zahradee beyi tunani kaita hospital ba h'aka ya tsirya
ya tafi kasuwa' bayan fitarsa ne jikin zainab yaki dole yasa ta rarrafo ta fito
parlour gun Amatullah ganita h'aka yasa Amatullah tsorata kuka kawai zainab keyi a
take Amatullah ta kira yyanta' koda ya dauka ta sanar dashi tsaki kawai yai yaci
gaba da harkokinsa'".
"gani beda niyar zuwa yasata kiran Hjy ta sanar da'ita' batare da bata lkc ba Hjy
ta kira zhrdee ta sanar masa' yana guguni ya dauki key d'in mota ya shiga zuwa
g'ida' yana shiga a parlour ya samesu daure fuska yai h'ade da cewa Dan Allah
kitashi muje' Amatullah ne ta dauko mata mayafi koda ta mike kara jirine ya dibeta
zata f'adi da sauri zhrdee ya tarota suka fita zuwa mota' zhrdee yana driving yana
mata masifa har suka kai' suna isa kallo daya doct yai mata yace aje a gwadata
nurse na gwada zainab ciki tagani na satika".
"koda doct ya sanarwa zhrdee' zhrdee yai mmki sosae dajin wnn labarin' a gani yadda
zainab takeji yasa doct rikesu aka basu gado' ana sa mata drip kenan saiga Hjy ta
shigo d'akin' a ladabce zhrdee ya gaidata sbd yau ba a g'idan ya kwana ba".
" bayan su gaisa ne Hjy take tambyar jikin zainab' mika mata result d'an yai kawai
da sauri yafita yabar d'akin".
"Hjy na karantawa murna sosae tai h'ade da kiran Abba ta sanar masa' shima Abba yai
murna h'ade da cewa yana zuwa' lekawa Hjy tai tacewa zhrdee yaje g'ida ya dauko
masu ruwan zafi da kayan tea'".
"to kawai yace yanufi g'ida' ko kafin ya'isa g'ida Hjy tai kira amatulrahman tace
tasa masu ruwan zafi kafin zhrdee ys'iso g'ida".
"eh wlh".
" lalla kam Ashe mukusa samu yaro'.
"Ashe duk mgnr da sukeyi a kuni Aisha ne' da sauri ta koma d'akin ta tasa kuka tana
f'adin nashiga uku"..saiga zhrdee ya shigo da sallama gani Aisha na kuka yasa
zhrdee karisa wa da sauri h'ade da tambyar lfy?"
"Aisha tai banza dashi gani h'ade yasa zhrdee sa hannu zai rungumeta cikin fushi
Aisha ta ingijeshi h'ade da cewa mana fiki algugumi ma yau dari mai baki biyu
kawai' abinda zai hana ganika a wuta saidai guma gumai makanashinsa amma ana
tonewa Kaine a can karkashi kanaci da wuta"..
" h'aba Aisha kinsan dawa kikeyi kuwa? ' ninefa zhrdee d'an ki...
"kwarai da gske kaine fa zhrdee d'an akuya..kafin ta karisa ya dauketa da mari' jin
zafin marin yasa Aisha cewa Allah ya'isa mugu d'an tunkiya..
" daga nan fa zhrdee ya h'au dukan Aisha inda yashiga banan yake fita ba' tayi
kokarin gudu amma ina sbd yariga ya rufe kofa' saida yai mata duka Iya son ransa
snn yafita ya barta kwance tana kuka".
📖🖊
☘☘
☘
AURE IBADA NE
★kae kae kae lalla a gskya Aisha kinada masoya da yawa,sbd naga kowa a bayan ki
yake amma k'uma fa🙄.. Akwai lauje cikin nadi, sbd zhrdee bayason bacin ran Aisha
h'akan yasa ya kasa sanar Aisha mgnr auren sa snn km ya f'adin mata betaba saduwa
da zainab ba, meyasa Aisha ta auri Nasir? tajuyawa zhrdee baya a lkcn da yake
mararinta, km meyasa iyayen Aisha suka boyewa iyayen zhrdee matsalar rashin
haihuwan Aisha, meyasa iyayen zhrdee suke nunawa Aisha halin ko ikula?★
★fans masoya littafin aure ibada ne a gskya naji dadin comment diku wann page din
rankacakal nakune danku nayisa Allah yabar kauna da zumuci😅 sai mu hadu a page na
gaba dan gani yadda zata kaya tsakani zainab, aishan da k'uma zhrdee including
their parents tnx alot fans😋.
3⃣6⃣
"zhrdee yana fita kitchen ya shiga ya dauki plast zuwa hospital' da Aisha ta gaji
da kukanta ta tashi da shiga toilet tai wanka h'ade da alwala sbd lkcn nafara
kiraye kirayen sallah' tana idarwa hawa gado tai ta kwanta h'ade da tunanin
makomanta a gun iyayen zhrdee".
"zhrdee yana komawa hospital daidai lkcn Abba ya'iso suka shiga d'akin da zainab
lkcn tana bcc, Hjy na gani Abba ya shiga ta mike h'ade da tura masa kujera Abba ya
zauna snn ya tambyi mai jiki".
"Hjy ce ke amsawa snn ta mika masa result' zhrdee na gani Abba ya amshi result d'in
da sauri yabar d'akin ya fita' Abba ya karantawa murna ya kamashi baki har kunni
yana f'adin kinga ikon Allah ko Hjy".
"da sauri Hjy ta karisa gun gadon h'ade da cewa sannu zainab' yana jikin?"
"naji sauri".
"a'a"
"to shikenan".
"Ina..
" zainab na mmki Mmn twins da Amatullah tace mata' a zcyt tana tambyar kanta kardai
ace ciki ne dani? amma da zhrdee ya cucrni idan ciki ne dani".
"min ngd".
" mikewa Abba yai yaje gunda son ke zaune' zhrdee na gani Abba da sauri ya mike
tsaye h'ade da cewa har kafito Abba?"
"jiki da sauki Abba' son meyasa tunda kaga batada lfy baka kawota hospital ba har
saida Amatullah ta kira Hjy Hjy tazo ta dauketa zuwa hospital?" sbd Allah inda
yar'uwanta suka shigo suka ganta a wnn hali kasan bazasu dadi bako?".
" shiru zhrdee yai be tanka ba' son kana jina kuwa?" himm Abba ya mgnr kayan da
mukai' k'uma yaushe sukace kayan zai iso?".
"murmushi kawai Abba yai sbd yagano son kaucewa kawai yai' amma idan mgnr kayane ai
suriga da suyi".
"gani h'aka yasa Abba besake mgnr ba snn yace son zankoma kasuwa".
"har wajan mota zhrdee ya raka Abba' bayan tafiyar Abba ne zhrdee ya samu gun ya
zauna yana tunanin abinda yasa ya duki Aisha' to amma k'uma mezaisa bazan dauketa
ba? iyayena fa ta zaga' wanda ko'a mafarki bantaba tunanin zatai mi h'aka ba' kash
dana sanima da banduketa ba' kodai nakoma g'ida yanzu na bata h'aka ne? k'uma wani
harzari ba gudu kada naje yanzu tasan bata huce garin bata hakuri muzo musake wani
f'adan".
"nasan ma ba lalla bane ta sairareni' kash nima nayi saurin hannu wlh da nasani
banyiba' gashi nabar key d'in mota a dakin nasan yanzu idan naje dauka sai Hjy ta
tambayi ina zani' kodai nace mata kasuwa ne zanje? k'uma idan nace nabari har sai
gobe girkinta bansan hali da take ciki".
"zhrdee ya karisa mgnr ne h'ade da mikewa zuwa d'akin'' Hjy na zaune kusa da zainab
ya shigo h'ade da cewa ya jikin nata?"
"jiki da sauri".
"eh" wlh".
"eh suce babu komai' allurai da akai matane yasata bcc h'aka".
"wlh Hjy duwowar da nake zuba kudine a kasuwa na mance na barsa a b'ude k'uma duk
cinikin da akai suna ciki ba'akai bank ba shine zanje na ciro key d'in".
" ahh!! lalla kam hanzarta dauko key motarsa tai ta mika masa' idan kafita ka
turomi kannika".
"Hjy duk subibun fa suke nan meyasa daya bazata koma g'ida ba?".
"a'a babu komai Akwai Aisha ai' kai dai hanzarta kaje' k'uma dan Allah kasanarwa
Aisha koda ta waya ne zainab na hospital".
"a zcyrsa yana cewa dama nayi h'aka ne d'an kada wani yasan naje g'idan tunda
ba'anan nake ba".
"bayan ya sanarwa su Amatullah snn yaje yashiga mota zuwa kasuwa parking yai a inda
yake parking motarsa batare daya shiga shagoba ya nimi napep ya h'au zuwa g'ida".
"yana shiga daki Aisha ganita yai jigine da allon gado ta zabga uban tagumi jikin
zhrdee yai sanyi bakin kofa yaja ya tsaya h'ade da zuba mata ido".
" Aisha na daga kai suka h'ada ido tsaki tai h'ade da juya masa baya".
"a sanyaye zhrdee ya karisa gunta a gabanta ya duka snn ya kamo hannunta bibbiyu
cikin sanyi murya yake kiran sunata da sauri Aisha fisge hannunta' zhrdee yasake
rikewa' Aisha na fisgewa taja da baya' gani h'aka yasa zhrdee hayewa kan gado' ita
k'uma Aisha ta sauka ta barmasa gadon' still zhrdee yasake binta inda take yana
kokarin riketa".
" igijesa tai ya f'adi a kasa snn takami hanyan fita daga d'akin' a guje ya mike
yasha gabanta duk inda ta kauce saiya bita zahradee kabani hanya".
"tsaki tai h'ade dasa hannu bibbiyu tatureshi' gani h'aka yasa shi igijeta gefe ta
f'adi snn yajuya yasama kofa key' yarufe ya k'uma cire key' bayan ya cire key d'in
ne ya juya gun Aisha daukarta yai tsaf Aisha na wultsil2 zhrdee be ijeta a ko'ina
ba sai kan gado da sauri ya haye kanta".
"na saurareka name? bayan day kaimi karya yanzu so kakeyi kenan nasake saurarenka
ka rangadomin wata karyan kasakeyi ko?..
" kafin me? wlh Aisha duk abinda kike tunani ba h'aka bane"..
"ba h'aka ba kamar yaya' kaifa da bakinka kace baka kwanan dakinta k'uma idan har
naganta da ciki to a ruwa tasha? ko kanaso kacemi yanzu d'in ma a ruwan tasha?".
"a'a' ba'a ruwa tasha ba amma wlh3 Aisha sau dayane kawai' sau dayan ma bansan
yadda akai ba".
" wani zancen banza zancen rainin wayo...
"h'aba Aisha wani irin mgn ne kikeyi h'aka sbd Allah' wlh idan sbd zainab tasamu
cikine kike tunani zan sauyaki maki wlh na rantse da Allan daya halliceni bazaki
taba samu h'aka a guna ba' Aisha karfa ki mance ina sonki sota har abada Aisha' wlh
Aisha har gobe da jibi banga macce da takaiki ba a guna".
" himm dadin baki dai irin naka' baga zainab harma cikin kane da'ita".
"Ohooo my God' zainab d'in me daga ita har abinda yake cikin wlh basu gabana' idan
fa kin yarda Aisha ke nakeso kece zabina tauraruwan dake haskaka birni zcyta".
"A lkcn ne Aisha ta sakar masa murmushi h'ade da cewa himm Allah yasa har zucine".
"kimace kigani' daga nan yajata da wasa ya more lfyrsa' bayan ya sauka ne har Aisha
ta mike da sauri ya medata ta kwanta snn yafara yimata tausa a cewarsa ya gajiyar
da'ita duk kanni gababinta yakebi yana jan snn ya danna a hankali sbd kada taji
zafi' yanayi yana tsikaranta h'ade da wasa da kirjinta' Aisha sai faman dariya
takeyi".
" suna cikin h'aka kenan sai sukaji knocking d'in Hjy h'ade da kiran aisha' da
sauri zhrdee ya sauka a kanta snn ya hurga mata rigan jallabiyanta tasa' shikum ya
sauka ya koma gefe ya labe".
"saida Aisha tasa rigan tuku taje ta b'ude kofar h'ade da yinmata sannu da dawowa".
" yawwa sannu ya g'ida? lfy klau ya mejikin? jiki da sauki ashe ya sanar dake?' wlh
dazu ne ya kirani yake sanar dani".
"Allah sarki Ai jikin ma da sauki' nima nadawo dorawa abbanku abinci ne sbd naga
lkcn dawowarsa yakusa k'uma gashi yamma yayi".
" amma Aisha so dayawa nasha f'adi maku keda yan'uwanki banaso kuna zama kai ba
dankwali sbd Allah idan su sunyi ace dan basuyi aure ba amma harda ke daya kamata
kiringa yimasu f'ada shine kikeyi".
"Hjy na shigewa Aisha ta meda kofa ta rufe zhrdee ya jawota suka koma suka dora
daga inda suka tsaya".
"gani karfe shidda yasa Abba tashi daga kasuwa' yabari yaran shigo su meda kaya
ciki' gashi har lkcn tashinsu yayi bega son yadawo ba k'uma su rabu dashi yace
zaidawo kasuwa' daukar wayarsa yai yakira son har five miss call amma son be daga
ba' gani ba'a dagaba yasashi zuwa shagonsa ya dubashi tun kafin ya'isa ya hango
motarsa a parke a gefe inda yasaba pakawa duk da h'aka dai saida ya karisa har ciki
yashiga da yaga bashi a ciki yasashi tambyar yaran shago ina ogansu?".
"da farko zaifita yace zaije gun matarsa a hospital bayan ya dawo ya paka motar ko
shago be shigo ba ya h'au napep daga snn besake dawowa ba".
" zhrdee yana g'ida yana kiran Hjy tazo tafita snn shima yafita' Hjy bata fita ba
saida takare aikinta tsaf snn tasake wanka tafita' Hjy na fita saida tadanyi nisa
snn shima yafita a gurguje yaje ya dauki motarsa saida yabiya ya siyewa zainab su
ice cream chocolate gasasshen namar rago da kaza snn yakarisa hospital d'in".
"daidai lkcn drip d'in da aka sa mata ya kare zhrdee yana shigowa ya cire alluran
snn yasa hannu ya dagota ya jinhineta da bango motsi kadan saiyace sannu' dama
shigowar Abba kenan gani h'aka yafita Hjy tace ga abinci a zubo'..
" a'a Hjy kibari kawai ga wani nan nakawo mata' jawo ledar yai ya b'ude namar kazan
ya dauko ya diba har yakai mata baki da sauri ta kauda kanta' Hjy tace a'a zainab
kici mana' sake kai mata yai zainab sai amai har jikin zhrdee' zhrdee ya nuna
bedamu ba".
"bayan ta gama kamata yai zuwa toilet ya wanke mata jiki tas snn ya sake kamota
tadawo gado yaje ya wanke nasa yana fitowa doct yashigo dubata' yai dube duben da
zaiyi snn yai sallama h'ade da dokoki kada tai aiki me karfi. inda so samune ko
ruwa kada ta diba banle mgnr abinci' Hjy tace to za'a kiyaye"
"snn ya rubuta masu maguguna yafita' yana fita Hjy ta sanarwa Abba' Abba yace tunda
abin yazama h'aka su dauketa zuwa g'ida kawai idan ciki yai karfi sai takoma g'idan
ta".
" Hjy tace to shikenan kaga dama ga extra room na kusa da Aisha sai su zauna tare
kawai' eh h'akan ma yafi.
"zhrdee da kansa ya dauketa bema bari ta takafa sbd jirin dake dibanta yakaita
motarsa a gaba ya'ije ta su Amatullah k'uma suna baya Hjy da Abba motarsu daban'
suka nufi g'ida".
" suna shiga Abba ya mikawa Amatullah key tai sauri ta b'ude masu dayan d'akin kusa
da Aisha' da sallama Amatullah ta shiga' Aisha najin sallama da sauri tafito h'ade
da tambyar mai jiki".
" Aisha ta kasa karisa mgnr tane sbd yadda sukai ido biyu da zhrdee yana dauke da
zainab tamkar jijira.....
📖🖊
☘☘
☘
AURE IBADA NE
FASAHA ONLINE WRITERS F.O.W.☘.
★kae jama'a lalla Aisha ke yar' gata ce bcoz majority suna bayanki, karkuji komai
masoyan Aisha makkan nest year daku ciki★ 😘.
★Allah sarki zainab kada ki damu share hawayenki😭zhrdee na tare da Aisha ke k'uma
yar' gatan Hjy da Abba ga k'uma baby d'in ki, su Aisha saiga sai hango★ 😘😉
3⃣7⃣
"suna shiga d'akin zhrdee ya dauka a kan gado ya shinfidata h'ade da rufeta da
bargon dake gefe' Amatullah tana ije ledar ta fice a d'akin".
"snn su Hjy da Abba suka shigo kara dubata snn suka fita' bayan su fita ne zhrdee
yasamu b'akin katifa ya zauna, zainab dake kwance tace zansha ruwa, zansha ruwa".
" karki tashi kije ki badai ki zauna na dauko maki' dan Allah ka taimaka ka miko
mi".
"zahradee ya karisa mgnr ne h'ada da mikewa yaje yana yaye labulan window' a
hankali zainab ta laliba ta mike zata dauko doran swan batare data zhrdee ya Ankara
ba zainab ta f'adi sbd kirin da take gani' ihu tasa tana f'adin wayyo Allah na'
joyowa yai yana kallonta h'ade da tsaki ya zuba mata ido duk kukan da takeyi beyi
tunanin taimaka tama ba".
" Ashe Hjy tajiyo ihu zainab da sauri ta turo kofa zata shigo' da sauri zhrdee
yakai hannu zai daga zainab' bige masa hannun tai taci gaba da ihu' Hjy na shigawa
salati tasa h'ade da sa hannu shima zhrdee d'in yasa suka dagata zuwa b'akin dago'
Hjy ke tambaya garin yaya zhrdee na d'akin yabari ta f'adi?".
" murmushi kawai zainab tai' Hjy tace dan Allah a kiyaye".
" Hjy na fita zhrdee ya juya kan zainab makaryaciya kawai meyasa baki fadiwa Hjy
gaskiya ba?".
" Hjy na fita d'akin Aisha ta nufa a b'akin kofa ta tsaya knocking tai Aisha ta
fito Aisha ga maigidanki nan yadawo kikai masa abinci".
" to shikenan zo muje ki amsa ki kai masa inada ragowar na abbanku kinga daga nan
ma sai Ku gaisa da maijikin".
"to kawai Aisha tace tabi Hjy duk da ranta besoba amma babu yadda zatai' kitchen
sukaje Hjy tasa miya da tuwo a kula ta mikawa Aisha".
"amsa aisha tai tana tafe tana makosani a zcyta' zuwa d'akin zainab a b'akin kofa
ta tsaya tai knocking zhrdee yace waye'? waye? mikawa yai yaje ya rude kofar sakai
kawai tai tashige batare da mgn ba' tana shiga ta ije snn ta juya tafita' ido kawai
zainab tabita dashi".
" shima zhrdee shiru yai yana binta da ido har tashige daki' snn ya koma daki' yana
shiga b'ude abinci yai gani tuwone yasashi zama yafara ci batare da yaiwa zainab
bismillh ba'yana cikin ci ya shake sbd miyar Akwai yaji' tari yakeyi harda hawaye
yana hasa-hasan yadda zai dauki ruwa yasha amma yakasa sbd rufewar da idonsa yai".
"da kar yasamu ya ziro hannu ya dauko ragowar ruwan swan d'in data sha yarage snn
yasha".
" yana sha ko numfasawa beyiba yace muguwa kawai ta Allah bataki ba".
" ture abinci yai gefe ya mike' abincin dabe kara bi takansa ba kenan".
"itama be dameta ba sbd abincin baya gabanta' har yagama babu wanda ya tankawa
wani' bayan ya gamane ta mike ta dauko ledar naman daya siyo mata tafara ci' kadan
kawai taci sbd ba dadi yake mata ba' snn dauki ragowar ta ije a gefe' hannu ta zura
ta dauki ledar magugunarta ta dauka tacire tasha snn ta kwanta akan idan ya f'ada
mata sai ta tashi tai sallolin da ake binta".
" Ashe Akwai na bcc aciki tanasha sai bcc' 12-30 shap zhrdee ya mike a hankali take
tafiya yaje ya b'ude kofa ya fita zuwa d'akin Aisha' Aisha na bcc ji kawai tai
anfado jikinta' a birkice ta b'ude ido tana kokarin ihu' da sauri zhrdee yasa hannu
ya rufe mata maki".
"gani zhrdee ne yasata doguwar tsaki h'ade da igijeshi ta sauka ta bar masa gado
kasa ta koma ta kwanta' da sauri zhrdee ya bita inda shima ya kwanta a bayarta
mikewa tai tabar gun takoma gado' sake mikewa yai ya bita gadon' da h'aka sukai ta
yawo a daki har karfe 3AM duk juye juyen da takeyi ko kala batace masa ba' gani
asuba zaiyi yasashi hakuri ya bar d'akin".
"yadda yafita a sace h'aka yadawo a hankali yake tura kofar yana shiga gado direct
yaje ya h'au ya kwanta' zainab tace har kadawo".
" me kikace?"
"nace kadawo?".
" eh mana".
"makaryacin kawai".
"waye makaryaci?"
"tun daga lkcn kullum h'aka zhrdee yake a duk lkcn da zaifita a idon zainab yake
fita yakama dawowarsa zainab bata nuna masa yadameta ba' washe gari ya koma d'akin
Aisha' sbd yau itace da office' yana idar da sallar asuba ya koma d'akin Aisha
bebari rana tayiba kamar yadda sukeyi' koda yashiga ganita yai kwance tana' itama
tana ganisa da sauri ta rufe idonta kamar mai bcc' shim kansa zhrdee d'in koda
yaga abinda takeyi be nuna h'akan ya damesa ba' gefe daya ya koma ya kwanta batare
da mgn ba sbd yasan koda yai mata mgn balallane ta amsashi ba".
" koda zai karya da safe a bangare su Hjy ya karya sbd babu abinda Aisha tai na
breakfast ".
" da safe bayan zhrdee yafi kasuwa Hjy ta kirasu duk su biyun suka hadu a parlour
Hjy ta fara da Aisha to Aisha ga zainab kece babba dan Allah kiyi hakuri da
junarku' dama kowa yasan ranar daya ke girki kinga basai nayi wani dogon bayani ba'
ga kitchen nan duk me girki ita zata gyara ko'ina kunjiko".
" k'uma Dan Allah banaso jin wani cecekuce a tsakaniku' ke Aisha kece babba kiyi
hkr da zainab' kema zainab bance ki takataba kowa ya tsaya a matsiyinsa".
"bayan h'aka Dan Allah idan kunga wani abu da ba daidai ba a tsakaniku ko gun Mijin
naku dan Allah kuyi gaggawar sanarmi".
"insha Allahu".
"amin".
"saida Hjy ta mike snn suma suka mike kowa yakama kansa".
"koda zhrdee ya koma d'akin Aisha mgn baya hadata dashi yayi iya kokarin sa wajan
gani yashawo kanta amma ina har takare girki yakoma d'akin zainab".
" gashi kwanasa biyu a d'akin Aisha amma be hanasa zuwa d'akin ciki dare ba' zainab
na kallonsa ya fita, tunda yaje around 2AM yake bata hkr gwiwa bibbiyu amma besa
Aisha ta hakuri ba' gani bazai samu biyan bukatar saba yasashi fita zai koma d'akin
zainab".
"zainab naji tafiyarsa da sauri taje b'akin kofa ta tsaya' zhrdee yana zuwa yaga
zainab a b'akin kofa tsaye' lfy me kike nima cikin daren nan?".
"wani irin tambyar rainin wayone h'aka? Dan Allah malama kibani hanya nashige".
" wlh babu inda zaka sai kafadinmi daga inda kake' mugu mara tsoran Allah me satan
kwana".
"ihu zainab tasa tana kuka amma still bataba da hanyar ba".
" dayake dare ne tamkar a kuni Hjy da Abba' da sauri suka fita'duk mgnr da'akeyi a
kuni Aisha tashi tai tana lekensu' da sauri suka kariso h'ade da tambyar lfy".
"cikin rawar murya yace babu komai bigewa tai' gani yadda bakinsa ke rawa yasa Hjy
tambyar zainab' cikin kuka zainab wlh Hjy tunda nazo g'idan nan narar girkina cikin
dare yake satan jiki yaje d'akin Aisha bazai dawowa sai asuba".
"salati Hjy tasa tana f'adi zhrdee yau she ka lalace ne h'aka sbd Allah' so kake ta
haifan mana shugu a g'ida? ka dauki girkin wata ka kaiwa wata".
" kaimin shiru manafiki tunda kai h'aka dama kasaba satan kwana' k'uma wlh sai
Allah ya sakawa duk wanda kasaci kwanta ka kaiwa yar'uwarta' k'uma kai da Allah".
"yau d'an garinku mari kunya da gske kenan dai kanayi' as shank wlh kabani kunya
zhrdee wlh ka canza katashi daga zahradee d'in dana sani"..
" h'aba Hjy dan Allah kidaina f'adin h'aka sbd dan wann laifin kike fadin
h'aka'"...
"kafin zhrdee ya karisa Hjy ta daukesa da mari h'ade da cewa wawa kawai wlh ilimika
be amfana maka komai ba' sbd so zakaje ka hallaka kanka kasa kanka cikin masifa'ina
ita Aisha manafuka alguguma kawai".
" duk abinda Hjy keyi Abba bece komai ba ido kawai yazubawa son yana kallonsa".
"dama zainab na gani Hjy tafara f'ada tabar gun ta shige daki".
" itako Aisha tana daki tana kallonsu' Hjy tace wlh idan baki fito daga d'akin nan
ba' kika bari nashigo saina maki shegen duba a g'idan nan".
" bazaki fito ba bakar manafuka nasan ba bcc kikeyi ba' shiru da tajine yasa Hjy
fusata' a fusace ta juya zuwa dakin Aisha' da sauri Abba ya riketa yana f'adin ina
zaki Hjy?" dan Allah Alhj kabarni naje na fito da shegiyar yarinyan nan na koya
mata hankali".
"a'a Hjy kada kije ki dakar masu yar' mutuni' idan ma hukunci zakiyi son ne abin
hukuntawa ba ita ba".
"ba tare da mgn ba'juyawar da zatayi ta maske zhrdee da bayan hannu snn tabisa da
kafa tana tokarinsa".
"gani h'aka yasa Abba cewa ya shige daki' a guje ya shige d'akin' Abba ya kama
hannu Hjy suka koma d'akin su".
" zahradee yana shiga yasama kofa key'zainab na gani shigowarsa ta juya masa baya
tai kamar me bcc' daidai cinyarta yasamu ya watsa mata mari' a birkice ta mike
muguwa alguguma manafuka tashi".
"Ina zakisan abinda kikeyi' Ashe dama duk wata shiga da fitata ido kike sami ko?".
" wlh zainab bantaba tsanarki ba irin yau, natsaneki banasonki zainab k'uma bana
kaunar ganiki".
"sai me? wlh zhrdee da mgnr ka yakai zci danafi kowa murnar h'aka".
"wlh zainab inda badan su Hjy ba wlh dana nada maki dukan dasai kinkasa tashi".
" zhrdee kenan su Hjyn me a tunanina babu abinda su Hjy da Abba suka isa su hanaka'
sbd bajin mgnrsu kakeyi ba".
" da safe kafin Abba yafita kasuwa sbd yasan halin Hjy f'ada yai mata sosae akan
koda wasane kada tasake taiwa Aisha mgnr jiya tarabu da'ita kawai".
*"itama Hjy bata musa masa ba' shima kansa zhrdee yarage satar kwana ba kamar dah!
ba' amma fa har gobe koda wasa besake taraiya da zainab ba".
"yau zainab ce da girki bayan ya gama cin abinci yazo kwanciya tace zhrdee".
" zhrdee ya karisa mata mgnr ne da juya mata baya' tun daga snn bata sake cewa
komai ba' itama kwanciya tai".
"da safe lkcn zainab tashiga gaida Hjy' dama dasafe dukkansu suna shiga gaidata'
bayan sun gaisa zama zainab tai taki tashi' Hjy tace zainab lfy kuwa?"
" to menene?".
"eh shikenan".
" to shikenan yanzu jeki ki karisa aikin ki k'uma ki shirya cikin lkc sbd saiya
daukeki a g'ida snn yakarisa kasuwa".
"cikin murna zainab ta mike zuwa d'akin ta' tana shiga daidai lkcn zhrdee yana
shirin shiga wanka' toilet ta shida ta h''ada masa ruwan wanka snn tafito' tana
fitowa shikuma ya shige toilet d'in gani ruwa a h'ade kafa yasa ya ture ruwan ya
zube akas snn ya h'ada wani yai wanka".
" kafin ya fito tun zainab taje kitchen ya h'ada masa abin karyawa duk da tasan ba
lallane yaci ba' tunda bacin abincinta yakeyi ba amma be hanata dafa masa' gani
Aisha a kitchen tai duk da batasan me takeyi ba amma tasan baya wuce abin breakfast
take hadawa".
"lfy klau' Aisha na f'adin lfy klau daga snn bata sake mgn ba saima juya baya da
tai".
" itako zainab taci gaba da aikinta tana gamawa ta kwashe zuwa daki' snn zhrdee
shima yafito kenan daure da towel gaban mirrow ya tsaya yana kallon kansa a
madubi".
"tana ije tre d'in taje ta bayansa ji kawai ya anrrungumesa ta baya h'ade da cewa
bari na shafawa mijina mai' duk da ba tsayine da'ita ba amma be hanata kwanciya
masa a baya ba h'ade da kewaya hannayenta tana shageshi".
"doguwar tsaki yaja h'ade da cewa wlh idan baki sakeniba saina tureki' zainab najin
h'aka ta kara lafewa a jikinsa".
" wlh zainab inda badan cikin dake jikinki bako himm".
" wlh duka zanmaki' amma ko yanzu idan kika kureni saina farfasa maki baki".
"tsayuwa zainab tai h'ade da tokare kafa daya ta dauki hannu ta rike kugunta tana
karkade jiki tana f'adin Allah ko' to bismillh".
" ni ko?'.
"ni ko?".
" kikace eh' a guje yabinta' yana cewa ai da kintsaya' ita k'uma tai parlour snn ya
dawo ciki".
"tana fita tafara gyara parlour saida ta goge duk inda ya kamata snn tai shara tazo
ta shige wanka'shima zhrdee dayake yai yai ra'ayin ci sosae yaci abinda bayan ya
gamane yashiga d'akin Hjy sallamarta zaifita kasuwa".
" da sallama ya shiga har kasa ya duka ya gaidata h'ade da sallamarta zaifita
kasuwa' Allah yabada sa'a yabaku abinda kuke nima nace alkairi duniya da lahira yai
maku Albarka dukkanku".
" har ya mike yawwa zhrdee ga zainab nan idan Allah inaso ka'ijeta a g'ida' idan
kataso kasuwa sai kabiya ka dauketa kudawo tare".
"can kasa da murya yace to naji' k'uma dan Allah kadan samu abinda zaka bata kai
tsaraba g'ida".
" naji kawai yace yafice' yana fita d'akin Abba yashiga suka gaisa snn yaje Aisha
gimbiyarsa da sallama yashiga' Aisha na ganisa da sauri ta juya baya".
"Aisha kenan har yanzu fushi kikeyi dani? to ina kwana' kin tashi lfy?"
"still babu amsa' juyawa yai yafice zuwa d'akin zainab' yana shiga yatarar ta
shirya tsaf' to manafuka alguguma kin fadiwa Hjy kinji dadi ko? sai ki tashi guje".
" batare data tanka masa ba' ta dauki mafiya suka fita yana gaba tana baya har sun
wuce d'akin Aisha sai zainab ta dawo da baya da sallama tashiga Aisha na zaune tana
buga mage a wayarta zainab tace Aisha".
"zantafi uguwa nida maigidan namu bazamu dawoba sai yamma shine nace bari na sanar
dake kada kiji shiru' sai mu dawo".
" juyawa kawai zainab tai tasa kai batare da ta tsaya sauraran abinda Aisha zata
ceba tafice".
"da zcy ya diba Aisha batasan lkcn data kwada wayarta a bango ba wayar ta tarwatse
wasu kwallane suka zubo mata gado ta h'au taci gaba da kuka".
"zainab na fita ta shige mota zahradee ya jasu' b'akin wani kanti ya tsaya bayan
yai parking snn yafita zuwa cikin kanti siyayya yai sosae sabulai wanki dana wanka
chocolate biscuits cake sweet dai sauransu yazo ya b'ude bayan motar ya zuba
sukaci gaba da tafiya' ko kallon inda zainab ke zaune bayayi har suka isa' saida ya
shiga cikin haraban g'idan snn yai parking suka fita b'ude baya yai ya dauko ledar
tsaraban' gani zainab tai gaba da sauri yace ki tsaya".
" tsayawa tai ta jirasa snn suka shige tare' har parlour suka shiga da sallama lkcn
duk kannin zainab na parlour a guje sukazo suka rungumeta suna f'adin Anty oyoyo
zainab na murmushi zhrdee ma h'aka' yar'utansu me suna maryam tazo ta rungume
zhrdee gani h'aka yasa shima daukanta".
"guje me d'an wayon cikinsu tashiga ta sanarwa inna Hulaira ga Anty tazo' saida
inna tasa hijab snn suka fito tare' ganita yasa zhrdee mikewa tsaye bayan ta zauna
ne shima ya zauna a ladabce ya gaidata h'ade da tambyar su Hjy da Abba".
" mikewa inna tai taje d'akin Mmn zainab ta sheda mata zuwan su zainab snn tafita
kitchen taje ta dauko ruwa da juice tabawa mame kanwar zainab takai masu parlour".
"shiru da taji alamar Hjy bataje gun su zhrdee ba sake binta tai d'akin dadina da
yaya sanyi jiki wlh na f'adi maki sirikina yazo kifita Ku gaisa amma abu ya
gagara".
"nifa kada ku dameni da wani sirikin nan kubarni na kare aikina tuku".
"Dan Allah yaya tashi kije idan kin dawo kya karisa".
"ke!! kifita daga idona daga ke har surikinki ba'a kanku akafara ba".
" abu ma harda gori' babu damuwa nidai Dan Allah aje a ganomi siriki".
"inna ta karisa mgnr NE h'ade da fisge zani da Hjy ke nikewa snn ta mike h'ade dasa
hijab suka fita tare' ita tai parlour inda zhrdee yake' ita k'uma inna tai d'akin
ta".
"tana isa zhrdee yasake mikewa taida ta zauna snn ya duka suka gaisa' suna gama
gaisawa Hjy ta mike takoma d'akin ta' shima mikawa yai batare dayace mata komai ba
yakami hanyar fita zainab na gani h'aka da sauri ta mike ta bishi har bakin mota'
yana shiga mota ya tayar gani zai tafi yasa zainab cewa sweety dawani lkc zaka
dawo".
" banza da'ita yai yaja motarsa yafice' itama be dameta ba sbd idan da sabo tasaba'
juyawa tai takoma ciki gani yabar ledar da suka shiga dashi yasata tunanin kodai
mantuwa yai dashi' hannu tasa ta b'ude gani sabulai ne dasu sweet yasace cewa
kilan tsaraba ne' daukawa tai ta shiga dashi d'akin inna".
"tana ije kayan ta shiga d'akin mmn ta gaisheta snn ta dawo d'akin inna' kallo daya
inna tai mata tagano cikine da ita' farfesun kayan ciki ta dibo mata h'ade da lemo
kwakwa tanaci suna hira har tagama inna tace mame ta dauki plate d'in takai
kitchen' bayan fita mame inna ke tambyarta yadda zamasu yake a g'idan su Hjy".
"nan zainab ta kwashe komai ta fadiwa inmarta harda kuka' gashi nafi Aisha kyautata
masa amma baya gani kullum cikin gefenta yake ko a dakina yake baya hanashi mgnr
Aisha bayan ma batasan yanayi ba' Dan ko kyatata masa batayi yanzu da h'aka ma sufi
sati uku bata mgn dashi k'uma koda shine yai mata bata tankashi amma duk begani
ba"..
"a'a' bandani".
" to ai me sauki ne' kedai duk rintsi duk wiya duk abinda zaiyi naki ido' k'uma
koda yai maki abinda bata maki rai Dan Allah ki daure' banda yawan fushi banle
yakai ga gaba' koda laifine yai maki ki daure kinjiko?".
"naji inna".
"babu ruwan ki da'ita koda tana fushi kiyi banza da'ita kikama mijinki' mijine babu
kunya a tsakaniku koda fushi yakeyi dake kada h'akan ya dameki kamashi ki rungume
ki jashi da wasa har yasake ya biyeki".
"banda yawan musu dashi duk abinda yace to kawai idan bana sabon ubangiji ne'
kinjiko?".
'naji inna".
"to Ai inna koda abinci nai masa ba lallane yaci ba' se yai ra'ayi".
"kada ki damu k'uma kada h'akan ya dameki wataran sai kabari' kedai kiyi yadda nace
dake".
" wlh duk abinda kike masa na kyautatawa yana sane k'uma yanaji dadi' kin wani
namiji ba lallane idan matarsa tai masa abin kyautata ya nuna mata ba amma yaji
dadi har cikin zcyrsa".
"wlh idan har kika rike abinda nake f'adi maki k'uma kike aiki dashi zakisha mmki
sbd wataran da kanki zaki tambayi kanki anya kuwa zhrdee d'in dana sanine? amma duk
sai kinyi hkr kafin kiga h'aka".
"to inna"
"k'uma banda yawan kai kara gun uwarsa duk sonda take maki wataran raguwa zaiyi'
sbd duk soyayyar da zatai maki ba kamar d'an data haifaba' kiyi hkr zainab kiyi hkr
da mijinki' shiyasa ake cewa tsakani mata da miji sai Allah".
"to bari zanbaki wasu harma sufi nada kyau' sai dai guda dayane bandashi yakare
amma yaya tana dashi zan dauko maki".
" to ngd".
"Aisha tayi kuka har ta gaji gani babu me rarrashinta da kanta ta rarrashin
kanta' ta tashi tai alwala tazo tafara sallah sbd lkcn anfara sallar azahar".
"bayan ta idar ne ta kwashe wayar da b'ude wadrop d'in ta ta zuba snn ta rufe'
h'aka taci gaba da zama a daki ko parlour su bata lekaba banle bangaren Hjy".
"abin duniya duk yabi ya isheta' ta rasa inda zatasa ranta taji sanyi".
"da yamma zhrdee yana tashi daga kasuwa ya biya daukarta' a kafar g'ida ya tsaya
snn ya dauki wayarsa yai dialing number ta' zainab na gani da sauri ta daga wayar
da sallama' gani a kofar g'ida idan kinga dama kifito mutafi".
"shine yadawo".
"tsaya kawai bari na aiki mame ta kirashi yaci abinci kafin kutafi g'ida' kinga
koda kuje kun huta da girki".
"inna ta aiki mame ta kira zhrdee ya shigo ciki'bayan su gaisa inna tacewa zainab
taje kitchen ta dauko masa abinci' da zafin nama zainab taje ta dauko masa abinci
ta kawo' inna tace ta kaimasa daki ne ba a parlour ba kamar bako".
"extra room ne da babu kowa a ciki saidai kusan kullum ake gyarawa sbd baki suna
zuwa a kowani lkc daga kauyen bbnsu".
" zainab na ijewa taje ta dauko masa ruwa da abin wanke hannu duk ta kawo masa' sai
da ta h'ada komai snn ta koma tace dashi bismillh' ya mike tana gaba yana baya suka
shiga b'akin katifa ya zauna plate zainab ta dauka ta dibi abincin ta zuba masa
h'ade da miya ta zuba akan tuwon".
"tuwon shinkafane da miyar kuka wanda yaji namar rago da man shanu' gani zai wanke
hannu yata dauko ruwan tana zuba masa ruwan yana wankewa' yana gama wankewa ya
janyo hannunsa batare da mgn ba' snn yafara ci' duk da beyi niyar ci dayawa amma
daya fara ci' shikansa besan lkcn dayai ta suburbuda ba' ankara kawai yai yaga
tuwon kadan yarage kamar ya karisa kawai sai k'uma yai wani tunani a zcyrsa yace
cewa anya banzama surikin zamana ba? na b'ude ciki a g'idan surukai sai faman
rabkan abinci nakayi' bari dai na barshi h'aka kada rashin hankalin yai yawa".
" cire hannu yai ya wanke' zainab dake zainab dake zaune ta mike ta kwashi kayan
abincin ta meda su kitchen snn tazo suka fito tare zuwa parlour da sauri zainab ta
shiga ciki dauko mayafinta' inna ta dauko magugunar ta bata dayan daya rage tace
a'a bazan baki wnn ba sbd naga kamar cikine dake kada aje ayi barna' amma wnn zaki
iya shansu k'uma banda matsa kinjiko".
"nayi inna".
"snn inna tashiga d'akin yaya dauko wani' dama lkcn yayan tana toilet inna nasa
hannu a jakar kenan sai ga yya tafito'lfy me ake nima a cikin jakata k'uma?"
" to bismillh' a bayan inna ta tsaya taga ikon Allah'gani ta dauko mata magani da
sauri ta rike mata hannu ina zaki kaimi?' zanbamawa".
" habawa yya f'adi wani abu amma ba wann ba'kema kinsan dan takarene".
"nifa gskya ba kyauta zanbayar ba' Dan biyana za'ayi'haka kawai nasiye kayana dan
gyara aure azo a dauke mu'".
"hannu inna tasa ta fige h'ade da cewa bani auren yanta yafimu komai".
"inna takaiwa zainab h'ade da nuna mata yadda zatai amfani dasu' sukai sallama
tafito zhrdee dake zaune ya mike suka fita".
"be tanka mataba itama h'aka har suka isa g'ida' suna isa tafita zuwa ciki' ko daki
bata shi gaba saida ta leka Aisha' Aisha najin anturo kofa da sauri ta kwanta kamar
me bcc gske' gani h'aka yasa zainab cewa dama mudawone nace bari na lekaki amma
tunda kinyi bcc saida safe snn tafita tai d'akin ta".
"shima zhrdee h'aka tai masa yai mgn har yagaji Aisha bata tanka masa ba' fita yai
zuwa d'akin zainab' zainab na ije mayafi taje ta gaida Hjy snn tadawo lkcn zhrdee
yana toilet yana wanka' shiyasa ta samu damar daukar magani da inna ta bata tasha
wanda zatasha saura k'uma ta ije' yana fitowa yasa kayan bcc ya kwanta' itama
tashiga tai nata wankan tasa kayan bcc ta kwanta' gani ta kwanta suna kallon juya
yasashi juya mata baya' itama bata nuna ya dameta ba taci gaba da kwanciyarta".
"washe gari Aisha ta amshi girki' koda yadawo d'akin ta zhrdee yayi iya kokarinsa
wajan gani ya shawo kanta amma Aisha baki yarda ga sha'awa dake matukar damusa dan
yakusa kai bango' kyaleta yai ya fita harkanta saida yabari cikin dare snn bcc yai
nida da'ita zhrdee ya f'ada mata' a birkice ta falka h'ade da tureshi ya sauka daga
kanta ta mike ta sauka kasa' zhrdee ya bita h'ade da riketa da karfi' zhrdee
kasakeni".
" Aisha bazan sakeki ba' Dan Allah ki tsaya kiji wlh sha'warce taimi yawa har ya
kaini bango yau bazan iya jurewaba Dan Allah koda sau daya ne Dan Allah Aisha".
"ran zhrdee ya bari sosae har bayason gani Aisha kusa dashi' yana idar da sallar
asuba ya koma d'akin zainab' ganisa da tai tunda asuba tasan ba lfy' sbd idan ita
keda girki shine yake barin d'akin ta yana idar da sallar asuba amma idan Aisha ne
sai bayan sallar isha yake zuwa d'akin ta".
"da gari ya kara wayewa taje kitchen ta h'ada masa breakfast yana karyawa ya fita
kasuwa' yau ko sallamar Aisha beyiba tai tafiyarsa".
" h'aka yabawa zainab damar tararrayar mijinta' da yamma yana dawowa kasuwa hannu
bibbiyu zainab ta amsheshi ta h'ada masa ruwan wanka saida yai snn yaci abinci' ita
k'uma ta shiga tai nata wankan bayan ta fito bata Shafa mai ba saidai turaruka
kawai tasa kayan bcc snn ta kwanta' shima yana gamawa yai brush yazo ya kwanta' ya
kwanta ne kawai amma shikadan yasan abinda ke damusa a zcy sbd sha'awar da yake
damusa gashi besan ta'ina zaifarawa zainab mgn ba' k'uma a gskya yau dai bazai iya
daurewaba' gashi sbd Aisha ne yaki bawa zainab hakkinta tun ranar farko besake
kulata ba' k'uma bata nuna h'akan ya dameta ba' to yanzu da'ina zanfara? gashi yau
kam nakai bango' amma bari nagani".
"a yau ko' zhrdee najin h'aka ya yunkuro zuwa kan fuskanta' yana f'adin ke
matsalata dake kenan wnn bakin yacika surutu da yawa baya shanye rada".
"gani yana d'an neta h'ade da daukar mata numfashinsa a fuskanta a'a meye h'aka ka
saukami a jiki mana".
"ke kitsaya kiji mana wlh Allah ko' himm' daga snn yafara shafeta h'ade da tsotse2
mgnr ma ya gagara da h'aka ya tubeta shima ya tube gani zai shigeta yasa zainab sa
masa kuka tana f'adi Dan Allah kabari wlh Akwai zafi' ke kitsaya bazakiji zafiba a
hankali zanyi".
" kafin zainab tai mgn tuni zhrdee ya shige' shi kansa ya rasa a wani duniya yake
sbd ya kasa daidaita kansa' kafin asuba zhrdee yayi yakai sau gudu' kowani around
yai saiya rungume zainab a kirjinsa yana kwatata irin dadin dayaji' a zcyrsa yana
cewa kodan ita budurwace nasameta yasa takeda ni'ima h'aka? ko k'uma Dan wnn shine
yina na biyu da'ita? idan ko h'aka halittata yake gskya na cuci kaina".
"da asuba yatashi yaje yai wanka tafita masallaci shida su Abba da yayyinsa har
suka dawo zainab bata tashi tai wanka ba banle sallah' da kansa yata da'ita taje
tai wanka da alwala tazo tai sallah' bayan ta idar ta mike zata fita' ina zaki?"
"to kawai tace tadawo ta kwanta' shima kwanciya yai kusa da'ita h'ade da zuba mata
ido har bcc ya daukeshi' shiyasa yau ya makara befita kasuwa da wori ba"
"the nest day ma h'aka ne dan kwanta3 hanata bcc yai' tun tana daurewa har saida ya
kureta' da safe kuwa da kansa ya h'ada masu ruwan wanka yana rungume da'ita sukaje
sukai wankansu' zainab da kanta ta shiryashi snn tabashi breakfast yana gamawa ya
mike zuwa kasuwa' tare suka fita zuwa d'akin Aisha' Aisha na zauna a kan cushion
suka shigo zhrdee yana tsaye a b'akin kofa zainab tace Aisha kin tashi lfy?"
"lfy klau' zhrdee dake tsaye yace gimbiyata kenan Hjy kilishi sarkin fushi da mulki
dama nazo duba kwana ne' tunda kina lfy ni natafi kasuwa saina dawo".
" Aisha tai banza dashi' zainab tace Aisha ana mgn dake".
"wani irin kallon banza Aisha taiwa zainab' zhrdee na gani h'aka yakamo hannu
zainab suka fita".
" suna fita aisha tace lalla kam wlh sainayi maganinki a g'idan nan".
📖🖊
☘☘
☘
AURE IBADA NE
3⃣8⃣
"har bakin mota zainab ta rakashi' ya b'ude ya shiga snn zainab ta mika masa
jakarsa dake hannu hannunta ya amsa gani yatada mota zai fita sai tace kalli
dakatawa yai ya tsaya h'ade da juyo mata fuska yaji abinda zatace' sakai tai cikin
motar daidai bakinsa tai masa kiss💋 h'ade cewa pls kakulamin da kanka' snn ta ciro
kanta' murmushi kawai zhrdee snn yaja mota yatafi".
" yana tukine dai kawai amma hankalinsa baya tare sbd abinda sukai zainab jiya da
dare' idan yatuno wasu abubuwa sai dai kawai yai murmushi h'ade da shafe kansa".
"Aisha najin tafiyar zainab da sauri ta mike tafito har zata shige Aisha tace
zainab".
"na'am Aisha".
" Dan Allah Dan annabi na rokeki banaso na kara ganiki a dakina".
" a'a babu komai' nidai kawai kada kikara shiga daki".
"Aisha kenan' iya kacin abinda zainab tace kenan ta shige d'akin ta".
"itama Aisha shigewa d'akin tai' zainab na shiga daki bata zauna ba tafara gyara
d'akin ta tana gamawa ta h'ada kayan zhrdee indices d'insa ta kwashe taje toilet
ta wanke masa shi tsaf ta shanya snn taje ta gyara kayan daya cire tasa acikin
wardrobe ta'ije masa bayan ta gama aikinta tas tai wanka ta kwanta".
"da rana misalin 11-30 saiga kiran zhrdee kaman daga sama zainab taji wayarta na
ringing da sauri ta daga wayar' gani number zhrdee ne yasata dauka h'ade da
sallama' yana amsawa yace kindafa abinc ne?"
"a'a"
" to kawai tace h'ade da mikewa' bayan ta kashe wayar kitchen kawai ta nufa tasa
sanwa jolif rice da dafa masa da kifi busasshe kafin tagama zhrdee ya'iso kai tsaye
d'akin zainab yashige' koda yashiga ganita yai tana sallah' b'akin gado ya zauna
yana jiran ta'idar".
"a'a yazo kiga hannu yasa ya jawota jikinsa ya zaunar da'ita a kafarsa' hannu yasa
ta cikin rigarta yana shafe mata...... da sauri zainab ta tureshi h'ade da daukan
zani ta daura taje duba abinci' gani abincin yayi plate ta dauka ta diba masa snn
ta dauki ruwa takai masa"
"gani ta da yai da kaya a hannu da sauri ya dauki towel ya daura yaje ya amsheta
suna ijewa ta sake mikewa".
"wanka zayi".
" a'a dawo ki zauna' tare sukaci abinda duk da ba mgn sukeyi ba amma idonsa nakan
zainab' bayan su gama ne zhrdee yai second around snn sukai wanka ya koma kasuwa".
"da yamma Aisha ta amshi girki zhrdee yana dawowa d'akin Aisha ya shiga lkcn tana
toilet tana beyi mgn ya tube yarage daga shi sai gajeran wando snn yasamu b'akin
katifa ya zauna' Aisha ta fitowa daure da towel gani zhrdee yasata daure fuska
h'ade da dauke kanta".
"gani h'aka yasa zhrdee mikewa kamar zaishig toilet da karfi ya dauketa ta baya sai
kan gado snn ya fisge towel d'in da take daure dashi' a lkcn kam beda niyar amfani
da'ita amma a lkcn saida yai' Aisha tayi kokarin gudu amma takasa sbd irin rikon da
yai mata' yana gamawa ya je yai wanka' nan yabata kwance tana cizon lebbanta' baya
fitowa suka h'ada ido yace lfy? ko dama kin dauka karfina kikafi?".
"ita dai bata tanka masa ba' zama yai yaci abinci yana gamawa yasa kaya yatafi
bangaren su Hjy dama lkcn duk suna parlour zama yai sukaci gaba da hira harda su
Shamsudee da Nurudee itama tashi tai tasake wanke wanka zhrdee be dawowa d'akin
Aisha ba sai around 11PM' koda yashiga be kulata ba kwanciya kawai yai.
"da safe tana idar da sallah taje kitchen ta h'aka masa breakfast ta kawo ta'ije
yana fitowa wanka ita k'uma ta shiga kafin tafito ya shirya karyawa yatsaya yi'
tana fitowa ko kallansa batai ba taci gaba da shafa mai' yana gamawa ya kime' gani
har zaifita batace dashi kala ba yasashi cewa Aisha ina kwana' tai shiru' dakefa
nakeyi still bata amsa ba' daga snn besake mgn' wardrobe yaje dauka wasu takardu
yana budewa wayarta ya f'adi a tarwatse yadda ta'ije'".
" subhanalillah yaushe wayarki tai h'aka? ko fadowar da taine yasata tarwatsewa?
dukawa yai ya dauki wayar' kae wann ma ai ta tashi a aiki babu wata mgnr gyara".
" meda wayar yai cikin wardrobe ya dauki abinda zai dauka yai gaba".
"yana fita d'akin zainab yashiga snn tana kwance amma ba bcc takeyi ba' gani
yashigo ne yasata mikewa zaine h'ade da cewa ina kwana".
"lfy klau' har ya juya zainab tace dan Allah inaso mgn dakai' tsayawa yai h'ade
da cewa ina jinki".
"dama mgnr zuwa awone antenatal sbd lkcn da suka rubutamin yakamata tun last upper
week ne yakamata nafara zuwa banjeba"..
"bansani ba".
" zhrdee ya karisa mgnr ne da fita' shiru zainab tai' tana binsa da kallo".
"zhrdee be dade da fitata zainab taji ana sallama duk da Aisha taji amma dayake
batai niyar amsawaba yasa ta kyale' zainab ce tafito duba me sallama' wata mata
tagani rike da d'an ta dan kimani shekara hudu a hannu cikin girmamawa suka gaisa
zainab tace wa kike nima?"
"eh tananan amma tsaya nadubata' shiga d'akin Aisha tai ganita zauna yasata cewa
kinyi bakuwa' banza da zainab tai bata tanka ba' zainab na fita tace shiga tana
ciki".
" to tace".
"tana shiga Aisha taga Ashe ubaida ne' tsalle tai ta rungumeta tana murna' uhmm su
Aisha sarakan zumuci' tunda aka auri zhrdee aka mancemu' nidai nasan zhrdee bazai
hanaki zumuci ba'idan ma nabaki haushi ina sane da labarin za'ai maki kishiya amma
naki zuwa bikin sbd tunda kikai aure kika sharemu kwana2"..
"to menene? badai kice zhrdee ya hanaki hulda da cewa ba' duk da nasanshi da kishi
kamar ace akankine".
"yanzu h'aka ma da kika gani wlh nafi wata bana mgn dashi' koda yazo banza nakeyi
dashi".
" h'aba Aisha auren da kikai a farko kika zauna da kishiyoyi har biyu kece ta uku
be daga miki hnkli ba saina zhrdee? idan wanda nagani itace kishiyarta taki guda
nawa take? kin zauna da manyan mata ma banle ita".
"ubaida koda na auri Nasir yanada mata biyu nice ta uku' bayan aurenmu nagane cewa
ya auri wasu matan kafin ni amma duk yasakesu' amma wlh h'akan be taba tami da
hankali ba' sbd ban zauna dasu ba' Fatima ce kawai muka zauna tare' ita k'uma
Fatima abinda na lura dashi shine bata daukeni a matsayin kishiya ba' nasan inda ta
daukeni a matsayin kishiya wlh ko abinci bazata baniba".
"to ba yarinya bace a haife ta haifeni dan dai Allah bebasu haihu da wuri bane'
wani abu daya sama lura dashi shine Nasir yana matukar son Fatima' k'uma ko menene
zai'iya yimaka idan kace zaka tadama Fatima da hankali dan ba karamin son yake
yimata ba".
"a kudi shekaru ilimi na zamani dana boko Fatima ta fini ubaida ta'ina zanfara'
matar da take da doctoring degree daga ita har Nasir na kur'ani k'uma nasha jinta
cikin dare tana karatu da asuba k'uma suyi da yara' k'uma koshi Nasir d'in ma ba
baya ba' ubaida ta'ina zanfara?"
"OK yanzu na ganeki Aisha' kin nunami su kinajin shoronsu kenan' shikuma zahradee
baki shoransa sbd shi yarone".
" to menene?".
"wlh ubaida duk da nataba aure kafin na auri zhrdee amma bantaba jin zafin kishi
kamar yadda nake kishi zahradee ba"..
"ubaida aurena da zhrdee nasan dadin d'an namiji' nasan dadin saduwa"..
" a lkcn dana auri Nasir duk lkcn da yazo saduwa dani har fargaba nakeyi sbd a duk
lkcn daya sadu dani gabana komawa yakeyi kamar ya salbe jazur yake komawa sbd
azaba' nakanji raina kamar zaifita idan yanaji' da naga abin yana niman fita
karfina yasa a sanar dashi' shine ya siyo wani magani TUBE JELLY PERSONAL LUBRICANT
a duk lkcn da zaifara saiya shafa daya fara amfani dashi naji saukin zafin sosae ".
" sai k'uma daga baya danayi rashin lfy wanda yasa harna cire rai da rayuwar
duniya'🤔 ..Aisha kwaran da gske ubaida sanadiyar h'aka nasamu matsala a mahaifata
wanda doct ya shedami ba lalla bane na haihu"..
"kinji abinda yasa nake matukar son zhrdee wlh a duk lkcn naga gansa da zainab
sainaji kamar na kasheta na gaina ganita' wlh ubaida ba lallane ki yarda da abinda
zanfadi maki ba amma tun bayan aurena da zhrdee Allah ya jazabceni da sosa"
" a'a ba h'aka bane' koda zhrdee ya sauri zainab nunami yai baya saduwa da'ita'
koda labari yazomi sai naji Ashe har ma cikine da'ita".
" wlh kuwa' shiyasa na hkr dashi gaba daya na barmata shi'dan a yadda nakejin
zhrdee bazan iya sharing d'in sa da wata mace ba".
"wlh Aisha bansan ke wawiya bane sai yau' nidai yanzu g'ida zanje sbd Bbn Abba yace
kada na dade na barsama a g'ida ne yana kirana' amma koma menene kiyi kokari kizo'
yanzu dai Dan Allah idan yadawo ki amfashe hannu bibbiyu sbd wlh zhrdee yana soki
sosae' kizo kina masa h'aka bazaiji dadi ba' Dan Allah kiyi hkr ki sanyaya zcyrki".
" to shikenan ngd ubaida' idan ba h'aka ba kinaji kina gani a kwace makishi ".
" duk sukasa dariya' oho gashi kinzo ko ruwa banbaki ba "
"yamma nayi Aisha ta hadawa zhrdee lafiyayyar abinci h'ade da juice takawo daki ta
jere masa tashiga wanka bata taba lkc ba ta fito kwalliya sosae tai ita kanta tasan
tayi kyau' bata dade da gamawa ba zhrdee yai sallama suna h'ada ido yai mmki sosae
a zcyrsa yana cewa to yau k'uma me aka shiya' karisawa yai ciki gimbiyata yau
kwalliya ne h'aka akaimi?"
" gani bata motsaba yasashi zuwa gabanta ya duka yana dafe da gwiwowinta Aisha dan
Allah kiyi hkr ki daina fushi dani h'aka' wlh duk lkcn da zanshigo dakinki har
faduwar gaba nakeyi' kamar fa ki mance auren soyayya mukai dake idan ma wani abu ne
nayi maki me zaihana ki sanar dani amma ba kirinka fushi dani ba' wlh banajin dadi
nashigo naganki kina cikin kunci' Aisha sbd dakefa yasa nake bujirewa mgnr su Hjy
da Abba da k'uma zainab d'an dai naga na kyautatamaki amma duk yatashi a banza'.
"idan k'uma kince mgnr aurena da zainab wlh bani na nimawa kaina ba su Abba ne' ni
k'uma na amince masune sbd zabi suka bani' ni k'uma har ga Allah banason rabuwa
dake shiyasa na amince masu' k'uma nima ai yakamata nayi fushi dake sakamakon
buyemi mgnr rashin haihuwar' amma kinga duk banyi fushi ba sbd inasonki ko' idan
k'uma mgnr cikin fans ne wlh bayin kaina bane rabon cikine ya kaini gunta a wnn
ranar' k'uma koba komai ai matatace kamar yadda kema kike"
"Dan Allah komai ya wuce inaso muyiwa juna uziri muyafewa junarmu Dan Allah mukoma
kamar da' kinji Aisha ta".
" zahradee yace alhamdllh hannu yasa a aljihu ya ciro sabuwar waya ya mika mata'
bayan ta gani ya amsa yasa mata a caji' snn ya tube yaci abinci' a yau kam ko leka
zainab beyiba balle tasan yadawo zamansa yai a d'akin Aisha ".
" duk da mgnr da yai batace dashing kala ba amma da sukazo kwanciya yaga babbaci
sbd duk yadda juyata yanayi batare da tace kala ba' da yagama daukarta yai ya dora
akan kirjinsa sukai bcc.
"yau ko zhrdee ko masallaci bejeba a daki sukai sallah tare suna idarwa suka koma
gado".
📖🖊
☘☘
☘
AURE IBADA NE
3⃣9⃣
"basu dashi ba sai around 10AM suka tashi' shine ya fara tashi snn Aisha' toilet
taje tai wanka snn tasa doguwar rigan jallabiya har takami hanya zata fita' Aisha
ina zaki?"
"to shikenan".
" fita tai taje kitchen ta dibo masa ruwan Lipton din ta kawo masa' tana fita
yashiga toilet wanka' koda tashigo da bata ganaaba ijewa tai a kan table dake gefe
takoma b'akin gado ta zauna tana jiran fitowarsa".
"yana fitowa daga toilet jawo kajera dake gaban mirrow yai ya zauna kusa da'ita
h'ade da zuba mata ido' Aisha na gani h'aka ta kau da kanta gefe".
" menene h'aka Aisha ta kalleni mana' murmushi tai snn tadawo da kallonta kansa'
shima zuba mata ido yai h'ade da murmushi' snn yace jeki ki dauko min mai".
"mikewa tai taje ta dauko tana dawowa ta mika masa' h'aba Aisha ta shafami mana'
murmushi tai snn ta dawo b'akin gado ta zauna h'aka ya dunga maka mata kowani
bangare na jikinsa mata shafa masa' bayan ta gama yace ga short niker dita dauko
misami".
"Eh' mana".
"daukowa tai tasa masa' snn yacire towel d'in da yake daure dashi' bayan ya gama sa
kayansa ne yace dauranki abu daya".
"Allah ko?"
"eh mana"
"mikewa yai yaje ta bayanta ya rungume ta h'ade da cewa wlh Aisha dan bakisan yadda
nake jinki a zcyta bane yasa' inda ana budewa da na b'ude maki zcyta kiga zahiri'
amma inaso kinsan cewa kece jiya kece yau gobe da jibi ma h'aka ne' Aisha ina
matukar sonki a rayuwata duk lkcn dana wayi gari naga baki tare na tabbata karshen
rayuwatane yazo Aisha' Aisha ina matukar son ki Aisha I really love you' jiyota yai
ta gabansa suna kallon juna' Aisha ta".
" na'am"
"kina sona?"
"da gske".
" kae Aisha naji dadi sosae' amma dan Allah kidaina fushi dani' koda laifi nayi
maki zanfi jin dadi da'ace kina fushi dani' kinji Aisha ta".
"naji"
"amin"
" zama yai Aisha na basa a baki har suka gama snn ya mike h'ade da daukar jakansa'
ni zantafi kasuwa'".
"saika dawo Allah ya kare".
"yana fita saida yashiga d'akin zainab snn tana kwance tana tunanin zhrdee rabonsa
da d'akin ta tun jiya da zaifita kasuwa' sallamar sane ya katse mata tunani dagowa
tai ta zauna h'ade da cewa ina kwana".
"tun jiya daka shigo da safe lkcn da zaka fita kasuwa baka sake lekowa ba Allah dai
yasa lfy ne?".
" lfy klau Akwai abinda tsaidanine yasa bansamu leko kiba"
"amin kawai yace yafice'yana fita hawaye kawai suka zubowa zainab".
"zhrdee yana fita wani irin dadi ne ya kama Aisha tsalle tai ta f'ada katifa tana
murna".
" zainab tai kukan ta ta gaji tashi tai taje tai wanka ta sanya kaya bagaren Hjy
taje ta zauna sukasha hiransu bata dawoba sai bayan azahar snn tadawo bangarenta'
da yamma tai masa tuwon masara da miyar kubewa busassa wanda yaji namar rago da
busheshen kifi' sbd tasan yana matukar so' snn taje tai wankanta tasha kwalliya
cikin riga da sket taje kitchen ta dauko abincin tadawo daki' zhrdee be dawoba sai
bayan isha saida yafara shiga d'akin Aisha yakai kusan minti 30 snn yafito zuwa
d'akin zainab".
"yana shiga zainab ta taresa da sannu da zuwa h'ade da amsar masa jakan dake rataye
dashi a kafada snn tace kadawo lfy?"
"alhamdllh".
" ruwa ta dauko ta mika masa snn tace zakaci abinci yanzu ne' ko sai kayi wanka".
"me kikayi?"
" a'a yau banajin ci'kije ki dafami koda shinkafane kafin kafito wanka".
"to kawai tace' duk da ranta ya baci amma bata nuna masaba ' toilet tashiga ta
h'ada masa ruwan wanka snn tazo ta ninke kayar daya cire tazuba a wardrobe tanufi
kitchen' shinkafa ta sake dafa masa wanda bewuce gwangwani daya da rabi ba' tai
sanwa da ruwa plast sbd tai sauri' be dauki lkc ba ya daho ta diba ta kawo masa".
" zhrdee yana kaiwa baki da sauri ya dawo dashi' zainab na gani h'aka tace lfy?
banji dadin abincin bane kamar be dahuba".
" to yace' zainab ta dauke shinkafar ta dauko tre d'in tuwon ta kawo gabansa'
dibawa tai ta zuba masa a plate' snn yafara ci' zhrdee yaci tuwon sosae yana ga
mawa zuwan ta kwashe ta medasu kitchen snn tadawo suka kwanta'.
"yau kam yadda suka kwanta h'aka suka tashi itama zainab be dameta ba' da asuba
kafin yaje masallaci saida yashiga d'akin Aisha ya tada'ita snn yafice".
"suna dawowa yashige bangaren Hjy nan ya zauna har eight snn dawowa' dama tun tashi
zainab da asuba bata koma bcc ba' tana idar da sallah tashiga kitchen h'ada masa
abin breakfast' tana kitchen taji shigowarsa gani bata gama yasata shiga daki ta
h'ada masa ruwan wanka a cewarta kafin yafito daga wankan ta gama".
"yana shiga ta koma kitchen taje ta karisa kafin yafito tagama kwashewa tai takai
daki' zhrdee yafito wanka daure da towel a kugunsa yaje gaban mirrow ya zauna' yana
zama zainab ta dauki dayan towel din dake gefen gado tazo tana goge masa bayansa'
banza zhrdee yai da'ita kamar besan tanayiba zainab na gama goge masa baya ta dauko
mai har takai hannu zata fara shafa masa' me zakiyi?"
" kae Dan Allah banison iskanci' ni yaronki ne da zaki shafawa mai".
"hannu yakai zai amsa da sauri zainab ta kaudata hannu tana f'adin Dan Allah kabari
na shafa maka mana".
" dani kakeyi amma dan Allah bakari na shafa maka ".
"zainab ta fara shafa masa tana cewa kae baka ma ji dadi matar ka na shafa maka mai
ba".
" da sauri zhrdee ya janye kafarsa h'ade da cewa eh d'in ban gogeba".
"to yi hakuri wasa nake maka kawo na karisa kaji maigidana na kaina".
" zahradee najin h'aka kansa yakara fashewa yai girma' mika mata kafar yai h'ade da
bonewa' zainab taci gaba' tana ga mawa ta dauko masa kayan da zaisa da taomakontane
yasa kayan' suna gamawa yaje gun da ije masa breakfast bayan su zauna ta dauko
plate ta dibi arish da kwai ta zuba a plate snn ta h'ada masa tea har zhrdee ya
dauki spoon zaifara ci' da sauri ta dakatar dashi' amsa spoon d'in tai snn ta diba
h'ade da cewa b'ude makinka".
"ke wlh bazan b'ude ba' banason rainin wayo' kodan kinga ina wasa dake shine zaki
kawomi raini' da karfi ya fisge spoon d'in snn yafara ci da kansa' ido kawai zainab
ta zuba masa h'ade da mmkin zhrdee' shiko ko'a jikinsa yana gama ci ya mike itama
mikewa tai ta dauko masa jakarsa zainab mikomi mana".
"tana mgnr ne h'ade da tafiyarta har takai bakin kofa da sauri zahradee ya bita zai
amsa' rike jakar tai da karfi suka kamayi kamar suna wasan kokuwa' da h'aka ta jasa
har parlour daidai lkcn Aisha na fitowa daga dakinta' shikuma zahradee yana rike da
zainab ta baya' idan ba kagane ba zakace rungumarta yai' yana f'adin Dan Allah
zainab kibari mana".
" Aisha na ganisu da sauri takoma daki sbd b'akin ciki' gani h'aka yasa zhrdee
binta d'akin' duk da itam zainab taji haushi sbd yadda yai kamar yana tsoron Aishan
amma sai ta dan ne bata nuna komai ba"
"zahradee yana shiga da cewa Aisha meyasa kika koma ciki k'uma? inace abune zakije
dauka?".
" kamar bazata tanka masa ko me tagani k'uma ohoo tace a'a nafasa"
"duk da shima yasan rantane ta baci amma ya matse' yace toni zanfita kasuwa saina
dawo".
"to shi ke natafi' yana fita zainab dake b'akin kofa tana jiransa da sauri ta
rungumesa ta gefe ta rakasa har bakin mota saida yashiga snn ta mika masa jakar'
h'ade da daga masa hannu tana masa bye bye' shiko gogan bemasa tanayiba' itama
zainab d'in bata nuna ya dametaba sbd tasan ba mmki Aisha na kallonsu"
"saida yafice yabar g'idan snn takoma ciki'ashe kuwa Aisha nanan na lekarsu duk
abinda sukeyi"
"zainab na shiga d'akin ta shiga taje ta dauko kayan abincin da zhrdee yaci ta kai
kitchen daga nan ta tsaya parlour sbd ta gyara duk da tai ba dattine yai ba
sakamakon babu wanka yake shiga gun kam kakkabewa kawai tai h'ade da goge su TV'
Aisha najin motsin zainab a parlour ta fito zainab aikine akeyi h'aka?'
"klau lefa"
"klau wlh".
" Allah sarki ashe har ya siyo dama cewa yai saiya samu kudi zaisiye mana tare sbd
yanzu duk ya kwashe kudinsa yai order kaya da naga h'aka sai nace ya siye maki
kawai tunda ni inashi yace a'a saidai ya siye mana mu biyu ko k'uma dukkanmu mu
hakura da kar wlh na shawo kansa yace zai siye maki".
"juyawa tai ta koma daki' tana shiga tai hurgi da wayar kasa screen d'in yafashe'
zama tai b'akin gado tana namfarfaki"
"itama zainab d'akin ta ta shige bakin mirrow ta zauna tana ajiyar zcy' h'ade da
mmki zhrdee"
"da yamma zhrdee yana dawowa daga kasuwa Aisha ya fara shiga lkcn tana zaune akan
sallaya gani sallah takeyi yasashi fita zuwa d'akin zainab' duk da abinda yake
damuta a zcy amma ta dan ne ta amsheshi hannu bibbiyu kamar yadda tasaba yau dai
beci abincin sosae ba' yana gama ci ya kwanta yace zainab tai masa tausa sbd
jikinsa yai tsami".
" zainab bata musaba h'aka taci gaba dayi masa' tana ciki yine tace zhrdee"
"na'am lfy?"
"dama jira nake kadawo na sanar dakai wlh kwana biyun nan banajin dadin jikina'
gaba daya sainaji jikina yaimi nawi"
"to Ai ba asibiti naje ba banle nasan watan nisa' nidai Dan Allah idan ma bakada
lkcn da zaka kaini da kanka toni kabani kudin taxi naje da kaina"
"zainab kenan kiyi hkr zuwa wani lkc sbd a yanzu banida kudi' amma idan nasamu da
kaina zankaiki kinji"
"shiru zainab tai bata tankasaba sbd tasan ba rasa kudi yai ba"
"what????
"why??? zainab"
"ni asibiti zanje ka hanani kudi amma ka'iya kwasan kudi sama da fifty thousand ka
siyewa Aisha waya"
"ni ban siye mata waya ba' amma bari naje na sameta"
"mikawa yai ya nufi d'akin Aisha' da sallama ya shiga tana b'akin gado zaune shima
zama yai kusa da'ita' na shigo dazu kina sallah"
"alhamdllh' ke k'uma Aisha h'aka akeyi sbd Allah daga na siye maki waya saiki
fadiwa zainab?"
"wayar banza' wayar wofi' Ashe a rayuwa bazaka iyasiyemi wani abu ba sai
ansaka'ashe duk soyayya da kake cewa kanami karyane"
"h'aba Aisha wacce irin mgn kikeyi h'aka? waya ce f'adi maki h'aka?"
"zainab"
"eh"
"ina zuwa'yana fita suka hadu da zainab a parlour zata shige kitchen da kayan
abinci a hannu' ke zainab zonan"
"gani ta tsaya masa a gaba' waya f'adi maki na siyewa Aisha waya?
"kowa dawa Aisha kira yai tafito parlour itama tace gani' Aisha waye ya siye maki
waya?"
'kafin zainab ta rufe baki tuni Aisha ta dauketa da mari'itako Zainab kofin da
zhrdee yasha ruwa dashi ta dauka ta kwadawa Aisha' Aisha na gani h'aka ta dauki
kofin zata kwadawa zainab a ciki' da sauri zhrdee ya shiga tsakiyarsu kofin ya
sauka akan zhrdee' duk da h'aka be'ishi Aisha ba saida tasake dauke Zainab da
kari' Zainab bata damu da cikin dake jikinta ba' tsalle tai ta haye Aisha suka kama
danbe"
"zhrdee yayi iya kokarin Zainab ta daga Aisha sakamakon Dan neta da tai' amma
Zainab taki' duk da dan neta da tai bata daina nushinta ba' gani h'aka yasa zhrdee
ya ciro igiyar radio ya h'au Zainab da duka jin zafin dukan yasa Zainab ihu tana
kuka babu arziki Zainab ta daga daga kan Aisha"
"daidai lkcn su yya Shamsudee sun shigo gani abinda sukeyi kai kawai suka kada snn
suka karisa cikin g'idan"
"Aisha na mikewa tace saita rama' zhrdee ya shiga tsakiyarsu Zainab na bayan zhrdee
tana kukan dukan da zhrdee yai mata' gani Aisha ta nace yasa zhrdee yace zainab
tazo ta duka tabawa Aisha hkr'".
"zokibata hkr"
"wlh bazan bayar ba"
"kagani ko dan Allah kabari nai mata dukar tsiya na nuna mata niba sa'arta bane"
" Zainab duka ki bata hkr' kut Allah ya wasake na rasa wanda zanbawa hkr sai
kishiya' kishiyarma kucaka irin Aisha wawiwa dabba"..
"sake dauketa Zainab da mari' tana kaiwa zhrdee shims yana kaiwa Zainab' Zainab na
gani zasuyi mata taron dangi a guje tana nimar abinda zata kwadawa Aisha' can ta
hango CD da sauri taje ta fisgo ta halbawa Aisha' Aisha na gani h'aka a guje ta
ruga Zainab ta sake binta da guje' zhrdee shima binta yai tuni zainba tasake kama
Aisha da danbe' duk duka da Aisha kewa zainab besa ta karaya ba' saidai a wnn karo
bataci nasara akan Aisha ba' sakamakon ciwon da cikinta keyi' zhrdee yana zuwa
yasake hawan Zainab da duka' duk dukan da yake mata akan Aisha take ramawa'duk da
itama aishan ba kyaleta tai ba' Zainab na kuka tana ramawa gani abin zaimata yawan
gashi batada matayi ihu tasa da karfi takaiwa Aisha cizo' jin ihu ne yasa Hjy cewa
lfy nake jiyo ihu a bangaren yarannan?"
"a lkcn ne su yya Shamsudee yace au wlh mancewa nayi surukanki sunanan suka f'ada"
"eh wlh"
"da sauri Hjy ta mike zuwa gun' zhrdee yayi2 Zainab ta sakarwa Aisha hannu amma
Zainab taki' idonu Aisha suka cika da kwalla' jikinta har rawa yakeyi" gani h'aka
yasa zhrdee yaiwa Zainab mara a baki wanda H'akan yasa b'akin Zainab ya fashe' a
gigice Zainab ta saki Aisha' zhrdee zai sake kaiwa kenan saiga Hjy' da sauri ta
kariso gun tana tambyar lfy?"
"kuka Zainab masa h'ade da barin gun tashige d'akin ta' itama Aisha d'akin ta ta
shige yarage zhrdee kawai' kai zhrdee garin yaya h'akan yafaru? nima kaina bansan
abinda yahasu ba amma?..
" kamar yaya zakace bakasan abinda ya hadasu ba? shine gani kana dukan Zainab? "
'"eh itace ta fata hayewa Aisha k'uma nace ta bari taki shiyasa".
"insha Allahu"
"juyawa tai ta koma ciki' tana shiga zhrdee yabi Aisha daki' yana shiga yasami
Aisha zaune rike da hannunta tana numfarfaki' da sauri ya karisa gabanta ya duka
h'ade da riko hannu yana f'adin hannu ne ko?"
"duk da ba ciwo taji a hannu ba sai dan zafin da yake yimata sbd jan da yai amma
Aisha tace eh zafi yakemi"
" Zainab na daki tana faman kuka sbd ciwon da cikinta keyi' ji takeyi kamar
zaifita' sai faman juyi takeyi a tsakar daki tana kuka"
"wani prvt hospital zhrdee yakai Aisha sukaga doct maguguna aka basu' zhrdee basu
dawo g'ida ba saida yabiya da'ita ya siye mata yoghurt da gasashiyar kaza snn suka
dawo g'ida' kai tsaye dakinta suka shiga bayan ya tube itama ya tubeta ya daura
mata zani har da kamata yai snn ta zauna da kansa yake bata namar abaki h'ade da
yoghurt tana ci tana shagwaba' sai faman sannu yake cetama' bayan ta ko shine ya
dauko ledar magani ya cire ya bata tasha' ta nasha tace bcc takeji' da kansa ya
kamata ya kwantar da'ita' shima kwanciya yai kusa da'ita yana rungume da'ita'. juyi
kadan tai saiyace sannu"
"shiru2 Zainab nasa idon zuwan zhrdee amma shiru' ji takeyi kamar tatashi taje ta
kirashi ko tasanar dashi halin da take ciki amma gudu kada Aisha taga gazawarta
yasa ta dan ne' taci gaba da nakudar da bana haihuwaba' tubewa tai tarage daga ita
sai zani ko pan bata bari ba' kuka kuwa ba'a mgn"
"da yaudara Aisha tai ta jan zhrdee har suka kusan kwana tare'dan zhrdee bekoma
dakin Zainab ba sai asuba lkcn anfara kiran sallah snn yakoma d'akin' ko kafin snn
ma ciwon ya f'ada mata' yana shiga yaganta kwance a kasa kamar me bcc amma ba bcc
takeyi ba"
"be tanka mata ba gado ya h'au y kwanta yana jiran lkcn tafiya masallaci yai' kama
katakwan gado Zainab tai ta mike Zainab h'ade da cewa sai yanzu kaga damar dawowa?"
"nidai ba wnn ba wlh zhrdee banida lfy ko bcc ban'iya ba sbd ciwon ciki kamar wanda
zan haihu"
"to wlh da safe babu abinda zai hanani fadiwa Hjy' k'uma Allah ya'isa kwanar dakai
a dakinta"
"dama Allah isashene ai' ni wlh baki birgejiba tunda bazakije yanzu ki f'ada mata
ba"
"zahradee yana fita masallaci Zainab ta sabi hijab d'in ta zuwa g'idan su".
📖🖊
☘☘
☘
AURE IBADA NE
4⃣0⃣
"Zainab na fita takami hanyar g'idan su' tayi tafiya sosae dan tai nisa da g'ida'
yawanci masallatai su idar da sallah' zhrdee ma yadawo g'ida d'akin Aisha ya shiga
ya sameta ta idar da sallah' tana tafe a hankali sbd ta gaji da tafiya gashi gari
be wayeba banle ta h'au napep k'uma kodama tasamu napep d'in batada ko sisi a
hannunta"
"tsayuwa tai tai shiru tana tunani kala2 a zcyrta wata zcyr tace jeki kawai wata
k'uma tace a'a Zainab idan har kikabar g'idan sbd Aisha shikenan zata rainaki'
zatace kin tsorata da'ita gara ki koma kawai' kuma idan ma kikaje g'ida Abba bazai
bari ki zauna ba' dawowa dake za'ayi kinga koba komai Aisha tasamu na gari' tsayuwa
tai tai shiru' a pili k'uma tace kaeeee Aisha wlh kinyi kadan nabar g'idan sbd ke a
fusace ta juya takami hanyar g'ida"
"kafin Zainab ta'isa g'ida gari ya waye tangaran'tana shiga zhrdee yana fita daga
d'akin Aisha'gani Zainab ta shigo da sauri yace daga ina? banza tai dashi ta shige'
da sauri ya bita Zainab badake nakeyi ba? tana shiga d'akin shima ya shiga h'ade da
rike mata hannu yana f'adin ba dake nakeyi ba Zainab"
Zainab ta fisge hannunta' shigewa tai zata kwanta fisgota yai yana f'adin badake
nakeyi ba Zainab' fita nayi"
"a fusace zhrdee ya shakota da iziniwa kika fita Zainab' Zainab tai shiru' ba dake
nakeyi ba' Zainab babu amsa sbd irin shakan da tai mata k'uma ga dukani alama yanzu
yai fushiga koma menene zai iya yimata na rantse da Allah idan kika kara fita koda
nai da kofar g'ida ne duk abinda nayi maki ke kikaja' zhrdee ya karisa mgnr ne
h'ade da igijeta gefe f'adi tai a kasa tasa kuka' toilet yashiga yai wanka be tsaya
breakfast ba ya shirya ya fita kasuwa" da Zainab tai kukanta ta gaji' da taga kukan
bazai fisheta ba sbd yunwa da takeji' mikewa tai tanufi kitchen taje h'ada abin
karyawa arish ta dauko tana ferewa saiga Aisha ta shigo kitchen d'in' itama dibawa
tai tana ferewa kowa na aikinsane babu wanda ya tankawa d'an uwansa Zainab ce
tariga Aisha gamawa sai ta kunna gas ta dora mai' itama aisha mikewa tai ta kuna
dayan gas d'in ta dora mai snn taje taci gaba da yayyankawa kananu mai yai zafi
sosae snn tazuba a wuta' mai ya dunga tsalle yana dallan Zainab a hannu' Zainab ba
hkr tace kiga gani ko?"
"banza da'ita Aisha tai' daga snn Zainab bata sake tanka mata ba' dauko abinda take
juya arish dashi ta tsuma a cikin mai snn ta yarfewa Aisha a hannu' a gigice tace
h'aba Zainab baki ganine?"
"koda yake be kamata na biyeki ba' ko bakin cikin dana barki dashi na jiyama kawai
ya'isheki' kinaji kina gani na hanasa kwana a d'akin ki sbd na isa"
"duk da mgnr yaiwa Zainab zafi amma ta matse tai dariya h'ade da shewa snn tana
Allah sarki Aisha d'an bakisan mgnr da zhrdee yakeyi akanki bane yasa h'aka ni wlh
har tausayi ma kike bani"
"cikin kosawa h'ade da faskewa tace sai me? banle ma nasan duk abinda zhrdee zai
f'adi akaina saidai yabo' ba irin su oh oh ba wanda ba'asan darajansu ba"
"ni wlh Aisha ma mmki kike bani idan banda rashin kangado irin naki ni har zanyi
fariya da tuniya dan miji ya kwana a dakina' mutumi dayace yana dai tarawa dake ne
kawai amma badan dadi ba'idan zaki lura duk ranar girkina har dawowa yakeyi da rana
amma kefa idan yaje yaje kenan"
"Aisha taji zafin mgnr sosae amma matsewa tai tace sae me? wlh sbd rashin dadina ko
yana kuka ne sai yayi" dariya Zainab tai h'ade da cewa tana f'adin Allah sarki
Aisha"
"Zainab ai kece abin Allah sarki' kije ki tambyi kowa irin soyayyar da zhrdee
yakemi' sbd ni har kwanciya hospital saida yai' ba kamar ke da'aka cusa masa ba"
"da haushi yakama Zainab cewa da h'aka dai gashi zan bashi abinda kika gagara"
"me kenan"
"daidai lkcn Hjy na fitowa jin ihu Zainab yasa ta kariso da sauri h'ade da tambyar
lfy?"
"gani Hjy yasa Zainab cewa dama santsine nayi zan f'adi shine nayi ihu".
"da yamma zhrdee yana dawowa ya siyewa Aisha wata sabuwar waya wacce tafi nada
tsada da'kyau"
"Aisha bajewa tai tai murna sosae hade da nunawa zhrdee soyayya' yau ko leka Zainab
beyiba yananan like da Aisha tana kwance yana zaune a batanta suna hira yana matse
mata jiki a hankali Aisha tace my baby"
"ubaida k'uma?"
"to menene"
"just" himmm"
"Zainab zama tai tana jiran zhrdee ya shigo amma shiru' ita kenan har shabiyun dare
tana zaman jiransa amma be shigoba' ga yadda takeji a jikinta babu dadi kwanta2
zama tai taci kukanta sosae"
"shiko zhrdee suna can suna holarwarsu da Aisha' kwata2 yamance da mgnr Zainab
harda guje guje sukeyi suna zagaje daki ita dashi"
"da asuba suna tashi zhrdee yatada Aisha yana rungume da'ita suka shiga toilet
sukai wanka snn sukai sallar asuba' suna idarwa yaje ya gaida Hjy da Abba"
"yana fita yaje d'akin zainab lkcn tana kwance takasa tashi dan ko sallar asuba
batai ba' yana shiga a b'akin gado ya tsaya h'ada da cewa kintashi lfy?"
"lfy klau"
"meye ne?"
"rarrafawa tai ta sauko sako daga gadon gabansa tazo ta duka har kasa gwiwa bibbiyu
tana dafe da kafarsa hawaye ne kawai ke zuba tace Dan Allah Dan annabi ka taimakeni
ka kaini hospital wlh banida lfy"
"Zainab kenan aini bance bazan kaiki hospital ba' amma idan kinaso na kaiki sai
kinje kinbawa Aisha hkr akan abinda kikai mata"
"cikin kuka Zainab tace h'aba zhrdee kasan abinda kake f'adi kuwa? Aisha fa kace?"
"kwanta da gske"
"ka'isa amma kasan ba abinda yakamata kayi ba kenan ko' idan har sukai laifi kamata
yai kahadamu dukkanmu mu biyu kai mana f'ada idan ma na hukunci ne kai mana amma ba
kazabi daya daga ciki karinka fifitawa bako?"
"zhrdee nasan duk wnn abubuwan kanayimine sbd kana gadaran iyayenka ne suka haadamu
badan kaine kagani kace kanasoba kamar Aisha shiyasa duk kakemi wnn abubuwa' amma
abu daya da nakeso ka gane shiga koda h'akan be faruba idan har Allah ya rubuta
saika aureni wlh baka'isa ka kaucewa tsarin ubangiji ba' nima k'uma kaina da nasan
basona kakeyi ba wlh da ban'amice ba'amma babu komai h'aka Allah ya kaddaromi"
"a lkcn jikin zhrdee yai sanyi sosae' yace Zainab waya f'adi maki bani soki?"
"cikin kuka tace h'aka ne mana' bagashi har f'adi wa Aisha kakeyi ba"
"nidai dan Allah Dan soyayyar da kakewa iyayenka Dan albarkaci d'an ka dake cikina
ka taimakeni ka kaini hospital"
"to naji amma gskya ba yau ba sbd inada wani uziri a kasuwa k'uma kinga banaso kibi
motar haya' kibari duk lkcn da nake free zankaiki da kaina"
"Dan nayi mgn saikace inada matsala zhrdee babu komai jeka kawai"
"kamar yana jira da sauri yafita zuwa d'akin Aisha' yana shiga d'akin Aisha ita
k'uma snn tana kitchen tana h'ada masa breakfast gani h'aka yasashi shiga wanka'
saida yai wanka snn ya karya itama tai wanka suka shirya cikin shadda iri daya suka
fita zhrdee na rungume da Aisha har su kusa da mota Aisha tace tayi mantuwa mikewa"
"inda zhrdee yabar Zainab anan take tai shiru tana kwalla' wuf taji an fado mata
akai' da sauri tajuya Aisha tace dama fita zamuyi da baby shine nace bari na sanar
dake SBD kada kiji shiru"
"Aisha na fita da kwashe da dariya snn tafita gun zhrdee' tana fita ya b'ude mata
mota tashiga ya rufe"
"suna hanyane zhrdee ya dauki kudi yabawa Aisha wai taba umma tasiye goro snn
yabiya kasuwa ya sire mata zannuwa ya siye sabulai ya h'ada mata dashi suka karisa
g'ida"
"bayan ya'ijeta ne ya koma kasuwa' Aisha bata wani zauna a g'idan suba taje g'idan
ubaida' ubaida na gani Aisha ta shigo a guje taje suka rungume juna zuwa daki'
Aisha kenan ashe talakawa na ganiku?"
"da gske"
"dariya sukai h'ade da shan hannu' kwana biyu' ya k'uma fushi da miji"
"Allah ko?"
"da gske"
"Allah sarki namance ban tambayi abokiyar zamanki ba? wlh yarinyar tayimi sbd
kirkinta"
"kwarai da gske sbd kace babba akanta nasan zama da yara kananu a matsayin kishiya
dole saikai hkr sbd masu yawancisu basuda kunya gani suke kaiku daya sbd abinda
kika sani suma susani amma idan kikeyi hkr kika dauka ba komai bane wlh duk rashin
kunyarta saita saurara maki yau da gobe bebar komai ba' amma idan kika biyeta h'aka
zaku zama kaman mahaukata"
"wlh ubaida kina f'adin h'aka dan bake bace"
"kinji kenan' wlh duk rashin kinyarta idan baki biyeta dole ta saurara' ki duba
lkcn da Bbn Abba yai aure babu irin cin kashin da batamiba a g'idan nan amma be
dameniba sbd Bbn Abba yana taka mata birki mafi yawanci lkc nice ke hanashi idan
tsiyarsa ta taso akanta yake saukewa' itama da taga h'aka dole ta sauko daga dokin
da ta h'au nakoma tamkar wata uwarta' da lkcn yai nima kaina bansan lkcn daya bata
takardaba' ina daki kukanta kawai naji"
"to kinga inda a lkcn da suke amarci na biyeta na tabbata da nice nabar g'idan
ba'ita ba' banle ma nasan yadda zhrdee yake matukar son ki bazai bari Zainab ta
rainaki ba' ke kuma sai kiji tsoron Allah duk lkcn da kikaga zaiyi wani abu wanda
ba daidai ba kiyi kokarin hanasa' ki nusar dashi kyakkyawar hanya idan ba hakaba
kika biyeshi kuka zalumci Zainab wlh Allah bazai barkuba"
"sbd nasan halin namiji sarai idan yana sonka babu abinda bazaiyiba Dan yaga ya
faranta maka rai' amma k'uma duk da h'aka ita kanta da kike gani ya aureta badan
yana sonta ba' a duk lkcn da bukatarsa ya kaisa gunta bazai hanashi f'adin wani abu
nakiba a gunta sbd yaga yasamu biyan bukatarsa' sbd mafi yawanci maza idan sunada
mata biyu tofa makinsu biyu ne' h'aka ma idan Ku uku ne bakinsa zaizama uku' idan
ban manceba kafin Bbn Abba yarabu da amaryansa akwai lkcn data cemi yace mata be
taba sani f'adin mace ba saida ya aureta' ni k'uma dayazo dakina cemi yai dolene
yasa yake saduwa da'ita' to kinga a lkcn dabadan Allah ya fahimtar dani ba kisan ba
karami tsiya zamuyi"
"kwarai da gske sbd a lkcn kusan kullin saitami goro akan h'aka' nikuma da abin
yaimi zafi har nayanke shawarar bari mata g'idan' amma k'uma danazo nayi wani
tunani sai bafasa tafiya sbd nasan idan naje g'ida ba lalla bane abarni nadawo
g'idan shu'aibu ba' Aisha kinfi kowa sani yadda muke son juna' shiyasa na fita
harkanta' gani h'aka sai taga kamar tsoronta nakeyi' taci gaba da fadimi irin mgnr'
ranar data kureni nima na f'adi mata abinda yake fadimi' hnklinta ya tashi yana
dawowa ta tirkeshi ina kwance a daki ina jinsu' to kinga da banyi hkr bafa"
"Dan Allah Aisha kiyi hkr Ku zauna lfy da Zainab k'uma ki nunawa zhrdee yai adalci
a tsakaniku"
"da farko lkcn da kika auri Nasir inace kince kintaba samu ciki?"
"eh nasamu"
"baki sakeba?"
"eh"
"eh na tunata"
"kinsan tun bayan aurenta da tai wani ciwo akace bazata haihuba"
"to yanzu abinda yakamata muyi shine zanyi kokari na tambayi Bbn Abba yabarni naje
g'idan ta na tambaya maki ita wani hospital ne sukaje da mijinta har suka samu
waraka"
"ke matsalata dake rashin wayo' me zaihana tunda da farko kintaba samu da kamar tun
farko baki samu bane sai kice"
"dariya sukai"
"amma Dan Allah Aisha ku zauna lfy da Zainab' bakisan rashin zaman lfy a g'idan
magidanci yana rufe masa kofofin samuba?" dan Allah ku rungumi mijinku ku zauna lfy
da abokiyar zamanki' ko mijinku kofofin samusa yakara budewa' yanzu ma kenan be
rageku da komai ba' ina ga yafi h'aka?" Allah ya baku miji kyakkyawa ga kudi ga
kyau kamar shine yai kansa' har gara ma Zainab tunda ita farace tas' ke kuwa f...
"a'a ni banceba"
"lbrin me?" h'aka kawai nabaki kizo kisa zhrdee na ihu' dariya sukai h'ade da tafi"
"daukowa tai ta bawa Aisha wanda zata bata snn sukai sallama' da yamma zhrdee yazo
ya dauki Aisha suka koma g'ida' kai tsaye dakinta suka shiga Aisha na ije mayafinta
taje da sallama d'akin zainab' Zainab na jinta amma ta kyale da Aisha taji shiru ta
dauka ko bcc ne tai yasata ta koma d'akin ta' ta shiga toilet yi fitsari taga
period yazo mata yatsa ta ciza sbd bayaso h'aka ba"
"fitowa tai ta shirya jikinta' shiko goge wanka yashiga yai yasa kayan bcc yazo
kwanciya yau kam dole a saurara' shima kansa beyi dadi ba' dan a hannu yake' h'aka
ya matse suka kwanta"
"washe gari da safe bayan zhrdee ya fita kasuwa Zainab ta lallaba tafito kitchen
SBD yunwa takeji' itama Aisha ta fito daga d'akin ta zuwa kitchen tana gani Zainab
a kitchen tace Zainab ina kwana"
"can kasa ta amsa da lfy klau' daga sann bata sake tankawaba sbd mgn ma aiki take
gani"
"tana diban ruwan zafi takoma daki' shiru Aisha tai tana kallonta"
"tunda Zainab tashiga daki bata sake fitowa ba' har dare' ko abinci batayiba.tana
kwance kawai tana faman juyi a gado ga jikinta yafara kunburi' tana kwance har
zhrdee ya dawo kasuwa saida yashiga d'akin Aisha suna gaisa h'ade da hira snn
yafita zuwa d'akin zainab' koda yashiga danita yai kwance' tace kadawo"
"nadawo ya g'ida?"
"alhamdllh"
"tubewa yai ya shiga wanka' duk a lkcn Zainab na kwance' har yafito bata tashiba
Zainab tashi ki dauko min abinci na mana"
"banyi ba"
"sbd me?"
"banza tai dashi' shima dagaya haka be tankaba tea kawai ya h'ada yasha snn ya
kwanta' can cikin dare Zainab taji zhrdee yana shafeta' da sauri tace lfy?" shiru
yai yaci gaba' gani abinda yake da niyar yi da sauri tasa hannu zata turoshi' da
karfi ya riketa h'aba zhrdee wann wani irin rashin imani ne? tun yaushe nake
cemaka banida lfy amma baka kulani ba' Dan ma tsabar rainin wayo tun yaushe rabonka
dani?" yadda yazo d'akin ga h'aka kake fita sai yau da Aisha ta haka kanta snn
zakazo guna?"
"kuka Zainab taimasa sosae yana kwance yana numfasawa Zainab tace Allah ya'isa mgu
kawai"
"wlh idan kika karami Allah ya'isa saina fasa maki baki"..
" koda safe Zainab bata iya tashiba tana kwance zhrdee yai wankansa ya shirya zuwa
kasuwa' har Zainab tabar girki zhrdee beyi tunani kaita hospital ba"
"bayan kwana biyu gaba daya ta aune lallabawa tai ta mike zuwa d'akin Hjy' tana
tafe tana kuka dakar take tafiya sakamakon zafin da kafarta yake mata".
" tana shiga d'akin Hjy kadan yarage ta f'adi da sauri Hjy ta tareta tana fadin lfy
Zainab meya sameki h'aka? "
"kamata tai ta zauna tana kare mata kallo taga tuburin da tayi"
"daukarta tai zuwa hospital' tana isa takira Abba ta sanar dashi gasu a hospital
snn ta sanarwa zahradee' cewa yai gashinan zuwa' suna shiga gun doct ya dubata yace
jinitane ya h'au sosae k'uma tana bukatar hotu' daki aka kaita a take doct ya
samata drip da alluran bcc"
"Abba da zhrdee sukazo tare a waje Abba yatsaya zhrdee ya shiga ciki d'akin' gani
Zainab na bcc yasa Hjy tace muje waje' suna fita tace garin yaya Zainab ta zama
h'aka?"
📖🖊
☘☘
☘
AURE IBADA NE
baki ko harshe basuda malaman da zasu furta waje godiya a gareku' a gskya naji
dadin sosai yadda kuke bibiyan littafina mai' nagode nagode Allah yabar kauna da
zumuci amin🤝,
TSOKACI
Ga masu cewa suna da nasama littafin be dace dashi ba' kuyi hkr ba haka bane rashin
fahimtane' ko k'uma nace rashin sani menene AURE yake nufi yakawo h'aka' amma ga
wanda yasan me ake kira AURE k'uma me AURE yake ciki tabbas yasan tana cike da
kalubale kala kala' walau ka'auri wanda kakeso ko k'uma wanda bakaso' shiyasa tun
farko idan baku manceba na sadaukarwa wanda Allah ya jabceta ta hanyar AURE k'uma
ta cinye zarabawan' Dalilin dayasa nasama littafin suna kenan AURE IBADA NE.
"sann zhrdee yace dama cewa nayi ta jirani naje kasuwa na dauko abu snn mutafi
asibiti"
"to kawai zhrdee yace' Hjy na shiga zhrdee ya zauna da Abba suka fara hira"
"Zainab bata tankaba sai yamma snn ta falka lkcn drip d'in dake jikinta ya kare'
Hjy ta zare alluran snn ta dagota ta zauna sai faman sannu Hjy kecewa Zainab' tace
zakici abinci?"
"kai kawai Zainab ta kada' abaki tea' tasake kada kai' to me zakici?"
" gani hak yasa Hjy kwaleta kawai' a cewarta maybe bakinta babu dadi ne"
"bayan magrib yan'gidan su Zainab sukazo bbnta da inna Hulaira dasu mami'har d'akin
abbanta yashiga gani gani yadda ta koma yasashi nuna bacin ransa a fili yana f'adi
har yana cewa abashi ita sutafi g'ida"
"daga Hjy har inna hkr kawai suke bashi h'ade da cewa hawan jinine amma da zaran ta
sauka shikenan zata dawo normal yadda take"
"Zainab na kwance tanaji duk abinda abbanta yake f'adin' kwallane kawai ya gangaro
mata ta gefen ido sbd su sake meda mata da wani drip d'an k'uma"
"inna dake gefenta kusa da'ita take share mata hawaye' ido kawai abbanta ya zuba
mata h'ade da tunani kala2 a zcyrsa gani shirun da yai be yasa inna jansa da hira"
"zhrdee be koma g'ida ba sai bayan sallar isha sbd bayan ya yabar hospital shida
Abba kasuwa ya koma yaci gaba da harkokinsa' koda Abba ya lekashi a shago yana
tambyarsa da wani lokacine zai koma hospital yace Akwai abinda takeyine yanzu amma
yana kammalawa zaikoma' to kawai Abba yace snn yakoma nasa shagon".
"zhrdee be sake leka Zainab ba koda ya tashi daga kasuwa g'ida ya koma daidai da
lkcn dasu Abba dasu yya Shamsudee suma su dawo daga nasu kasuwa duk suka gaisa
h'ade da tambyarsa me jiki"
"yace da sauki" shigewa ciki sukai suda Abba' shikuma ya shige d'akin gimbiyarsa
Aisha' lkcn tana zaune tasha kwanlliyarta ta hakince akan cushion tana jiran ya
dawo' duk da tasan ba'ita ne da girki ba amma be hanata amsar mijinta ba"
"zhrdee yana shiga a guje taje ta rungumesa' shima rungumeta h'ade da cewa baby na
gskya kinyi kyau sosae' murmushi tai snn tace Allah ko nawa?"
"to ngd"
"murmushi tai masa snn ta amshi jakar hannunsa suka karisa ya zauna' ruwa ta dauko
ta bashi' bayan ya shane take tambyarsa jikin Zainab"..
"Amatullah ne ta sanar dani lkcn zasu tafi sch k'uma Hjy batanan g'ida babu komai
sbd takai Zainab hospital"
"babu komai"
"zhrdee kenan' to menene Dan ka sanar dani?" nima naso tafiya na dubata amma k'uma
nace bazan fita ko'ina ba bada izini mijina ba".
"gani irin kallon da yake mata yasata sa hannu ta shafe masa fuska' da sauri yasa
nashi hannu ya jawota jikinsa ta fado matsota yai yana mata cakulkuli tsalle take
masa a jiki tana dariya taso guduwa amma takasa' gani tana kwallane yasashi
kyeleta' da sauri ta mike tabar jikinsa"
"why?"
"uhmm' uhmm'me?"
"konw prbm tunda yau h'aka kikaso mijinki yai Azumi dare' mikewa yai ya h'au gado
ya kwanta"...
" da sauri Aisha ta kamosa tana f'adin wlh wasa nakeyi ".
" hannunsa ta kamo tana ja' cikin wasa yace a'a yau Azumi zanyi tunda h'aka matata
keso' a'a Dan Allah katashi kaji' jawosa tai ya mike snn taje ta kawo masa abinci".
"yanaci suna hira' amma idan kagama ka huta saimuje gun Zainab mu dubo jikin nata
ko?"
"kamar yaya?"
"Dan Allah kayi hkr ka daure muje kasan dai idan mukayi h'aka bamu kyauta bako"
"ke kikasan wnn k'uma"
"duk da taji dadin f'adin h'akan da yai amma ta matse tana cewa h'aka zhrdee wani
irin mgn kakeyi h'aka? tunda ka'iya yiwa Zainab h'aka wataran nima kana zuwa guna".
"hanlalinki daya kuwa Aisha harke kinasa ran Akwai ranar da zan walakantaki?
"kawarai kuwa"
"sbd me"
"OK" abinda nakeso ka fahimta shine Zainab matarka itace uwar ya"ya"ka tunda tana
dauke da cikinka a jikinta' koda yau kace ka saketa baku rabuta sbd kunriga ku
h'ada jini' amma nifa idan yau kace ka sakeni shikenan mu rabu kenan tunda ba h'ada
komai dakai ba' Dan h'aka Zainab ba abin walakantawa bane a gunka"
"cikin fushi zhrdee ya mike yabar abincin da yakeci h'ade da cewa kada kisake
fadimi mgnr banza irin wnn' ba h'aka ba wlh ba'a jimu dake"
"cikin taushin murya tace to shikenan insha Allahu zan kiyaye' mikewa tai h'ade da
daukar kyale tace tunda hakane kace ka gaji bari naje na shiga taxi nadubo jikinta
juyawa tai takami hanyar fita".
" tsawa ya daka mata kitsaya' bazaki tsaya ba? ko badake nakeyi bane Aisha"
"gani bata tsayaba da sauri yaje ya fisgota ta dawo ciki snn yace waya kitsaya na
kaiki' amma sainayi wanka tuku" to tace' toilet tashiga ta h'ada masa ruwan wanka
yashiga yai' yana fita jallabiya kawai yasa suka fita zuwa hospital"
"lkcn idonta biyu suka shiga da sallama Zainab na jingine a hango gani shigowarsune
yasata rufe ido da sauri' har kasa Aisha ta duka ta gaida Hjy da inna
"da fara'arsu suka amsa tana' Aisha tace ya maijikin?" jiki da sauki' Allah ya kara
sauki'duk sukace amin"
"har cikin zcyr Hjy taji dadi sosai da gani Aisha a hospital tazo gaida Zainab"
"zhrdee dake tsaye shima dukawa yai ta gaidasu inna tace masa ya maijiki?"
"suna fita Aisha taje kusa da Zainab daidai kafarta ta zauna' shiko zhrdee kujeran
bota dake gefe ya zauna yaci gaba da latsa wayar dake hannunsa' Aisha tace Zainab
ya jiki?"
"batare data b'ude ido ba tace da sauki' Allah ya kara sauki' shiru Zainab tai bata
amsa ba'snn shima zahradee yace ya jiki?"
"da sauki tace"
"daga snn besake mgn ba'itama lallabawa tai ta kwanta h'ade da kauda kanta gefe".
" Sufi thirty minutes babu Wanda yai mgn tsakanisu hatta Aisha da zhrdee d'in'
mikewa yai yace tashi muje"
"ina?"
"g'ida mana?"
"nidai inda zaka yarda dasai na kwana da'ita Hjy da innarta suje g'ida'idan yaso da
safe sai nadawo"
"daure fuska yai snn ya daka mata tsawa da Dan Allah kitashi muje"
"a'a dama cewa nayi yabarni na kwana da Zainab idan yaso ku sai kutafi g'ida ku
huta"
"itama inna shigowa tai' gani ta shigone yasa zhrdee fita h'ade da cewa idan kinga
dama ki biyoni".
"gani h'aka yasa inna cewa babu komai kutafi kawai tunda inanan' Hjy dake gefe
saida taji wani iri"
"da sauri Aisha ta bisa zuwa mota' shiko goga zama yai a mota tana jiranta' tana
shiga yana tada mota suka nufi g'ida' suna cikin tafiya ne Aisha tace gskya zhrdee
baka'kyau ta"..
"wani irin dadi ne ya lullube Aisha sbd gani abinda zhrdee yaiwa Zainab'amma a fili
tace amma dai baka kyauta ba"
" bayan goma ne yya Shamsudee yaje ya dauko Hjy' inna kawai ta rage' bayan tafiyar
Hjy ne inna ta tada Zainab zaune ashe tun shigowar su Aisha ta lura da halin da
Zainab ke ciki' bayan ta zauna ne inna take tambyar Zainab abinda ke damuta"
"shiru Zainab tai taci gaba da kuka' gani ba lfy ne da'ita ba yasa inna bata matsa
mata da tambaya ba hkr kawai ta bata"
"satin Zainab biyu a hospital inna ke kwana da'ita' ita k'uma uku gani yanzu Aisha
na tafiya yasa bata cika zuwaba' saidai tatura su Amatullah suje tareda Aisha' idan
basuda lecture ranar har dare suke kaiwa' idan zhrdee yana dawowa daga kasuwa sai
yabiya ya daukosu"
"Aisha na zuwa gun Zainab ne kawai amma badason ran zhrdee ba'dan dai bashida yadda
zaine kawai ya hanata"
"inna har g'ida tarako Zainab saida ta dan jima snn takoma g'ida"
"da yamma bayan zhrdee yace dawo kasuwa ta tarasu a parlour su' ga Zainab ga Aisha
snn kuma ga zhrdee"
"a'a dama cewa nayi bazan iya girki ba' sbd koda tafiya nayi kafata zafi yakemi'
kamar zai fashe'y yanzu tafiyar danayi daga daki zuwa parlour ba karami zafi naji
ba"
" Eh dama idan abu yazama h'aka tunda lalurace aba sauke mata girki"
"to tunda abu ya zama h'aka' ita k'uma lalura tana kan kowa' ke Zainab daga yau na
sauke maki girki' k'uma miji bazai kwana a d'akin kiba sai lkc lkc zairinka shigowa
dubaki' ke Aisha kici gaba da girki har Allah ya dauketa lfy"
"to Hjy"
"eh na amince".
"ke Zainab idan kina bukatar wani abu a marmari ki sanarmi ko Aisha sai a dafo
maki"
"bayan Hjy ta koma bangaren su ne Aisha da zhrdee suka koma daki' itako Zainab
saida ta juma a parlour snn takoma d'akin ta"
"tun daga lkcn Zainab ta daina girki duk bayan sati biyu Hjy kesa zhrdee ya kai
medata hospital kamar yadda doct yace' bayan suyi bincike da zasuyi su gama sai ya
dawo da'ita g'ida snn ya tafi kasuwa' ko parlour bata fita shiyasa duk safe Aisha
ke shiga su gaisa hakama da yamma' wani lkc kamar da safe kafin yafita kasuwa idan
Aisha zataje d'akin zainab sai yahana ko k'uma yace tatsaya ta kare masa abin
breakfast idan yafita sai taje tayi abinda zatayi tunda Zainab tafishi".
"jin h'aka yasa masu yawanci lokaci sai bayan yafita kasuwa take zuwa ta dubata'
mgnr abinci kuwa duk da Aisha tana samata amma be hana Hjy samata ba' mundun tai
abinci da kwaryan Zainab a ciki' mgnr kayan murmari kuwa inna da kanta take mata
miyar nama ko kaza ko k'uma kifi tace akawo mata' tunda bacin abu me gishiri
takeyiba sbd kunburin da tai' koda ankawo saidai tace Aisha ta dauka tunda zhrdee
ba shigowa yakeyi sosae ba' sai yakai kwata uku be lekataba' banlema tunda tace
bazata iya girki ba shikenan kakarsa ta yanke saka sai yaga dama yake lekowa"
"wani lkc saiya kwana uku wani lkc k'uma kwana biyu snn ya lekota' Aisha kuwa duk
safe take lekawa' mgnr abinci shima h'aka duk lkcn da tai saita sa mata koda babu
yawa saidai ba kasafai takeyi ba' saida yamma sbd lkcn ne mijinta ke dawowa' a
cewarta k'uma bazata shiga kitchen sbd Zainab ba"
"ita Zainab h'akan be dameta ba sbd baci takeyi sosae ba sbd gishiri' shima abbanta
kamar yasan halin da take ciki yasashi siye mata kayan tea manyan gwangwanaye ya
aiko mata dasu' mgnr rashin shigowar zhrdee gunta wani zcy tace jeki ki sanarwa
Hjy' wani zcy yace a'a kidai bari idan tashigo' wani zcy yace kyaleshi da halinshi
kawai"
"zama a b'akin gado tai taci gaba da kukanta' taiga zhrdee yai sallama' ganita yai
tana kuka' kusa da'ita yazo ya zauna kusa da'ita a b'akin gado h'ade da cewa lfy
koda jikine?"
"bazan tai dashi taci gaba da kukanta' kome yagani oho jawota yai jikinsa ya
rungumeta yana lallashinta ya'isa haka kinji' Dan Allah kidaina kuka haka hannu
yasa yana share mata hawaye h'ade ta jijjigata alamar rarrashi"
"saida yaga ta daina kukane ya tashi ya dibo mata ruwa h'ade da dauko ledar magani
daya shigo dashi"
"menene wnn?"
"maganiki ne Wanda doct ya rubuta asiye' bansamu na siye bane sai yau"
"shiru kawai tai tana kallonsa' da kansa ya bare magani ya ciro yasa mata abaki snn
ya dauko cup d'in ruwa yasa mata tahade' saida yameda cup d'in ta'ije snn yasa
hannu ya ciccibeta ya kwantar da'ita ya gyara mata kafa' shima hawan gadon yai
yafara yimata tausa".
"dawowa yai ya kwanta kusa da'ita h'ade dasa hannu yana shafe mata ciki' Zainab
najin h'aka takara lafewa a jikin zhrdee'ita kanta batasan lkcn da bcc ya dauketa
ba"
"Aisha nacan na jiran dawowar zahradee' shiru da taji kamar tabishi d'akin taga ko
lfy' can k'uma tace baridai takara jiransa tagani"
"zhrdee yana can gun zhrdee shima kansa besan lkcn da bcc ya daukesa ba' Aisha tayi
jira har tagaji bcc ya dauketa' koda zhrdee zai falka ji kawai yai ana kiran
asalatu' yana duba agogo 4-30 itama Zainab lkcn ta falka koda ta b'ude
ido gani zhrdee tai yana rungume da'ita'jin ta motsa yasashi cewa
kina bukatar wani abu?"
"a'a"
"OK"
"gani biyar yakusa yasashi mikewa ya sauka daga gadon snn yasa hannu ya dagota ta
mike' dauko mata zani yai zai daura mata' a'a bashi kawai"
"hannu tasa ta amsa ta daura zhrdee ya rike mata hannu suka shiga toilet da kansa
yai mata alwala tana yana gamawa yai nasa snn yasake kamota suka dawo bedroom'
sallaya ya dauko ya shinfida mata snn yaje ya dauko hijab da wani zanin da zata
canza da kansa ya canza mata zani h'ade da sanya mata hijab' dayake a zaune take
sallar kamota yai ta zauna shikuma ya nufi masallaci"
Zainab na idar da sallah takoma ta kwanta' shima zhrdee yana dawowa d'akin Aisha
yashiga lkcn ta idar da tana sallar' kallo daya yai mata yasan tana cikin fushi'
bebiye tataba yace ina kwana Aisha ta?"
"kintashi lfy?"
"zhrdee najin h'aka ya mike yakami hanyar fita' gani har yakai b'akin kofa batace
dashi komai ba'suna h'ada ido ta hurga masa wata uwar harara' fita kawai yai zuwa
d'akin zainab' koda yashiga tana kwance tace kadawo?"
"nadawo' yajikin?"
"ina kwana".
"jiki da sauki"
"b'akin katifa ya zauna kusa da'ita' ita k'uma yunkurawa tai zata tashi"
"to tsaya' mikewa yai ya cire jallabiyar dake jikinsa yarage dagashi sai gajeran
wando snn yasa hannu ya dagota ta zauna' cire mata bes d'in dake jikinta snn ya
dauko towel ya daura mata yasake riketa ta tashi tsaye yacire ragowar kayan
cikin'suka nufi bathroom' suna shiga ya cire mata towel d'in da take daure dashi ya
cire nasa saida ya gama cudanyata da sabulu snn yai nasa yana gamawa ya ije sosan
yana rike da'ita ya sakar masu ruwa akah"
"zhrdee na rungume da'ita ruwan yagama wankesu tass snn yakashe dauko towel yai ya
daura snn itama ya daura mata' karamin k'uma ya goge masu jiki dashi' yana gamawa
ya kamota zuwa bedroom tana zaune a b'akin gado zhrdee yana duke a gabanta yana
shafa mata mai"
"itako Aisha tanacan tayi fal kamar zata fashe sbd fushi' a zcyrta tana f'adin
manafuka alguguma dama ciwon karyane tunda har ta'iya kwana da miji' zaune take ita
kadan tana faman cira"
"zhrdee yana gama shafawa Zainab shama ya shafa nasa yakwashi mai yameda kan
mirrow' ido kawai Zainab ta xubawa zhrdee h'ade da mmkin anya kuwa zhrdee d'in
data sanine? kodai wanine ba shiba?" idan ko shine Ashe dama akwai rana irin yau
zaizo nagani' lalla ashe kuwa mijina yana sona idan ko hakane dole na sake dan tse
na nunawa mijina soyayya k'uma nayi hkr da duk wata kalubalen da zaizo ya shiga
tsakanina dashi"
"wani irin sanyi taji ya ziyarci zcyrta yau kam babu ciwo dan jama take tawarke
garau' k'uma a yau take kara jin so zhrdee' shiru da tai batasan lkcn da hawaye na
dadi suka zubo mata ba"
"da sauri ya kariso gunta ya duka a gabanta yana f'adin lfy?" kodai jikin ne"
"a'a"
"to menene?"
"babu komai"
"a zcyrta tace duk da ciwon dake damuna amma ciwon sonka yafi wanda ke damuna'a
fili k'uma tace a'a babu komai"
"gani har a lkcn six thirty ne yace to zo mu kwanta' kamota yai suka kwanta yana
rungume da'ita yana f'adin Dan Allah Zainab kirinka hkr k'uma kidana yawan tunani
kinga bake kadan ce ba' yau ba ko kekadaice bazanji dadi ace wani abu ya sameki ba
kinjiko my zzz".
" eh naji"
"k'uma banason yawan kuka idan kinsan Akwai abinda ke damuki zanfi jin dadi ki
sanar dani da ki zauna kina kuka' k'uma dan Allah kirinka hkr dani' koda laifine
nayi maki zanfiji dadi ki sanar dani da kikama fushi dani'
"yawan fushi nasa najimi yaji ya tsami mace ko k'uma ta fita tasa arai' shiyasa
nake alfahari dake a duk inda nake' Dan h'aka kikara hkr akan Wanda nasanki dashi'
k'uma dan Allah ku zauna lfy da abokiyar zamanki kinji"
"Zainab to kiyi min koda murmushi mana kin barni inata surutu ni kadai"
"a lkcn ne tai masa murmushi"
"dagowa yai kan fuskanta yace yawwa ko kefa' snn ya h'ada b'akin sa ta nata yana...
" duk da girman cikin Zainab behanata nunawa mijinta soyayya ba' Dan a yau jin
kansa take garau.
"yunwa kikeji?"
"eh"
"to zomuje muyi wanka kada mu zauna cin abinci da najasa ajiki ko?"
"to"
"towel d'in su suka sake medawa sukaje sukai wanka suna fitowa towel ne kawai a
kugun zahradee ya fita zuwa kitchen' yana fita daga d'akin zainab Aisha itama tana
fitowa daga nata d'akin' hangosa da tai da towel a daure a zcyrta tace jarababbe
nasan abin daya kaika kenan"
"shiko zhrdee bema gantaba banle yasan tanayi' kitchen kawai nufa yaje ya h'ada
masu tea ya dauka zuwa daki' a gaban Zainab ta'ije snn ya zauna' da kansa yake bata
a baki gani tea akwai zafi yasa idan ya diba saiya hura kafin yabata"
"saida ya tabbata ta koshi snn yasha nasa'yana gamawa ya kwashe cups din yaje ya
wanke snn yakifesu ya dawo d'akin' dogowar rigan atamfa ya dauko yasa mata sbd yaga
shine tafi sawa sbd rashin nawinsa' snn shima ya shirya cikin carptan na shadda ya
kwashi towels d'in duk ya nike ya dauko magani ya bata tashi' saida tagamasha ya
kwashe ya medasu gefe snn dauki karamar jakan da yake fita dashi yace to ni
zanfita"
"a'a"
"idan zan rinka samu h'aka a gareka yafi kabani duniya da abinda yake cikinta"
"murmushi zhrdee yai snn yace insha Allahu Zainab d'in Allah ya tsaremin ke"
"amin ngd"
"daga masa hannu tai tana masa bye bye' shima h'aka yake mata har yafita"
"yana fita d'akin Aisha yashige tana zaune a b'akin gado yai sallama' banza dashi
tai' Aisha nafito zantafi kasuwa saina dawo"
"yana fita tace kada Allah sa kadawo Dan rainin wayo kawai' k'uma wlh babu inda
zani' h'aka kawai takwana da miji naje gaidata' ai dadin ma sai yai mata yawa"
"yau haka Aisha ta yini a daki ko kofa bata lekaba tananan zaune a d'akin har
yamma"
"zhrdee yadawo kasuwa d'akin ta yashige da sallama yashiga' kamar bazata amsashi
can kuma ta amsa' snn tace sannu da dawowa"
"gani har ya tube tana tashi daga inda take zaune' yasashi cewa tashi ki daukomi
abinci"
"banyi ba"
"sbd me?"
"eh bazata iya girki ba amma zata iya kwana da miji ai"
"Aisha kenan' wlh Aisha ba karami so nake makiba amma kinga niman kibata rawanki da
tsalle sbd fushi' Aisha a matsayinki na babba amma wani lkc har Zainab datake kasa
dake tafiki hkr' mafi yawanci lokuta wlh Aisha ni kaina nasan bana adalci a
tsakaniku sakamakon soyayyar da nake maki amma behana Zainab taimi biyayya ba"
"k'uma koda laifi nayi mata koda ya bata mata rai koda wasa bata taba nunashi fushi
akan abinda nayi mata ba'amma ke fa duk da irin kyautata maki danakeyi da zaran
wani abu yashiga tsakanimu sai kikama fushi dani'kiduba kwanaki fa har tsawon wata
kina fushi dani' wani Aisha inda wata matarce ba keba da tuni na koreta' k'uma ko
ke d'in nema wlh albarkacin soyayya kawai kikaci"
"bazan boye makiba Aisha a duk lkcn da kike fushi da gaba dani wlh har banason na
shigo g'idan mu hana ido dake' wai wanda nakeso nake kauna amma kuma tana fushi
dani turrrr' da wani irin abin kunya"
"bari na f'adi maki wani abu da baki saniba Aisha wlh idan mace ta cika fushi duk
irin soyayyar da mijinta yake mata zaiji taragu a gusa' sbd akasarin maza basuson
mace me yawan fushi' idan h'aka idan har kinaso mu zauna lfy dake to wlh saikin
rage wnn fushi naki"
"ko baki gani cikine da'ita idan da halima ai bekamata na barta tana kwana ita
kadai ba' sbd cikin dare komai zai'iya faruwa' ke kuma kinga bakida komai abu Allah
ya kiyaye koda rashin lfy ne yadda zaki tashi kiyi wani abu ba kamar ita ba tunda
ba ciki dakeba kamar ita"
"nifa Aisha ba gori nayi makiba mgnce kawai sai idan baki fahimta ba"
"gorine mana SBD Allah zakace ni bana haihuwa Zainab ce mai haihuwa"
"h'aka nama"..
"to Aisha tunda kince h'aka ne'nace d'in k'uma wlh idan bakije kin dafami abinci
yanzu nan ba na rantse da Allah sai ranki yafi h'aka baci"
"Bilyaminu bedawo kano ba saida ya h'ada duk wani dukiyar Nasir wanda Fatima
batasan dasu ba snn ya dawo kano"
"Fatima na zaune a parlour ita da yara su Khadijat da Jabeer suna wasa Bilyaminu
yai sallama' Fatima ne ta amsa masa ya shigo" Khadijat da Jabeer a guje sukaje suka
rungumesa suna f'adi oyoyo Bilyaminu Jabeer dayake shine karami yace ina ka ka
kaimi dady na?"
" Fatima dake zaune a gefe idanuta suka cika da kwalla' Khadijat ko dayake itace
babba koda batasan ma'anar mutuwa ba amma tashiji ana f'adi duk wanda yarasu baya
dawowa shiyasa tunda taji akace bbnta ya rasu bata cika tambyarsa k'uma saidai duk
ranar daya fado mata zama takeyi kusa da Fatima tace mome yanzu dadyna yatafi kenan
bazan sake ganisaba?"
"eh Khadijat dadynku yatafi kenan bazai sake dawowa ba' k'uma koda yanzu be tafiba
wataran zaitafi"
"sbd mome?"
"sbd yazama dole duk wanda kika gani a duniyarga shima zaije inda dadyki yaje"
"yawwa mome"...
"a'a mome"
"tun daga lkcn Khadijat tadaina dami mometa amma shi Jabeer dayake bame wayoneba.
kullum mgnrsa kenan dadynsa dadynsa yadawo ya siye masa sweet da ice cream"
"bayan Bilyaminu su gaida da Fatima ne yace Hjy ya kari hakuri k'uma Fatima na kuka
tace alhamdllh"
"Allah ya jikinsa da rahma yasa ya huta yasa mutuwa hutuce gareshi' amma a gskya
anyi rashi"
"himmm kaidai bari kawai Bilyaminu' wlh ni abinda yafi damuna ma shine inda zasan
garuruwan da matan da Nasir yake aura danaje na roka masa gafara ko zaisamu saukin
kwanciya a makwancinsa' duk da ba yawo nakeyi dashi ba amma nasan Nasir bashida
wata mummunar abinda yake aikatawa sai auren dayakeyi"
"gskya ne Hjy'idan dan wann ne babu damuwa idan kinaso ni da kaina zankaiki sbd duk
wann aure2 da Alhj yakeyi yana nunami garin matan"
"lfyr ne ma Hjy"
"na samar takardune ne na marayu da suka karkashinsa'gidan marayun dake cikin garin
birni kebbi Alhj ya dauki nawin marayu sama da dari biyu yana ciyar dasu cinsu
shansu suturansu iliminsu duk Alhj ne ya dauka"
"h'aba Bilyaminu shine bantaba sani ba"
"eh lkcn yana raye nima kaina be sanar daniba saida nayi masa alkawarin bazan
fadiwa kowaba hatta ke da kike matarsa"
"sbd yace alkawarine yaiwa ubangijinsa idan har zai aikata abin alkairi dan wanine
ko dan duniya susani kada Allah taba shi ikon yi' acewarsa bake matarsa ba koda
mahaifansane bayaso su sani' amma idan har Allah ya dauki ransa na sanar dake sbd
bayaso a daina taimakawa marayun in har ba dukiyar karewa yai ba"
"a kullum idan muna zaune da Alhj yasha fadimi cewa tun lkcn da Allah yasa yai
girma yasan kansa duk dare yake rokon ubangiji yanaso Allah yai masa dukiya mai
tarai yawa' yatara arziki me taran yawa amma kada yabashi tsawon rai"
"idan har Allah ya cika masa burinsa shikuma ya dauki alkawarin bazai taba saba
masa ba ta hanyar zina' koda Allah zai jarabcesa ya jarabcesa ta wata hanyar amma
banta zina"
"ba mmki irin nasa jarabtan kenan da Allah yai masa ta hanyar auri saki".
"dama tun lkcn da Alhj yake kwance naso sanar dake amma Alhj yahana' lkcn da Alhj
ke raye duk lkcn danazo g'ida kikaga mu kebe ba komai neba duk dai akan mgnr
marayune' abinda yasa ban sanar dake ba sbd alkawarin da nayi masa ne akan bazan
sanar dake ba"
"babu komai Bilyaminu ngd sosae Allah yasaka da alkairi yabar zumuci"
"to Bilyaminu tunda hakane insha Allahu zanyi kokarin aikatawa kamar yadda yake
masu' amma idan nafita takaba dan Allah zanso ka kaini har g'idan marayun na gansu
da kaina idan akwai wani abinda za'a kara akan wanda yakeyi to sai a kara"
"amin Bilyaminu"
Nasir da Fatima asalin haifanfun kano ne maifiyar Nasir itace uwar g'ida agun Alhj
TASI'U sunan mahaifiyarsa Hjy RAMLATU daga ita sai Hjy BARA'UTU tabiyu kenan sai
kuma Hjy HAMAMATU itace ta uku sai amarya me suna SADIYA'alhj TASI'U Nasir shine
na na niyar bayan shi yanada kanni sama da ashirin sbd duk matan bbnsa suna haihuwa
babu me yara kasa da goma' duk da yawansu alhamdllh be hana Alhj TASI'U bawa
yaransa tarbi da ilimi boko dana zamaniba sai duk cikin yaran Alhj TASI'U yafi son
Nasir sakamakon Nasir yafi sauran yaran yimasa biyayya k'uma baya aikata wani abu
batare da izini Alhj TASI'U ba tun Nasir yana yaro duk wani abu yasamu na bbnsa ne
gashi Allah yai masa zcyr niman na kansa gason karatu h'akan yasa yana kare secdry
nasa bbnsa ya tarasa kasar waja karatu"
"bayan Nasir ya kammala karatunsa ne yaci gaba da yawo zuwa kasa kasa' a gun
yawosane yagane inda ake sauya fata zuwa jakuna' h'akan yasa beyi kasa a gwiwa ba
yasanarwa bbnsa tunda dama sana'arsa kenan' tun daga lkcn Nasir yakoma business
yana kwaso fata yana fita dashi idan yasiyar saiya siyo kayan da ake bukara anan
g'ida yakawo da h'aka Nasir ya bukasa"
"gani yanzu har bataci idan bakada ilimi yakoma karatu a kasar jawan yahadu da
Fatima itama tajeyin master dinta abu kamar wasa suka kunle soyayya me karfi"
"har suka kammala karatunsu' ita Fatima tadawo g'ida Nigeria shikuma Nasir yaci
gaba da karatunsa har saida yai doctoring degree d'in sa snn yadawo g'ida Nigeria'
ko kafin yadawo mahaifin Fatima ya samar mata aiki a nan kano daya daga cikin
company sa"
"Nasir yana dawowa ya sanarwa Alhj TASI'U da mgnr Fatima akan yanaso aje a nima
masa aurenta"
"Alhj TASI'U beyi kasa a gwiwa ba yatura g'idan su Fatima' amma a lkcn Alhj
SHU'AIBU mahaifun Fatima yace bazaibawa Nasir Fatima ba' sbd yar'sa bazai iya
riketaba' Nasir yayi2 amma ina Bbn Fatima yakasa ya tsare' tun Fatima na boye
damuwarta har tazo takasa boyewa' a kowani lkc idan har yana Nigeria sunanan like
da juna gani haka yasa Alhj shu'aibu yaiwa Nasir walakanci wanda koda karene bazai
dauka ba"
"daga lkcn yan'uwan Nasir suka tsani Fatima' shiko Nasir ko'a jikinsa' gani suna
like da juna yasa Bbn Fatima ya hanata fita ko'ina hatta aikima yahana"
"tun daga lkcn Fatima ta kwanta ciwo kamar zata mutu'duk da irin walakanci da ake
masa amma be hanashi zuwa dubata idan bbnta yafita"
"gani Fatima na niman rasa ranta yasa bbnta amincewa amma da sharadi"
"Nasir yace ya amince' koda da wasane yaji labarin wani abu yasami Fatima da kansa
zaizo har g'idan ya dauketa"
"Nasir yace ya amince' akayi aure' bayan aure yan'uwan Nasir sukasa Fatima a gaba
zagi dacin mutunci babu irin Wanda bata ganiba amma sai idan Nasir baya kasan suke
mata harda karuwama sun kirata"
"Fatima bata kara tsinkewa da dangi Nasir ba saida sukazo basu samu haihuwa
ba'wasuma cewata sukai takare zubar wane a waje yasa da tai aure bata samu ciki ba"
"gani h'aka yasa suka fara niman haihuwa duk wani hospital dake kano suje amma ba'a
dace ba' gani h'aka yasa ya dauketa sukabar garin yakoma benni kebbi da zama' duk
da haka basu zauna ba duk inda sukaji anabada magani sai sunje' Fatima bata samu
cikin Khadijat ba saiba suka shafe shekara goma shabiyar snn suma samu"
"lkcn da suka fahimci cewa burinsu ya cika daga Nasir har Fatima murna ba'a
musaltawa"
CONTINATION
zhrdee yana kwance a d'akin' Zainab ciki dare tanajin fitsari batai masa mgn ba
lallabewa tai ta sauka taje toilet d'an yin fitsirin har tayi zata mike ashe sabulu
ya f'adi lkcn da zhrdee yadawo kasuwa yai wanka be saniba daga kafar da Zainab
saikan sabulu jinta kawai tai kamar an dauketa ne an likata da kasa "
"wani irin ihu tai' daga lkcn batasan inda takeba"
"a birkice zhrdee ya falka' gani ba Zainab akusa dashi toilet kawai yanufa sbd
yasanta da yawan fitsiri"
"a guje yashiga ganita kawai yai kwance jini na faman bulbula kamar fanfo ita k'uma
bata motsi"
"ihu yasa h'ade da daukar yanufi mota yana tafe yana ihu"
"ihun sane yasa duk yan'gida tashi' dukkansu a guje sukayo bangarensa' tun kafin su
karasa shiga suka hango jini"
"su yya Shamsudee da Abba waje suka fita gani zhrdee dauke da Zainab yana ihu da
sauri Nurudee yaje ya tayashi daukarta shikuma Shamsudee komawa yai ciki ya dauko
key din mota suka sata zuwa hospital"
fow
☘☘
☘
_~*IDAN RANA YAFITO TAFIN HANNU BATA RUFEWA'FARIN WATA SHA KALLO TAURARO TSAYA
GABAN MAKIYANKI TUNRMI TSAKAR G'IDA SHA LUGUDE' MIRUCIN KAN DUTSE BAKI FITOBA
SAIDA KIKA SHIRYA' CARBIN KWAI MAI WIYAR JA. SIS AMINAT KABEER KIRU ( MMN JABEER)
ALLAH YABAR KAUNA DA ZUMUCI*~_
*SISTER BATUL ADAM JATAU a gskya naji dadin bayani da kika akan matan da suke yarda
mazajebsu ba amfani dasu ta dubura a ganinsu h'akan shine wayewa' idan ko h'akan
shine wayewa turrrr da irin wann wayewar, masu irin wnn dabi'ar ubangiji Allah ya
shiryesu yasa su gane' wanda kuma basu aikata h'akan ba yawosu bane face tsarewar
ubangiji' Allah ka tsaremu ka tsare imanimu' ke kuma Allah yabaki ladar fadakarwa
amin*
*Aminci 1-2 Mmn uswan grp especially long live our grp Hausa Nvl gskya inajin dadi
nuna kaunarku da kulawarku akan wnn Nvl d'in comment d'in ku ke karamin karfin
gwiwa ngd sosae da kaunarku a gareni*
4⃣2⃣
"yya Shamsudee ne kejan mota' shikuma zahradee yana rungume da zhrdee a baya yana
faman jijjigata h'ade da kiran sunanta amma ina ko a lkcn babu inda ke motsi"
"zhrdee dake rungume da'ita besan lkcn daya fashe da kuka ba yana f'adin dan Allah
Zainab kitashi' kada ki mutu pls Zainab kitashi"
"yya Shamsudee dake tuki babu abinda yakeyi sai faman zuba gudu kamar zai tashi
sama"
"yya Nurudee shima ya fito da mota gani Hjy zata shiga yasa Abba cewa ta tsaya a
g'ida ita da Aisha sbd be kamata duk a watse abar g'ida ba kowaba' har Nurudee
yatada mota Abba yatuna cewa zhrdee ya fita babu Riga a jikinsa' dagashi sai
gajeran wando da sglet' komawa ciki yai ya dauko masa jallabiyarsa snn yazo suka
shiga mota"
"su zhrdee suna shiga hospital d'in be tsaya yya Shamsudee yai parking da'kyau ba
ya b'ude mota yafita' dakar yake yawo Zainab sbd nawin datai' Shamsudee yana fita a
guje yaje ya kira wata nurse sukazo da gadon daukar marasa lfy aka kinkimi Zainab
zuwa ciki"
"direct d'akin doct aka kaita' zhrdee yaso shiga dakina amma nurse d'in suka
hanashi tsayuwa yai dab da kofar yana kwalla h'ade da lekar d'akin da glass' gani
h'aka yasa yya Shamsudee kamo hannu zhrdee yajashi suka zauna akan wani betch' doct
yana duba Zainab yace tana bukatar emergency operation' sbd idan ba'ayi mata
operation ba za'a iya rasata gaba daya'daga ita har abinda yake cikinta"
"daya daga cikin nurse d'in dake d'akin ne ta fito ta sanar masu' yya Shamsudee ne
yace aje ayi ko nawane zasu biya' nurse tace waye zaiyi signtre Shamsudee ya amsa
yai' saiga su Abba sun shigo"
"yya Shamsudee ne yai masu bayani abinda ake cikin' a take Abba yashige gun doct
mukai mgn ya biya' yya Nurudee yamikawa zhrdee riga yasa"
"Abba yana gama biya kudin operation d'in aka fito da Zainab' daga ita sai wani
farin kyale da aka rufeta dashi iya wiya' tana shinfide kamar gawa ko motsi batayi'
saidai dan dake cikinta kawai ke motsi' har za'a shige da'ita dayake doct d'in take
ne yace mijinta yazo suyi sallama' koda zhrdee yaje kan Zainab kasa cewa kamai yai
sai kuka yana rike da hannunta"
"gani h'aka yasa Abba kamo zhrdee rungume h'ade da cewa a shige da'ita kawai"
"nasiha Abba yai tayi wa zhrdee suma su yya duk suna gefensa suna dafe dashi' saida
ya numfasa snn suna koma gefe suka zauna suna jiran abinda Allah zaiyi"
"duk mgnr da sukeyi zhrdee jinsu kawai yakeyi amma besa bakiba sbd yariga ya shiga
duniyar tunani h'ade da dayasani abinda yakewa Zainab na rashin adalci a tsakanisu
da Aisha' yanzu idan ta mutu ina zanje da hakkinta?" ta yaya zanroketa gafara ta
yafemi' da sauri yace Allah madai yasa kada ta mutu "
"around kwata After 1AM aka shiga da Zainab babu wanda yafito yada dasu kala'
wata nurse ce kawai take kaida dawowa ita d'in ma koda su mata mgn bata sauraransu'
gashi har ana niman 4AM gaba daya hankalinsu yatashi most especially zhrdee' kurum
baka kawai yai yana saurarin result d'in da zaiji' idanusa ko duk su kankafe su
bushe babu hawayen k'uma' shida yake gwani kuka yau dai yayi ya gaji"
"yana cikin sai wata nurse ta fito daga d'akin operation d'in tana fara'a' suma
ganita yasa duk suka mike tace dasu congrats ansamu baby boy' da sauri zhrdee yace
what about the mother?"
"vary soon zatawo dawo normal d'an yanzu dai docts suna kanta".
"himm kawai zhrdee yace' gefe suka koma suka zauna' after few minutes aka fito da
baby dauke cikin wani d'an karami kwale' da sauri yya Shamsudee ya tareta ta mika
masa baby".
" wata nurse ce tasake fitowa tace ana bukatar jini sbd ta zubar da jini dayawa' a
take zhrdee yace adibi nasa"
"shiko b'akin Shamsudee har kuni sbd murna' passing2 sukeyi a tsakanisu amma banda
zhrdee' ba'a fito da Zainab ba sai bayan awa biyu da fitowar baby snn aka fito da
Zainab"
"da sauri zhrdee ya mike yana biye dasu' suna gaba yana baya har suka isa d'akin
daza'a kaita' har dashi yasa hannu aka shinfidata a gado snn suka gyara ta snn
sukasa mata jini"
"zahradee yana zaune rike da hannu Zainab su Abba suka shigo d'akin' gani h'aka
yasa nurse tace dasu Dan Allah sufita a barta ita kadai"
"su Abba ne suka fita amma zhrdee yananan zaune da'ita a d'akin'bayan su fitane
Abba ya kira Hjy ya sanar da'ita abinda ake ciki' bayan su gama mgn da Hjy ne ya
kira *Alhj Musa* Bbn Zainab ya sanar dashi".
"Hjy na idar da sallar asuba tazo hospital d'in dauko da kayan baby's a hannu' tana
shiga hospital d'in inna itama tana shiga suna haduwa duk suka karinsa ciki' yya
Shamsudee ne ya taresu yai masu iso zuwa cikin d'akin" inna ce tafara shiga sbd
baza'a bari su shiga dukkansu su biyu ba' bayan ta shiga ne zhrdee yafita' snn Hjy
ta shiga koda suka duba Zainab kwance kawai take babu abinda motsi a jikinta inba
numfashiba"
"toilet d'in dake cikin d'akin' Hjy ta shiga taima baby wanka tasa masa kayan
sanyi' lkcn su Abba suna masallaci suna sallar asuba' ko kafin su dawo Hjy ta
shirya baby' su yya Shamsudee suka amshi sukai ta daukarsa Pict snn suka g'ida"
"zhrdee yana shiga Aisha tai kamar batasan da mgnr haihuwar ba tace yah!! me jiki?"
"wani irin dumm taji a zcyrta a take kwalla suka zubo mata' da sauri ta goge sbd
kada yagane' shiko zhrdee kwanciya yai a rigigine h'ade da rufe ido amma ba bcc
yakeyi ba' kawai dai yarasa abinda ke masa dadine a ransa' duk da azirtashi da
Allah yai da babban kyauta"
"Aisha dake zaune gefensa shiru tai h'ade da zuba masa ido tana kallonsa' shima
zhrdee dake kwance besan lkcn da bcc ya daukesa ba' saida be dade yana bcc ba' ya
falka' yana falkawa bethroom ya shiga yai wanka ya canza kaya dan yaci abincin da
Aisha ta kawo masa ya mike zaifita'fuskansa daure babu fara'a Aisha tace nazo
mutafi?"
" zhrdee yana shiga hospital d'in *Alhj Musa* yana shiga' dukawa yai har kasa ya
gaidashi a ladabce' amsawa yai h'ade da tambayar me jiki' snn suka karisa ciki"
suna shiga kallo daya yaiwa Zainab girgiza kai' sbd har a lkcn bata falka ba'
"Zainab har yamma ko motsi batayi saidai numfashi a lkcn ne hankalin kowa yatashi'
zhrdee yasake komawa gun doct yimasa bayani' tare sukazo yasa dubata yace babu
damuwa sbd tana numfashi koma yana tafiya normal insha Allahu zata dawo daidai"
"shiru kawai zhrdee yai h'ade da zubawa Zainab ido' da dare yai inna tace Hjy taje
g'ida ita zata tsaya da Zainab' Hjy tace to babu damuwa Allah yabata lfy".
"zhrdee da Hjy suka koma g'ida' zhrdee yadai bi Hjy ne kawai amma hnklinsa na baya'
koda Aisha ta kawo masa abinda be'iya ciba haka ta meda kitchen suka kwanta yau kam
kodan hiran daya saba beyiba'asallatun farko ya tashi wanka yai kafin lkcn zuwa
masallaci yai' saida yai shirinsa tsaf snn yaje sallanaci daganan bayan ya'idar
yawuce hospital be tsaya jiran su Abba da Hjy ba".
"yana shiga d'akin yaga inna na sallah akan Zainab kawai yanufa yadda ya barta haka
yazo ya sameta kwance sharaf kai kawai ya kada alamar tausayawa' ruwa ya diba a
hannu ya shafe mata fuska dashi snn yasa tissue ya goge fuskan' daidai lkcn baby ya
tashi yana kuka' da sauri zhrdee yaje ya daukesa ya rungume sa'gani be daina
kukanba yasa inna yanke addu'arta ta amshesa tana jijjigashi"
"wlh yadda kabarta h'aka take amma doct yashigo ya dubata yace babu komai"
"da safe Aisha sukazo da Hjy dasu Amatullah duba maijiki' Abba bezoba saida zaifita
kasuwa snn yabiyo shida su yya Shamsudee' bayan su gaisa su tafine' Hjy da Aisha
suka koma g'ida sbd abinda' yan'uwa dangin *Uwa da uban kuwa ba'a mgn* h'aka ma
bangaren yan'uwan Zainab' gani yadda jikin nata yakene yasa yyar mahaifiyarta tace
zata tsaya da'ita' kanwar abbansu zhrdee me suna ina Asabe itama tace zata tsaya'
inna *Hulaira* taje g'ida h'aka"
"inna *Hulaira* tace babu inda zata' idan anga tabar wann hospital d'in tofa an
sallami Zainab' gani h'aka yasa yyan mmnta tace to shikenan ita zata koma g'ida'
yazama inna Asabe ne da inna *Hulaira* suke zama da Zainab"
"Zainab bata falka ba sai dare lkcn zhrdee ne ke zaune wajan kanta yana rike da
hannunta yaji alamar yatson hannunta suna motsi' da sauri yakara dubanta da'kyau
snn tafara motsi da kasa' cikin murna yace *Zainab!! Zainab!!* malauuu tai da ido
takara rufewa' da sauri yakira nurse sbd su inna duk suna waje daga ita saishi a
d'akin"
"koda nurse tazo ta ganta cewa kawai tai ta farfadone' gani idan tayi kaman ta
falka tana komawa yasa zhrdee dukawa daidai kunnita yafara yimata addu'a' a hankali
take b'ude ido har tabude gaba daya' snn ya dago' suna h'ada ido kwalla ne kawai ya
zubo masa hannu yasa ya goge mata"
"Zainab naso tai mgn Abba takasa' gani bakinta na motsi yasa zhrdee kawo bakinsa
daidai kunnita ko zaiji abinda take f'adi amma ina' meda ido tai ta rufe' bata sake
budewa ba' fita yai yakira su inna ya sanar dashi Zainab ta falka amma takoma bcc"
"inna kanwar Abba tace to tunda ta falka a wanke nono abawa yaro sbd doct yace
saita falka snn za'abawa yaro nono' inna *Hulaira* ta dauko ruwa suka b'ude nono
suka wanke snn ta dauko baby ta manna masa kai' da sauri yasa baki yafara ja'
zhrdee dake tsaye yana kallonsu shiru kawai yai"
"jin motsin ana tsotsonta yasata motsi da karfi da kakafuwanta amma ido rufe' saida
ya jima yanasha snn suka canza masa wani' duk da bata farfade duka amma yau kam
zhrdee yaji dadi' ba kamar sauran kwanakin ba"
"tun daga lkcn h'aka sukewa baby tun nono baya kawo ruwa har yafara kawowa sbd yau
da gobe' itama Zainab kullum ana kara samu ci gaba' saidai har yanzu bata mgn' amma
kunburin datai a hankali yake sauka' kwanan baby uku Abba yace zhrdee yasa masa
suna' zhrdee yace sunansa yakeso wato suna Alhj' shiyasa Abba yai masa suna da
*Kailani* amma suna kiransa da *Akbar* Zainab bata fara mgn ba saida takai sati snn
tafara mgn".
" sai bayan wata daya sann aka sallamesu' lkcn abban Zainab yana gun' jin yafara
mgnr zai dauketa yasa zhrdee satan jiki yashige gun Zainab tana zaune b'akin gado
tanabawa *Akbar* nono shima hawa b'akin gadon yai ya zauna cikin sanyi murya Zainab
tace lfy?"
"zhrdee yace Zainab Dan Allah inaso muyi mgn ta fahimta dake k'uma nasan insha
Allahu bazaki musamiba sbd nasanki me biyayyace a gareni shiyasa nake alfahari
dake"
"yawwa umman Abbana' Dan Allah Zainab naji Alhj abbanki yana cewa zai daukeki
kutafi g'idan ku' ni k'uma har ga Allah banaso kuyi nisa dani dake Abbana' k'uma
bayan h'aka insha Allahu Zainab bazaki kara samuna da rashan adalci a tsakaniku
keda Aisha ba insha Allahu nayi maki alkawari Zainab duk wani abu danake maki bazan
karaba wanda dama nayi maki a baya Dan Allah kiyafemi kinji Zainab dita".
"yawwa Zainab dinta ngd' k'uma idan ma idan aikine zanrinka taimaka maki saidai
idan yafi karfina kinji"
"shikenan naji....
" jin motsin tafiyane yasa zhrdee mikewa yaje bayan kofa ya labe' abbanta yana
shiga' shikuma ya fita' hannu Abba ya mika ya amshi *Akbar* snn yace Zainab"
"na'am' Abba"
"na fa Abba?"
"Zainab na yanke shawaran daukarki zuwa g'ida ne sbd kisamu kyakkyawar kulawa"
"shiru Zainab tai kanta a kasa"
"a lkcne kwalla suka zubo mata tace Abba kayi hkr inda so samune nafiso na koma
dakina"
"d'akin kifa kikace Zainab ke baki gani yadda kika lallane kika rame' k'uma ni ba
cewa nayi idan kintafi kin tafi kenan ba' a'a zuwa wani lkc bayan kindawo daidai
saikidawo koya kika gani?"
"h'aka ne' amma Dan Allah Abba kayi hkr' wlh Hjy ma tana kokari sosae a kaina"
"to shikenan Zainab nima in Allah ya yarda zanrinka zuwa ina dubaki"
"mikewa Abba yana rungume da *Akbar* yasa dayan hannunsa ya kamota ta sauko snn ta
dauki hijab tasa suka fita daga d'akin' su inna suka komai suka kwashe kaya' zhrdee
yana hango Abba dauke da yaro da sauri yazo zai amsheshi Abba yace yabari kawai'
snn yace yaje ya b'ude mata mota"
"to yace dan jin abinda Abba zaice yasashi zuwa gun motar Abba ya na kokarin
budewa"
"a'a zhrdee naka zaka b'ude' atake wani irin dadi ya ziyarci zcyr zhrdee a guje
yaje ya b'ude mata gaban mota tashiga snn Abba ya shinfida mata yaro a cinyarta
wasu kwallane suka sake zubowa Zainab hijab tasa ta gode"
"Abba na tsare har suka gama sa kaya a mota' gani inna tashiga motar su Zainab yasa
Abba cewa ina zaki k'uma?"
"Alhj Dan Allah kabari na raka yan'ta g'ida' muna isa ba zama zanyiba zandawo"
"Abba dake tsaye dagawa Zainab hannu yai yana mata bye bye"
"da sauri Zainab ta kauda kai sbd kuka' zahradee yaja mota suka tafi"
📖🖊
☘☘
☘
_*Alhamdullilah masha Allah' Allah shine me kowa me komai' ina taya yar'iwata
SAFIYA ADBULLAHI HUKUMA samu sauki h'ade da dawowa' ubangiji Allah yasa kinfara a
sa'a ya k'uma kara lfy' ya jikan wanda suka rigamu ameen*_
~_*wnna page sadaukarwace gareki Hjy zaliha yola (Mmn Ahmed and Faisal) Allah ya
rayasu nisa sunnah yasa masuyiwa musulumci hidimane ya albarkaci rayuwarsu yasa
masujin kan iyayene ameen ya rabbi*_~
_*MASOYA DAN ALLAH KUYI HAKURI NA JINA DA KUKAYI SHIRU KWANA BIYA WLH RASHIN NETWEK
NE YASA I'M SORRY PLS*_
_*oyoyo sis Haleema auwal ina tayaki murnar dawowa ubangiji Allah yasa kinfara a
sa'a amin*_
4⃣3⃣
"suna isa g'ida bayan zhrdee yai parking zagowa yai ya b'ude mata murfin sa hannu
yai amsa *Akbar* ya rungume snn yasake sa hannu ya kamota ta fito yana rike da
hannunta daya dayan k'uma yana rungume da *Akbar* suka shige ciki"
su inna suka kwashe kaya zuwa d'akin g'ida kai tsaye d'akin ta ya kaita' suna shiga
ya kwantar da yaro snn ya kamata ta kwanta' su inna d'akin Hjy suka shige' Hjy ta
taresu da fara'arta bayan su gaisa snn tasa aka kawo masu abinci' inna Asabe ne
kawai tana itako *inna Hulaira* taki ci a cewarta sauri takeyi' dama ta rako
maigidanta g'ida yasa tazo da bazata zoba "
"duk dariya sukasa inna da mike Hjy da inna Asabe suka rikata bangaren Zainab har
cikin daki suka shiga Zainab na kwance zhrdee na rike da Abba yana masa wasa".
"gani su Hjy yasashi mikewa da sauri mikawa inna Asabe har zaifita Inna tace a'a
katsaya dama sallamarku nazoyi zantafi g'ida"
"har kasa zhrdee ya duka sukayi sallama h'ade da godiya zhrdee yakaita har g'ida
snn yadawo' duk a lkcn Aisha na daki bata fitoba' d'akin ta yashiga h'ade da
sallama' tana zaune akan cushion tana games a wayarta' kusa da'ita ya zauna su
Aisha kenan manyan gari"
"kadawo"
"fuskar Aisha a daure tace kadawo?"
"nadawo'ya g'ida?"
"g'ida klau"
"duk Aisha na ngmr ne batare data kalli zhrdee ba sbd hankalinta na game datayi".
" gani h'aka yasa zhrdee cewa inaso muyi mgn ne fa"
"ledar daya shigo dashi yaja zuwa gabansa yaciro dukule daya yace ga wnn turmi
niyar ne nabaki kiyi hkr dashi babu yawa"
"NA mefa?"
"eh gani tunda ba suna za'ayi shiyasa baku wnn Ku duka a madadin na suna' hannu
yasa yafito da ragowar yace wnn na Zainab ne' shikuma turmi bakwai ne' sbd itace
mai haihuwa' ko ba h'aka akeyi ba?"
"h'aka ne"
"k'uma abinda yasa ba dauka maku iri daya ba sbd gani nayi kalar tatanku ba daya
bane' ke bakace ita k'uma fara shiyasa"
" to kawai yace ya mike h'ade da daukar ragowar kayan ya fita zuwa d'akin Zainab'
yana gani gani abbansa yai yana shan nono"
"zama yai b'akin gado yamika hannu Zainab ta cireshi daga nono ta bashi' zhrdee
yana amsa h'ade da cewa Abbana kai baka gajiya da nono ne?"
" *Akbar* dake hannu bbnsa yasa kuka yana motsi da baki' daga Zainab har zhrdee
dariya sukasa' gani bashida niyar daina kukan mikashi yai akaci gaba da bashi nono
"
"saida yasha ya koshi snn ta kwatar dashi' zhrdee ya yawo ledar ya ciro kayan ya
mikawa Zainab..
"kayane baku dake Aisha k'uma Dan Allah kiyi hkr da mgnr sunan da Abba yahana
kinji"
"gani *Akbar* ba bcc yakeyi ba daukarsa yai suka nufi d'akin Hjy"
"Amatullah na ganisu da sauri ta amshesshi suka fita daga d'akin'bayan su gaisa Hjy
tace amma ka hadasu kai masu mgn ko?".
"akan aisha zataci gaba da girki har Zainab tayi arba'in snn ta amshi girki"
"da yamma bayan isha zhrdee ya hadasu a parlour ke Aisha dama ba komai yasa na
hadaku ba mgn ne zamuyi"
"mgnr girki ne' kenan Aisha zakici gaba da girki har Zainab tayi arba'in' bayan
arba'in Zainab zata amshi girki"
"eh na amince"
"washe gari da yamma lkcn zahradee yana dawowa kasuwa kayane ya siyowa *Akbar*
kamar hauka harda keken wasa' yana sallama Aisha ta fita taroshi' ganisa da tai da
kayan a take ta daure fuska' shiko zhrdee ko'ajikinsa d'akin Zainab ya shiga Zainab
dake kwance gani zhrdee da sauri ta mike taje zata amsheshi yace tabari kawai"
"d'akin Aisha ta koma rai bace tana tafarfasa' ji takeyi zcyrta kamar zai fashe' ta
rasa wanda zata sanar mawa taji sanyi".
" can mgnr ubaida ya fado mata' da sauri ta dauki wayarta ta kira ubaida' bugu daya
tai ubaida na gani number Aisha ta daga h'ade da sallama'
"gani akwai Bbn Abba agun yasa ubaida bata samu damar sakewa tai mgn ba"
"shiko zhrdee yana can zama yai dirshan akan carpet yana hadawa bbnsa keke' Zainab
dake zaune duba kayan daya siyo masa takeyi daya bayan daya' zhrdee yana f'adin
sunada kyau ko? Ai dama cewa mai kantin nayi ya zabarwa Abbana kaya masu kyau".
" ita dai Zainab batace komai ba sai murmushi datakeyi"
"zhrdee be koma d'akin Aisha ba sai bayan goma' saida yakare gyara mata ko'ina yasa
keke a gefen gadon mmnsa ya kwashi kaya yasa a cikin wardrobe snn sukai sallama
yafita"
"koda yashiga d'akin Aisha ganita yai tana kuka' da sauri ya karisa gunta zama yai
kusa da'ita yasa hannu ya jawota ya rungumeta yana f'adi lfy aishata?"
"Aisha Dan Allah kiyi mgn mana' kodai bakida lfy ne?"
"Aisha ta cewa zhrdee babu komai ne kawai sbd bazata iya sanar masa abinda ke
zcyrta ba"
"shima zhrdee dayaga h'aka duk da f'adi masa abinda ke zcyrta ba amma yagano wasu
abubu tun lkcn da akaiwa Zainab aiki' hannu yasa ya share mata hawaye snn ya dago
mata fuska yace Aisha"
*na'am tace"
"Dan Allah Dan annabi Aisha inaso ki cire komai dake ranki wlh duk abinda kike
tunani wlh ba h'aka bane' kada kiga Dan Zainab ta haifanmi d'an kice zan kiki wlh
kinanan a zcyta kamar kullum' koda wasa bantaba jin sonki ya ragu daga a raina ba'
asalima karuwa yai"
"wlh Aisha ina sonki' nima kaina mmkin irin son da nake maki' amma nasan ba lallane
ki yarda ba' amma wlh Aisha ina sonki sosae Aisha ta"
"k'uma dan Allah duk wani abu da kikaga nayiwa Zainab banaso ki tada hankalinki'
kinga koba komai dole Zainab zataci albarkaci yaro' idan banyi dan itaba dole nayi
mata d'an yaro' bawai ina nufin bana sonta bane dukkanku ina sonku' amma kinga ba
lalla bane abinda nayi mata nayi maki' k'uma koda kece yau kika haihu h'aka kema
zanmaki"
"nima kai Aisha mgnr rashin haihuwarki wlh yana damuna' ni k'uma gashi bansan komai
akan irin wnn harkanba saidai idan ba hospital zamuje ba' amma wani abu da bansani
ba shine ke Aisha tun farkon rayuwarki baki taba samu ciki bane a g'idan tsohon
mijinki?"
"barewa yai"
"wani irin bari Aisha?" dama h'aka kawai mace na barine ciki yafita?"
"eh".
"ke koda a cikin garin nan koda labarine baki taba jin wani doct yana taimakawa ta
irin wnn laluranba?"
"Aisha kenan' dama kinsan da h'aka shine baki sanar daniba Aisha' naje na samesa ya
nunamin ko Allah zaisa mudace".
"to shikenan gobe ki shirya idan zanfita kasuwa saina saukeki a g'idan ta ko?"
"to shikenan' yanzu share hawayenki k'uma Dan Allah banaso nasake gani hawaye a
fuskanki"
"kina jinako".
" naji"
"dauko masa tai yaci snn yai wanka suka kwanta' cikin dare zhrdee suka kwance da
Aisha yajiyo kukan *Akbar* da sauri ya dauka ya dauki towel ya daura yakami hanya'
Aisha tace ina zaka?"
"tsaki kawai Aisha tai itama ta mike ta daura zani h'ade dasa hijab tabishi"
"yana shiga ya h'au Zainab da f'adi' h'aba Zainab wani irin bcc kikeyi h'aka kika
barni yarona yana kuka".
"wlh ba bcc nakeyi ba' nafa bashi nono yasha amma be daina kuka ba"
"hannu Aisha tasa ta amshesa h'ade da cewa kodai cikinsa ne' ke ciwo?"
"zhrdee najin h'aka ya amshesa zonan Abbana' menene yake damuka' jijjigasa zhrdee
keyi h'ade da yimasa mgn a kuni"
"komawa d'akin Aisha yai da yaron' itako Zainab mikawa tai ta kwanta' suna shiga
zhrdee ya kwanta h'ade da dorasa akan kirjinsa' suka koma bcc' itama Aisha kwanciya
tai' saida zaitafi masallaci snn ya medashi gun mmnrsa"
"uban na kare aikinta tai wanka tazo g'idan su Aisha' saida tashiga taiwa Zainab
barka snn suka shiga d'akin Aisha' bayan sun gaisa ne Aisha ta kwashe duk yadda
sukai da zhrdee ta fadiwa ubaida"
"to dama kece ai kince zaki dawo baki dawoba' NA tambya maki rabi'a ga number wayar
doct d'in ma tabani"
"ke kinga yaron zhrdee kamarsu daya' babu inda yabar bbnsa"
"himm kedai bari kawai ubaida' idan NA kalleshi sainaji inama da nine NA haifeshi"
"dako yakara sonki' amma insha Allahu kema zaki samu naki"
"Allah yasa ubaida' gashi NA lura zhrdee ba karami so yakewa yaron gaba"
"to Aisha mutu zai haifi abu a cikinsa yace beso?" kema kanki kibi a hnkli wlh duk
son da yake maki idan kika kuskura kika yiwa yaringa wani abu wlh rufe ido zaiyi
yai maki rashin mutunci'idan h'aka ina baki sharawa kibi a hnkli"
"bayan zhrdee ya dawo yaci abinci Aisha ta bashi number doct d'in snn tai masa
bayani"
"gani dare yai yasa zhrdee cewa subari da safe zai kirasa' h'akan yasa da safe be
fita kasuwa da woriba saida yakira doct sukai mgnr da zasuyi yace suje yana
office".
"Aisha ta shirya suka tafi hospital d'in' bayan su gaisa zhrdee yai masa bayani"
"snn yace ai wani ba wata matsala bace da zata hana haihuwa ba' idan ba waya yai
ba"
"da yawa ana samu irin wnn matsala amma idan takula da dokokin magani insha Allahu
zata warke"
"ba wani ciwo bane *Infection* ne' k'uma dama idan yai yawa yana rufe b'akin
mahaifa'amma idan akabi dokan doct za'a samu waraka"
"eh yadda taimi bayani yanzu magani zanbata tazaman amfani dashi na tsawon wata
biyu' bayan wata biyu zaku dawo asake dubata' idan na canza magani ne sai a canza"
"amin"
*sadaukarwa gareku*
*Allah yabar kauna da zumuci ya kara h'ada kanmu b'akin daya amin* 🤝🤝
*fatan alkairi gareku yar'yar' abin alfaharina' Allah ya rayaku bisa sunnah manzon
tsira shugabanmu annabi Muhammed (S.A.W.)*
*Firdausi*
*Abdul najin*
*Abdul shakur (uswan)*
*Big dady salis*
4⃣4⃣
"saida ya kai Aisha g'ida snn ya karisa kasuwa' bayan sallar la'asar bbn Zainab ya
aiko mata da kaya akwai biyu' akwati daya shake yake da zannuwa shadda laces' daya
k'uma kayan *Akbar* shake Hjy tai godiya sosae h'ade da bada tukwaici mai yawa'
inna *Hulaira* ta cirewa Hjy turmi biyu na Holland ita k'uma Aisha aka bata English
turmi daya"
"tun daga lkcn suke zaune lfy babu me jinsu' ita k'uma Aisha taci gaba da shan
maganin da doct ya dorata akai"
"ita Zainab akai akai zhrdee yake medata hospital sbd duba lfyrta' a yau ne Zainab
ta amshi girki tuwon masara tai masa da miyar kuka dayaji busaeshiyar kifi da mana
snn ta zuba man shanu da aka kawo mata daga g'idan su' snn tai wanka ita da *Akbar*
daya daga cikin kayan da aka kawo mata daga g'idan tasa'shima *Akbar* aka shamasa
kwalliya' ba karami kyau sukai ba' bayan ta idar da sallar isha zama tai a b'akin
gado tana jiran dawowar zhrdee"
"can tajiyo muryansa yai sallama yashigo rike da leda a hannu' saida yashiga d'akin
Aisha suka gaisa snn ya kima mata nata ledar yafita zuwa d'akin Zainab' yana
sallama da sauri Zainab ta mike saida ta shinfida *Akbar* snn taje amsheshi ledar
dake hannunsa h'ade da cewa sannu da zuwa"
"Zainab na ije ledar bathroom ta shiga ta h'ada masa ruwan wanka snn tafita ga
ruwan wanka na h'ada maka' kawosa kaje tai wanka' to Zainab rikemishi d'kyu kafin
nafito wanka"
"to" hannu tasa ta amsheshi snn zahradee ya tube yashiga wanka' yana fara goga
sabulu yaji *Akbar* yafara kuka batare da yatsaya bata lkc ba watsa ruwan kawai yai
da sauri ya daura towel ya fito h'ade da tambyar Zainab me kikai masa ne yake kuka
h'aka? " mi komin shi"
"gani be daina kuka ba yace Zainab tabashi nono' zama tai b'akin gado tana bashi
nono zahradee na gabanta duke yana rike da hannunsa' yana sha yai bcc' Zainab ta
shinfidashi snn taje ta daukowa zhrdee abincisa tadawo ta'ije masa h'ade da ruwa da
abin wanke hannu"
"ko towel zhrdee be cireta ya zauna snn yasa hannu ya dauko ledar yai yace zo ki
zauna mana gimbiyata saukowa tai ta zauna tana fuskantarsa b'ude ledar yai ya ciro
dunkule saurin kada snn yasa hannu ya dauko extra plate ya juye namar aciki' snn ya
dauko yoghurt shima budewa yai ya tsiyaya a cup daukar namar yai ya kai mata baki
h'ade da murmushi"
"cikin jin kunya Zainab ta amsa tana murmushi' saida ya kai mata s'au uku snn ya
dauko cup d'in yoghurt har zai kai masa baki da sauri Zainab ta dauke kanta h'ade
da cewa bana shan ruwan sanyi"
"h'aba Zainab wani irin warkewa k'uma idan baki manceba ko kafin kidawo g'ida kinfi
wata a hospital snn muka dawo g'ida' duk da h'aka Hjy tace sai kinyi arba'in' bayan
wnn kwanakin da kikai saida kika kara kwana arba'in fa' Dan Allah Zainab kizo mu
kwanta wlh sha'awarki nakeyi"
"gani amai yaki tsayawa da safe daukar *Akbar* yai yakai shi gun Aisha yace tai
masa wanka su zasuje hospital Zainab ce babu lfy "
"to tace tasa hannu ta amshesa' shikuma ya koma daki ya taimaka wa Zainab tai wanka
ko kwalliya batai ba kaya kawai tasa suka fita"
"suna zuwa hospital gwajin farko doct ya sheda masa cikine na wata daya' Zainab
najin h'aka tasa kuka' shima zhrdee hankalinsa ya tashi gani irin kuka da Zainab
keyi"
"suna shiga mota bayan shima ya shiga ya zauna snn yace Zainab kukan me kikeyi
h'aka?"
"tun daga lkcn besake tanka taba yaja mota suka tafi g'ida' suna shiga suka samu
*Akbar* yana kuka har da ijiyar zcy a bayan Aisha' itama tai lallashi har tagaji'
da sauri zhrdee yasa hannu ya amshesa"
"Zainab bata tsaya a ko'ina ba' sai d'akin ta' Aisha dake tsaye a gaban zhrdee tace
ya mejikim?"
"jiki da sauki"
"be tsaya bata lkc ba d'akin Zainab' yana yana shiga ganita yai ta rum da ciki akan
gado tana kuka"
"da sauri zhrdee ya karisa kan gadon inda take' Zainab Zainab lfy?" me nene abin
kuka h'aka k'uma sbd Allah?"
"duk da kukan da *Akbar* keyi amma h'aka zhrdee ya shinfidashi yasa hannu ya dago
Zainab zuwa jikinsa ya rungumeta' Zainab Dan Allah menene abin kuka k'uma?" ko duk
sbd cikin ne yasa kike irin wnn kukan?"
"yanzu kinga Abbana yana kuka Dan Allah ki taimaka ki basa nono idan yai shiru sai
muyi mgn dake"
"dauko *Akbar* yai ya dora akan cinyarta snn ya daga mata riga ya ciro nono *Akbar*
na gani nono da sauri ya kama yafara sha"
"yana yai bcc' daukar yai ya shinfidashi a gefe snn ya jawo Zainab ya kwantar
da'ita a jikinsa yace Zainab"
"nasan laifina kikekike gani dan Allah kiyi hkr wlh nima bansan H'akan zai faruba'
k'uma idan banda abinki abinda ya kamata kiyi murna shine kike kuka"
"h'aba zhrdee wani irin murna?" da yaro karami h'aka' wanda ko tafiya bayayi' k'uma
baka gani irin wuyar danashi a wanca karo' shine zanyi murna"
"idan operation kika tunani insha Allahu a wnn karo baza aimiki ba' in Allah yarda
da kanki zaki haihu kinji Zainab" Abba k'uma insha Allahu Allah zai raya mana shi'
babu abinda zai samesa"..
"haihuwa fa kace?"
"Eh"
"Eh kikace?"
"eh"
"ke Zainab bakijin tsoron aje cirewa wani abu ya sameki? ke baki taba jin
labarin matan da sukaje cire ciki suka mutu bane' idan yanzu kika mutu ta wnn
hanyar me zakicewa ubangijinki?"
"to wlh Zainab idan bakiso ni inaso k'uma babu wanda ya'isa ya ciremi cikina"
"Zainab najin h'akan da sauri ta mike ta zuba masa ido tana kallonsa"
"da sallama yashiga' ganisa yasa Hjy gyara zama' zhrdee ne"
"Eh" nine Hjy' a ladabce ya gaidata snn ya samu gu ya zauna' zhrdee yah!!!! akai
ne"
"ciki k'uma?"
"eh Hjy"
" wlh tana can tana kuka' wai saidai acire ciki "
"acire ciki😳"
"to wlh bari kaji babu wani cikin da za'a cire' shegema ta haifa banle na halak'
wlh idan kabiyeta kuka cire cikin nan ban yafe makaba k'uma nida kaine a g'idan
nan"
"to Hjy" mikawa yai yafita' nima inanan shigowa nayi mata mgn ".
"ranar zhrdee yana d'akin Aisha ne yana shiga wanka Aisha taje kitchen h'ada masa
tea' kafin yafito ta h'ada ta kawo masa' ijewa tai a gefe snn takoma kitchen"
"zhrdee yana fitowa daure da towel yajiyo kukan *Akbar* daga d'akin Zainab' da
sauri yafita yaje duboshi' koda yaje ganisa yai yana kuka Zainab tai banza dashi
tana kallonsa sai faman ihu yakeyi a tsakar d'akin'"
"da sauri zhrdee yaje ya daukesa yana wa Zainab f'ada' h'aba Zainab wann wani irin
walakancine h'aka'' zaki barmi yaro a walakance yana faman kuka kamar mara data"
"h'aka ne kika lallashesa?" Dan Allah Abbana zomuje wani walakaci' kisake barimi
yaro h'aka kiga yadda zamu kwashe dake a g'idan nan "
"daukar dan'sa yai zuwa d'akin Aisha' har kan gado ya ije *Akbar* snn ya dauko
wayarsa ya kunna masa ringinto yabashi *Akbar* najin h'aka yai shiru yaci gaba da
wasa"
"shima zhrdee gaban mirrow yaje yana shafa mai' Aisha tashigo rike da plast a hannu
gani *Akbar* kan gadon ta' h'aba zhrdee sbd Allah idan yai min fitsarifa kana gani
ko pampas be dashi k'uma kasan yanada yawan fitsari"
"cikin wasa zhrdee yace tunda Abbana nane babu komai idan yai fitsarin zansiye maki
wani katifar"
"Aisha tace a'a wlh hannu tasa ta daukeshi kasa snn tafita' gani babu komai a
hannunsa juyawar da zakiyi yana niman kayan wasa a guje ya rarrafa yaje ya jawo
plast d'in"
"Ashe Aisha bata rufe da'kyau ba gaba daya yabude ruwan yai jikinsa"
"ihu yasa yaci gaba da juyi acikin ruwan' ihun sane yasa zhrdee juyowa a guje
yaje ya daukesa shima yana ihu a guje yafita zuwa d'akin Hjy' Aisha najin ihunsa
itama gudu tasa zuwa d'akin taga abinda ke faruwa"
"zhrdee yana zuwa Hjy ta tarasa h'ade da salati garin yaya h'akan yafaru?" amsarsa
tai ta cire masa riga gaba daya jikinsa ya salube amma banda fuska"
"rikesa tai tana masa addu'a tana tofa masa' zhrdee yace Hjy muje hospital' Hjy
tace a'a barshi mu gani tuku"
"juyawa zhrdee yai yakoma d'akin yana shiga sukai karo da Aisha zata fito zuwa
d'akin Hjy' yanzu Aisha abinda kikaimi kin kyau kenan?"
" kafin ta karisa ya dauketa da mari h'ade da tokari' tana f'adi yasake binta ya
hayeta da duka' yana f'adi Dan tsabar b'akin ciki sai ki konami yaro..
"jin hayaniya yasa Zainab b'ude kofa tafito daga d'akin ta' jin hayaniyar daga
d'akin Aisha ne yasa ta zuwa nan' gani Aisha ta dan'no a guje zuwa d'akin Zainab'
gani h'aka yasa itama Zainab komawa a guje suka shiga d'akin suka rufe"
"biyosa zhrdee yai d'akin Zainab tabawar da zaiyi yaji shi a rufe' kofa yasa yana
tokarin kofar yana f'adi dan baki b'ude ba wlh saina fasa kofar' gani zai fasa da
gske yasa Zainab b'ude kofar"
"snn yasake ta ya koma kan. Aisha' ko kafin yai kanta Aisha takoma d'akin ta' a
guje zhrdee yabita kamar mahaikaci' gani zai rufe kofa da'ita a d'akin yasa Aisha
daukar mayafinta a guje tabar g'idan"
"duk da h'aka binta yai shima da gudu' a guje Zainab tazo ta rikesa ta baya tana
ihu h'ade da kuka"
"zhrdee yai kokarin tureta yabi Aisha' amma kuka ko mai yagani ohoo tsayawa yai
yana ajiyar zcy"
"kamo Zainab yai suka koma cikin' gani zasu shiga bangaren Hjy yasa Zainab cewa a'a
kaje kawai"
"Aisha na fita kai tsare g'idan su tanufa' a kasa kafa babu ko takalmi
📖🖊
☘☘
☘
_*I didecated this page to Ahmad (FAHIM) Zhrdee Yahya maburya kwantagora*_
_*gareku masoya aure ibada ne ngd sosae da soyayyarku a gareni ngd sosae*_
_*masoya Aisha duk naga conmment naku k'uma ngd sosae' but kunsan ba kowani mutum
ne yake ina controlling kansa a lkcn da yai fushi bako' k'uma dole zhrdee ya nuna
nushinsa akan Akbar sbd zaiga kamar da gangan tai masa h'akan' zai ma iya cewa dan
bata haihu bane yasa tai masa haka*_
_*idan har namiji mai son yarane koda kece kika haifa saikinyi hkr dashi akansu sbd
duk abinda kikai baki iya bane' k'uma bazai ganiba' banle ba kece kika haifa ba'
shiyasa Aisha sai tai hkr sosae da zhrdee' duk da irin soyayyar da yake mata'
karkuga laifinsa' saidai dukan da yai matane too much wlh har taban tausayi*_ 😉😉
🇮🇳 *_FASMA NIGER_* 🇮🇳
_*ina tayaki murnar kammala littafinki mai suna (sanadin accident) hakika kin
wa'azartar k'uma kin nishadarta' dukkan kura' kuran da kika samu a ciki ubangiji
Allah ya yafe maki' wa'zartarwa da kikai kuma Allah tabada ikon aiki dashi' Allah
ya kara basira da zakin hannu ameen. sai mujiki a littafi na gaba*_ 🤣🤣
4⃣5⃣
"zhrdee yana shiga d'akin Hjy gun *Akbar* yanufa' gani yadda yake faman kuka
yasashi zama kusa dashi h'ade da daukarsa har zai rungume kenan Hjy ta daka masa
tsawa"
"h'aba zhrdee menene kakeyi h'aka baka gani ciwone a jikinsa zakaje ka rungume sa'
ka shinfidashi kawai yasha iska"
"to ba dole yai kuka ba kuna wasane' wai ma garin yaya akai ya konene?"
"to idan banda hali irin naku' kusan akwai yaro me rarrafe zakuje ku ije plast a
inda yaro zai iya ja"
"tananan"
"laifine taimi"
"eh"
"wani irin laifine tai maka h'aka da har zaka koreta g'idan su"
"laifi dai tayi' Hjy yaronga har yanzu be daina kuka ba' kodai na daukesa na kaisa
gun mmnsa tabashi nono ko zaiyi shiru"
"a'a bassa kawai taji da kanta' kamar cikinta zaikai wata bakwai ko"
"to kagani ko' kyalesa kawai itama tasamu ta huta k'uma taji da kanta"
"zhrdee kenan idan akace a barsa har sai ya warke ashe zasu sha nono tare da kanisa
kenan"
"yanzu Hjy kina nufin Abbana bazai warkeba har Zainab ta haihu"
"kamar yaya?"
"to shikenan tashi muje' amma kafin mufita jeka ka kirami Zainab"
"to kawai zhrdee yace snn ya mike' yana shiga d'akin Zainab ya sameta kwance'
Zainab Hjy nakira"
"tace h'ade da mikewa tanufi d'akin Hjy' riga yasa kawai yafita"
"har kasa Zainab ta duka tace gani Hjy' duk a lkc *Akbar* bebar kuka ba' shiyasa
Zainab ta dauke kanta daga garesa bata kallesa amma tanajin zafi kukan da yakeyi
har cikin zcyrta"
"waini Zainab ko kinsan abinda ya h'ada Aisha da zhrdee da har ya koreta g'ida?"
"nima bansani ba' ihunta naji tashigo dakina a guje' yana biye da ita"
"da sauri Zainab ta mike har zata fita *Akbar* ya rike mata haban zani yana kuka ta
daukesa"
"da sauri zhrdee ya daukesa cikin tsomma' gani yadda Abba ya koma kwallane kawai
suka zubowa Zainab ta saurin fita sbd kada Hjy ta gani' amma zhrdee yagani' kai
kawai ya kada' hijab kawai Hjy tasa snn suka fita"
"saida Hjy ta shiga mota ta zauna snn zhrdee ya mika mata *Akbar* ya shinfida mata
shi a cinyarta snn ya zaga yashiga suka nufi hospital' a hanyarsu na tafita
hospital ne Hjy take sake tambyarsa abinda ya hadasa da Aisha"
"duk da h'aka shiru zhrdee yai yaki fadan abinda Aisha tai masa"
"dama ni bance dole sai ka sanar dani tsakanika da matarka ba' amma koma me tai
maka inaso yazama shine farko k'uma shine karke kada kasake dukan ko daya daga
cikinsu' kanaso ka zama namiji me dukane?" to wlh kada ka kasake h'aka"
"idan har laifi ne tai maka meyasa bazaka hukuntata a d'akin taba' bayan ka duketa
k'uma ka koreta?" to wlh kada ka sake h'aka' k'uma muna dawowa daga hospital inaso
kaje ka dawo da'ita"
"eh' naji Hjy' amma dan Allah kibari zuwa yamma snn natafi daukota"
"suna isa hospital doct ya dubasu' maguguna ya basu suka dawo g'ida"
"waya Zainab ta dauka ta kira inna *Hulaira* inna na dagawa Zainab tasa kuka' a
gigice inna tace lfy Zainab' meke faruwa?"
"Aisha fa!!!"
"eh Aisha"
"to shikenan Zainab amma dan Allah ki daina kuka h'aka' k'uma in Allah ya yarda
idan bbnki yadawo kasuwa munanan zuwa"
"to Zainab' amma fa kidaina kuka kinga bake kadai ace bako"
"Zainab na kashe wayar zhrdee yashigo' ita k'uma Hjy tai bangaren ta da *Akbar*
Zainab naji shigowar zhrdee da sauri ta share hawayen dake fuskanta' tace kadawo"
"matsowa yai kusa da'ita snn ya jawota jikinsa ya rungumeta h'aba Zainab kuka me
kikeyi h'aka kiyi hkr mana abban ma da kike kuka danshi yasamu sauki har yai bcc'
"to garin yya akai ya kone?" bayan ka daukesa lfy daga nan d'akin?"
"idan ba'ita bace to metai maka da har kai mata irin wnn duka h'aka' bayan tunda
nake dakai baka taba koda marintaneba banle duka".
" laifi kawai taimi raina ya baci yasa nayi mata duka' amma ba'ita ce ta kona Abba
ba' *Akbar* a hannuna ya kone"
"a hannunka k'uma kai da kake daki ina kasamu ruwan zafi da har kasamu ruwan zafi?"
"eh ninace takowomi daki' bayan tadawo ta'ije har na b'ude plast d'in sai naje
dauko abu kafin nadawo shine *Akbar* yaje ya yawo plast d'in jikinsa"
"da yamma bayan sallar isha'i zhrdee yaje g'idan su Aisha' da sallama yashiga
cikin g'idan' ummata ta amsa da shigo mana"
"da sauri Aisha tazo' tana zuwa taga zhrdee duka gaban umma' tsaki tai ta juya zata
wuce"
"tai shiru"
"tsayawa tai gefe tana kwashe zhrdee da harara' shiko bema san tana yiba"
"gani zhrdee yasashi karisowa da fara'arsa' juyawa zhrdee yai suka gaisa snn Abba
yace lfy ko?"
"Abba yai tambyarne sbd bashi a g'ida Aisha tazo lkcn yana kasuwa' ummace ta
zayyana masa abinda ke faruwa"
"Abba yace duk subisa parlour sa' bayan su shiga kowa ya zauna Abba yasake tambyar
zhrdee gskyar lamari"
"laifina k'uma?"
"to meye nawa a ciki dan yaronka ya kone' ko k'uma sharri kazo kai?"...
"wlh Abba yaro na kuka naje d'akin mmnsa na daukesa zuwa d'akin Aisha' inda tasan
bataso na rinka shiga mata daki da yaron wlh da bazan shiga mata dashi dakinta"
"idan na dorasa akan gadonta ta saukesa kasa'ni. kuma na do rasa ne sbd rarrafe
yakeyi kada yaje yai mata barna' ita k'uma tana zuwa ta saukesa kasa wai sbd
zaibata mata gado' harfa wasa nake mata cewa idan yabata gadon zansiye mata wani'
amma besa Aisha ta kyalemi yaroba ta saukeshi yaje yajawo plast ya kone yanzu h'aka
yananan gaba daya yasalbe"
"zhrdee yaci gaba da cewa koda nazo inayi mata mgn sai tarigani da fushi ni da
haushi ya kamani na duketa"...
"umma tace ni wlh banji dadi bama inda so samune da kai mata wanda yafi h'aka'
wawiyan yarinya kawai' wanda batasan me sonta ba"
"kuka Aisha tasa' gani h'aka yasa umma dauketa da mari ta h'au dukanta' zhrdee na
kallonsu amma beyi kokarin hana umma ba"
"Abba dake zaune yace Hafsat kyaleta h'aka' umma na cire hannu daga jikin Aisha'
Abba yace zhrdee"
"na'am Abba"
"Dan Allah Dan annabi kayi hkr' badan inaso na goyi bayan Aisha ba a'a sai dan bamu
da wani kalmar da zamuyi amfani dashine wajan baku hakuri' amma ga Aisha nan ka
dauketa ku tafi duk hukuncin da kaga yadace kai mata' sbd koda nine taiwa h'aka
bazan yarda ba' jikin zhrdee yai sanyi"
"Aisha najin h'aka tasa wani sabon kuka' abbanta yace wlh na rantse idan kika bari
na tashi sai kinyi nadamar zuwanki g'idan nan"
"Aisha najin h'aka da sauri ta mike tabar d'akin hijab dinta ta dauko babu wanda ta
sallama tafice'. zhrdee na gani fitarta ya sallami su Abba snn ya mike"
"Abba yakara bashi hakuri h'ade da alkawarin zuwa ya duba me jiki"
"amin"
"zhrdee yana fita yaje ya samu Aisha a gefe kusa da mota ta tsaya' batare daya
tanka mata ba yabude mota ya shiga' Aisha dake tsaye batazo ta shiga ba' shiru2 da
yaga batada niya shiga ta glass ya leko wlh idan bakizo kin shiga ba' sai nazo da
mota na nikeki a gu"
"tada mota yai a guje yai kanta' gani h'aka yasa Aisha tsalle snn taje ta shiga
suka tafi' har suka isa babu wanda ya tankawa d'an'uwarsa' yanayi parking Aisha ta
b'ude mota zata fita' kitsaya"
"snn ta tsaya"
"fuska a daure' to ba nadawo dake ba' saura koda wasane kibari Zainab ko Hjy susan
da hannunki a cikin konewar Abba' idan kika bari daya daga cikin mutani g'idan nan
suka sani wlh duk abinda akai maki babu ruwana"
"Aisha bata tankashi ba ta b'ude mota ta fita shima shima fita yai' suna shiga
sukaga iyayen Zainab duk sunzo harda bbnta dukawa sukai suka gaisa snn Aisha ta
shige cikin dakinta"
"zama zhrdee yai kusa da abbansa' itama Zainab na zaune kusa da innarta mahaifiyar
Zainab k'uma tana kusa da maigidanta' Hjy k'uma tana kusa da Alhj' *Alhj Musa*
yaiwa zhrdee Allah ya kyauta"
"inna tace toni wai garin yaya ako konami maigidana ne h'aka?"
"murmushi zhrdee yana shafan kansa h'ade da cewa wlh tsotsayine kawai Allah ya
kawo"
"amin yace"
"dariya Hjy da Abba sukai Hjy tace wlh da dai yafi nima nahuta"
"Mmn Zainab dake zaune duk mgnr da sukeyi bata tanka masu ba saidai tai murmushi
kawai"
"da suka tashi tafiya inna ta mikawa Hjy *Akbar* snn sukai sallama Zainab da zhrdee
har b'akin mota suka takasu' bayan sun wuce snn suka dawo ciki"
"zhrdee d'akin Aisha yashiga' yana shiga ganita yai zaune tana kuka' Aisha har
yanzu kuka kikeyi' ba mgn ya wuce ba?"
"zama yai kusa da'ita h'aba Aisha Dan Allah ki daina kuka h'aka' kinsan tsotsayine
idan Allah ya kawo babu wanda ya'isa ya hana faruwan abu".
" fisge jikinta tai h'ade da cewa tsotsayin banza tsitsayin wofi' ai kai bakasan da
h'aka ba' ida kasan da h'aka da bakaimi abinda kai ba"
"hannu yakai zai riketa' da karfinsa ta igijeshi kadan yarage ya f'adi' yana mikewa
ya dauketa da mari' kafin ta mike yasake kai mata wani' har ya daga kafa zai kai
mata tokari mgnr Hjy ce ya fado masa yasashi meda kafarsa yana cizon lebersa"
"Aisha tasa ihu tana kuka' hannu yasa ya toshe mata b'aki sbd Zainab zata iya ji"
"besan tun gaba lkcn da yashige d'akin Zainab ke makale tana jin duk abinda sukeyi
ba"
"Aisha na kokarin kwace kanta' zhrdee ya igijeta gefe yana cewa banza kawai' kin
dauka wani abu nake nima a gunki' da har kike nima ki walakantani?" ke d'in me'
nifa kikaiwa laifi' amma ban dubi laifinba nazo ina baki hkr shine dan tsabar raina
hankali kike tureni"
"halin kin dauka nazo niman wani abune a gunki?" wlh Aisha idan badan darajan
soyayyar da nake makiba wlh da...
"himm kawai yace' snn yace anya kuwa Aisha bakida aljannu? gani nayi konami yarofa
kikai k'uma har kinada b'akin mgn"
"banza dashi Aisha tai' taci gaba da kukanta' suna h'ada ido saidai ta hararesa"
"shima tsareta da ido yai yana mmkin ta' da haushi ya sake kamashi yace wlh Aisha
inda badan darajan Hjy ba na rantse da yau nai maki shegen duka amma ki kiyaye"
"hanyar kofa yai zaifita' Zainab naji tafiyarsa a guje tabar gun' Aisha na gani zai
fita f'adi tai a kasa taci gaba da kukanta'
" gani abinda takeyi yasa zhrdee dawowa daukarta yai tsaf kamar yarinya ya kaita
gado ya kwantar da'ita yana rarrashinta shima kanshi yaji babu dadi a zcyrsa
📖🖊
☘☘
☘
*AURE IBADA NE*
_*oyoyo my special aunt ina maki barka da dawowa my sister' yadda kika fara lafiya
ubangiji Allah yasa kigama lafiya' duk wani kura kuran da zaki samu a ciki ubangiji
Allah ya yafe maki' tare damu daki daya amin' Rahma Rufa'i nalele Hausa Fulani ina
yinki sosai wlh my sister*_ ❤ 🤝
_*OYOYO SIS AYSHA ALIYU GARKUWA'INA TAYAKI MURNAR FARA SABON NOVEL NAKI' UBANGIJI
ALLAH YASA YADDA KIKA FARA LAFIYA KIKARE LAFIYA DUK WANI KUSKURE DA ZAKI SAMU ACIKI
UBANGIJI ALLAH YA YAFE MANA BAKI DAYA AMIN' GASHI BAN'IYA FILLANCIBA SISTER BANLE
NA SUBURBUDO MAKISHI DA FILLANCI AMMA HAKA KIYI HAKURI DASHI. ALLAH SARKI BABANA
ABUBAKAR KATAFI KABARNI DA KEWARKA UBANGIJI ALLAH YA JIKANKA YASA KAHUTA AMIN
SISTER ALLAH YA KARA DAUKAKA*_
4⃣6⃣
"zhrdee yana fita daga d'akin Aisha na Zainab yashige' yana shiga daidai lkcn
Zainab na zaune a b'akin gado tana hawaye' gani shigowarsa ne yasata share hawayen
dake fuskanta"
"fuska a daure tace kashigo' nashiho Zainab ya naga kamar kika kuka"
"kewar Abba k'uma bayan yanzu suka fita wanda ko g'ida basu kaiba"
"gani taki sauraransa yasashi fara tsirguwa kodai taji mgnr da sukai da Aisha ne"
"zuwa kusa da'ita yai ya kwanta h'ade da shafe mata ciki' yana f'adin Zainab kodai
wanine ya bata maki rai?"
"jawota yai jikinsa ya rungumeta yana cewa zona matata Dan Allah ki daina kuka
h'aka wlh banajin dadin ganinki kina kuka"
"k'uma kinga gash bake kadai bace' Dan Allah kibari kaga irin laluran daya sameki a
lkcn cikin Abba yasake kamuki kinji Zainab"
"a zcyr Zainab ji takeyi kamar ta f'adi masa mgnr dataji sunayi da Aisha' amma
k'uma idan tafadi zai gano cewa labe take masu' ko k'uma yace dama h'aka takeyi'
ita k'uma wnn shine farkon labe da tai' shidima Allah ne yasa da k'uma rabon zataji
mgnr da sukeyi' har tawuce jin zhrdee yana cewa *kecefa sanadiryar konewar Abba*
jin h'aka yasa yadawo da sauri"
*Dan dama tuni ta dade da zargin h'akan a zcyrta' h'ade da k'uma yadda zhrdee yake
mata nuku nuku lkcn da ta tambyesa garin yaya Abba ya kone' duk wata hanyar da
zaikare Aisha saida yabi ya kareta"
"wani zcy k'uma ta yace kyaleta kawai gaba yafi baya yawa"..
" shiru da tai ne yasa zhrdee cewa Zainab tunanin me kikeyi h'aka?"
"mikewa zhrdee yai ya tube ya kwanta har bcc yafara daukarsa Zainab tace tashi
kaje' ka mance kamar ba nan kakeba bane"
"mikewa yai ya fita batare daya dauki kayansa ba' yashige d'akin Aisha"
"washe gari da yamma lkcn *Alhj Kailani* wato abban zhrdee da shi kansa zhrdee da
yayyinsa duk suna g'ida a zaune a parlour su Hjy yya Shamsudee ne ke rike da
*Akbar* suna hira iyayen Aisha sukai sallama' dayake sai kawuce parlour su Aisha
snn kashige nasu Hjy yasa abbanta da ummanta tsayuwa a d'akin kofar g'idan"
"jin muryan bbn Aisha ne yasata fitowa da sauri tana f'adi lahh!!!! Abba!! kune
h'aka?' sannu da zuwa snn tace dasu bismillh" Abba yace a'a ina maigidan naku?"
"to Abba' juyawa tai takoma ciki' dakinta ta shiga ta dauki waya ta sanar dashi
zuwan iyayenta"
"kai tsaye waje yaje yai masu iso zuwa cikin parlour' bayan su shigane ya duka suka
gaisa a cikin girmamawa snn yasake mike h'ade da yaiwa Aisha signal da ido mikewa
tai suka koma daki' suna shiga zhrdee yace Aisha yaya zamuyi?"
"kinsan har yanzu su Hjy basusan yadda akai ba' k'uma yanzu gashi su Abba suzo kada
suyi mgnr da zaisa a gane tsorona kenan"
"shiru Aisha tai tana kallon zhrdee"
"eh to bari naje na sami ummata nayi mata bayani' kai yanzu ina zaka?"
"fita tai taje kitchen ta dauko ruwa da lemo ta dawo parlour' bayan ta ijene tacewa
umma"
"ni k'uma?"
"eh kenan"
"muje daki"
"uhmmm"""""
"uhmmm""
"cewa' me?"
"salati umma tasa h'ade da cewa yanzu boye masu kukayi?" lalla Aisha"...
"sallamar su Abba da Hjy ne ya katsasu' abban zhrdee yaje sukeyi musa baha h'ade da
gaisawa' su hjy suma suka gaisa h'ade da yimasu Allah ya kyauta"
"daukan yaron umma tai tana kallon yadda jikinsa yai h'ade da tosaya masa' k'uma
har cikin zcyrta taji babu dadi"
"Abba dake gefe kallo daya yaiwa *Akbar* be kara na biyu ba"
"Zainab da ba'a sanar da'ita ba' fitowa tai sanye da hijab suka gaisa ta koma
dakinta"
"Hjy da Abba suka rakasu har b'akin mota' saida su kaga tafiyarsu snn suka koma
ciki"
"zhrdee kamar betaba samu wani da' a duniya ba' tsalle yai h'ade da rungumar Aisha
dake kwance da drip a hannu a take ya dauki waya ya kira Mmn Aisha ya sanar da'ita
Aisha na hospital"
"Allah ya kara sauki tace h'ade da cewa tananan zuwa' snn zhrdee ya sanarwa Hjy
Aisha na hospital batada lfy doct yace cikine da'ita"
"mikewa tai ta dauki hijab tasa har ta kai b'akin kofa *Akbar* yasa kukan zaibita'
gani h'aka yasata daukarsa ta kaisa gun Zainab h'ade da sanar mata Aisha na
hospital babu lfy"
"Allah ya sauwake"
"tana isa hospital umma Aisha itama tana isa' haduwa sukai suka karisa cikin
d'akin' zhrdee yana ganisu da sauri ya dauka daga kan gadon inda yake zaune gefen
Aisha yaje ya amshi Mmn Aisha kayan dake hannunta"
"bayan ta zauna ne suka gaisa a ladabce tai masa sannu da me jiki' lkcn Aisha na
bcc' dukkansu basu tafi g'ida ba sai da yamma umman Aisha ta koma g'ida' ita k'uma
Hjy saida su Abba sukazo snn suka koma tare"
"bayan su koma ne aka turo Amatullah ta kwana da Aisha' ko kafin Amatullah ta iso
fita zhrdee yai yaje ya siyo masu abinci a restaurant h'ade da yoghurt da nama snn
yadawo' yana dawowa lkcn Aisha ta tashi drip da aka samata k'uma ya kare hannu yasa
ya zare mata alluran snn ya dagota ta tashi zaune toilet ya shiga ya dauko kwanu
silver ya dawo b'ude ruwan swan yai yasa mata a baki ta kuskure bakinta snn ya meda
kwanu toilet ya dawo shims hawa kan gadon yai ya dauko ledar nama ya b'ude da kansa
yake mata har ta koshi snn yaci nasa"
"har Amatullah tazo zahradee be tafita zama tai sukai ta hira harda aishan' gani
11MP yai yasa Amatullah cewa yya tashi kaje g'ida kaga dare yai"
"eh zan tafi amma sai anjima' bata tanka masa ba' sukaci gaba da hiran har 2-30 nan
ma tasake mgn' duk da h'aka be tashi ba sai kwata after 1AM ya zari key d'in mota
sukai sallama da Aisha h'ade dayi mata kis snn yatafi"
"ko kafin yadawo ta h'ada masa abin breakfast yana dawowa yai breakfast snn yai
wanka ya shirya yafice"
"ido kawai Zainab ta zuba masa bece mata kala akan Aisha ba itama bata tambya ba'
yau ma h'aka ne zahradee bedawo g'ida ba sai daya saura' washe gari akayi sallama'
da kansa ya daukota ya dawo da'ita g'ida' yau ko babu inda ya leka sunanan leke da
juna duk da ba'itace keda girki ba"
"da dare har Zainab ta kwanta zhrdee ya tada ita' ta mike h'ade da tambyar lfy"
"mikewa tai suka fita' yana gaba tana baya' bayan su zauna snn itama Aisha tana
zaune a gefe' shima ya zauna a tsakiyarsu' snn yace Zainab"
"tace na'am"
"ba komai bane yasa nace kifito nan muyi mgn sbd Aisha ne"..
"shine bansani ba' kodai akwai abinda kuka kullane yasa za'a sanar daniba"
"ina jinka".
" dama akan mgnr girki ne' gani nayi tunda yanzu tanada ciki be kamata tarinka
aikin wahala ba shine nace daga yau kece zakici gaba da girki har zuwa wani lkcn"
"ai naki ya girma' ita k'uma nata yarone kamata yai abashi kyakkyawar kulawa sbd
kada wani abu ya sameshi"!!!!!!
"h'aka nefa' dama mancewa nayi' tunda a yaune aka fara yimaka ciki a g'idan nan'
koda yake ba laifinka bane matar so ce"
"kayi hkr ni ba mgnr banza NA f'adi maka ba' Allah ya iganta' mikewa tai tashige
d'akin ta"
"Zainab na shiga daki tasa kuka' tai kuka har tagaji babu me rarrashinta' Dan kanta
ta hakura"
"tun daga lkcn ita ke girki rana da yamma wanke wanke shara gyara parlour duk wani
aikin g'ida yadawo akan Zainab' itako Aisha tana zaune a daki' koda Zainab tai
akinci ba lalla bane Aisha taci' mafi yawanci lkc saida abawa almajirai ko a zubar'
gobe be hana Zainab yin wani abinci' duk da itama yanzu manaji takeyi da jikinta
sbd hawan jikin da take dashi tun cikin Abba amma be hanata yi"
"ita kanta Hjy taga csnji wajan yadda da yake kulawa da Abba yanzu bayayi' koda
magani ko madararsa ya kare sai Hjy tai ta fama dashi snn yake siye wasu"
"bata kawo tunani komai a zcyrta ba sbd ta dauka yanayin kasuwa ne' shiyasa wani
lkc idan be siyeba saidai tasa su yya Shamsudee su siye masa"
"shiko zhrdee koda ranar girki Zainab saiya raba dare a d'akin Aisha snn yake
dawowa daki Zainab' itama yanzu ta saba shiyasa bata nuna h'akan yana damuta'
" tunda doct yace Aisha tafara zuwa awo (intinatel) wani lkc rana daya yake fito
masu amma zhrdee baya tsayawa jiran Zainab saidai ya dauki Aisha sutafi' idan
Zainab tai mgn sai yace mancewa yai' shiyasa yanzu idan ba shine yace ta shirya ya
kaitaba bata masa mgn zuwa' saidai bayan ya tafi kasuwa taje tabi napep taje ta
dawo"
"duk da h'aka bata bari Hjy tasan halin da take ciki ba' daga ita sai ita sai k'uma
shi zhrdee d'in dayake mata"
"da yake yau ta tashi jiki babu dadi ko girki batai ba tana kwance a daki har dare'
koda zhrdee ya dawo yaje kitchen daukar abinci yaga babu komai k'uma gashi Aisha
tace masa tun safe bataci abinci ba sbd Zainab batai ba"
"d'akin Zainab ya shiga ya ganta a duke a gefen gado kanta a sunkuye' Zainab meyasa
bakiyi abinci ba kikabar Aisha da yunwa?"
"karya kikeyi manafuka yar'bakin ciki' wato kinaso yunwa ya kashe ya kashe abinda
yake cikinta ko?" to ta Allah ba takiba' yanzu zantafi na siye mata abinci"
"yana fita Zainab ta fasa da kuka' tayi kokarin ta mike amma takasa sbd duk
kafafuwanta su rike' zama tai firshan a gefen gado har cikin ya f'adi mata"
"yana fadawa ta mike taje tai wanka snn tai sallah taso shan koda ruwan Lipton ne
amma takasa sbd bakinta babu dadi' haka ta kwanta"
"tana cikin bcc misalin 12AM wani sabo ciwon mara yatashi babu ji babu gani tun
Zainab na dauriya har yakai ta kasa' tana duke a gaban mirrow gani asabar yai yawa
tasa kuka lalabawa tai ta dauko wayarta number zhrdee tai dllng' tayi kira yafi ten
Miss call zhrdee be dauka ba' bemasan tana yiba sbd yasa wayar a silent' da Zainab
taga ba'a daga ba k'uma da shi tafara gani abu ta gabanta rarrafawa tai taje b'akin
kofa ihu tasa tana kwadawa Hjy kira"
"a birkice Hjy ta ta tashi daga bcc tana tunani ko mafarkine' jin ansake wani ihu
yasata fitowa taga wake ihu' ashe su yya Shamsudee suma duk su tashi sbd ihu da
sukaji' amma bada su zhrdee da Aisha' a lkcn ne ma Aisha taka lafewa a jikin zhrdee
ta kankamesa"
"tare suka iso gun Hjy da su yya harda Abba gani Zainab da tai h'aka yasata salati
a rude tace su yya su tayata kamata duk cikinsu babu wanda yasa hannu' kinkimarta
Hjy tai zuwa cikin daki"
"gani duk hayaniyar da akeyi besa zhrdee da Aisha su fito ba kyale Zainab tai taje
tasa kafa ta tokare kofar da karfi kofa ta b'ude' dama ba key sukasa ba' turawa
kawai sukeyi' su yya suna gani kofa ya b'ude da sauri suka kauce a gun harda Abba"
"a gigice zhrdee suka tashi' da sauri ya dauki riga yasa snn yafito' itama Aisha
zani ta daura h'ade dasa hijab tafito' zhrdee yana fitowa Hjy ta daga hannu zata
kai masa mari da sauri ya kauce'
" shida Hjy suka kama zahradee akasata a mota zuwa hospital yya Shamsudee ke tuki'
suna isa ko minti goma basukai ba Zainab ta haihu baby girl"
"Hjy tai murna shima zhrdee d'in babu laifi duk da yaji dadi a zcyrsa amma a fuska
be nuna ba' bayan Zainab ta shirya aka bata bedrest' bayan sallar asuba aka sanarwa
g'idan su Zainab' ba ai minti gomaba saiga inna *Hulaira* tazo' Zainab na gani
innarta tasa kuka"
"inna tace to ta daina kuka h'aka tayi hkr komai yai zafi zaiyi sanyi"
"tunda zhrdee yabar hospital be dawo ba har yamma gashi anyi sallama' bayan anbasu
sallama ne inna da Hjy suka kwashe kaya zuwa mota"
"inna tasa hannu ta kamo Zainab h'ade da mika mata hijab tasa' saida Zainab tasa ta
gyara tsaf inna tace kawo hannunki muje ko"
"Zainab kanki daya kuwa Zainab?" idan baki koma g'idan mijinki ba ina zaki?"
"gidan mu zani"
"murmushi takaici Hjy tai snn tazo ta dafa kafadar Zainab' Zainab kiyi hkr ki koma
d'akin ki kinji Zainab' idan ma wani abu yake maki inaso ki sanar dani da kaina zan
dauki mata ki akai"
" babu irin mgnr da Hjy da inna basuyiwa Zainab ba amma taki yarda"
"duk da ran Hjy ya baci amma h'aka ta dan ne fushinta tacewa Inna tunda abin
yazama h'aka babu damuwa ta dauketa sutafi g'idan kawai idan yaso daga baya lkcn ta
huce sai lallabeta ta dawo d'akin ta"
"inna tace ita wlh bazata iya daukar Zainab ta medata g'ida ba' amma tunda abin
yazama h'aka bari ta kira Alhj kila idan yasa baki zata koma g'idan ta"
"waya inna ta dauka ta kira Alhj ta sanar dashi abinda ake ciki' Abba yace abawa
Zainab wayar suyi mgn' koda inna ta mikawa Zainab wayar Zainab taki amsa"
"gani h'aka yasa inna kashe wayar' shims Abba dake g'ida mikewa yai ya dauki key
d'in mota ya kamo hanya' ko kafin yazo inna tana tabawa Zainab baki amma Zainab
takafa ta tsare' Abba na isowa Zainab na ganisa ta fashe da kuka murmushi kawai
Abba yai snn ya kariso gunta"
"gani irin kukan da takeyi ne yasa Abba zuwa kusa da'ita snn yace Zainab naji wani
mgn ne a gun innarki Zainab kiyi hkr ki koma d'akin ki mana Zainab"
"cikin kuka Zainab tace Abba kayi hkr bazan koma ba"
"h'aba Zainab kodan darajan yaranga kiyi hkr ki koma kinji Zainab"
"Zainab3 idan har nine na haifeki umurni nake baki kibisu kawai kutafi"
"dukawa Zainab tai har kasa gwiwa bibbiyu tana rike da kafar abbanta tace Dan Allah
Abba kayi hkr ka yafemi amma wlh bazan koma g'ida zhrdee koda shikadai ne yarage a
duniya na hakura dashi"
"Hjy dake tsaye jikinta yai sanyi sosae h'ade da kunya' zcyrta tana tambyar kanta
wani irin abune zhrdee yakewa Zainab h'aka da har tace bata sonsa?"
"gani irin kukan da Zainab keyi yasa Abba sa hannu ya dagota ya rungumeta' itama
rungumesa tai taci gaba da kuka"
📖🖊
☘☘
☘
_*SADIYA LONG LIFE HAUSA NOVEL GRP' A GSKYA TUNDA TAFARA WNN NOVEL NAKE GANI
CONMMENT AMMA BANTABA GANI CONMMENT DAYA BIRGENI BA IRIN NAKI NAJI DADI SOSAI ALLAH
YASAKA DA ALKAIRI' IDAN HAR KINADA AURE ALLAH UBANGIJI YA BAKI ZAMAN LAFIYA DA
MIJINKI' IDAN K'UMA BAKIDA AURE ALLAH UBANGIJI YABAKI NAGARI NAGODE*_
4⃣7⃣
"Abba yace dan Allah idan bazaki damuba ki d'an bamu waje"
"Hjy Mmn zhrdee kenan' batare da tanuna damuwa ba tace babu komai Alhj snn ta fice'
ita da inna *Hulaira* bayan su fita ne *Alhj Musa* ya kama Zainab ta zauna a b'akin
gado' shima ya jawo kujeran dake gefe ya zauna kusa da'ita suna fuskantar juna"
"na'am Abba"
"banaso kiboyemi komai a tsakani zamanki da zhrdee' inason sani abinda yake maki
sbd na dauki dan ba baiwa na bashi ba"
"cikin kuka Zainab tace babu komai Abba nidai kawai nagaji da zama dashine"
"shiru Zainab tai tana share hawaye batare da tace komai ba"
"himmm Zainab kenan naji dadin h'akan sosae' da kika zamo mace mai sirri' k'uma ina
alfahari dake a matsayin *yan* a gareni"
"yanzu kinga abinda za'ayi kiyi hkr ki koma d'akin mijinki' kinga duk uban na gari
bazaiso ace shine sanadiyar mutuwar auren yar'sa ba"
"ni kaina nasan kina zaune a g'idan dan nine' h'aka shima zhrdee albarkacin
mahaifinsa yakeci' sbd *Alhj Kailani* idan da ana daukar mutum ayi kyauta dashi
gaba daya dana bashi dan yafi h'aka a gareni' *Alhj Kailani* mutum ne mai matukar
mutunci da sani darajan dan'adam a dai irin zaman da mukayi tun kafin mu auri
iyayenku dashi komai nayi masa ban yarba"
"Dan h'aka ina mai bafi hkr da ki koma d'akin ki' k'uma banaso kimi wani fahimta
banayi h'aka da wata manufa ne ba a'a sai dan duk wata mace da kike gani batada
inda yafi dacewa da'ita face d'akin mijinta' dan h'aka dan Allah kiyi hkr kinji"
"naji Abba"
"wlh Zainab inda ace yau zhrdee d'in ne da kansa ya b'ude baki koda da wasane yace
baya sonki da tuni kin Dade da barin g'idan' amma tunda bashi bane kiyi hkr dan
Allah' sbd idan har na biyeki muka kashe wann aure dole wani zaki aura kinga
shikuma bamusan irin nasa hali ba"
"h'aka ne Abba"
"to kin gani kenan' k'uma banaso yarinya dake azo ana kirga maki aure' dan h'aka
kiyi kinji' dama ita rayuwa tagaji h'aka' shikuma *AURE* kanshi da kike gani *IBADA
NE* dole sai kinga abubuwa kala kala a ciki' k'uma banaso ki teallaka kibar yaran
nan sbd idon *Uwa* ba karami abu bane' shiyasa nakeso kije ki rike yaranki sbd kada
su walakanta"
"jikin Zainab yai sanyi sosae' tana kwalla tace to Abba babu komai na hakura"
"yawwa Zainab ngd' Allah yai maki Albarka yadda kikaimi Allah yabaki masu saka
maki"
"amin Abba"
"sbd kiyayyar da k'uma jin mgn ta da kikaiyi ki f'adi duk wani abu da kikeso idan
har befi karfin arzikina na maki alkawarin zanyi maki shi ko menene"
"to kinga karki damu tunda ga innarki nan zata rakaki har g'ida idan kunje sai ki
f'adi mata kawai"
"snn ya mike h'ade da cewa ni zantafi g'ida kinga nadawo kasuwa kenan ban hutaba na
sake fitawa"
"hawaye kawai Zainab kenan' Abba ya shafe mata kai h'ade da cewa Allah yai maki
Albark' ya kara lfy snn yafice"
"yana fita suka hadu dasu Hjy' inna ce ta tareshi da yaya dai Alhj?"
"murmushi kawai inna tai snn ta koma taje Zainab tafito suka shiga mota Hjy ce ke
drive sbd su yya duk su riga su koma g'ida'. k'uma shi zhrdee d'in ma ba kasafai
yake zuwa hospital ba banle tasa ran zaizo ya daukesu"
"suna shiga g'ida Zainab da inna sukai d'akin Zainab' ita k'uma Hjy tai tana
bangaren' sufi minti goma da shiga snn Aisha ta shige yiwa Zainab baraka' babu yabo
babu fallasa a fuskan Zainab inna ce ta mika mata baby"
"bata jima ba tafita' bayan ta fitane inna take tambyar Zainab' babu abinda Zainab
ta boyewa inna komai ta kwashe ta fadiwa inna harda kukanta"
"hakuri kawai inna tabata snn ta tafi g'ida sbd Abba yace kada ta dade"
"da yamma lkcn zhrdee ya dawo Hjy da kanta tazo ta kira zhrdee zuwa bangaren ta'
bayan su shiga a ladabce zhrdee ya gaidata snn ya zauna a kasa kusa da kafafuwanta
snn yace Hjy gani"
"wani irin halimu k'uma Hjy' idan mgnr rashin zuwa hospital ne wlh yanayi ne yasa
h'aka"
"wani irin yanayine da zai hanaka zuwa hospital' haihuwa fa sukutun akai maka
zhrdee' wlh shiyasa koda Zainab tace bazata dawo g'idan nan ba banga laifinta ba'
sbd duk macce da takejin dadi a gun mijinta bazata gujeshi"
"h'aka ne amma nidai nasa babu wani abinda nakewa Zainab na kuntatawa' k'uma ko
cikin dare da take labour wlh duk ihun da takeyi wlh Hjy na rantse da Allah banji
bane"
"h'aba zhrdee ace bakaji ba' har nida nake nan naji"
"insha Allahu"
"wlh Hjy nidai nasan tsakanina da Zainab babu wata matsala a tsakanina da Zainab'
nasha f'adi masu idan nayi masu wani abinda bemasu su sanar dani na gyara sbd gaba'
amma meye amfanin taje hospital tana f'adi sbd Allah"...
"a'a zhrdee a daiji tsoron Allah' yanzu fa kai ba yaro bane tunda kafara tara
iyali' yanzu sbd Allah inda bbnta besa bakiba nasan da bata bimu mu dawo g'idan nan
ba' dakar saida *Alhj Musa* yasa baki snn Zainab tabimu muka tadawo g'idan"
" himm Hjy kenan' to meyasa da take kukan baki tambyeta dalilin kukan ba"
"wlh babu irin tambyar da bamuyi mata ba amma taki f'adi' harda innarta' iba kuka
ba babu abinda takeyi"
"amma ina zargin ko ta fadiwa *Alhj Musa*' dan Allah zhrdee duk abinda zakayi a
tsakani matanka kasa tsoron Allah a ciki' idan bamu gankaba Allah yana ganika' kana
gani kenan dai yanzu kasamu mace duk wani abu da zakayi na rashin kyautatawa a gun
matanka kaima za'ayi naka".
"mikewa yai zai fita' *Akbar* dake kwance ya rike masa riga yana kuka"
"to shikenan' kamasa tai snn zhrdee yasa ya fice ihu Abba yasa yanabin bbnsa da
ido"
"d'akin Zainab zhrdee ya shiga tana zaune a b'akin gado rike da baby a hannunta'
gani zhrdee ya shigo tace sannu da shigowa"
"ke kika sani yar' niman gindin zama' ance kina kuka kince bazaki dawoba yanzu me
yadawo dake g'idan"
"bansani ba"
"saiwa?"
"wanda ya tanka".
"ni kenan?"
"na rantse da Allah Zainab idan kika zageni sai maki shegen duba"
"kae kasani' mugu azalimi wanda ranar lahira zai tashi da barin jikinsa shanyayye
kawai' wlh Allah ya'isa duk abinda kai mi ban yafe maka ba"
"wlh Zainab kina bani mmki' nidai a rayuwa nasan sai mutum ya nimi a yafe masa snn
za'ace anyafe ko ba'a yafeba' to nifa babu ko daya da har kike bata b'akin ki da
baki yafe ba"
"nasa ai k'uma dan kafadi h'aka bazanyi mmki ba sbd jahilci yariga yai maka
katutuwa a rayuwa h'ade da bazar matarka banle ta nuna maka hanyar gskya"
"kaeee Zainab duk abinda zakiyi da rashin mutunci da zakiyi wlh ya tsaya kaina'
koda wasa kada kisake sa Aisha a mgnr ga"
"kace h'aka mana tunda na tabi matar so' to wlh baka isa ba koda itace a tsaye a
gabana idan har tai ba daidai ba saina f'adi mata"...
" ashe ko kinada aiki' bazan mara zcy kawai wlh har ga Allah banso nadawo g'idan
nan na gankiba' so nayi daga hospital kiyi g'idan ku"
"tun daga rana besake shiga d'akin Zainab ba' h'aka ma Aisha idan tashiga su gaisa
da safe bata kara lekawa sai wani safen k'uma' amma Hjy tana iya kokarin ta duk
wani abu da tasan maijego zata bukata Hjy ta siyewa Zainab' innarta itama ba'a
barta a baya ba' kusan kullum take zuwa duba Zainab' sauran aiki kuwa Amatullah da
amatulrahaman sukeyi' ita kanta Aisha ta tsargi kanta shiyasa bata iya leka ko
b'akin kofa' idan har tasake to zhrdee yadawo ne shidinma a daki ne"
"kwana uku yarage suna lkcn Hjy na d'akin Zainab kamar daga sama zhrdee ya shiga'
bayan su gaisa ne Hjy tace to zhrdee yau dai saura kwana uku suna me aka shirya
ne?"
"nifa gskya Hjy babu wani suna da za'ayi' dan wlh banida kudi"
"h'aba zhrdee wani irin mgn kakeyi h'aka sbd Allah' suna farko ba'ayi mata ba h'aka
ma na biyu' to wlh baka isa ba' wai ma zhrdee dan Allah na tambayeka mana"
"wani irin yaro kakeso kazama sbd Allah' anya kanaso ka gama da duniya lfy kuwa?"
"nifa ba wani mgn nayi ba' wlh duk kudin da suke hannuna nariga na siye kaya dasu'
k'uma yanzu babu kasuwa kamar dah idan kina gani kamar karya nakeyi ki tambyi Abba
ma"
"himm zhrdee kenan' nidai nariga na f'adi suna babu fashi' kuje kasamo koda babu
yawane kabata"
"wlh Hjy banida kudi' tayi hkr kawai wani karon tayi amma banda wann karo' zhrdee
ya karisa mgnr ne da fita daga d'akin"
"beda kudi?"
"Hjy tasani?"
"eh tasani"
"fita har kansa kawai dan rainin hankali suna k'uma babu fashi"
"ni zantafi tunda abin yazama h'aka' yanzu medame kike bukata?"
"Zainab ta lissafa wa inna' mikewa inna tai' kai tsaye daya daga cikin shagon *Alhj
Musa* taje ta zabowa Zainab shadda laces material h'ade da atamfa' saida ta karisa
cikin kasuwa tai siyayya snn koma d'akin Zainab"
"gani kayan Zainab tai murna sosae harda kukan ta' inna ta kwashi kayan da zata
tafi g'ida tabiya takaiwa tela"
"Zainab tace sunan innarta takeso' daga nan Hjy ta kwashe duk yadda sukai da zhrdee
ta f'adi masa' bece komai ba jijjinawa kawai yai"
"ana gobe suna duk wani abuda ake bukata Abba yabawa Hjy kudi ta siyowa Zainab'
shima zhrdee ya siyewa Aisha dinkaukun shadda galila kala biyu yace tasa ran suna"
"ranar suna Zainab me jego ansha kyau dangin Uwa dana uba duk suzo g'ida yacika
fakil inna harda akwati taiwa takwaranta' gani yadda g'ida yacika yasa Aisha mmki"
"ranar suna da dare Aisha tanatayiwa zhrdee kuka wai cikinta na ciwo lfy' hankali
zhrdee ya tashi ya rasa inda zaisa kansa' kusan kasa bcc yai tana kwance a cinyarsa
shikuma yana zaune jigine da bango yana yimata sannu"
"da safe yace suje hospital zhrdee yaiwa doct bayani yadda suka kwana' doct yace
suje suyi scanning' fita sukayi zuwa gun scanning' koda sukayi ya nuna lfy klau
k'uma yan'biyu ne a cikin duk maza"
"murna agun zhrdee kamar yagoya Aisha yakeji suna barin hospital *ATM* ya biya ya
ciro kudi suka tafi supermarket siyayyar kayan baby boys yai sosae kamar mahaukaci
harda kayan wasan yara yasiye babu abinda yarage be siye ba komai biyu yake dauka'
kaya yacika mota tam gaba ne kawai ba'a saba kaya ba snn suka dawo g'ida"
"zhrdee ke kwashe kayan da kansa yai zufa yai sharkam' koda Aisha tasa hannu zata
dauki kayan da sauri yace tabari kawai"
"Zainab na kitchen tana kallonsa duk da taji ciwo abu amma ta dan ne tai kamar bata
gansu ba"
"tun daga lkcn wani sabon shagwaba Aisha keyi' koda zhrdee yace Zainab taci gaba da
yiwa Aisha abinci babu yabo babu fallasa' babu eh balle a'a"
"daga batada lkcn su yasa kullum idan yana dawowa daga kasuwa yake siyo mata
abinci"
"bayan kwanaki cikin dare Aisha na bcc taji kamar an mutsileta a gigice ta tashi da
ihu' zhrdee dake kwance shima a gigice ya falka' gani yadda Aisha takeyi be tsaya
fadiwa kowa ba daukarta yai zuwa hospital"
"tunda zhrdee ya kaita take labour ba'ita kega haihuwa ba sai safe tasamu baby
girl"
"nurse d'in da suka amsheta daya daga cikinsu tafito da murnar ta' zhrdee yana
ganita ya mike yazo inda take h'ade da tambyar lfy?"
📖🖊
☘☘
☘
_*NAGODE SOSAI DA BIBIYAR NVL D'IN NAN DA KUKEYI ALLAH YABAR KAUNA DA ZUMUCI AMIN*_
________________________________________
_*godiya tare da jijinar bangirma gareka abdulrhaman Hausa Nvl GRP Allah yabar
kauna da zumuci yakawo Anuty ta gari*_ 🤣
4⃣8⃣
"bismillh mana"
"OK' tana gaba yana baya yana biye da'ita suka shiga d'akin"
"lkcn Aisha na kwance akan bedrest baby k'uma k'uma tana kwance a gefen Aisha' gani
zhrdee ya shigo Aisha ta fashe da kuka' da sauri ya karisa guta ya rungumeta yana
f'adi lfy Aisha ta' kodai wani abune ya sameki"
"kai kawai ta kada h'ade da nuna masa baby dake kwance gefeta"
"to menene Dan ansamu baby girl Aisha' dah da bamu samu bafa' Dan Allah ya'isa haka
banason gani hawayen ga dake zubowa a fuskanki' karfa ki mance haihuwa kikai fa'
kina kuka wani shi yazo ya sameki haka kawai"
"hannu yasa yana share mata hawaye' saida ya share tsaf snn yaje ya dauki baby
h'ade da zuba mata ido yana kallonta' Aisha ta yunkura zata mike da sauri zhrdee
ya'ije baby a dayan gadon dake side snn yasa hannu ya dago Aisha ta zauna"
"bayan ta zauna dayake d'akin akwai light baby ya dauko snn yadawo gun Aisha
rungumeta yai sukai ta daukar Pict shida Aisha da babynsu a rungume a jikinsu"
"shigowar nurse ne ta katsisu' gani abinda sukeyi ita kanta saida suka bata
sha'awa' snn tace to idan kungama zaku iya tafiya g'ida tunda lfyrta klau"
"hijab ya dauko ya samata da kansa snn ya dauki jakar da sukazo dashi ya dauki
baby' gabar mota ya b'ude mata ta zauna snn ya dora mata baby ya b'ude baya ya ije
jaka ya shiga mota' a hankali yake driving har sukakai g'ida"
"zhrdee na dauke da baby suka shiga daga ciki' bayan su shiga dakine ya kwantar da
baby Aisha itama ta kwanta snn yace yanzu me kike bukata"
"ruwan zafi"
"wanka mana"
"OK' fita yai zuwa kitchen yaje ya kunna gas yasa ruwan zafin' yana kan dorawa
kenan saiga Zainab ta shigo dorawa *Islaha* ruwan wanka' gani zhrdee a kitchen tace
lfy"
"Aisha ce takeso"
"haihuwa fa kace zhrdee?" haihuwa wasane da zata haihu babu wanda yaji "..
"Eh' kyace h'aka mana' kin dauka ita irinki ne da uban kowa sai yasan zaki haihu'
duk kibi ki wahalar da jama'a kisa mutum kashe kudin da beyi niya ba"..
"nine fa zhrdee?"
"kae"
"hannu ya daga zai kai mata mari' wlh kana marina saina zuwa bar da ruwan zafi naga
ta tsiya"
"muguwa azaluma yar' b'akin ciki'ai ni tun ba yanzu ba nasan kina b'akin ciki dani"
"Ohooo dai' da nayi niyar dora mata ruwan ne amma tunda abin naka yazama rashin
mutunci wlh cokali bazan kaudaba"
"saime?" dama waya gaiyaceki a gun? wlh Zainab ko d'akin kika shiga ban godeba"
"fita Zainab tai ta nufi d'akin Hjy' zhrdee yaki kaucewa daga gun"
"Zainab na shiga lkcn Hjy na zaune akan sallaya tana lazumi dukawa tai gaban Hjy
tana jiran da shafa' itama Hjy gani Zainab d'in ne yasa ta shafa h'ade da cewa
Zainab har kin shigo?"
"Hjy yanzu sbd Allah abinda zhrdee yai ya kyauta kenan?" Zainab tana mgnr kwalla
suka zubo mata".
"wlh kuwa Hjy naje sawa *Islaha* ruwan wanka shine na ganshi yana sawa Aisha ruwan
zafi"
"mikewa Hjy tai h'ade da cewa zomuje' Hjy na gaba Zainab na baya suka nufi d'akin
Aisha' suna shiga sukaga Aisha zaune rike da baby a hannunta' gani Hjy yasata cewa
sannu da shigowa"
"amma yanzu sbd Allah Aisha kin kyauta kenan?" idan bazaki fadiwa Zainab sbd ita
kishiyarne to nifa?' ko nima din kin daukeni a matsayin kishiyane?" idan shi zhrdee
beda hankali kefa?" wlh Aisha idan abinda kike mana ko kike igiza zhrdee yake mana
na rashin biyayya a d'akin nan mukace zamu rama kinsan bazakiji dadin zama a g'idan
bako?"
"idan kina gadaran sbd yana sonki ne karfa ki mance ni uwarsace idan naga dama a
yau din nan zan'iya sawa ya sakeki' saki k'uma ta har abada sbd na isa dashi' daga
shi har abinda ya mallaka duk suna karkashin iko nane"..
" ashe zhrdee yana bayan Hjy karaf a'a Hjy ba laifinta bane"...
"wuf tai da bayan hannu ta watsa masa mari' tunda daga lkcn shuri yai besake mgn
ba"
"Hjy taci gaba da cewa dan h'aka ki kiyaye' idan kinason zama da zhrdee dole ki bi
abinda keso' Aisha kada kiga kamar bansan abinda kuke kullawa keda zhrdee bane akan
Zainab duk abinda kukeyi ina sane dan h'aka ki kiyaye"
"snn ta jiyo kan zhrdee kai k'uma zhrdee duk abinda kikeyi kaci gaba ina sane da
duk shiga da fitanka a g'idan nan' kada ka mance ku biyar Allah yabani a duniya
tunda kuka taso babu wanda ya taba jin kanku sbd h'aka har kwatance akeyi daku'
most especially kai yadda kataso cikin ladabi da biyayya da k'uma kyautatawa iyaye
amma tunda Aisha ta dawo rayuwarka komai ya lalace' zhrdee bazance ka saki Aisha ba
amma inaso kasan wani abu guda daya zhrdee Aisha da Zainab matankane ko dasu ko
babu su zaka iya rayuwa kamar kowa' amma bandani' bazan maka baki sbd Aisha ba amma
ka kiyayi bacin rana"
"juyawa tai gun Zainab dake tsaye kusa da'ita tace ke'!! muje' suna fita suka bar
d'akin"
"suna fita Aisha tasa kuka' da sauri zhrdee yazo inda take ya rungumeta yana bata
hkr' bayan tayi shiru ne zhrdee ya kira g'idan su Aisha ya sanar dasu haihuwa'
murna sukai h'ade da yimasa barka' daga g'idan su Aisha aka aika g'ida ubaida'
ubaida tai murna sosae' washe gari taje g'ida mai jego sukasha hiransu sosai bata
koma g'ida ba sai da yamma"
"kwana biyu da haihuwar Aisha kanwar bbnta tazo daga kauye' ita ke tayata aiki sbd
Zainab taki kauda koda cokaline' ubaida k'uma ba kullum take zuwa ba' goga zhrdee
kafin yaje masallaci yakesa mata ruwan wanka'kafin yadawo ruwan yai zafi"
"ana gobe suna zhrdee ya siyewa Aisha kaya na gani na fada yakai kala goma duk
dinkanku h'ade da sarkan zinare' kayan baby ma h'aka' raguna biyu ya siyewa Aisha'
itako Zainab ko kyale bata gani ba"
"ranar suna baby taci suna *Laila* sunar Hjy kenan Mmn zhrdee' dangin Aisha na
birni dana kauye duk suzo"
"minti da minti Aisha saita canza kaya ita da baby da uban baby' Pict kuwa ba'a
mgn"
"tunda Zainab taga h'aka tana Zaune a d'akin ta sai yan'uwan zhrdee da suka shigo
mata suna ta hiransu har yamma kowa ya watse"
"gani yadda dama yake kasa zaune ya kasa tsaye yasa bata musaba ta h'ada kayanta'
zhrdee ya h'ada mata goma ta barziki ta tafi"
"bayan tafiyarta zhrdee ya koma d'akin Aisha da kwana duk dare shike raino Aisha
tana bccita' gani baby tai bcc yasa zhrdee shinfidata shima ya kwanta' Ashe bcc
yana daukarsa combortion ya kama yarinya har tasankare ta mace basu saniba"
"sai guraren asuba Aisha ta falka' tana falkawa kan yarinya tai koda Aisha ta
dauketa bata motsi' da sauri ta tada zhrdee h'ade da mika masa ita' koda zhrdee ya
dauketa kallo daya yai mata yagano batada rai"
✍
l ☘☘
☘
4⃣9⃣
"a guje zhrdee ya shiga d'akin Hjy' a birkice Hjy ta tashi daga bcc tana f'adin lfy
zhrdee?"
"Hjy na amsar baby taga tariga ta cika' salati tai h'ade da shafe mata fuska"
"zhrdee yana salati jikinsa na rawa' mikewa Hjy tai tace muje' d'akin Aisha suka
koma' suna shiga gani Aisha tai tana kwance a kasa sai faman birgima takeyi tana
kuka"
"shigewarta tai batare da tace mata kala ba' gefen gado taje ta shinfida gawar a
kasa snn ta fita"
"tana fida da sauri zhrdee yai kan Aisha ya dagota ya rungumeta h'ade da bata
hakuri"
"rarra fawa Aisha tai taje kan gawar ta b'ude tasake fasawa da kuka' zhrdee na
rungume da'ita a gaban gawar suma kwalla yakeyi"
"Hjy na fita d'akin Alhj ta shiga taje ta sanar dashi abinda ke faruwa' mikewa Alhj
yai yaje ya tada su yya Shamsudee duk suka fita parlour su Zainab'
" Zainab dake bcc tanajin hayaniyar mutani falka lekowa tai gani su yya a zaune
yasata komawa taje tasa hijab snn tasako fitowa' gani Hjy ta shiga d'akin Aisha
yasata itama shiga d'akin"
"tana shiga gani Aisha da zhrdee suna kuka yasa ta tsorata da sauri tai inda suke
zaune' gani gawa yasata salati ta sanarwa ubangiji"
"hannu Hjy tasa ta dauki baby har zata shiga toilet da sauri Zainab tace a'a Hjy"
"to shikenan"
"shiga toilet d'in Zainab tai ta dibo ruwa mai tsarki da tsafta h'ade da baho na
wanka tafito dashi zuwa bedroom ta'ije h'ade da cewa ina zuwa"
"komawa d'akin ta tai ta dauko turare da ruwan zamzam da take bawa *Islaha* har
zata fita *Islaha* ta falka tana kuka"
"daukarta tai suka fito dare' mikawa yya Shamsudee tai ita snn tashige d'akin
Aisha"
"har zasu fara wanka Hjy tace zhrdee ya fita parlour' Zainab da kanta taiwa baby
wanka h'ade da shiryata Hjy na zaune bayan ta gama ta shinfidata a kan"
"yya Shamsudee ya kira Hjy ya mika mata *Islaha* sbd zasu tafi masallaci dan asuba
yai lkcn"
"itama Hjy tafiya tai taje sallah' itako Zainab na zaune da gawa' gani *Islaha*
zata dameta da kuka yasa ta goyata"
"bayan su yya sun dawowa ne yya yai sallama yace Zainab ta miko gawar' mikewa tai
ta dauko *laila* tacewa Aisha dake zaune gefe gata kuyi sallama"
"Aisha na amsan *laila* kankameta tai tasa ihu' gani bazata iya jurewa ba' yasa
Zainab fisgeta taje ta mikawa yya dake tsaye b'akin kofa"
"ihu Aisha tasa tana kuka' bayan su tafine Zainab ta h'au Aisha ta f'ada' h'aba
Aisha meye kikeyi h'aka kamar ba musulma ba' sai kace a kanki aka fara gani mutuwa'
wanda ke kanki ma baki wuce shiga amma kike kuka h'aka?' banza da Zainab Aisha tai
taci gaba da kukanta"
"yanzu Aisha bazaki shiru d'in ba' sbd Allah' kamar ba mai ilimi ba' wlh abinda
kikeyi ko jahili bazaiyi h'aka ba"..
"eh"
"tana kwance tana kwalla zhrdee ya shiga' gani tana kuka da sauri ya karisa kanta
h'ade da dagota ya rungumeta yana bata hkr"
"gani yadda yake bata baki yasa Aisha sake fashewa da kuka' tana f'adi yanzu
shikenan Hjy ta tafi kenan?' yanzu na rasata kenan zhrdee?' zhrdee nashiga uku
zhrdee"
"h'aba Aisha baki shiga uku ba Aisha ta' Allah daya bamu shine zai kara mana wani
kinji Aisha' Dan Allah ki daina WNN kukan h'aka"
"da asuba bayan zhrdee ya dawo daga masallaci' d'akin Hjy yaje gaidata' bayan su
gaisa ya jima suna hira har ya mike sai fita Hjy tace zhrdee"
"na'am Hjy"
"nace ba' mai zai hana a cikin kayan da kuka siye na takwarata tunda ga yadda Allah
yai ikon sa ka dauki keke daya mana kabawa *Islaha* da d'an ragowar wasu kaya'
tunda naga kun siye kayan da yawa k'uma yanzu batanan"
"a'a Hjy' kibari kawai idan nasamu kudi zan siye mata nata itama"
"a'a ba h'aka bane Hjy' idan har na Aisha taga na dauki kayanta na bawa Zainab Ai
bazataji dadi ba ko?"
"eh' tunda ga Azumi kanwar uwarka ba' zhrdee kenan a addu'a ta dakai Allah ya
shirya mikai' yasa kagane"
"tunda *Akbar* yafara samu kafa da kansa yake zuwa gun mmnrsa' haka ma yau dayake
zhrdee tunda Aisha ta haihu a d'akin ta yake kwana sai da safe idan yaga dama
yaleka d'akin Zainab' h'aka ma yau da zhrdee ya leka Zainab har zai fita *Akbar*
yaje ya rike bbnsa daukarsa zhrdee yai suka nufi dakin Aisha"
na'am"
"to kawai tace tafita zuwa kitchen' tana h'ada masa ta kawo' amsa zhrdee yai yafara
sha' Abba na zaune a gaban bbnsa"
"har ya dauki spoon zai fara bawa *Akbar* kenan Aisha tace h'aba zhrdee meye kakeyi
h'aka' komai ne kaci saika bashi' ko kuma sare sarin koyawa yaro kwadayi' ko'ina
yaje yaga anacin abu yace sai yaci"
"Aisha bari na bashi koda kadan ne"
"har zhrdee yakaiwa *Akbar* tea d'in da sauri Aisha tazo ta fisge cup d'in tea
d'in"
"Aisha tace naga me?' babu wani tea d'in ta zai sha' idan yunwa yakeji yaje d'akin
uwarsa yasha"
"gani h'aka yasa Aisha daukarsa ta fitar dashi waje' daidai b'akin kofarta ta'ije
shi' tana ijeshi Zainab na fitowa daga d'akin ta' da sauri takariso' kafin ta iso
Aisha ta tura kofa ta rufe"
"daukar Abba kawai Zainab tai suka koma d'akin ta h'ade da cizon yatsa"
"bayan kwana biyu Zainab na zaune a dakinta da'ita da yara suna wasa sai ga kiran
inna yashigo' da sauri Zainab ta daga cikin girmamawa ta gaida ta'bayan su gaisa
inna tace yan'ta albishirin"
"goro inna"
"kinsan me?"
" ihu Zainab tasa h'ade da tsalle tana murna' godiya sosae taiwa inna snn sukai
sallama' sbd murna har tarasa abinda zatayi"
"da yamma lkcn zhrdee ya dawo daga kasuwa da yake yau a dakinta yake' tayi tunanin
yadda taji muryansa shigowa Zainab' zama tai a b'akin gado tana jiransa"
"shiko yana d'akin Aisha suna hira' Zainab tai zama har tagaji zhrdee be shigoba'
bcc ya dauketa' zhrdee be shigo d'akin Zainab ba sai around 1AM snn yashigo'
tanajin shigowar sa amma taba tashi ba' shima kwanciyarsa kawai yai sbd yariga yai
wanka a d'akin Aisha"
"bari tai da safe lkcn ya dawo daga masallaci bayan ta gaida shi' shine take sanar
dashi mgnr hajji"
"shiru yai sai da takare snn yace kiyi hkr babu inda zaki"...
" da sauri Zainab ta mike daga duken da take a gabansa h'ade da cewa me kace?"
"sbd me?"
"fita tai daga d'akin' batare da tace masa kala ba' kai tsaye d'akin Hjy taje' a
ladabce ta gaida ta' tanayi tana kwalla"
"haka yace?"
"Eh"
"tsaya ina zuwa' wayarta ta dauko ta kira zhrdee' zhrdee yana gani number Hjy da
sauri ya daga wayar h'ade da sallama"
"yana shiga yaga Zainab duke a gaban Hjy' daure mata fuska yai' snn ya duka gani
Hjy"
"sbd me?"
"sbd Akwai abinda nake shiryawa idan nagama zanbiya masu ita da Aisha sutafi tare"
"a'a bazai yuwuba' kabari kawai ta tafi idan tadawo in har da gske kakeyi kanada
niyar biya mata saita koma a na biyu' fanninka daban NA bbnta ma daban"
"bazai fa yuwuba' dama wani ne ba kai ba' h'aka kawai kai baka biya mataba k'uma
baka bari taje Wanda bbnta ya biya mata ba"
"toni gskya"
"gskya me?"
"babu abinda zai dameta idan ma mutuwa tai Allah ya jikanta amma tafiya babu fashi'
k'uma kafin kaje kasuwa kabiya g'idan su kaiwa Alhj Musa godiya"
"to kawai yace ya mike' yana fita yace wlh babu inda zani"
"Zainab dake biye dashi bata tanka masa ba"
"dayake a kurarren lkc ne shiyasa Zainab tafara zuwa training d'an ma Allah yasa
tanada ilimin addini sosae yasa be bata wuya ba"
"kwanaki yaragewa Zainab su tashi' tana kitchen tana aiki zhrdee yana parlour yana
kallon boll sbd TV Aisha yasamu matsala shiyasa ya fito parlour' yana cikin kallo
*Islaha* ta rarrafo ta fito daga d'akin mmn hango bbnta yasa ta nufi gunsa' tana
isa da sauri tasa hannu zata kamosa"
" *Islaha* naso taje gun bbnta gani an hanata yasata kuka"
"a'a bazaka dauke taba baka gani fararen kayane kasa idan ta bata maka fa"
"Zainab najin h'aka da sauri tazo ta dauketa h'ade da cewa banza yar'iska' dabba'
wacce batasan darajan yaro ba' ta Allah ba takiba k'uma insha Allahu baki isa ki
rabasu da bbnsu wlh"
"shiru Aisha tai bata tanka ba' zhrdee ne yace bacemi da gani a nan' tun kafin
natashi"
"ana gobe zasu tashi ta h'ada kayan yaranta gaba daya ta kaisu gun inna"
"washe gari har d'aki Zainab taje tana kuka tana sallar Hjy' itama Hjy kuka tai
sosae h'ade da fatan aiki cikin sa'a' snn ta fito zuwa gun Aisha' itama har daki
tabita rungume Aisha tai tana kuka sukai sallama"
"zhrdee dake mota yana jiranta haushi ya kamashi sbd dama dakar Hjy ta lalabeshi
akan saiya raka Zainab har airport' tana fitowa suka tafi' ko kafin su isa tuni
inna da abbanta suna gun' tana zuwa kayi kawai tashige' gani anzo kanta zata shige'
kome zhrdee ya gani oho!!! da sauri yaje ya rungumeta a jikinsa na dan mintoci snn
ya saketa tashige"
5⃣0⃣
"g'ida zhrdee yadawo lkcn Aisha na kwance' rigigine tai kamar mai bcc amma ba bcc
takeyi ba"
"da sallama zhrdee ya shiga d'akin gani yai sallama bata amsaba ya dauka ko bcc ne
takeyi' leka fuskanta yai yaga idonta biyu' yasashi hayewa jikinta yana f'adi my
wife tunanin me kikeyi h'aka?"
"h'aba Aisha babu komai shine kika f'ada duniyar tunani h'aka' idan kinsan Akwai
abinda ke damiki dan Allah ki sanarmi Aisha'
"himm Aisha kenan' nifa mijinki ne be kamata kina boyemi wasu matsalolinki ba' a
yadda na dauka nidake duk daya ne' amma boyemi wasu matsalolinki da kikeyi shi
zaisa naga kamar kina ware tsakanina dake ne"
"to menene?"
"babu komai".
"kinga"
"Aisha"
"na'am"
"yawwa ko kefa' Aisha idan har da gske kina sona to inaso ki fadimi abinda ke
damuki"
"hannu yasa yana share mata hawaye h'ade da rungumarta yana sake tambyrta"
"eh"
"h'aba Aisha' idan banda abinki kwata kwata watanki nawane da haihuwa abinda ko
warkewa bakiyi ba"
"hospital k'uma?"
"eh"
"a ranar zhrdee be fita kasuwa ba sai bayan azahar snn ya fita"
"washe gari koda sukaje hospital doct cewa yai babu komai zata iya ci gaba da
haihuwarta batare da wani matsala ba"
"Zainab suna sauka *Saudi arebia* innarta tafara kira suka gaisa snn ta kira
abbanta shima suka gaisa' bayan su gama da Abba takira zhrdee lkcn yana zaune da
Aisha suna hira saiga kiran Zainab yashigo"
"gani bakon number yasa zhrdee be dauka ba' Zainab tai kira har five miss call amma
besa ya daga wayar ba' gani haka yasa Zainab kiran Hjy suka gaisa snn sukai
sallama"
"zhrdee da asuba lkcn ya shiga gaida Hjy bayan su gaisa ne Hjy ke cewa Zainab ta
kirani mu gaisa"...
"amin Hjy"
"na'am Hjy"
"dan Allah koda zuwa gobe ne idan kasamu lkc kaje ka dubo yaran nan kaji"
"yara k'uma?"
"eh mana"
"amin' amma dan Allah idan zaka kadan rike masu koda sweet ne kaji"
"naji Hjy"
"na'am"
"lkcn zhrdee ya riga ya juya baya' Allah sarki Zainab kawai yace"
"duk da Allah sarkin dayace besa zhrdee tunanin kiran Zainab ba"
"itama da take can tunda bata sake kiran zhrdee ba sbd tana gani koda ta kirasa ba
lalla bane ya daga' shiyasa Hjy kawai take kira su gaisa"
"tunda Zainab ta sauka a kasa me sarki duk inda taje ibada babu abinda takeyi sai
addu'a akan Allah ya dorata akan maigidanta ya sanya masa soyayyar ta a zcyrsa"
*bayan kwana biyu da tafiyar Zainab Hjy tace zhrdee ya kaita g'idan su Zainab' a
take gaban zhrdee ya f'adi sbd tunda Zainab tabar kasan be taba lekasu ba balle
yasan halin da suke ciki"
"bayan Hjy ta shirya ta fito parlour su Aisha h'ade da kwadawa zhrdee kira' Aisha
najin kiran Hjy ne yasata fitowa har kasa ta duka suka gaisa' Hjy tace Aisha'
manyan gari kodan lekowa ciki bakyayi' idan kinajin kunyar hira dani baga kanni
mijinki nan ba' amma sai kiyita zama a daki kekadai".
" karaf zhrdee yace wlh Hjy nima kullum abinda nake f'adi mata kenan' amma bataji"
"murmushi kawai Aisha tai h'ade da shigewa d'akin ta' suma su Hjy ficewarsu sukai"
"suna fita Hjy tace sai su biya kasuwa tai masu siyayya snn su karisa g'idan"
"wani supermarket ya kaisu Hjy da kanta take zaban abinda takeso' wanda tasan yara
zasuyi sha'awa"
"kaya sosai ta diba snn zhrdee ya biya suka shiga mota zuwa g'idan su Zainab"
"suna isa har cikin g'idan zhrdee ya shiga yai parking snn suka fita' Hjy tace
zhrdee ya dauko kayan' tana gaba yana biye da'ita a baya suka shiga har parlour
h'ade da sallama"
"jin sallama ne yasa Hjy *maryam* mmn Zainab fitowa gani zhrdee da Hjy ne yasata
komawa da sauri taje ta fadiwa inna *Hulaira* inna da fara'arta ta fito ta tarbesu"
" *Hjy maryam* hijab tasa snn ta fito suka gaisa snn ta koma ciki d'akin ta' inna
ce taje ta kawo masu ruwa da abinda h'ade da su juice' snn takoma ta dauko yara
suka fito tare' *Akbar* yana gani Hjy a guje yaje ya rungumeta itako *lslaha* gun
zhrdee tanufa"
"Inna na gani h'aka ta mikawa zhrdee *Islaha* cikin jin kunya zhrdee ya amshi
*Islaha* yana murmushi"
"sun jima su hira snn Hjy tace zasu tafi' dauke *Akbar* tai itako *Islaha* gani
zhrdee yanada niyar dauketa kuka tasa h'ade da makalewa a jikin bbnta"
"duk dariya sukasa shiko zhrdee dake dauko da'ita kunya ne ya kamasa' sbd kunya
kasa mgn yai sai faman murmushi kawai yakeyi' gani ta kara makalewa a jikinshi
h'ade da rike masa riga hannu bibbiyu tana kuka"
"banbareta yai daga jikinsa ya mikawa Hjy snn yafita' duk dariya sukasa' itama Hjy
mikewa tai h'ade da mikawa inna ita snn sukai sallama' *Akbar* dake tsaye dagawa
Hjy hannu yakeyi alama sallama"
"suna tafe Hjy tacewa zhrdee Allah sarki tsakani dah da mahaifi kenan"..
"wlh wani irin naji da yaringa ke kuka' kodai mukoma mu daukota ne?"
*dama duk wanda yasan Hausa Fulani an sansu da kara da kunya h'ade da girmama na
gaba dashi*
itama data gano h'aka bata sake mgnr ba har suka isa g'ida'sai wani hiran suka
dauko"
"ranar da Zainab zasuyi hawan arfa' tana tsaye a gaban ka'aba daga hannunta tai
sama hannu bibbiyu tace *ya Allah ga baiwarka nan tazo da kokon baranta' Allah kafi
kowa sani halin da nake ciki a g'idan aurena' Allah kai ka halitceni kafi kowa sani
damuwata' ya ubangiji Allah dan tsarkin mulkinka' dan kadaitarka' dan tsarkakanken
littafinka wato alkur'ani mai tsarki' dan fayayyan halittarka' shugabanmu annabi
muhammedu (S.A.W.) Allah ina rokon ka kada dorani bisa kan mijina' kasanya masa
soyayyata nida yarana a zcyrsa' Allah kada kabashi ikon walakantani' bashi bama duk
wani abin halitta' ya Allah ka dorani bisa kan kishiyata, ni k'uma ya ubangiji
Allah kabani hakuri da juriya a tsakani zamantakewar cikin g'idan aure na' kabani
hakuri da juriya akan duk wani abu da zangani a gun maigidana, Allah kafi kowa sani
ina cikin jarabawa a zaman aure na' Allah kabani hakuri da juriya akan h'aka'
Allah ka ganar da mijina,3 ka k'uma shiryarmin da yarana shirin addini musulumci*
snn Zainab ta shafawa' ko a madina masallaci annabi Muhammad (A.S.W.) nan ma taita
addu'a akan niman zaman lfy tsakani ta da zhrdee da k'uma Aisha"
"bayan kwana biyu da tafiyar su Aisha hospital ta samu ciki wanda ita kanta batasan
ta samuba sbd bataji kowani halimu ba' sai dai yawan tsardan da miyau da takeyi'
dayake zhrdee bayaso sbd kyama h'akan yakeji yasashi yimata f'ada akan bayaso' tayi
kokarin dai nawa amma abu ya gagara gani h'aka yasashi cewa suje hospital' gwajin
farko doct ya gano ciki ne da'ita na sati biyu zuwa uku' koda aka fadiwa zhrdee
murna yai sosai daga shi har Aisha"
"tun daga lkcn ya daina matsa mata' aikin komai ma ya hanatayi a g'idan"
"tunda Zainab ta tafi zhrdee be kirataba' itama tunda ta kirasa be daga wayar ba
yasa bata sake kiransa ba"
"sai yau kamar wanda akaiwa asiri yaji yanaso yaji koda muryanta ne' bayan ya fita
kasuwa yai rechaging sosai ya kira Zainab' gani number zhrdee yasata mmki' da sauri
ta daga sbd kada ya tsinke' da sallama ta daga"
"zhrdee yace hjyta ina fatan kina lfy?' k'uma da fatan bakiyi fushi dani ba"
"itama dariya tai snn tace yanzu kana lafiya ya g'ida dasu Aisha da k'uma kasuwa"
"duk alhamdllh"
"wace ni' ni na'isa ace naje kasa me tsarki sukutun banwa mijina addu'a ba?' ai
dana dawo kai a kafata"
"yanzu dai nasan kun kammala aiki wani lkc ne zaku dawo?"
"wlh kuwa"
komai ma Zainab"
"nidai bana bukatar komai' abu daya kawai nake bukata a gunka"
"to ngd"
*I lov u*
*lov too*
"snn sukai sallama' suna sallama mikewa zhrdee yai h'ade da daukar key' mota ya
shiga zuwa g'ida"
"yana shiga kai tsaye dakin Zainab yaje yasa key ya b'ude d'akin' tubewa yai daga
shi sai gajoran wando gaba daya ya kwabe mata kayan daki ya h'au mata kwalima'
lungu da sako saida ya shire snn yq canza mata gado ya koma dashi wani gefe h'ade
da mirrow"
"Aisha na ciki tana bcc jin motsi yai yawane yasata lekowa taga waye' gani zhrdee
ne ke kwalima yasata komawa taci gaba da kwanciyarta"
"zhrdee saida ya gyara ko'ina snn yai wanka ya kwanta sbd gajiya"
"washe gari da asuba saiga kiran Zainab' a birkice ya falka dubawan da zaiyi yaga
number Zainab ce da sauri ya daga h'ade da cewa har ku iso ne?"
"Aisha naji taja wata uwar tsaki h'ade da juya masa baya"
"ko kafin zhrdee ya'isa tuni abbanta da inna suna gun' amma Zainab tace bazata
bisuba zhrdee take jira"
"zahradee yana isa can nisa ya hangosu a guje yaje ya rungume Zainab a jikinsa yana
murna"
"itama murna tai sosai h'ade da jin dadi yadda mijinta ya nuna damuwa a kanta"
"zhrdee cike da doki da murnar gani matarsa tadawo lfy' baki har kuni yake
kallonta' itama nuna nata irin farin ciki takeyi har suka isa g'ida".
✍
☘☘
☘
5⃣1⃣
"zhrdee suna isa g'ida tun daga b'akin kofar shiga parlour yake kwadawa Aisha kira'
Aisha najin muryar zhrdee da sauri ta mike zuwa b'akin kofa' ganisa rike da kaya
Zainab na bayan sa yasata jan tsaki ta koma ciki tai kwanciyarta' karisaw ciki yai
zuwa d'akin Zainab' saida ya ije kayan dake hannunsa snn ya b'ude kofa suka shiga
ciki"
"suna shiga cikin d'akin Zainab ta zauna h'ade da cewa wash Allah na' snn Zainab
yace snn ya'ije kayan dake hannunsa fita yai zuwa kitchen yaje ya dauko mata ruwa
da juice' ko kafin ya dawo Hjy ta shigo d'akin' jin muryan Hjy ne yasa Aisha fitowa
zuwa d'akin"
"gani Hjy talk shigo yasa Zainab mikewa da sauri taje ta rungume Hjy' itama Hjy
rungumarta tai snn ta duka har kasa suka gaisa' bayan ta gama gaisawa da Hjy ne
Aisha na tsaye tana kallonsu Zainab ta rungumeta itama sukai wa juna murnar sake
haduwa snn suka gaisa"
"Zainab yana shigowa da ruwa h'ade da juice mika mata cup yai h'ade da goran swan'
Hjy na gani h'aka fita tai' itama Aisha ta fita zuwa nata d'akin' kadan kawai
Zainab tashi ruwa zhrdee ya sake zuba mata juice yace tasha' tana sha zhrdee yana
kallonta yace Zainab kinyi kyau amma kin rame"
"murmushi tai h'ade da cewa ba dole ba' dukawa tai har yasa tace ina kwana"
"murmushi zhrdee yai alamar jin dadi kansa ya kara girma' snn yace lfy klau' ya
gajiyar hanya"
"Zainab tace alhamdllh' hannu Zainab yasa ya dagota ya rungumeta a kirjinsa' itama
rungumarsa tai' sukai minti goma a h'aka babu Wanda yai ko motsi suna rungume da
juna' sallamar kanni Zainab ya katsesu da sauri suka saki juna"
"suna shigowa bayan su gaisa da zhrdee ne yafita ya basu gu'yana fita Zainab ta
dauki *Akbar* ta rungume *Islaha* na gani haka ta kakame mmnta' dariya Zainab tai
h'ade da daukarta itama"
"nan suka Zainab sunata hiransu har yamma' koda zhrdee ya fita gani rana yayi kiran
Zainab tai yana tambyar ta mezataci ya siyo mata?"
"da yamma luck kannita zasu koma g'ida sukace inna tace kada abar yara"
"zhrdee yana dawowa daga kasuwa shida Abba dasu yya Shamsudee' biyowa parlour su
zhrdee sukai dukkansu harda Abba' zhrdee ne ya shiga ya kira Zainab tafito suka
gaisa snn suka koma ciki itama da zhrdee"
"namar kaji yasiyo gasassu h'ade da yoghurt dauko ledar yai saida ya koma kitchen
ya dauko tre yadawo snn ya juye namar a tre yace tazo suci' duk da a koshe take
amma sbd kada yaga kamar bata yaba da abinda yai mata ba yasata saukowa ta zauna a
kasa suna kallon juna' da kansa yake bata a baki h'ade da yoghurt har saida tace ta
koshi snn ya daina bata yaci gaba da cin nasa"
"bayan ya ko shine Zainab tace ya kamo mata jakar da tadawo dashi kama mata yai
suka kwance, saida taje ta rufe komar da key snn ta dawo ta b'ude kayan' set din
kayan maza ta fito masa dasu tace ya zabi wanda yai masa a ciki"
"haka zhrdee yai ta zaba saida ya zabi kala shida snn yace ya gode' idan Akwai
wanda kakeso ka kara"
"to shikenan"
"hannu tasa ta b'ude handbag dita ta dauko agogon zinare ta bashi h'ade da wasu
takalma"
"zhrdee yai murna sosae h'ade da godiya"
"snn Zainab ta cire jallabiya guda biyu tace yabawa su yya Shamsudee, na mata ma
guda biyu Amatullah da amatulrahaman' saina Hjy itama kala biyu da hijab' shima
Abba kala biyu aka bashi h'ade da dadduma"
"zhrdee yai murna sosae' Zainab ta sake cire kala biyu na jallabiya tabashi tace
yabawa Aisha ita da mmrta"
"bayan ta gama ne yasake taimaka mata ta meda sauran bayan snn yace suje suyi
wanka' wnn karo kam zaune Zainab take zhrdee keyi mata wanka saida ya gama wanketa
tsaf snn yai nasa wankan"
"har Zainab ta yunkura zata dauko towel ta daura zhrdee ya hanata' saida ya gama
nasa snn ya dauko towel ya daura mata shima ya daura nasa yana rungume da'ita suka
dawo bedroom"
_~*WAIWAE*~_
*ina masu cewa Zainab batada zuciya?' ba haka abin yake ba' a zamantakewar aure
akwai tausayi, yafiya jin kai, da k'uma rauni. duk yadda namiji yakai ga cutar
matarsa' mace nada raunin da bazata iya ramawa ba, idan ko tace zata mara tabbas
wataran zata rame, dan haka kudaina gani laifin Zainab' tsakani mata da miji sai
Allah*
"yau ko sallar asuba zhrdee bejeba babu yadda Zainab batai da shiba amma yaki fita
masallaci' a daki sukai sallar' bayan su idar ne zhrdee ya dauki ledar kayan da
Zainab ta kawo masu saida ya fara shiga d'akin Hjy bayan su gaisa snn ya mika mata
kayanta yace Zainab ce ta bata' snn ya baya nasu yya dasu Amatullah h'ade dana
Abba"
"mikewa zhrdee yai zuwa d'akin Aisha' tana kwance ya shiga da sallama' kamar bazata
amsa ba' can k'uma ta amsa' zhrdee yace gimbiyata kenan kin tashi lfy"
"bebi ta kanta ba mika mata kayan da Zainab ta bata yai snn ya fita sbd bayaso wani
mgn' Dan a yadda ya ganta yasan akwai mgn a bakinta"
"duk da gajiyar da tadawo dashi amma bata hana zhrdee hakkinsa ba' saida ya gamsu
dan kansa snn"..
"bayan kwana biyu gani ba'a dawo da yara ba' zhrdee yace Zainab taje ta kwaso masa
yaransa' bata musa masa ba' yace ta shirya lkcn da zai fita kasuwa zai sauketa a
g'idan su' k'uma ta jirasa har sai yadawo daga kasuwa sai yabiyo ya dauketa su dawo
g'ida"
"Zainab tace to' h'aka ta shirya suka fita' saida Zainab ta shiga ta sallami Aisha
snn suka fita"
"babu yabo babu fallasa a fuskan Aisha' itako Zainab batasan tanayi ba"
"tun daga lkcn da Aisha taga zhrdee ya canza mata' sbd yanzu koda ya shigo dubata
idan yadawo daga kasuwa baya zama suyi hira kamar yadda da yakeyi mata' h'aka ma da
safe yana shiga suka gaisa zai fita ya koma d'akin mai girki"
"idan Zainab ce da girki' idan k'uma Aisha itama h'aka yake mata'
" gani h'aka yasa Aisha ta dauracewa zhrdee' duk yadda yakai ga sha'awarta haka
yake hkr' duk ranar da yaga bazai iya hakuri ba koda karfine sai yayi' duk k'uma
ranar da yai mata na karfi kusa kwana take tana masa kuka' idan zhrdee ya tambyeta
sai tace cikinta ke mata ciwo' shikuma hankalisa ya tashi ya kasa zaune ya kasa
tsaye' bayan har cikin zcyrta ba h'aka bane' kawai dai a rayuwar Aisha tana kishin
taga zhrdee yana wani mu'amala da wata bcc ba ita ba' h'akan yasa ta yanke wa kanta
shawarar hkr dashi bazata kara bari wani abu ya shiga tsakanisu ba' shiyasa duk ran
girkinta sai ta nade tace batada lfy"
"shiko zhrdee haka kwai a rayuwarsa bayaso yaga Aisha cikin damuwa balle har ya
takura mata da kansa' k'uma gashi idan har yana ganita tare dashi koda yace zai
hakuri ya kyaleta baya iyawa' shima kansa ya rasa dalilin h'aka' shiyasa idan ya
roketa ya gaji ko da kartine saiya biya bukatarsa idan yaso da safe sai ya bata
hakuri"
"bangaren Zainab kuwa tunda taga h'aka da duk ranar girkinta zhrdee baya daga mata
kafa yasata tambyesa unguwa g'idan su"
"a'a me zakiyi?"
"Akwai wasu kaya nane dana mance dasu ranar da naje dauko su Abba"
"a'a babu ida zaki' ga waya ki kira inna kice tabawa mamy ta kawo maki"
"a'a ka barshi kawai idan baka amince naje ba' sbd Inna batasan inda na ije kayan
ba' nima kaina koda naje saina duba"
"wani irin mugun kallo yai mata h'ade da cewa yaushe muka fara h'aka dake"
"cikin wasa Zainab tace Allah ya huci zcyr maigida' nima gwadaka nayi danji abinda
zakace"
"to ai kinji idan banda rainin wayo h'aka kawai kije kina h'ada jikinki dana wasu
kartan banza"
"mikewa yai ya shige wanka' da zai fita kasuwa suka fita tare snn yanufi kasuwa"
"saida Zainab tashiga suka gaisa dasu inna snn batarwa inna *lslaha* da sauri taje
hospital dake kusa da g'idan su tai alluran planning snn yadawo g'ida' bayan ta
dawone taiwa innarta mgnr ta h'ada mata magani"
"da tace itace keda girki' tun a gun inna tabasu wasu tasha snn tasake h'ada mata
wasu wanda zataje dashi g'ida masu kyaun gske"
"yamma nayi zhrdee yazo daukarta' har ciki ya shiga suka gaisa da inna' inna tace
saidai ya tsaya yaci abinci' Zainab ta kawo masa abinci yaci snn sukai sallama yana
dauke da *Islaha* suka fita zuwa mota"
"suna isa g'ida Zainab tai dakinta shiko zhrdee saida yashiga gun Aisha ya dubata
snn yai mata saida safe yana rike da *Islaha* a kafada"
"ko kafin yaje har Zainab ta shiga wanka' zama yai yaci gaba da wasa da yarinyarsa
har tafito' tana fitowa shikuma ya shiga nashi wankan' kafin yafito Zainab ta
lallabi *Islaha* tai bcc snn itama tai kwalliya cikin kayan bcc"
"zhrdee yana fitowa daure da towel turare kawai ya fesa snn yasa kayan bcc"
"tun daga lkcn zhrdee ya daina matsawa Aisha' ranar girkinta idan ya lallaba yaga
batada niya saiya kyaleta sbd duk a tunaninsa maybe cikine' tunda yasan dah ba
h'aka take masa ba' k'uma gashi yanzu cikinta ya tsufa harma ta shige watan da
hospital suka bata' shiyasa yanzu duk ranar girkinta saidai abinda baza'a rasaba'
na tsakani mata da miji"
"itako Zainab kwankwaran musu bayaso ya shiga tsakanisu da'ita' saidai halin yau da
gobe da tafi wasan yaro' su *Akbar da Islaha* duk wani abin sha'awa na wasan yara
idan zhrdee ya gani saiya siyo masu' sbd *Islaha* bata tafiya yasa zhrdee siye mata
keken koyan tafiya' Zainab na gani h'aka a kullum cikin kara gyara kanta take
shiyasa zhrdee har bayaso ta fita a girki' sbd yasan koda yazo idan ba a dakinta
yake ba bata yarda' wani lkc ma har yai fushi da'ita dan kansa k'uma yake saukowa"
"wata safiyar asabar Aisha ta dashi da nakuda' ranar zhrdee yana dakinta ne' h'aka
ya dauketa zuwa hospital' suna isa labour room aka kaita' shiru2 zhrdee yanasa ido
afito ace ta haihu amma shiru' har azahar' gani h'aka yasashi kira Hjy ya ranar
mata' duk da ranta ya baci amma babu yadda zatayi h'aka ta shirya tacewa Zainab
tazo suje' Zainab tace babu ida zata sbd ida yaso tasani Ai yanada number da
zaikirata ya sanar da'ita"
"koda Hjy ta'isa hospital duk fadawar da takewa zhrdee be tanka ba idan ba hkr ba
babu abinda yake bata"
"gani h'aka yasa ta hakuri' Aisha dake labour room bata haihu ba sai dare' tasamu
twins mace da namiji"
✍
☘☘
☘
*AURE IBADA NE*
5⃣2⃣
"nurse ne ta fito daga labour room ta nufo gun dasu Hjy suke da zhrdee' zhrdee yana
gani nurse ta fito da sauri ya mike h'ade da cewa madam ta haihu ne?"
"Hjy dake zaune mikewa tai zuwa gun h'ade da tambyar ta sauka ne?"
"nurse dake tsaye tace ta nanan lfy saidai ambata bedrest sbd ta huta"
"bismillh' tana gaba suna baya suka shiga d'akin' suna shiga zhrdee yai kan Aisha
take kwance ya rungumeta h'ade da cewa sannu Aisha"
"Hjy na kan yaran' gani abinda zhrdee kewa Aisha yasa Hjy kulewa dan masa tsawa tai
h'ade da cewa fita ka bani gu"
"murmushi kawai zhrdee yai snn ya fita' yana tafe yana juyowa yana kallon Aisha'
daure fuska Hjy tai"
"zhrdee yana fita ya kira umma mmn Aisha ya sanar mata haihu"
"koda ya dawo g'ida duk da ba itace keda girki ba amma koda ya dawo bata hanashi
abinci ban' yana zaune a parlour Zainab ta kawo masa abinci' tana zaune yanaci suna
hira amma be b'ude baki ya f'adi mata haihuwar Aisha"
"har yagama gani ya mike zai sake fita ne tace ina zuwa k'uma da daren nan?' idan
taji abinda zaice"
"fita zaiyi"
"to kayi hkr idan tambyar da nayi maka ya bata maka rai"
"ya wuce' kawai yace' har yasa kai zai fita Zainab tace zhrdee"
"meye ne k'uma?"
"sbd me?"
"amma sbd Allah h'akan da kai kana gani kayi daidai kena" to wlh idan yan'uwanta
suka zagrni akan rashin zuwa banyafe ba"
"kwana Aisha biyu a hospital aka sallamosu suka dawo g'ida' kanwar mmn Aisha ke
dauke da babys zhrdee na rike da Aisha suka shigo da sallama"
"duk da bacin ran da Zainab take ciki amma be hanata fitowa tai mata barka"
"tun daga lkcn bata sake shiga harkansu ba' tsakanisu saidai gaisuwar safe bayan
h'aka babu komai a tsakanisu"
"ana gobe suna zhrdee yai wa Aisha siyayya kamar dama yaran basu da kayan sawa'
kaya sosae zhrdee ya siyo masu daga ita Aisha har yara"
"ido kawai Zainab ta zuba masu duk shiga da fitar da zhrdee keyi ana gobe suna irin
uban kudin da yake kashewa"
"ana gobe suna yan'uwa su Aisha na birni dana kauye duk suzo"
"zhrdee yaso canzawa yara suna amma Hjy da Abba suka hana' Aisha me jego ansha
kyau' sbd zhrdee ba karami kudi ya kashe mata ba' gani h'aka g'ida ya cika fal
dangi da abokan arziki' yana Zainab itama ta kira kannita' basubar g'idan ba sai
dare"
"tun haihu Aisha zhrdee a d'akin Zainab yake kwana duk da kokarin Zainab wajan gani
ta kyautatawa zhrdee wajan biya masa bukatarsa da kiyaye duk wani abu da zai bata
masa rai amma be hanashi abinda yai niya wajan nuna banbanci tsakani su *Akbar* da
su *shahid da shahida* yaran Aisha' duk da jirajiraine k'uma ba rasa kayan sawa
sukai ba amma kullum Allah keda kullum idan yana dawowa daga kasuwa saiya siyo masu
kaya"
"duk da uban kayan da yasiyo masu llcn da aka haifesu ga kuma tun NA wacce cikin da
ta rasu duk sunanan amma be hanashi siye masu wani' yau dayake ya mance har saida
yashiga d'akin Zainab yana cikin cin abinci snn ya tuna hannu yasa ya dauko ledar
h'ade da mikawa Zainab yace tashi kikaiwa Aisha"
"bata musaba k'uma bata tambyesa meke cikin ledar haka ta mike ta kaiwa Aisha kayan
snn ta dawo' ko kafin ta dawo ya gama cikin abinci kwashe kayan tai takai kitchen'
tana dawowa ta dauki *Islaha* tai mata wanka suka kwantar' dama *Akbar* a d'akin
Hjy yace kwana"
"cikin dare Zainab na bcc kamar a mafarki taji ana shafeta' banza dashi tai' duk
wani halamu zhrdee ya nunawa Zainab amma besa ta nuna tasan yanayi ba' mikewa yai
yazo daidai kunnita yake kiran sunata"
"Zainab duk bcc ne h'aka?" h'aba Zainab dinta d'in gyara mana' nasan kina jina
Zainab "
"Zainab dakefa nakeyi' k'uma nasan kina jina' still babu ko motsi' gani h'aka
yasashi kwantar da murya yana cewa Zainab dinta d'in gyara kigani kinji wlh kadan
ne zanyi dan Allah' zhrdee yana mgnr ne h'ade da jawota jikinsa"
"Zainab najin h'aka ta fisge jikinta' mikewa zhrdee yai zai hayeta Zainab ta
tureshi snn ta sauka ta barmasa gadon"
"mikewa zhrdee yai ya kunna light d'in d'akin yaga Zainab zaune akan kujera tana
kuka"
"zuwa yai ya zauna kusa da'ita snn yace Zainab lfy?' Zainab taci gaba da kukanta"
"h'aba Zainab d'an nasiyewa su *shahid da shahida* kaya shine kike b'akin ciki kike
kuka Zainab' wlh kinban kunya h'ade da mmki' a hkri dana sanki dashi wlh be kamata
d'an wnn abu ya dameki ba' inda wanine ya fadimi h'aka ba keba wlh zance sharri
yake maki amma yau da kanki kika b'ude baki kike f'adin h'aka"
"kwata kwata wasu kayane na siye masu da har zaki dami kanki' k'uma koda na siye
idan kika duba aisu yarane akan naki' a matsayinmi ma su Abba ne zasuzo suna maki
kukan h'aka kibasu hkr bake da kanki zaki zauna kinayi ba"
"amma babu komai yanzu nasan waye ke Zainab' yanzu me kikeso ayi maki?"
"eh ba abin mmki bane dan sa'ar Abba suna zuwa sch' amma nidai kam ba yanzu ba' ke
bari na f'adi maki gskya a yanzu da h'aka banida kudin da zaikai Abba sch"
"Ohooo"
"ni kike cewa Ohooo Zainab?' amma kinsan hakki naneko?" wlh inda Aisha nada tsarki
babu abinda zanzo nayi a gunki bazan kawai"
"da asuba zhrdee yaje masallaci yai sallah har yadawo yashiga wanka be tankawa
Zainab ba' gani h'aka kitchen taje h'ada masa abin breakfast tana kitchen tana aiki
tajiyo kukan *Islaha* zhrdee dake daki ya dauketa b'akin kofa yazo ya tsaya batare
da yace kala ba' Zainab na hango shi da sauri tabaro kitchen tazo ta amsheta' saida
tabari ya koma d'aki snn itama ta shiga zani ta dauka tana goya *Islaha* h'ade da
cemasa ina kwana?"
"duk da tasan yaji amma bata gajiba h'aka tasake cewa ina kwana"
"fita tai ta koma kitchen gani kamar sauri yakeyi yasata itama sauri tai ta gama ta
dauko ta kawo masa d'aki dukawa tai ta'ije h'ade da dauko plate ta zuba masa"
"bayan ya kare sa kaya zama yayi akan cushion yai breakfast yana gamwa mikewa yai
ya tsallaka tre din yafice daga d'akin"
"Zainab dake zaune b'akin gado mikewa tai ta h'ada kayan zuwa kitchen"
"tun daga lkcn Zainab taki yarda da zhrdee duk dare h'aka yake rokonta yana roko
har yagaji' h'aka ma yau tun goman dare zhrdee yake rokon Zainab amma taki yarda'
da yaga bazai iya jurewa ba da karfi ya kamota' Zainab tana f'adin kabari kaga da
yarinya ko".
"bayan kwana biyu Aisha tayi arba'in' zhrdee da kansa ya dauki kanwar bbnta wanda
take zaune da'ita ya medata g'idan su Aisha' a ranar yace ta amshi girki' kamar
tasan da h'aka shiyasa tana kai yara Immunisation daga nan tai alluran planning"
"tun daga lkcn zhrdee besake rokon Zainab ba k'uma' itako Aisha da yaranta kusan
niman zhrdee a gunsu yake tafiya h'aka ma kaya da saran amkawo sababbi wanda beyi
yawa a gari ba saiya cirewa Aisha.
" gani h'aka yasa Zainab fita har kansa gaba daya' k'uma duk yadda takai gason abu
saidai ta tambyi Hjy ko k'uma ta hkr dashi' sbd tasan koda taiwa zhrdee mgn bazai
yimata ba' H'akan yasa ta dauki al'amarinta gaba daya ta mikawa ubangiji' kowani
dare nafila baya wuceta da karantu kur'ani mai girma"
"bayan kwana biyu ranar a d'akin Aisha yake' bayan ya dawo sallar asuba yashigo
duba tashi Zainab da yara' bayan su gama gaisawa yana zaune b'akin gado Zainab na
duke a gaban sa' zhrdee yace Zainab"
"na'am"
"Dan Allah mgn zamuyi dake' amma inaso ki fahimceni' wlh ba zanyi h'aka dan na
walakantaku bane a'a wlh nima kaina dorowa yai' amma dan Allah koda na f'adi maki
inaso kimi kyakkyawar fahimta"
"Zainab aure zankara' harma nakai kudi a yanke mana rana' nanda sati biyu masu
zuwa"
"eh wlh"
"hayane ka kama?"
"a'a wacce extra daki din can zanturo zuwa gobe a gyara mata' kinsan dayake
bazawarane"
"cikin kuka Zainab ta fadiwa Hjy mgnr auren zhrdee' Hjy bata rufe baki ba zhrdee
yai sallama ya shigo"
"gani Zainab a gaban Hjy yasa kara ta kawo' bayan su gaisa Hjy tace zahradee"
"eh wlh"
"Zainab"
"na'am Hjy"
"yanzu kai zhrdee sbd Allah tara matane a gabanka?' baka gani ga yayyinka nan ko na
fari basuyi ba balle na biyu' amma kai da yarintanka zaka tara mata h'aka' mata
biyu ma ya kakare dasu balle har kakara wata"
"Hjy kenan dagani har su Allah ne ke rike damu' k'uma ko su da kike mgn babu abinda
suka rasa' itama wanga da zan aura yarinya cefa ba babba bace"
"h'aba Hjy Dan Allah kiyi hkr wlh ina sonta sosae Hjy"
"nifa ba hanaka zanyi ba' amma abinda nakeso kaduba guda nawa kake da har zaka tara
mata uku"
"wane kenan?"
"zhrdee ina rabaka' wani abin Albarka ne aure wata gudu ace har ya mutu shine kai
zaka dibowa kanka"
"yana shiga ganita yai zaune a b'akin gado tanabawa shahid nono shahida k'uma na
kwance tana wasa' zama yai kusa da'ita Aisha ta kenan"
"na'am zhrdee"
"Aisha Dan Allah mgn ta fahimta nazo muyi dake' nasan kece me fushi amma Dan Allah
a wnn karo banaso kiyi fushi dani' dan wlh duk lkcn da kike fushi dani banaji dadi"
"a'a Aisha ba mgnr kina jiba' nidai Dan Allah inaso kimi kyakkyawar fahimta' kinga
ko Hjy da take mahaifiyata dana f'adi mata fatan alkairi tai mi balle ke"
"to dan Allah kiyi hkr wlh bazan h'akan da niyar walakantaki bane' Aisha kinfi kowa
sani ina matukar kaunarki' wlh duk wata matan da zan aura bayanki ne"
"Dan Allah katashi kabani gu' aure nedai wlh baka isa kayi ba"
"Dan Allah ja kibani gun wawiyar banza kawai' idan kudikine basai mugani ba"
" kafin Aisha ta kare zhrdee ya dauketa da mari a baki' saida bakinta yai jini"
"da sauri zhrdee ya cabke yaransa' snn yai mata tokari saida ta f'adi"
"ihu taci gaba dayi' zhrdee yana kwantar da yaro ya h'au dukan Aisha' duk da h'aka
bakinta be mutuba' shikuma be daina dukanta ba"
"jin abinda sukeyine yasa Zainab zuwa ta kira Hjy' tare sukazo Hjy tana shiga ta
kori zhrdee yabar d'akin snn ta kamo Aisha ta zaunar da'ita""""""
✍
☘☘
☘
*Fans naga sakonku k'uma nagode sosai' haka nakeso a duk lkcn da kukaga wani abu
daya shige maku duhu kada kuji komai ku tambayeni' sbd ta hakane zamu kara fahimtar
juya da'kyau' dan haka nagode sosai*
*amsar tambayarku shine' Aisha ba asiri taiwa zhrdee ba' tsabar sone da yake mata
yasa idanusa rufewa' bafa sai zhrdee ba' ko nace maku littafi' ko kece Allah ya
jarabceki da son mijinki' to duk irin abinda zaimaki wlh bazaki gani ba saidai wasu
su gane maki' to hakama namiji' saidai wani yana iya dan newa yaki nunawa a
tsakanisu amma wani k'uma a bayyane yake abinsa*
*Duk abinda akace maki akwai soyayya tofa ta rufe komai' shiyasa ba'a shiga tsakani
masoya' soyayyar gaskiya ita kebin yan"yan" da jikoki har karken rayuwarsu*
*Sai matsalar anan Aisha tana matukar son zhrdee amma batasan yadda zata nuna maso
irin soyayyar da take masa ba' sbd tanada fushi' ba Aisha kadai ba' duk mace mai
yawan fushi takan ragu a gun maigidanta' hausawa suce mai yawan fushi baya mulki'
shikuma a rayuwar da" namiji yanaso mace mai hakuri' shiyasa a kullum muke addu'ar
Allah ubangiji ya kara mana hakuri da mazajen mu amin*
5⃣3⃣
"zhrdee yana fita waje yaje gun motarsa ya b'ude ya zauna' a zcyrsa yana f'adi
kedin banza' uwar data haifeni bata hanani abinda nake soba saike"
"wlh aurena babu fashi duk wanda taga zata zauna ta zauna wanda k'uma bazata zauna
ba bismillh hanya a b'ude take"
"Aisha tana zama gani *shahida* na kuka yasa Hjy daukarta ta mikawa Aisha ita snn
ta dauki *shahid* ta fita dashi zuwa d'akin ta"
"tana shiga lkcn Abba shima ya shigo d'akin gani *shahid* a hannu Hjy yasa Abba
karbansa yana masa wasa' Hjy tace Alhj"
"na'am Hjy"
"gani hnklin nakan *shahid* yasa Hjy cewa dan Allah kabani hnklinka nan"
"sann ya bata hankalinsa' saida ta gyara murya cikin girmamawa tace Alhj kana sane
da mgnr auren zhrdee?"
"himm' wlh nima dazu Zainab tazo da kuka take fadimi mgnr auren"
"eh na tambyesa"
"ni wlh Hjy al'amari son yafara bani tsoro' ki dubafa mata biyu yaya ya kare dasu'
da har zaije ya dauko wa kansa wani aiki k'uma"
"wlh Alhj nima kaina abinda na f'adi masa kenan amma ya nace akan shifa saiyayi
auren nan' abu daya kawai nake dubawa kada na hanashi bansan rabon dake tsakanisu
ba' ko k'uma sanadiyar h'aka suzo suna aikata alfasha' kaga k'uma hakki a kanmu"
"Hjy kenan' me k'uma ya kawo irin wnn mgnr?' yaro da aureansa' matarsa biyu fa?"
"Alhj kenan masu mata hudu wanda suka haifeshi su aikata balle shi"
"niba bance zan hanashiba amma ina masa tunanin abinda zaije ya dawo ne' sbd yau da
gobe sai Allah' amma tunda yace yanaso mu babu abinda zamuce sai dai Allah ya sanya
alkairi"
"amin Hjy"
"to Allah ya kyauta' amma a gaskiya tarbiyan yaran g'idan ne sai a hankali' amma
tunda yagani yace shi tayi masa mudai bamu da tacewa"
"amin Hjy"
"yawwa Hjy dama akwai mgnr da nakeso muyi dake akan yaran nan"
"a'a' basuyi min komai ba' amma a gskya Hjy bazan boye maki ba' nagaji da ganisu
h'aka' batare da aure ba' sbd Allah zhrdee nefa kasa dasu amma gashi zaikai ga mata
uku su basu ga ko daya".
"abinyi kenan su fito da yaran da sukeso a h'ada dana son kawai' idan yaran da
suke jira' iyayensu basu shirya yimasu aure ba to babu dole da kaina zan nima masu"
"to Alhj me zance?' gani nayi dani' dasu' da k'uma abinda muka mallaka duk suna
karkashin ikon kane"
"Alhj najin haka kansa yai kato' murmushi yai h'ade da cewa hjyta kenan' shiyasa
har gobe nake ji dake' koda yau ne farkon haduwarmu sai h'aka"
"murmushi Hjy tai h'ade da cewa Alhj kenan kafara dadin b'akin nan nakako"
"au dadi bakine ma kikace?' wlh da gske nake"
"gani kamar bata yarda ba yasa Abba ije yaro a gefe h'ade da cewa zoto kiga wani
abu' jawota jikinsa yai ya rungume.......
*wohohoo jiya ba yau ba' ancewa tsoro wa tai rawa' tace d'an nan ta'ina zanfara' su
Abba antada komado* 😋.
"zhrdee be shigo cikin g'ida ba sai around 12AM lkcn kowa yai bcc amma banda Aisha"
"tana zaune zhrdee ya turo kofa ya shiga' can cikin zcyrsa yai sallama' ko kallon
inda Aisha take beyiba shigewarsa yai ya tube har zai kwanta yaga ta shinfida yaro
a inda zai kwanta' dayan kuwa tana hannunta' yace gyara shi"
"dake fa nakeyi"
"Aisha"...
"wlh na rantse da Allah idan kika sake dakami tsawa saina maki dukan tsiya' dama
ba gamawa nayi ba' Hjy ce ta katseni' mara kunyar banza kawai"...
"ihu Aisha tasa' gani h'aka yaje yasawa kofa key ya rufe snn ya dawo wlh idan naji
ko tarine kikeyi saina maki wanda yafi wnn"
"zhrdee yana tsaye a kanta yana f'adi mari kunyar banza mari kunyar wufi kawai'
inda kinada kunya dan nace zanyi aure har zaki ta da hankalinki' inda ba'a aure ke
za'a auroki?' ko k'uma kinga ina nuna fifiko a tsakani keda Zainab shine zaki
kawomi iskanci' to wlh daga yau dagake har Zainab babu wanda zan dagawa kafa' aure
k'uma babu fashi';idan zaku kwantar da hankalinku Ku kwantar idan k'uma bazaku
kwantar da hankalinku ku kuka sani"
"kinfi kowa sani ba'a auren mata dubu' inda anayi da sai nayi"
"daukarta yau suka nufi d'akin Abba' da sallama ya shiga d'akin Abba' Abba dake
shingide ya amsa da fara'arsa yana f'adin son har kashigo"
"eh Abba' dukawa yai a ladabce ya gaidashi snn ya zauna' hannu Abba yasa ya dauki
baby snn yace son"
"na'am Abba"
"insha Allahu"
"budurwace ko bazawara?"
"bazawara ce"
"amin ngd"..
"a ladabce suna gaida shi yya Shamsudee yasa hannu ya dauki *shahida* yana yimata
wasa' Abba yace Shamsudee dama inaso ganiku kaida d'an uwarka"
"to Abba Allah yasa ba laifi mukai ba"
"a'a ba laifi kukai ba' duk da dar kusan da mgnr amma zan sake tuna maku".
"wanda kukace iyayensu sunce sai sun kare karatu snn zasuyi masu aure?"
"kwarai da gske"
"nidai gskya Abba hkr za'ai mi' dan gsky aure ba yanzu ba"
"Abba yace to wlh bazai yuwuba' idan ma bcc kukeyi to ku falka' idan anawa mace
auren dole to wnn karo maza zanyimawa"
"bazan yarda da iskancin banza ba' ta yaya za'ayi maza kosassu kamarku kuce
bazakuyi aure ba'idan har abinda kuka yankewa kanku kenan to wlh bana ko kaffara
kuna zina a waje"
"da gske' idan ba zina kukeyi ta yaya namiji me shekaru kamarku kuce bazakuyi
sha'awa ba' to wlh bazan yarda da shashanci ba' na baku nan da sati kudawo ku
sanarmi da yadda kukai idan yaso saina tura abbanku SALE"
"sbd so nakeyi na h'ada gaba daya naku nada son"
"Nurudee yace badai wani aure zhrdee zai kara ba?' Shamsudee dake gefe yace ga
zahiri kuwa"
"zhrdee dake gefe dukar da kai yai kasa' Abba yace idan aure zai kara saime' aini
yafimiku tunda gashi har mata nasamu"
"duk murmushi sukai' snn Shamsudee yace Abba sbd Allah zhrdee ya dunga tara mata
kenan da kuruciyarsa"
"bayan ya fitane Abba yace nima kaina nayi tunanin h'aka amma tunda ya nuna yanaso
yaya zanyi dashi"
"yaya zakayi dashi fa kace Abba' hanashi zakayi' iji Shamsudee kenan"
"a'a ni bazan hanashi ba' tunda banike ciyar masa dasu ba"
"shiko yya Nurudee da ba mgn yaci ka yiba mikewa yai ya fita' shima yya Shamsudee
fita yai yabi d'an uwarsa"
"bayan su koma d'akin sune yya Shamsudee yace kae bros kanajin Abba kuwa?' to ba
tare muke ba?' to yanzu me kagani?"
"ni dama koda Abba beyi mgn ba inaso nayi masa mgn' amma abinda ya hanani yimasa
mgn inaso sai ku daidai da'ita tuku"
"wahh!!! k'uma?"
"haybat mana"
"waye k'uma haybat?' ina mgnr AMINA?' wacce Amina k'uma yar'raini wayo' wlh idan
ba Allah ne yai zan auri Amina ba' wlh bazan aureta ba' yarinyar da ta medani kamar
ATM card k'uma rana daya nace ban dashi ko daga wayarta batayi' to kai kana gani
h'aka ina k'uma ga idan muyi aure' wlh yarinya karama zan aura wanda zan juyata ta
yadda nakeso"
"nima abinda ya hadani da SALAHA kenan' shiyasa tuni na fita har kanta' yanzu wacce
na samu this year ta kare SSCE dinta idan mu daidai ita zan aure nima"
"to shikenan Allah ya datar damu' amma mata sun zama abinda suka zama' ta hakane
ake samu a cucesu"
"Fatima tana fita takaba'daidai da lkcn Bilyaminu ya tattaro dukiya Nasir wanda
yake hannunsa ya kawo g'ida kano' Alhj mahaifin Nasir yace tunda da kansa ya roki
arziki cewa koda bayan ransa kada a daina kula da marayun da yake kula dasu amma
shidai yanzu babu abinda zaice duk abinda Fatima ta yanke shikenan"
"Fatima na kuka tace babu damuwa insha Allahu zanci gaba har karken rayuwata' bayan
in gaba h'ada dukiyar tsaf Fatima tace ta wakilci Bilyaminu da yazamun juya dukiyar
yaci gaba da business d'in yana fita dasu' k'uma zata kira customers dinsa ta sanar
masu"
"bayan tafiyar Bilyaminu ne Abba Bbn Nasir yake cewa Fatima ba naki taki bane' amma
me zaisa ki dauki dukiya me yawa h'aka ki dankawa yaran aikin Nasir' halin mutum
yanzu sai Allah"
"h'aka ne Abba' ai bazan sakar masa duka bane' bayan kwana biyu nima zanfara
business din da kaina' idan yaso duk wasu abu da ake bukata sai karinka aikosa yana
siye ya kai mi can"
"tun bayan fitar Fatima takaba zawarawa suke zirya' dana Allah dana allaro' mafi
yawanci dan kudin da Nasir yabarine yasa suke zuwa' amma Fatima bata saurarsnsu'
Bbn Nasir yai f'adi har ya gaji amma a banza' gani zai matsa mata da mgnr aure yasa
ta kwashi yaranta ta koma g'idan bbnta da zama' ita da yara' koda bbnta ya tambyeta
dalilin dawowa g'ida babu abinda ta boye masa' h'akan ne yasa yace ta zauna zuwa
wani lkc"
"mgnr su zhrdee da yayyinsa saura sati daya' g'ida sai faman gyara gyare akeyi' da
yake yau Aisha ce keda girki zhrdee yai wanka zai fita yace Aisha"
"na'am"
"Dan Allah masu aiki zasuzo gyara d'akin *Rukayya* inaso kiyi masu abinci"
"Aisha ta kallesa days sama har kasa snn tace baza'aiyi ba"
"me kikace?"
"ninefa Aisha"
"kai kasani"
"be tanka taba fita yai zuwa d'akin Zainab tana zaune a b'akin gado ya shigo' fuska
a daure tace har zaka fita kenan"
"eh zanfita kenan' dama nazo na sanar makine masu aikin d'akin amarya zasuzo gyara
Dan Allah abinci nakeso kiyi masu' Akwai kayan biya jiya NA karo suna cikin frg"
"to kawai tace snn yafita' yana fita hawayene kawai suka zubo mata"
"mikewa tai taje kitchen tafara aiki tun kafin suzo sbd kada ta makara' ko kafin
takare suzo su fara aiki' Aisha na gani zuwarsu ta shirya zuwa uguwa' babu uban
data sallama' daga gidan su tawoce g'idan ubaida' sukasha hiransu' bata dawo g'ida
ba sai bayan isha' zhrdee yana shiga g'ida itama ta shiga"
"ganita tana shigowa ta gate mmki ya kamashi amma bece da'ita komai ba har tashige
dakinta' dayake ubaida tariga taiwa yara wanka' shiyasa Aisha na zuwa kwanciya
kawai sukai' sbd mmki zhrdee kasa mgn yai ido kawai ya zuba mata"
"washe gari da safe bayan zhrdee ya fita Zainab itama ta shirya ta nufi g'idan su
ita da yara' bata dawo g'ida ba sai bayan magrib' Ashe zhrdee yau be dadi kamar
yadda yasaba dadewa ba' Zainab na sallama zhrdee yazo parlour yaja ya tsaya' tana
shiga yace da izini uban wa kika fita?'"
"kayi hkr"
"banason mgnr banza' wai me kukeso Ku meda nine eyya?' wani sabon iskanci kuka
dauko' kowani shege ya rika fita bada izini naba' to wlh bazan dauki rainin wayo
ba' duk wanda ya kara fita ko nan da b'akin gate ne wlh saina karkkarya masa kafa'
idan kunce karyane ku gwada"
"Aisha na dakinta tana dariya h'ade da cewa Allah ya kara badai komi nayi kice
sai kinyi ba' idan wani yai rawa ya samu kudi waniko saidai duka"
"Zainab na shiga daki zhrdee shima ya shiga har kasa ta duka tace dan Allah kayi
hkr wlh mancewa nayi na dauka na sanar makane"
"ana sauran kwana biyu biki zhrdee ya kawo masu turame zannuwa super wax kala
bibbiyu h'ade da kayan yara' *shahid da shahida* kala uku uku h'ade da takalma"
" *Abba da Islaha* kala bibbiyu"
"ranar juma'a ana saukowa masallaci duk aka daura masu aure'yya Shamsudee yya
Nurudee da zhrdee"
*turrr kashi wannan shine ake cewa kara da kiyashi* *Allah ya kyauta*
✍
☘☘
☘
5⃣4⃣
"g'ida cike yake da jama'a' dangin Abba na birni dana kauye duk su zo' hakama Hjy
yan' uwa da abokan arziki duk su hallara"
"bangaren su Zainab da Aisha su babu laifi sbd yan' g'idan su Zainab suzo mata' na
Aisha' kuwa ubaida duk tabi sch mate d'in su wanda suka kare sch dare ta gaiyata
suma suzo babu laifi' kodan suzo suci banzama sazo"
"komai zhrdee ya'ije masu available d'an h'aka yan' biki kowa yake iya yinsa"
"yamma nayi kanni Hjy dana Abba sukaje dauko amare' saida aka fara kawosu family
hause gun Hjy snn aka daukesu zuwa can gidajensu' comfort daya ne saidai kowane da
apartment dinsa"
'itako ta zhrdee d'aki kawai aka kaita' yan'uwa da abokan arziki kowa yai irin nasa
f'adin snn suka tafi g'ida' around 11PM Ruslayni ya rako ango daki' dama sai h'akan
ta kama ake nimansa' yai masa nasiha iya abinda yasani a matsayinsa na tuzuru' d'an
baza'ace masa saurayi ba k'uma' snn sukai sallama"
"a wnn dare zhrdee a angwance kayansa' Aisha' dake d'aki tayi kuka har taji babu
dadi' Zainab ko gani tunani zai dameta da yawa mikewa tai taje bathroom tai alwala
tazo ta fara jere nafila saida tai raka'a takwas baya tayi taihiya da sallama daga
hannunta tai sama tana cewa *ya Allah ga baiwarkanan tazo da kokan baranta' Allah
kaine maji rokon bayinsa' wanda baka gajiyawa wajan biya mana bukatunmu' ya
ubangiji Allah kaika halitceni kafi kowa sani halin da nake ciki Allah' wannan
auren da maigidana yayi idan da alkairi a cikinta Allah ka sadamu dashi' idan k'uma
babu alkairi Allah ka tarwatsashi' duk wani sharri da tazo dashi Allah kada kabata
ikon cin galabarmu' duk da kafimu sani waye ita Allah' Allah ka karemu da
kariyanka' ka doramu bisa kan makiyanmu' ba'ita kadai ba' duk wani halitta da yake
nufinmu da sharri daga har maigidana da yarana Allah' ba wayonmu ko dabaranmu bane
face gani damarka' Allah ka yassare mana' ka kara budawa maigidana a gun nimansa
Allah' allahumma jah'alal kur'ana lana fid duniya karina wafil kabari mu'unisa
wa'alal suradih nura wafil kiyamatu shafi'an wa'ilal jannati rafi'an wa'minal nari
suturan wahijaban wa'alal hairati kullihi dalilan wa'imamman bifadlika wa'judika'
wa'karamika yyyyya akramal'akrami* ...
"saida takai har karke snn ta shafe' bayan ta shafane ta dauko casbaha taci gaba da
wuridi.
"zhrdee ango yau ko masallaci bejeba yana d'aki shida amaryansa Rkkuya' duk kowa
yana nasa d'akin' zhrdee be fitoba sai around 10AM snn ya fito' d'akin Zainab
yanufa da sallama ya tura kofa ya shiga lkcn Zainab na bcc ita da yara zhrdee ya
shigo' gani bcc takeyi ya tada ta' tashi tai ta zauna snn tace ena kwana"
"yana tsaye a b'akin gado yana hamma yace lfy klau' wlh bcc samu nayi bcc bane yasa
yake ta damuna"
"banza dashi Zainab tai sbd tasan ba shine a gabanta ba' k'uma koda be f'adi ba
tasan ba kallon juna zasuyi ba"
"Zainab kina jina kuwa?' yaya banga kin kawo mana abin breakfast ba?"
"fita yai daga d'akin Zainab' yana tafe yana layi' kamar wanda yasha kwaya"
"yana shiga ganita yai zaune b'akin gado tana wasa da yaranta' daga kai Aisha tai
ganisa da tai a tsaye kusa da b'akin kofa yasa taci gaba da wasa yaranta' Aisha"
"cikin tsawa tace meyene batare data kallesa ba"
"Aisha Ashe kece da girki shine baki kawo mana abinci ba kika barmu muna jiranki'
dan tashi kije ki h'ada mana breakfast"
"mikewa Aisha tai batare da tai mgn ba tana isa inda zhrdee yake tsaye hannu tasa
da karfi ta igijesa waja ta sawa dakinta key ta rufe snn ta koma kan yaranta"
"zhrdee yai knocking h'ade da kiran suna Aisha har ya gaji amma bata b'ude ba' gani
h'aka ya koma d'akin Zainab' tana kwance yace Zainab"
"dan Allah tashi ki h'ada mana abin breakfast kinji Zainab dita da Allah"
"ba toba Zainab Dan Allah mike wlh yunwa takeji har dani ma"
"yawwa ko kefa' maza kiyi sauri Dan Allah muna jira' kina gamawa ki kawo mana daki"
"tana fita shima ya fita zuwa d'akin Rukky' ita k'uma kitchen ta shiga' arish ta
dibo ta fara ferewa' dayan kan gas din k'uma tasa ruwan tea' or reedy ta riga ta
dora mai a wuta shiyasa tanayi tana zubawa a mai"
"jin motse a kitchen yasa Aisha fitowa ta leka gani Zainab ce ke aiki taca Zainab
badai aikin zhrdee kike yiba?"
"dakefa nakeyi"
"Ohooo ke kika sani' idan ma kinyi dan niman gindin zamane babu inda zai kaiki'
k'uma koda kinyi babu lada sbd daga gani bada son ranki kike wnn aikin ba"
"fita Aisha tai zuwa b'akin kofar d'akin Rukky tana cewa wlh ba'ayi shegiyar da zan
zauna na girka mata abinci tana zaune taci banza ba"
"duk abinda Aisha ke f'adi a kunnisu' da tagaji da masifarta takoma d'aki tana cewa
Zainab wlh kekikaso kibawa kanki wahala"
"Zainab tana gamawa ta jeresu cikin tre ta dauka zuwa d'akin Rukky b'akin kofa ta
tsaya h'ade da sallama' zhrdee yace turo ki shigo mana"
"da sallama Zainab tashiga lkcn Rukky na kwance akan gado shikuma zhrdee yana zaune
ta dora akanta akan cinyarsa gaba daya hannayesa yana jikinta' gani Zainab nan yasa
Rukky cewa washhh Allah on"
"jin h'aka yasa Zainab ije tre d'in da sauri ta mike daga duken da take"
"har takai b'akin kofa Rukky tace wlh duk cinyoyina zafi sukemi"
"duk a kunni Zainab hawaye kawai suka zubo mata' da sauri ta shige dakinta ta fashe
da kuka' *Akbar* dake wasa da *Islaha* zuwa yai ya tsaya gabar mmnsa yana kallonta"
"sauka sukai zhrdee da kansa ya diba ya zuba a plate snn ya h'ada masu tea yake
bata abaki' idan ya bata itama diba takeyi ta bashi' da h'aka har suka kare"
"b'ude kofa yai yana kwadawa Zainab kira akan tazo ta kwashi kayan abinci' duk
kiran da zhrdee keyi a kunni Zainab amma bata amsa shiba' da yaji shiru da kansa ya
dauka zuwa kitchen snn ya koma suka dora daga inda suka tsaya"
"kowa na dakinsa babu wanda ya fito har bayan azahar around 3-30 zhrdee ya sake
fitowa zuwa d'akin Zainab' gani ya shigo juya masa baya tai' yace Zainab ina abinci
ranarmu?"
"idan ba kece da girki bafa sai me?'. maza kitashi kije ki dora mana abinci"
"bazan yiba"
"hannu zhrdee yasa ya shako mata wiyar riga ya dagota' take idanu Zainab suka ciko
da kwalla"
"janta zhrdee keyi zuwa kitchen' har yakai b'akin kofa' jin zafin shakar da yai
mata yasa Zainab cizonsa a hannu"
"zhrdee najin h'aka ya dauketa da mari saida da f'adi kasa' kuka tasa' *Akbar* dake
zaune shima kuka yasa' zhrdee ya sake sa hannu zai jata zainab taki yarda' yayi3
amma taki yarda yajata' sbd haushi yasa zhrdee sake dauke Zainab da mari"
"Zainab tace Allah ya'isa ban yafe ba' kafa yasa zai shureta ta rike masa kafa"
"bazan sakeba"
"sakarmi kafa"
"da karfi ya fisge kafarsa snn yasa hannu ya shakota ta mike daidai kan fuskanta
yake mata mgn' wato ke kinaso ki koyi rashan jin mgn ko' da har zansaki aiki kice
bazakiyi ba ko' wlh idan kika sake sai kinyi mmkin abinda zamaki a g'idan nan"
"waye kike cewa Dan Allah?' wnn shegen b'akin na rashin kunya saina farfasashi naga
karyan rashin kunya"
"kai kasani' duk abinda zakayi zhrdee kaje kayi idan wani be gankaba Allah yana
kallonka k'uma wlh sai Allah ya sakami' mugu anzalumi kawai"....
" karaf tasake jin saukan mari h'ade da tokari' kuka tasa ta f'adi a kasa"
"hannu zhrdee yasa ya janye Abba daga jikinsa snn ya fice yana cewa magani mara
kunya kenan"
"d'akin Aisha ya shiga' Aisha na gani shigowarsa ta daure fuska' kusa da'ita zhrdee
yaje snn yace Aisha ta"
"a'a babu komai wlh' hannu yasa ya rungumeta ta baya h'ade da cewa kin sanine
aishata"
"ni kasakeni"
"saika f'adi"
"nace Dan Allah ki taimaka Dan Allah badan niba kidan dafa....
"h'aba dai kaima kasan abinda bazai wuyu bane' wlh bazan dafa ma kowace shegeya
abinci taci ba' idan yuwa ya dameta tafito ta shiga ciki ta dafa da kanta"
"yana fita d'akin Rukky ya koda snn ya dauki wayarsa ya kira Amatullah yace tazo'
bata bata lkc ba tazo' kitchen ya shiga ya dauki kula yace taje gun Hjy ta amso
masa abinci"
"koda yamma yai be tsaya jiran kowa ba fita yai yaje ya siye masu kaji fa yoghurt
leda biyu snn ya dawo yana shiga saida ya fara kaiwa Aisha leda daya snn ya karisa
d'akin Rukky"
"tun daga lkcn baya sauraran sai ankawo masu abinci ba wani lkc a gun Hjy yake
dibowa wani lkc k'uma restaurant yake zuwa ya siye masu har girki ya dawo gun
Zainab"
"koda ya dawo d'akin Zainab babu abinda ke shiga tsakanisu idan ba gaisuwa ba'
bayama shigowa d'akin sai bayan 11PM wani lkc yana d'akin Rukky wani lkc k'uma
d'akin Aisha"
"gani har zata fita girki da safe lkcn yana shiryawa zai fita kasuwa' tura Abba tai
gun Hjy snn ta rufe d'akin da key tazo har kasa ta duka a gaban zhrdee snn tace Bbn
Abba"
"zhrdee yana jinta yai banza da'ita yaci gaba dasa botur din rigan sa"
"da sauri Zainab tasake binsa ta rike masa kafa dukka bibbiyu cikin kuka tace dan
Allah Dan annabi duk abinda nayi maka kayi hkr ka yafemi"
"kara fisge kafar zaiyi Zainab ta rungumesa takara rusawa da matsananciyar kuka
tana Dan Allah zhrdee kayi hkr"
"a lkcn ne zhrdee ai dama nasan rana irin wnn zaizo' wato Zainab kema so kike ki
dauki abinda Aisha' keyi kema kikeso kiyi ko?' har nasaki aiki kice bazakiyi Dan ke
kin isa da kanki ko Zainab"
"ni bani da abinda zance maki' ki tashimi a gaba kije duk abinda kikaga dama kiyi
Zainab' tunda yanzu kin zama yar'kanki ban'isa da keba"
"kafa yasa ya hambareta yaje ya b'ude kofa yai tafiyarsa' faduwa Zainab tai taci
gaba da kukanta"
"da yamma Rukky ta amshi girki' itama daga bakinta saina zhrdee ta dafa"
"itama Aisha fitowa tai tasa nata sanwar' gani suna kai kawo a kitchen din yasa
Zainab hkr da nata girkin' dukkansu suke aiki amma babu wanda ya tanka wa d'an
uwarsa"
"shima zhrdee dayake yasan yau ranar amarya ce yasashi dawowa da wori 5 na yamma ya
masa a g'ida da gangan Aisha ta dora spoon din silver akan gas Rukky na parlour
zaune da zhrdee suna hira' mikewa tai tashiga kitchen din duba abinci' tana gama
dubawa har ta juya zata fita Aisha ta dauki spoon d'in ta nanawa Rukky hannu"
"ihu Rukky tasa tana kiran wayyo Allah na' a guje zhrdee ya shigo kitchen d'in
juyawar da zatai daga hannu tai zatakaiwa Aisha"
"juyawar da Rukky zatayi takaiwa Aisha mari' Aisha bata bari mari ya sameta ba ihu
tasa h'ade da ture tukuyar abincin Rukky"
"nan kokuwa ya tashi' da sauri zhrdee ya shiga kitchen d'in' tsakiyar su yashiga
yawo Rukky yai tafito daga kitchen din' Aisha na tsaya tana mata gwalo batare da
zhrdee ya gani ba"
"duk da rashin hkr irin na Rukky amma a wann karo ta hkr' amma can cikin zcyrta
tana cewa wlh saina rama koba yanzu ba"
✍
☘☘
☘
*ga masu korafi cewa be kamata ace duk irin addu'ar da Zainab keyi ace har yanzu
bata samo biyan bukata ba?" Ba h'aka bane idan kukai la'akari k'uma kuka duba lkcn
da ANNABI Musa yake rokon Allah subhnahu'wata'ala be samu biyar bukatar saba sai
bayan shekara arba'in' ina k'uma gamu d'an Adam' dan h'aka abinda nakeso kusani
bawai Allah be amshi addu'ar Zainab bane' a'a ya kyaleta ne sbd yaga iya imanita'
duk mumini Allah yakan jarabceshi da abubuwa dayawa a rayuwa mai kyau ko akasin
h'aka' badan baya sonsa bane' a'a saidan yaga iya imanisa' shiyasa duk lkcn da kai
sallah yanada kyau kayi addu'a Allah ya zarabcemu iya imanimu' ya k'uma bamu ikon
cinye wnn jarabawar*
5⃣5⃣
"zhrdee yana rike da hannu Rukky suka shiga d'akin ta' itama Aisha tunda niman mgn
ya kaita kitchen k'uma bukatar ta ya biya dakinta itama ta shige"
"zhrdee suna shiga ya rike hannu yana hura mata' sbd b'akin ciki kasa mgn Rukky tai
ido kawai ta zuba take kallon zhrdee' gani irin kallon da take masane yasashi
jawota jikinsa ya kwantar da'ita a cinyarsa yana shafe mata kai"
"shiru kawai tai amma abinda yake zcyrta sai Allah' idan shi kadai yasan abinda
take tafe dashi' da k'uma abinda take shirin aikatawa"
"gani shirun da taine yasa zhrdee kiran sunata yana f'adi Rukky badai zafin bane
yasaki yin shiru?"
"murmushi yake tai masa h'ade da cewa babu komai Ai ya huce baya zafi k'uma"
"zhrdee yana fita daga d'akin Rukky d'akin Aisha ya shige' Aisha tana gani zhrdee
ya shigo ta daure fuska tai kicin kicin da rai' gani haka yasashi kasa mgnr daya
kawoshi shafa kan *shahid* kawai yai dake hannunta snn ya fita"
"yana fita da bishi da dariya tana f'adi badai kana zaune lfy kace aure ba' muzuba
mugani shege ka fasa' daukar danta tai tana masa tawai"
"zhrdee yana driving tunani kala kala yakeyi akan Aisha' meyasa Aisha take h'aka
ne' meyasa ta canza daga aishan dana santa ne' kodai dan auren dana karane' amma
idan ba'a aure ita kanta da ban aureta ba' kodai wanine yake sata duk irin wnn
abubuwa da take aikawa' ko k'uma sbd taga Allah ya jarabceni da sontane yasa duk
take abinda takeso' ko k'uma sbd taga tun farko nafi fifitata akan Zainab ne' ko
k'uma dai hakkin Zainab ne yake bibiyata' idan ko hakkin Zainab tabbas ina bukatar
gyara a dukkan al'amurin gidana' sai k'uma kashhh inadai zaune da Zainab kawai
badan ina sonta ba"
"amma k'uma mgnr soyayya ko kiyayya takare sbd ga yaran dake tsakanimu da'ita'
gashi Zainab tanamin biyayya duk abinda na umarceta bata musu' duk da ba wani
kyautata mata nakeyi ba' k'uma koba komai yakamata Zainab taci albarkacin
iyayena'sbd Abba yami dukkan komai a rayuwata' na tabbata idan na kyautatawa Zainab
tamkar na kyautatawa abbane' nasan Abba zaiji dadin h'akan' insha Allahu zanyi
kokari wajan gani na kyautatawa Zainab' komai komai yakamata taci albarkacin su
*Akbar da Islaha* daga iyayena saisu banida wanda suka fisu a f'adin duniyarga"
"sbd tunani zhrdee har ya wuce inda zaije' saida yasake dawowa da baya' al'saheel
restaurant yaje ya siye masu abinci dukkansu ya siye masu leda uku snn ya juya ya
dawo g'ida yana shiga d'akin Aisha ya fara shiga yabata nata'ba sannu bate ngd ido
kawai tabishi dashi' snn ya fita ya kaiwa Zainab itama nata' Zainab dake kwance
tace ngd' nan ma fita yai zuwa d'akin Rukky' koda shiga ganita yai kwance amma ba
bcc takeyi ba' gani shigarsa ne yasa Rukky mikewa ta amshi ledar dake hannu zhrdee
b'akin gado ya zauna ita k'uma fita tai zuwa kitchen ta dauko plate da spoon snn
tazo ta jiyo suka zauna sukaci snn sukai wanka suka kwanta"
"da safe Aisha na tashi taiwa yara wanka ta shiryasu bayan ta basu nono susha suyi
bcc itama tai nata wanka ta shirya' zhrdee yana shiryawa sukai sallama da Rukky ya
bita tana rike da jakarsa wanda yafita dashi' a parlour ta tsaya jiransa' d'akin
Zainab yafara shiga sbd shine yafi kusa dashi sukai sallama snn ya fito zuwa d'akin
gimbiyarsa Aisha tana zaune tana gyara hannu jakar da zata fita dashi ga kayan
ta''ije a gefe gun zhrdee yai ya zauna kusa da'ita h'ade da dafe kafadarta cikin
murmushi yace my madam yaya aikaine"
"hannu yasa ya amsa yaci gaba da juya mata karfen da takeson juyawar' yana gamawa
ya mike mika mata snn ya mike"
"gani su *shahid da shahida* susha kwalliya suyi kyau sosae yasa zhrdee cewa my
children's ya kwalliya ne kuka sha h'aka?"
"eh wlh"
"eh daga nan k'uma zan tafi g'idan kawayena nayi masu ban gajiya da zuwamin biki
da sukai"
"bikinka mana"
"himm Aisha kenan' amma wnn abubuwa da kike niman fitowa dasu koya maki akai ko"
"h'aba zhrdee wani irin koyami k'uma' wato ni kenan banida abin kaina sai an
koyami"
"eh mana Aisha idan ba koya maki akai ba nasan duk wann abubuwa wlh ba haliki
bane' ko k'uma kawaye da kika fara bine suke koya maki h'aka?' nidai aishata dana
sani mgn ma be dameta ba"...
"kinga Aisha kiyi hkr kibari zuwa wani lkc amma ba yau ba"
"a'a zhrdee ni yau nakeso naje'sbd akwai abinda zanyi ne a g'idan mu"
"a'a Aisha kada muyi h'aka dake' nafiso idan nayi maki mgn kice to"
"sai kinje fa kikace?' to bismillh' na rantse da Allah nanda bikin gate naji ance
kin leka mai rabani dake sai Allah a g'idan nan' idan k'uma kince karyane ki gwada"
"yana fita Rukky ta rungumesa' daidai lkcn Zainab na fitowa daga d'akin ta' tana
gani h'aka da sauri ta dauke kanta daga gunsu' Rukky na rungume da zhrdee suka fita
zuwa gun mota' saida ya shiga yatada mota snn ta mika masa jakarsa h'ade da daga
masa hannu' saida taga tafiyarsa snn ta juya zuwa ciki g'ida"
"d'akin Hjy Zainab taja tana shiga taga Hjy na gyara gado' da sauri da sauke
*Islaha* dake hannunta ta amshi aiki' gani h'aka yasa Hjy ta amshi yarinyar Zainab
taci gaba da aiki' Hjy na zaune kan cushion tana wasa da yarinyar"
"Rukky na shiga parlour ta samu ta zauna h'ade da kunna TV dauko remote tai tunda
tafara kara value bata bariba saida takai 100' gaba daya g'ida ya dauko da saurin
*HAMISU BREKER* yanayi tana bi"
"Aisha naso ta kwanta amma karan sautin da Rukky tasa ya hanata' gani bazata iya
jure jin karanba mikewa tai tafito parlour kai tsaye gun TV ta nufa' tana zuwa ta
dauki remote ta rage karan"
"Rukky dake zaune Aisha na ijewa Rukky ta sake karawa h'ade da rike remote d'in a
hannunta"
"to bismillh"
"dukawa Aisha tai ta cire soket d'in gaba daya' ta yunkuro zata mike kenan Rukky ta
kaimata mari' itama tana tashi ta rama"
"daga nan suka kama danbe' garin danbe suka rikito TV dake like a bango suka
rikitoshi ya fado kasa"
"Zainab tana gama gyara gado ta dibo kayan Hjy da taga suyi datti ta kwashe zuwa
inda machine ya nan takami wankesu"
"su Aisha danbe sukai sosai babu kowa a gun balle ya rabasu' glass ya soki Rukky ya
kafa gashi yai mata yanka sosai' jini ko yace d'an bakayi kabani gun' gani jini ne
yasa ta rabu da Aisha tai ta kanta amma badan taji tsoron Aisha ba' Aisha na gani
h'aka tai dariya h'ade da shewa tana f'adin yar'iska karamar kabuwa' wlh idan har
ina g'idan nan sai kin barshi"
"Rukky dake rike da kafarta tace kwarai da gske bance bazan bar g'idan ba amma wlh
koda zan bari kafin nabari saina bar ki da tabo a jiki k'uma muzuba mugani nidake
shege ka fasa' dan f'ada be karaba' yanzu aka fara"
"mayafi tasa ta fita zuwa chemis taje akai mata treatment d'in kafar h'ade da
maguguna snn ta dawo"
"Zainab saida takarewa Hjy aiki fam snn tadawo bangarensu tana shiga parlour taga
TV a kasa h'ade da jini' kamar ta juya taje ta tambyi Aisha amma k'uma sai tafasa
tashige d'akin ta"
"kowa yana dakinsa babu wanda yasake fitowa parlour har yamma lkcn dawowar zhrdee'
yana shiga g'ida yaji gabarsa ya f'adi' innalillahi'wainna' ilalhim raju'un kawai
yace snn ya karisa"
"yana shiga parlour abu na farko da yai karo dashi shine TV da sauri ya rumtsa ido
snn ya b'ude sbd gani yake kamar a mafarkine' gani jini a gun yasashi karisawa da
sauri"
"cikin ihu ya kwadawa Zainab kira' Zainab dake kan salaya tana lazumi da sauri ta
mike h'ade da cewa na'am"
"zhrdee yana tsaye a gun yana cewa garin yaya TV dake bango ya fado' k'uma waye
yaji ciwo a g'idan?"
"mgnr banza kikeyi' ina zuwa tuku' d'akin Aisha yanufa yana shiga ta nuna tamkar
babu komai a ranta da fara'arta ta taresa h'ade da sannu da dawowa"
"kema sannu' Dan Allah Aisha su waye sukai mana barna h'aka?' a take Aisha ta daure
fuska h'ade da nima bansani ba"
"wani irin mgnr banza ne kikeyi h'aka'kowa na tambya sai yace besani ba' to wlh
idan ma wani abu kuka kulla wlh sai kun warwareshi"
"nan ma d'akin Rukky yanufa' yana shima tafashe da kuka' ganita da kakafa a daure
yasashi karisawa ciki da sauri h'ade da rike mata kafar yana tambyar lfy?"
"nan ta kwashe komai ta f'adi masa' a fusace yafita zuwa parlour kwadawa Aisha
kira yai tafito' itama Rukky fitowa tai"
"to meye nayi?' aini a yadda nakeso bansamu ba' wlh saita bar g'idan nan tuku zaka
samu kwanciyar hankali"
"kwarai da gske' ni wlh banga abinso da mugun irin ba zhrdee duk matan dake garin
nan karasa Wanda zaka dibo sai Rukky wacce batada aiki sai yawon farka' gata ka
tambyeta wanda ya sakota farka ya kamata dashi sanadiyar haka har kotu sunje anan
cikin garin gwambe"..
" Dan Allah ja banza da kikiya wanda bata wayeba Dan ankamani da farka wani abu?
shikeci a yanzu"
"kema Ai ba kin auri zhrdee sbd Allah bane wiyane kikaji da k'uma duniya data koyar
dake"...
" zhrdee dake tsaye jikinsa yai sanyi sbd mgnr da Aisha ta f'adi' wani irin zufa ne
suka faso masa wanda shi kansa besaniba"
"Aisha tace sai me' alhamdllh duk abinda nayi mijina be taba kamani da yaron
aikinsa ba' nafadi na kara nace karuwa"
"zhrdee dake tsaye ya daka masu wani irin tsawa a guje yabi Aisha d'aki' itama gudu
tasa tana shiga tasawa d'akin ta key tarufe'
" itama Rukky d'aki takoma a zcyrta tana mmkin inda Aisha tajiyo wann labarin"
✍
☘☘
☘
_~*writes*~_
_*gaisuwata gareku anuts' manya magani kanana Allah ya kara basira da daukaka'
h'ade da zakin hannu*_
*up up up*
*brothers and sisters' insha Allah*
________________________________________
*poster's*
5⃣6⃣
"zhrdee yana shiga d'akin Rukky gun ya samu b'akin gado ya zauna h'ade da zabga
uban tagumi hannu bibbiyu ido a rufe"
"gani h'aka yasa jikin Rukky yai sanyi' a zcyrta tana cewa Allah yasa ba yarda
yaida mgnr tsinannircan ba' idan ko yarda yai tofa dole na canza salon takuna' idan
ba h'aka nayi ba tabbas ina gab da barin g'idan tun burina be cika ba' duk da nasan
ba zama nazo yiba amma bazanso nabar g'idan a irin wnn lkcn ba' idan ko nasake
h'akan ya faru to menayi achieving a aurena dashi' dan Allah ma shedani k'uma
shikadai yasan abinda nake tafe dashi a zcyrta"
"yanzu mafita dayane kwantar dakai sanyi na lallabashi dan yasamo ya saki jiki
dashi' daga lkcn ni k'uma sai na f'ada aikin daya kawomi' idan k'uma h'akan
besamuba tofa wlh hatta shi daya daukoni ba raga masa zanyi ba saida ayi kan me uwa
da wani"
"amma k'uma ainane bakar sgegiyarnan tasamo labarina?' ji shegiya yadda take
mayarwa kamar anyi a gabanta' lalla ni Rukky inada aiki a g'idan nan' idan ba
dagewa nayiba da alama zanbar g'idan nan tun lkc beyiba"
"to idan ma nayi ina ruwanta ance mata ni ina zama da namiji daya?' in dama ta
kwantar da hankalinta ni ba zama nazo yiba kasuwa kawai nazo naci' amma ga duk
alama batasan waye Rukky bab ba' sunana kawai takeji ko nace labarina kawai takeji'
idan ba rana daya nasamu na farke shegiya bane bazata gane tana ganganci ba"
"gani har wnn lkcn zhrdee be dagoba yasata makewa taje ta dauko masa ruwan sanyi ta
kawo masa' yau har kasa ta duka snn ta bashi' koda zhrdee ya amsa ijewa kawai yai
batare da yai mgn ba"
"gani haka yasa Rukky fashewa da kuka tana f'adin nasha uku na lalace yanzu fa ka
yarda kenan' wlh wlh duk abinda tafadi karyane k'uma sharrine kawai amma bansan
komai akai ba"
"amma idan karyane take maki meyasa a lkcn da take mgn baki musaba?"..
" eh nadai amsane kawai sbd nasan ban aikata h'akan ba: k'uma banyi tunanin abin
zai maka zafiba amma tunda h'aka ne kayi hkr Dan Allah"
"k'uma dama tsoron f'adi maka nakeyi sbd kada nazama me h'ade h'ade k'uma gashi ban
dadi da zuwa g'idan ba ace daga zuwana nafara h'ada guri' amma wlh kullum idan
kafita kawaye Aisha' ke kawowa g'ida su cika maka g'ida' gashi duk cikinsu babu ta
arziki amma idan mgnr yai maka zafi kayi hkr"
"himm kawai yace' besake mgn ba mikewa yai ya tube ko wanka beyiba ya kwanta' gani
h'aka itama tubewa tai ta kwanta kusa dashi' ta dauka bcc ne yakeyi tafara shafesa
da sauri ya cire mata hannu daga jikinsa snn yasake matsawa.
" har safe babu abinda ya hadasu' duk da abin ya dameta amma ta matse bata nuna
damuwa ba tai masa yadda tasaba yana gama shiri ya dauki jakarsa zai fita har yakai
b'akin kofa da sauri Rukky tabi shi h'ade da cewa kawo jakar na rike mata"
"fuska a daure batare daya kalletaba yace barshi kawai yai ficewarsa"
"bayan zhrdee ya fita kasuwa parlour Rukky ta zo ta zauna shiru shiru babu wanda ya
leko yasata mikewa zuwa d'akin Zainab da sallama tashiga lkcn Zainab na shirya
*Islaha* hannu tasa ta amsheta snn ta zauna akan cushion din dake gefe bayan ta
zauna ne suka gaisa"
"bayan ta zauna ne tace eh su mmn Abba kenan wlh ba karami birgeni kikeyi ba"..
"gani nayi duk cakwakiyar da akeyi a g'idan nan naki ido kawai kike zubawa"
"wlh k'uma h'aka nefa 🤔 har kin birgeni wlh' inama da lkcn da nayi aurena na farko
nasamu kishiya irin wlh dah babu me jinmu' rashin ganewar mutanine fa zakiga da
zaran mijinsu ya kara aure susa amaryan a gaba' bagashi kaddaran da Allah ya doromi
ba har anami sharri".
"wlh sharri nefa' duk mgnr data f'adi bansan komai a kaiba"
"keko mmn Abba duk mgnr da mutum zaiyi saidai kice Allah ya kyauta"
"to me zance?"
"Allah sarki shiyasa wlh tun ranar dana shigo cikin g'idan nan babu wanda ya
kwantamin a rai irinki' gskya kinada hkr dayawa daga ganima irin wnn hkrin nasan
zaman hkr kikeyi a g'idan nan' ga halamuma ya nuna dubi yadda idonki duk suka
zurma' duk da bandade da sanankiba amma alama ya nuna zaman hkr kikeyi a g'idan'
shiyasa nazo idan har zaki yarda inaso mu h'ada kai dake mukoma tamkar uwa daya uba
daya' mukashe mu rufe batare da wani ya saniba ko Mijin da muke zamansa ba lallane
yaji sirrinmu ba balle wata banza kishiya' mu zauna mu rungumi ya" yan"mu batare da
wani yaji kanmu ba"
"yawwa wlh har naji dadi' muhada kanmu mu zauna abinmu babu ruwanmu da wata
shegiya"
"a'a kawota itama bcc takeji' mika hannu tai' Rukky ta kara kankame yarinya' gani
haka yasa *Islaha* kuka'a dole ta mika mata yarinya snn ta fita"
"tana fita sukai karo da Aisha tafito kitchen' babu wanda ya tankawa wani kowa yai
harkan gabansa' Rukky na fita Zainab ta rufe d'akin' ta' dama sbd Abba ne take
barin kofa a b'ude koda yadawo daga d'akin Hjy saidai ya tuwa ya shigo kawai basai
yaita wahalar knocking ba"
"cikin dare suna kwance har zhrdee ya h'au jikin Rukky da ya tuna da mgnr Aisha
sauka yai ya kwanta' Rukky ta tashi zaune tace lfy me k'uma ya faru' ko har yanzu
baka yarda dani bane?"
"ba h'aka bane Rukky' a gskya bazan boye makiba zcyta har yanzu tana wasuwasi a
kanki' inaso kiji tsoron Allah idan ban gankiba Allah ya ganki' k'uma kada kimin
karya' nafison ki fadimi gskya' tsakaninki da Allah da gske ne kin aikata abinda
Aisha ta f'adi koko sharrine?"
"saida Rukky ta marerece snn tace wlh na rantse da Allah bantaba sani kowani dah
namiji ba idan ba wanda na aure ba sai k'uma kae"
"kin rantse da Allah fa kikace Rukky?' idan har karya kikaimi kinsan bazan yafe
makiba ko?"
"wlh ba karya nayi ba"
"da safe b'akin Rukky har kunni tunda sassafe ta tashi hadawa zhrdee breakfast'
lkcn yana bangaren Hjy tunda ya dawo daga masallaci shida d Abba ya shige be
fitoba' zama yai a d'akin Hjy shida Abba da'ita kanta hjyn suna hira' Abba karami
da yake yau a d'akin Hjy ya kwana har dashi ake hiran'duk da bayan ma'anar abinda
suke f'adi bane amma yana jikin Abba' kamar da batai masa tsauriba idan Abba yafadi
shima saiya f'adi"
"Rukky na gamawa wanka tasha tai kwalliya cikin kananu kaya' parlour ta fito ta
zauna tana jiran yafito' Zainab na b'ude kofa sukai ido biyu da Rukky' gani
*Islaha* a hannun mmnta a guje Rukky ta mike zuwa gun Zainab tana f'adi oyoyo my
daughter Aisha dake dakinta taajin h'aka ta b'ude kofa ta tsaya daidai b'akin
kofarta tana kallon"
"Zainab da akeyi dan ita galala ta tsaya kallon Rukky' Rukky na isawa hannu ta mika
zata amshi *Islaha* *Islaha* na gani za'a amsheta kankame mmnta tai taki yarda"
"h'aba my daughter kada kibari su Oh Ohooo suyi mana dariya mana' da karfi ta
fisgota daga hannu mmnrta*Islaha* na gani h'aka ta h'au bori tana wuntsile
wuntsila' garin h'aka ta finciko a cucumazan da Rukky tai ya f'adi a kasa"
"gani kan babu komai yasa Aisha kwashewa da dariya tana f'adi andaiji kunya ashema
duk uban a cucumazan da akeyi shegiyar kan babu komai abu kamar kwakwah"
"itama Rukky dayake ta iya bariki faskewa tai tacewa Zainab amsheta na gyara a
cucumazana dashi na rudi bbnki yarinya"
"dadin abudai uban watama yazo nima daidai banba dakai bane balle bori ya h'au"
" hango zhrdee ne ya hanata karisawa da sauri takoma cikin dakinta "
"zhrdee yana shiga daki Rukky ta h'ada masa ruwan wanka' kafin yafito ta kawo masa
abin breakfast' baya gama shiryawa ya karya agurguje ya fita' tana rungume dashi
leka d'akin Zainab kawai yai suka gaisa snn ya leka d'akin Aisha itama suka gaisa
snn ya fice' Rukky na rungume dashi har b'akin mota"
"yau girki yadawo gun Aisha' tun azahar take kitchen tana aikin abinci sbd yanzu ba
dadewa yakeyi a kasuwar ba' kafin biyar na yamma Aisha tagama komai tai wanka ita
da yara around six o'clock zhrdee ya dawo g'ida Zainab dake zaune a parlour tace
kadawo?"
"eh kawai yace batare daya tsaya kallonta' itama gani h'aka yasata daukar yaranta
suka koma d'aki' yana shiga Aisha ta taresa da fara'arta ta rungumesa, shima
murmushi yai h'ade da rungumeta tai masa sannu da zuwa bayan ya tube ne ta h'ada
masa ruwan wanka har takawo abinci yace a'a tabarsa sai ya dawo daga masallaci snn
zanci"
"to shikenan kawai tace' har zata kauce zhrdee ya rike mata nnu ya jawota
jikinsa Aisha tana zaune a jikin zhrdee lkcn yara duk suna bcc' zhrdee yace yawwa
Aisha dama wata mgn nakeso muyi dake"
"na mefa?"
"babu abinda kikai' amma wlh kwata2 banajin dadi h'aka' idan banda abinki wayece
maki ana yarda da kawa"
"mikewa tai h'ade da cewa ina zuwa' fita tai zuwa d'akin Zainab' Zainab na zaune
Aisha ta shigo da sallama Zainab tace Aisha lfy?' tunda ba shiga dakinta takeyi ba"
"zhrdee k'uma?"
"eh"
"Allah yasa dai lfy' mikewa tai tace muje' Aisha na gaba Zainab tana baya' suka
fita zuwa parlour" zhrdee yanajin muryansu a parlour ya mike ya fito shima' gani
zhrdee ya fito yasa Zainab samugu ta zauna' shiga d'akin Rukky Aisha tai tace fito
tsohowar manafuka' jin h'aka yasa zhrdee mikewa yana kiran Aisha' Rukky tace babu
inda zani"
"Aisha meye h'aka ne kikayi sbd Allah?' waya kizo ki fita mata a d'akin"
"Aisha dake tsaye gefe tace wacce mafukanne take idan zhrdee ya fita ina tara
kawaye?"
"zhrdee dake tsaye yace Aisha wai meye kikeyi h'aka ne?"
"ai dama nasan sai ke bakar alguguma' asirine dai bazan fasa tona makiba"
"himm Aisha kenan' yadda kikasan tawa haka nima nasan naki"
"idan kin sani saime?" alhamdllh duk abinda zaki f'adi bana shayi sbd nasan bantaba
karuuwanciba mijina be taba kamani dakwartoba' nafadi na kara karuwa kawai"
"na'am"
"Dan Allah inaso ki fadimi gsky' Dan Allah idan bani suwaye suke zuwa gun Aisha?"
"kamar yaya baki saniba?' idan nafita kema fita kikeyi komai?"
"babu inda nake zuwa wani lkc ina bangaren Hjy ne' wani lkc k'uma ina d'aki
kwance"
"ina zaki sani tsohowar manafuka alguguma' ina zaki iya f'adi tunda bakinku daya
ne' banza mara zcy wanda batasan right dintaba' Allah ya rabani da zcy irin naki
wanda batada kima da mutunci a gun mijin da kike zamansa' zamanki dashifa saidai
yai maki ciki ki haihu"..
" jin h'aka yasa Zainab mikewa tabar gun h'ade da fashewa da kuka "
"duk da h'aka b'akin Aisha be mutuba taci gaba da cewa Allah ya rabani da auren
cushe' mutum dashi da kashi daya yake a gun miji'...
"gani h'aka yasa Rukky kwashewa da dariya' juyawar da Aisha zatayi ta haye Rukky da
danbe' zhrdee yayi iya kokarinsa wajan gani ya rabasu amma ina"
"kusan ance danbe sa'ane ba karfi bane' da Allah yabawa Aisha sa'a tahaye Rukky
babu abinda take hari sai biraziliya kulu da aka cuko dashi' tunda tasamu ta
camkoshi bata sakeba saida ta tugeshi kan Rukky yadawo kwankwarankwa saidan abinda
baza'arasa"
"a lkcn zhrdee yasamu ya babbaro Aisha daga Rukky' Aisha taci gaba da cewa karuwa
mai kan kwakwa"
"gani h'aka yasata shiga kitchen ta dauko wuka knife a guje tayo Aisha' gani h'aka
yasa Aisha sa gudu' shima zhrdee a guje ya bita itama Rukky a guje take bin Aisha"
"shan gabansu zhrdee yai ya tsare b'akin kofar Aisha' Rukky tana zuwa tokari ya
kaimata' wukar ya f'adi duk da h'aka kokarin shiga d'akin takeyi' zhrdee ya dauketa
da mari snn yaci gaba da tokarinta"
"gani h'aka yasa zhrdee rufeta da duka kamar Allah ya aikoshi gareta' a guje Rukky
ta nufi dakinta h'ade da cewa wlh sai nayi ajalinta"
✍
☘☘
☘
5⃣7⃣
"gani ta shaga daki yasa zhrdee shigewa d'akin Aisha' h'ade da rufe kofar da key'
ko kallon inda take beyiba amma ya shige toilet yai alwala sbd anriga an idar da
sallar isha' duk yana g'ida gun rabon f'adi"
"yana gama alwala fitowa yai ya fara sallah' itama mikewa tai taje tayo alwala tazo
ta fara sallah' suna idar da sallah zhrdee yace Dan Allah ki tashi ki kawomi
abinci' masi fanfiyar bazan kawai"
"yanaci yana hararanta'gani h'aka yasa taje ta kwanta ita da yara' shima yana
gamawa kwanciya yai' a rigingine tunani kala kala yakeyi' gani yai shiru ko motsi
bayayi saidai yayi Dan karami tsaki kawai"
"kinfi kowa sani' yanzu sbd Allah Aisha irin sakaiyar da zakimi kenan?"
"na me k'uma?' me k'uma nayikallo duk wani masifa idan ya tashi a g'idan nan kece'
sbd da Allah meye Rukky tai maki h'aka da har kika tsaneta?"
"wani irin kallo tai masa h'ade da murguda baki tana cewa na dauka wata mgnr arziki
ne Ashe mgnr wann banzan ne ma"..
" dawa?!!! Allah ya sauwake' wlh idan har kaga gidanka ya zauna lfy to wlh tabar
gidan nan".
"🤥 Aisha!!!!
"to wlh baki isaba daga ke har ita zamana kukeyi' babu wanda ta isa ta kori wata
tunda duk kana karkashi nane Dan h'aka wlh bazan lamunci wani iskancin a g'ida
naba".
"aham saifa kayi' nidai abu daya nasani wlh sai tabar g'idan tunda ba g'idan ubanta
bane' shegiya karuwa kawai"
"Dan Allah kimi shiru me shegen b'akin tsiya' inda ba barta dan daba sai waniki
k'uma ba keba ba"
"Allah ya sauwake Ai ko danzu sbd tazomi ba shiri ne amma wlh yanzu a shirye nake a
kowani lkc ina jiranta"
"shiru zhrdee yai yana kallon b'akin Aisha' gani ta nace yasashi cewa Aishata kinga
zo kiji wata mgn' jayota yai jikinsa sbd a lkcn yara duk suyi bcc' a hankali yake
bugun cikinta"
"aishata kenan Dan Allah a ina kika samo irin wnn labarin h'aka aishata?"
"bazan f'adi ba' sbd koda na f'adi maka nasan ba yarda zakai ba"
"wacce ranar candy dinmu tace saidai ta shiga tsakiya muyi Pict da'ita"
"wlh na rantse da Allah' k'uma idan kace karyane kaje ka binciko gskya kaji"
"Allah da gske k'uma har yanzu tsohon maigidanta nimanta yakeyi' be gantaba k'uma
wlh har yanzu ba hkr yayi ba' inda yasan tananan da yazo ya kamata"
"ance sata tai masa' a lkcn da asirinta ya tonu suna cikin shari'a cikin dare daje
da wasu maza wanda besan suba suka daure Mijin suka kwashe masa dukiyarsa' k'uma fa
bakasan wani abuba da makwabcinsu take kwartanci"....
"Zainab dake daki taci kuka har tagaji' amma a ganita zhrdee ne yake f'adi masu
irin wnn mgnr"
"da safe kuwa koda da zhrdee ya shiga gaisawa da'ita fuska a daure take amsawa ko
kallensa batai ba"
"yana fita d'aki Rukky ya shiga zama yai a b'akin gado snn suka gaisa' har Rukky ta
mike yace dawo ki zauna' dawowa tai ta zauna snn yace Rukky"
"na'am"
"wane k'uma"
"eh'to kasan mijina dan siyasane to shine wata rana baya gari yaje yawaon siyasarsa
cikin dare barayi suka shigo g'idan"
"ido kawai ya zuba mata' gani tayi shiru yasashi cewa ina sauraranki"
"shine inajin motsin shigowarsu a guje nabi ta kofar baya na f'adi g'idan makwabta
shine nasamu nayi shine na samu na tsira"
"kuka tasa tana cewa wlh na rantse da Allah idan ma gani kake kamar karya nakeyi to
bari nakira mmta ka tambyeta"
"da sauri zhrdee ya amshi wayar yana f'adi daga mgn k'uma sai kice zaki kira Hjy?"
"tana sheikshekar kuka tace gani nayi kamar baka yarda daniba".
"" a'a ba h'aka bane' nidai abinda nakeso dake shine Dan Allah duk abinda zakiyi
kiji tsoron Allah"
"insha Allahu"
"yawwa k'uma Dan Allah Rukky kiyi hkr akan abinda ya faru jiya tsakaniki da Aisha
kinji"
"eh mana"
"Allah ya saukake wlh' ni da ita Ai yanzu muka fara shege ka fasa' k'uma wlh dub
abinda taimi saina rama"
"yana fita zama Rukky tai a b'akin gado a zcyrta tana cewa itanane bakar shegiyar
ga take samu cikakken labarina h'aka' kodai wani take sawa yake mata bincike a
kaina?' amma ba komai zanyi maganita na gwammace sanadiyar haka nabar g'idan' Dan
naga kamar bayason laifinta"
"Aisha fitowa daga dakinta zuwa kitchen zata h'adawa zhrdee breakfast' tana shiga
Rukky tajin motsi a kitchen itama ta fito ta tsare b'akin kofar kitchen d'in batare
da tai mgn ba' duk da Aisha ta ganta da gefen ido' banza tai da'ita kamar bata
ganta ba' bari tai saida tazo fita snn tasa hannu ta igijeta snn tasa kai"
"Abba yana fitawa daga d'akin Zainab Aisha ta ture Rukky kadan yarage ta f'adawa
Abba' Allah yasa Zainab tana biye dashi itama turesu tai suka f'ada can gefe snn
yaja d'anta suka koma d'aki' zhrdee yana d'akin Hjy amma hankalinsa be kwanta ba'
gani faduwar gaban yai yawa yasashi mikewa ya baro d'akin"
"yana isowa ganisu yai suna b'akin aiki' be tanka masuba d'akin Aisha ya shige ya
dauko belt yazo ya fara zuwa masu' Rukky na gani ita yafi duka yasata rike belt
din' babu yadda beyiba akan tasake amma taki' itama k'uma Aisha' ta h'aka ne tasamu
cin galaban Rukky"
"duk abinda sukeyi Zainab na d'aki tana jinsu' Aisha tana daina dukan Rukky ba'
zhrdee dake tsaye bemata mgn ba saidai ma kokarin kwace belt dayakeyi' zcyr daya
dibi Rukky sake belt din tai snn tasa hannu ta hankade Aisha' Aisha taje ta f'ada a
jikin kofar Zainab kofa ya b'ude' dama ba key tasaba turawa kawai tayi"
"Zainab dake akan cushion da sauri ta juyo gani Aisha ne tsaki kawai tai h'ade da
juya mata bayan' Rukky taso bin Aisha tasamu ta hayeta amma zhrdee ya hana' kukan
kura tai ta kwace tayo kan Aisha' Zainab na gani h'aka mikewa tai da sauri hannu
tasa ta hankade Rukky taje ta hadu da cushion d'in dake parlour, Aisha Dale
yunkirin bin Rukky Zainab ta dauka shigowa zatayi d'an samo mafaka hannu Zainab
tasa ta ture aishan itama snn tasa key ta rufe kofarta"
"tura Aisha da Zainab tayi Aisha taje ta f'ada jikin Rukky' Rukky dake kokarin
mikewa tayo kan Aisha h'aka ta sake komawa da karfi ta buga kai a taiss' da sauri
zhrdee ya finciko Aisha zuwa d'akin' gani h'aka yasa Rukky juya f'adin kan Zainab'
zagi inda take shiga banan take fita ba' duk abinda Rukky tafadi sai Zainab ta meda
mata'
" jin haushi yana kama Zainab tace Dan Allah ja kibani gu wawiyar banza alguguma da
kikiya' wanda yakamata kiyi bazakiyi sai Wanda be kamata ba' a gabanafa har karuwa
aka kiraki dashi amma babu abinda kikayi"
"b'ude b'akin Rukky tace uwar kice karuwa banza mara tushe mara asali karya mara
zcy' wanda dake da babu duk dayane a g'idan mijin da kike zamansa besan darajanki
da mutujciba' jakar banza kawai wacce batasan right din taba"
"Zainab tace uwarkice jaka dabba' wlh Rukky duk abinda zakiyi bazanga laifinki ba
daliliko shine gaba daya rayuwarku da haram aka ginashi"
"gani Rukky bata daina zagan mata iyayeba yasa itama bata dai meda mata ba"
"da haushi ya kama zhrdee kafa yasa ya bige kofar ta b'ude yana shiga ya h'au
Zainab da duka"
"Zainab tayi kokarin kwacewa amma takasa shikuma be daina dukantaba gani zai mata
illa yasata kamo masa gaba ta murde yana duka h'ade da cewa bazaki sakeba' itama
k'uma Zainab tanaja tana kuka' Abba danwarsa suma suna kuka suna mmnsu duk inda
tabi da zhrdee' duk da jikin zhrdee yai sanyi sbd ja da take masa bana wasaneba
amma bedaina karfin halin dukanta ba"
"saida ta tabbata koda ta sakesa babu abinda zai iya snn ta sakesa a guje ta rarumi
hijab da yaranta tabar g'idan' tana sakewa wani irin zufane ya karyo masa har juwa
yake gani' gu yasamu ya zauna tuku"
"a ranar kasuwan da bejeba kenan' da kafa Zainab tai ta tafiya har ta'isa g'idan
su' tana shiga parlour sukai karo da inna gani yadda jikinta yai yasa inna yankewa
da salati' itama Zainab dake tsaye kuka kawai tasa' inna ta kamata suka zauna babu
irin tambyar da inna bataiwa Zainab ba amma babu abinda Zainab tace sai kuka' gani
haka inna tace ta shige ciki ta kwanta"
"zhrdee yafi minti goma kafin ya'iya tashi'saida hankalinsa ya dawo jikinsa snn ya
mike parlour ya koma ya kwanta' lkcn babu kowa a gun"
"suna tunda sukaga h'aka babu wanda yasake koda tarine a g'idan"
"shiru shiru Hjy bataga *Akbar* ya shigo gunta ba har dare k'uma ba h'aka yasaba
ba' sbd mafi yawanci lkta ma zamansa a gun Hjy yafi yawa' mikewa tai da kanta tazo
dubashi' tana leka d'akin h'ade da kiran sunansa taga daki wayam babu kowa' dawowa
parlour tai snn ta kwadawa zhrdee kira lkcn yana dakin Aisha ya kwanta.
" zhrdee yana fitowa Hjy tace ina Zainab taje h'aka har dare sbd Allah' idan ma
uguwa taje tunda kaga dare yayi me zai hana bazakaje ka dauko ta' ka barta ta dawo
da kanta k'uma kasan tanada yara"
"kamar yaya?"
"tofa Hjy dan suyi f'ada da Rukky ni k'uma nayi mata f'ada shine tawuce g'idan su"
"bayan Abba yadawo suna hira da Hjy tace Alhj yanzu sbd Allah abinda zhrdee yai ya
kyauta kenan?"
"name k'uma Hjy?"
"gani banda yaronga ya shigo bane tun safe shine har dare naje dubashi naga
babushi babu uwarsa"
"shine baki tambyi son inda tajeba' nasha f'adi masa yadaina bari sunakai dare a
uguwa"
"himm Alhj kenan' koda na tambyi zhrdee wani irin mgnr banza yake fadimi' wai suyi
fadane da Rukky shine ta wuce g'idan su' kaduba fa sbd Allah duk irin hkrin
yarinyarnan amma saida suka kureta"
"babu komai zansamesa nayi masa mgn akan yaje ya dawo da'ita"
"Bbn Zainab yana dawowa bayan ya huta inna take sanar masa Zainab tadawo g'ida"
"to Alhj wlh babu irin tambyar da banmata amma taki mgn"
"kiromi ita"
"to kawai tace snn tamike taje kiranta' tate suka dawo"
"dukawa Zainab tai cikin ladabi ta gaidashi snn yace lfy Zainab kika dawo g'ida?"
"dukkansu dariya sukasa' snn yace Zainab kenan' antaba gajiya da aikin ladah?"
"kinfi kowa sani bazan yarda ki zauna a g'idan nan bako?' dan haka gara kitashi
kawai ki dauko kayanki na medaki"
"kwarai da gske"
"Bb yau kam saidai kaya hkr sbd babu inda zani' idan k'uma ka matsami wlh barin
garin zanyi"
"babu yadda iyayen Zainab basuyi ba Dan tafadi masu abinda ya hadasu amma Zainab
taki' daga karke kyaleta sukai"
"kwanan Zainab uku zhrdee yai sallama a kofar gidan su ko ciki be shigaba' gani
mamy kanwar Zainab tana dawowa daga sch zhrdee ya kirata yace taje ciki tacewa
Zainab tabashi yaransa"
"mamy na shiga ta fadiwa Zainab' Zainab najin h'ak ta mike taje ta dauko yaran
tabata takai masa' zhrdee yana amsansu ya sasu a mota sai g'ida"
"gun Hjy ya kaisu' lkcn Hjy na sallah zama yayi yana jiran tashafa"
"wlh na rantse da Allah idan baka kwashi yaran nan ka medasu gun uwarsu ba ranka
sai yayi mummunar baci' wayar nan she gun yara alzaluman ne zaka basu yara rike?'
kada ka bacemi da gani a gaba ba"
"Zainab nada sati uku su Hjy da Abba sukaje bawa iyayenta hkr' Alhj Musa yace aini
babu abinda kukaimi amma dai Zainab ce bazata koma ba' idan har zhrdee yanaso ta
koma sai yazo da kansa ya bata hkr h'ade da alkawarin bazai kara walakantami
yarinya ba'sbd yanzu idan nabaka ita kuka komai bazaisan yayi kuskure ba"
"Hjy tace babu komai k'uma ko nama dana haifesa na goyi bayan h'ak"
"nan dai sukai sallama *Akbar* yasa kukan zaibi Hjy' Hjy tace ya zauna zata dawo ta
daukesa sutafi g'ida"
tun safe sukewa juna gani gani' Aisha ta dorawa yara ruwan plast wanda take dama
masu kunu' Ashe Rukky tana kallonta' Aisha tana fita Rukky tazo ta zubar da ruwan
h'ade da kashe gas d'in "
"Aisha tazo juye ruwan taga gas a kashe nan ta h'au f'ada' tana f'adin wacce
shegiyar nan ta zubarmi da ruwa k'uma ta kashe gas d'in?"
"uwarkice shegiya"
"uwankidai wlh karuwa nafadi na kara k'uma wlh sai kinbar g'idan"
"kwai da gske zanbar g'idan amma saina barki da tabo k'uma bari kigani"
"wuka Rukky ta dauko gani h'ak yasa Aisha gudu' itama Rukky na binta' a guje zhrdee
yasha gaban Rukky itama tariga tayi setting wuka h'ade da rufewar ido' yana shiga
tsakiyarsu Rukky ta d'an na masa wukar a ciki"
"gani h'ak yasa Aisha tai tsayawa' gani ta tsaya yasa Rukky ciro wukar daga cikin
zhrdee ta d'an nawa Aisha itama a ciki"
take zhrdee ya f'adi sumanme' itama Aisha binsa tai' jini kuwa yace idan bakayi
kabani gu"
✍
☘☘
☘
5⃣8⃣
"daga Aisha har zhrdee sumewa sukai' jini kuwa sai faman rushing yakeyi kamar
anyanka akuya"
"Hjy dake bangaren ta haka kawai taji gabanta yai mumanar f'adi' babu abinda take
anbato sai innalallahi'wainna'ilaihim'raju'un"
"shahida da shahid duk su tashi' garin kokuwar sauka daga gado shahida ta f'adi'
nan ma takara sa wani kuka"
"har a lkcn hankali Hjy be kwanta ba' sake sake takeyi kala kala a zcyrta' h'ade da
tambyar kanta kodai wani abune zai faru da'ita yasa hankalinta keta faduwa' gani
zaman d'aki ba zaikai mataba yasa tamike tana zagaye g'ida h'ade da tasbihi a
zcyrta"
"lungu da sako na g'idan saida ta leka har tayo kwantar parlour su Aisha' wata
zcyta mezakije kiyi a bangaren yara?"
"juyawa tai zata koma wata zcyr tace a'a Hjy gara dai ki leka"
"juyawa tai ta shige bangaren su Aisha' tun daga nisa take hango gangarowar jini
kamar anyanka rago' salati tasa jiki yana rawa ta karisa gun"
"dukkansu ganisu tai kwance Aisha na jikin zhrdee duk babu me nimfashi a cikinsu'
cikin dimuwa da tashi hankali ta dago Aisha' daga jikin zhrdee itama ta shinfida
mata ta a kasa' a guje ta juya takoma bangarenta ta dauki waya' Abba ta kira' cikin
Sa'a dugun farko ya daga wayar h'ade da sallama"
"cikin kuka ko amsa sallama batai ba cewa kawai tai Alhj g'ida babu lfy"
"abirkice Alhj ya mike yana salati' kafin yace komai Hjy ta katse wayar' Allah yasa
lkcn Shamsudee yashigo gun Abba sbd akwai mgnr da zasuyi dare' cikin gigita Abba
yace Shamsudee muje g'ida kawai"
"gani halin da Abba ke ciki yasa Shamsudee amsar key din motar Abba suka dauki
hanyar g'ida';duk su biyu kowa da abinda yake aiyanawa a zcyrsa"
"suna isa bangaren Hjy suka nufa'batare da subi ba cikin parlour su Aisha ba' suna
shiga sukaga batanan a gun' jugun kawai Abba yai batare daya uffan ba' Shamsudee ne
yafita zuwa kitchen ko tana gun' gani batanan yajuya ya dawo bangarenta sbd yasan
bata shiga bangaren su Aisha"
"itako a lkcn tana kan su Aisha da zhrdee jingine jikin bango tana faman sharban
kuka' sbd ta dauka mutuwa sukai' ba'ita ba duk wanda zai gansu a lkcn dauka zai
gawane ke kwance"
"batare daya tanka ba waya yasake daukowa ya kira numr ta' Hjy na dagawa cikin kuka
tace kushigo kawai zhrdee zhrdee' jin h'ak yasa Abba fita a guje yana f'adin me
yasamu son d'in ne?"
"kafin Abba ya'isa gun yya Shamsudee yariga shi' ganisu kwance yasa yya Shamsudee
fasawa wata irin kara yana kira know brother' f'adawa yai kansa yana jijjigashi'
shima Abba mutuwar tsaye yai yakasa karisowa gun balle yaga abin b'akin ciki da
takaici' hawaye
kawai wasu kebin wasu Abba keyi"
"rungume zhrdee yya Shamsudee yai yana faman kuka'hjy take tsaye itama kuka kawai
takeyi'gani yadda yya Shamsudee yake jijiga zhrdee ne yasa Abba karfin hali yazo ya
amshesa ya shinfida shi snn suka koma kan Aisha' itama disem bata ko motsi' cikin
kuka Abba yace Hjy kina ina aka halakamu h'ak?' wayene yai mana h'ak?' k'uma me
mukai masa?"
"cikin kuka yya Shamsudee ya ciro wayarsa ya kira yya Nurudee ya sanar masa rasuwar
zhrdee"
"what yace' shikansa besan lkcn daya fasa da kuka ba"
"duk mutani dake gun sai faman cewa suke lfy?' h'ade da yaran shagonsa"
"batare daya tanka ba mota kawai yashiga zuwa g'ida' daga yaran shagon har abokan
binsa sukai zuwa g'idan"
"suma yaran shagon zhrdee dana Abba h'ade dana yya Shamsudee duk labarin rasuwar
zhrdee ta riskesu"
"suma duk rufe shagonar sukai zuwa g'idan' a nan nema Bbn Zainab yaji labarin
rasuwar' saida ya sanar g'ida snn yanufi gun zana'idar"
"cikin kuka Hjy take f'adin wlh bansaniba Alhj nima ina bangarena' bansan ko wayeba
Alhj' shikenan zhrdee"
"a lkcn ne Hjy ta tuno da wata Rukky ya' da sauri suka nufi dakinta maybe ita a
d'aki aka sameta akai mata nata"
"gani kofa b'ude suka kutsakai dukkansu su uku'wayam sukaga daki babu Rukky babu
akwatin kayanta'
" cikin mmki Hjy tace Alhj me zangani haka' kodai kidnapping dinta sukai"
"shiru Abba yai sbd tunani da yakeyi h'ade da kokonton abinda zcyrsa take raya
yasa"
"yya Shamsudee yace wani irin kidnapping Hjy' kidnapping ne shine harda ja kan
kayanta' ni wlh ma nafara zarginta' idan ba itace ta aikata to turowa tai aka
aikata'
"shiru Abba ya a zcyrsa yana cewa yanzu na rasa son kenan?' yanzu mutuwa yai kenan'
me nayiwa mutuni da suka aikatamin irin wnn dayar aiki?"
"Abba yana f'adin haka ne sbd duk cikin yaran da Allah ya bashi zhrdee yafi jin
kansu' a rayuwar zhrdee bayaso yaga su Abba da Hjy su shiga wani hali saidai idan
be dashi'koda be dashi sai yayi yadda yai ya biya masu bukatansu koda ba duk ba' in
bandama yanzu daya tara iyali amma be hanasa yiwa iyayensa"
fita Hjy tai daga d'akin Rukky zani ta dauko' yya Shamsudee ya amsa ya rufe zhrdee
har ya juya kan Aisha can ya hango babban yatsar hannu zhrdee yai motsi' ganisa yai
kamar gizone goge ido yai Dan tabbatar da gskyr abinda idonsa ya gane masa' still
hannu yasake motsi' a guje yya Shamsudee ya yaye masa zani h'ade da sa wata uwar
ihu yana f'adi be mutuba Abba wlh be mutuba Abba"
"yya Shamsudee be rufe bakiba su yya Nurudee suka shigo' jin kamar be mutuba yasa
Nurudee ciccibar zhrdee zuwa mota batare daya cewa kowa kome ba' jama'ar da suka
shigo suka taimaka masa' itama Aisha akace a h'ada da'ita' yya Nurudee gudu yake
subsea kamar Wanda zai tashi sama"
"suna shiga hospital dict yana ganisu yace bazai amshesuba sai sun kawo statement
of of police babu irin rokon da basuba amma suki yarda su tabesu sbd rules d'in
kasa ne"
"dole saida akaje aka dauko police sukai cike ciken da zasuyi snn doct ya tabesu'
bayan ya gama binciken da zai ya tabbatar masu duk su biyu suna raye amma duk sai
anmasu operation especially shi zhrdee dayake nasa yatabi hanjinsa' k'uma sakamakon
bleeding da sukai suna bukatar jini"
"jini su yya aka diba' itako Aisha koda aka gwada beyi maching da nasu ba' dole
saida bbnta a kanita Abdul yazo snn akayi amfani da nasu"
"Rukky tana fita nai tsaye tashar motar kaduna ta nufa'cikin sa'a mutum daya yarage
yasa tana shiga bayan su biya kudi mota ya tashi"
"suko police komawa g'idan Alhj sukai suka kara fadada bincike'duk binciken da
zasuyi suyi k'uma ya tabbatar masu da cewa Rukky ta aikata h'akan"
"h'akan yasa suna fita g'idan su Rukky suka nufa'daidai lkcn bbnta yana g'ida
gateman ya shiga yai sallama da bbnta' jin ance police ne yasa bebata lkcn yafito
ganisu' yana fita bayan su gaisa ya suka nuna masa *ID CARD* nasu snn sukace suzo
niman Rukky ne"
"bbnta yace batanan tana g'idan mijinta' nan suka warware masa abinda su tafe dashi
snn k'uma suzo tafiya da'ita ne"
"duk irin bayani da Bbn Rukky yaso masu amma suki sauraransa har ciki suka shiga
duk wani binciken da zasuyi suyi amma basu gantaba' Dan h'aka suka tafi da bbnta'
h'aka suka tafi dashi a motar police aka rates dashi nan danan area ya dauka
ankama *Alhj isa* cikin g'ida kuwa sau faman kuka da kuka"
"duk irin tafiyar da akeyi fuskan Rukky a rufe a mafiya' taki yarda ta b'ude
fuskan"
"inna najin labarin zhrdee ba mutuwa yai ba amma yana hospital ana masu operation
shida Aisha' yasa inna cewa Zainab tatashi suje' duk da abin yana damuta amma cewa
tai babu inda zata' inna tayi tayi amma Zainab ta kafe akan bazataje ko'ina ba'
yaje Allah yabashi lfy' h'aka inna taje ita kadai"
"tunda aka shiga dasu zhrdee Abba sai faman addu'a yakeyi kala kala' baya kare wnn
zai kamo wnn' ita kuwa Hjy tana g'ida sbd g'ida yacika tamkar babu nasake tsinke'
dangin uwa dana uba da makwabta h'ade da abokan arziki"
"Rukky tana isa Kaduna tashar *kawo* tasake niman motar kano"
*Allah ya rabamu da son zuciya da k'uma aikin danasani. idan ba aikin danasani ba'
mezai kawo me tafiya kano Kaduna? " ina kano ina bauchi?' Allah yasa mufi karfin
zuciyarmu amin*
"nan ma tasamu sai yanzu aka fara lodi' door sai yacika kafin mota yatashi' gani
h'akan yasa tafita tafara zata tashar ko zata samu wani wanda bazai bata lkcn"
"duk union data tambya sai suce dukane idan ba motar da take lodi ta cikiba' wata
motar bata isa tayi lodiba' dole yasa ta hkr ta koma ta zauna"
"dama tunda tashigo wani union yasa mata ido Dan tabbatar da abinda idinsa ya gane
masa gskyne koko akasin h'akan ne"
"saida ya tabbatar tabbas Rukky ne snn yakoma gefe yai aron waya a gun Dan uwarsa
snn yasa num yai plashing na farko gani ba'a kiraba snn yasake"
"h'aka Alhj kaima kasan wlh tsohuwace ta rike wuta shiyasa' amma yanzu kasan me?"
"Rukky fa?"
"INA zata?"
yanzu dai da h'aka tashiga motar kano amma bansan Iya inda zata tsaya ba"
"to yanzu basho menene abinyi?"
"a'a ya Alhj kasan natuba da irin wnn aiki' sai nasa ayi maka"
"kada kaji komai ya Alhj' yanzu dai kyaleta zamuyi har sai tabar tasha snn na tura
yara daidai gadar Zaria inda zaka haye zuwa kano' a nan ne zasu tare motar su dauko
maka ina"
"alhamdllh' ni k'uma daga nan zantura nawa yaran zuwa Jos' yaranka suna kawota Jos
nawa yaran zasu amsheta zuwa gwambe"
"shikenan za'ayi yadda kace' amma fa katara kudi' kasan dai bani bane sawa nayi
k'uma ya kamata suji dumus"
"na sanka ne ai Alhj wlh idan banga da'kyau ba da kaina zan biyoka har gwambe"
"to shikenan"
"suna gama mgn ya medawa me waya wayarsa' snn yaje yaci gama da kiran passenger"
"ana gama masu operation aka fito dasu one after the other zuwa d'akin da zasu
kwanta' daki daya aka ijesu shida Aisha snn aka jona masu jini"
"bayan fitar inna zuwa hospital Zainab ta koma daki taci gaba da kuka'dama tunda
sakon mutuwar zhrdee ya risketa take kuka har izuwa yanzu' duk da taso ganisa sbd
taga wani hali yake ciki amma h'aka ta daure zcyrta taki zuwa hospital d'in"
"basho na gani tashin motar ya sanar masu' tafiya sukai suna jiran zuwarsu' su
Rukky suna isa gun daidai zaka haure gadan a guje suka fito hannunyesu ririke da
bindigu suka tare motar"
"police da suke tsaye can gefe suna amsar five naira ten naira suna gani h'aka a
sittin sukabar gun"
"mota yana parking suka b'ude motar wani mutum da yai gaggawar fitowa daga motar
tokari daya daga cikinsu ya kai masa saida ya f'adi masa' snn suka fara searching
motar sbd *Alhj imran* yariga ya tura masu da Pict nata' can suka hangota zaune
sukai pointing nata sukace tafito"
"h'aka tafito jiki na rawa' duk cikin motar babu wanda ya tanka hatta direban"
"tana fita suka sata a nasu motar h'ade da rufe mata ido da kyalle suka dauki
hanyar Jos"
*BAYAN WASU AWANNIN ZHRDEE YA FALKA' HADE DA AMBATO SUNA ZAINAB' A BAKINSA' GEFEN
IDONSA YANA GANGAROWA DA KWALLA*
"gani h'ak yya Shamsudee yazo kansa yana masa addu'a har Allah yasa yai normal'
amma bedaina ambaton Zainab ba"
"itama tana can tunda tai sallar la'asar tana kan sallaya tana addu'ar Allah yabawa
zhrdee sauki"
✍
☘☘
☘
_*I WISH THE OF PEOPLE'S NIGERIAN HAPPY INDEPENDENCE DAYS' PROUD OF MY MOTHERS
LAND' MAY ALLAH PROTECT OUR COUNTRYS AND GUIDE OUR LEADERS TO THE RIGHT PATH*_
5⃣9⃣
"gani yadawo normal ne yasa yya Shamsudee yawo kujerar roba ya zauna kusa dashi
yana rike da hannu zhrdee"
"can itama Aisha tafara kokarin yunkurawa' gani h'aka yasa yya Shamsudee mikewa da
sauri ya kira mmn Aisha' da sauri tazo ta riketa har ta falka h'ade da kiran
zhrdee"
"Rukky suna isa garin Jos daidai kusa da tashar kano kusa da farin ruwa kafin
kikai gurin wani bakaniki sukai parking' boys d'in *Alhj Imran** suna isowa suka
mikata snn suka juya"
"duk a lkcn basu budewa Rukky ido ba' h'aka sukaci gaba data tafiya zuwa gwambe' ga
uban yunwa da kishin ruwa dake damuta amma ba halin mgn sbd bakinta a rufe yake"
"zhrdee yana falka a wani lkcn yafi wacce lkcn dawowa daidai jiyawar da zaiyi ya
hango Aisha kwance, ita k'uma lkcn tana bcc mmki ya kamasa yana tambyar kansa
mekuma ya samu Aisha kodai itama caketa da wukarne Rukky tai?'..
" Abba ne ya turo kofa ya shigo d'akin' gani ido zhrdee biyu yasa Abba sauri
karisowa gurin h'ade da shafe kan son dinsa snn ya zauna kusa da son ya zauna ido
kawai Abba ya dubawa son yana kallonsa a zcyrsa k'uma yanawa ubangijinsa godiya"
"police suna tafiya da *Alhj isa* kai tsaye police station suka nufa dashi' sufesa
sukai a cell' a cewarsu koda beli akazo bazasu bayar da belinsa har sai Rukky ta
kanta hannu hukuma"
"da yamma Bbn Zainab yace tazo suje gaida zhrdee' Zainab tace a'a baba ka yafi
kawai basai naje ba' *Alhj Musa* yace a'a Zainab kizo muje kodan niba kodan
albarkaci yara"
"Dan Allah Abba kayi hkr ka tafi kawai' wlh babu inda zani Abba"
"to Zainab shikenan' tunda haka kikace' amma dadai kiyi hkr' fice warsa yai"
"kafin su Rukky su iso garin gwambe tuni Honorable ya sanarwa police' su Rukky basu
iso garin gwambe ba sai around ten o'clock' suna isowa yai handling d'in Rukky
gurin police snn ya sallami boys d'in da suka kawo masa ita"
"Abba besa kamar police su kama Bbn Rukky ba sai da kanni *Alhj isa* sukaje station
niman beli police sukace bazasu bayar da subada bill dinsa ba sai in har sukawo
Rukky' sukuma a yanzu da h'aka basusan inda zasuga Rukky ba'asalima rabo da suha
ido da Rukky tun ranar da suka daura mata aure da zhrdee basu dake ganita ba"
"h'akan yasa suka nufi g'idan su zhrdee dan niman alfarma akan yabasu bill d'in
dan'uwarsu idan yaso duk lkcn da Rukky tadawo garin su amince yasa a kamata k'uma
ya yanke mata hukunci daya dace da'ita"
"koda sukaje Abba yace yanzu da h'aka mgn ba'a hannunsa yace ba yana hannu hukuma
ne dan h'aka duk abinda shari'a suka yanke akanta daidai ne' babu irin rokon da
basuyi Abba yaki yarda daga karkema tashi yai ya bar masu parlour' suma gani h'aka
dole yasa suka mike suka bar g'idan"
"tun daga lkcn yar' uwa da abokan arziki aka suga niman Rukky' sbd idan ba kawo
Rukky sukai ba ba basu bill yan'uwarsu za'ayi ba' k'uma kusan ace shine g'ida *head
of the family bafa na girman shekaruba' kusan yanzu wata yanayine muka shiga idan
har Allah ya b'ude kama ya k'uma hore maka abin hannu to fa kaine babba a g'ida me
f'ada aji' Allah ya rufa mana asirin duniya da lahira amin* dole duk inda zasu
shiga zasu dan ceto yan'uwarsu daga halin dayake cikin' kowa a family nasa advance
d'in' daya daga cikinsu mai suna Bb Habu yace tunda abu ya zama h'aka me zai hana
baza'a tambyi tsohon mijinta ba ko Allah zaisa a dace" daya daga cikinsu yace ta
yaya za'a kirasa bayan irin labarin da mukaji akan abinda data aikata masa' ko so
kake allura ya tone galma' to wlh koda wasane wani ya sake ya kirasa nidai babu
hannuna a cikin abinda zaije ya dawo"
"duk jama'ar dake zaure babu Wanda ya tanka' bcoz Alhj isa shine me kudin g'idan'
k'uma idan ba shiba babu wanda zai'iya jada Honorable' dan h'aka kowa ya shiga
juyayin ta'ina zasu bolewa lamarin?'
"a h'aka dai metting ya tashi babu wata mafita da suka samu"
"zhrdee a hankali jiki yananan yana sauki shida Aisha' duk da ba wani sauki yaji
sosai ba amma baya sauraran Aisha' koda safe yayi tana kwance idan tace masa ina
kwana' lfy kawai yake cewa daga snn bazai kara amsawa ba' idan ko har ta tanka mata
tofa lkcn duk yan'uwa su hadune anata faman hira shine yake sa baki';shima jifa
jifa yake sawa"
"duk da iskancin Aisha amma a wnn karo tayi sanyi sosai' kome tagani Ohooo?"
"tunda Honorable yasa aka rufe Rukky besake lekawaba' itama kanta tasan dai a
station take amma batasan wanda yasa yaka kamotaba sbd kwanta kwanta bata kawo
tunanin Honorable zaiyi mata h'aka ba' a tunaninta yariga ya yafe mata"
*waye Honorable*
*_Alhj imran_* _haifanfen garin gwambe ne tun farkon rayuwarsa besan kowani irin
sana'aba idan ba siyasaba tun yana concilor har ya kai ga chiaman' bayan ya dauka
daga chiaman ne jama'ar gari suka siye masa takardan dan majalisan dattawa gani su
samu progress a local government nasu yasa suka sake siye masa masa wata takardan
na *house of rep* (Dan majalisan ta raiya) wata rana yana dawowa daga abuja to
gwambe ne ya hadu da Rukky duk da a lkcn kanta be waye kamar yanzu ba' sbd a lkcn
secondry kawai takare' daga sann mgnr aure ya shiga tsakanisu' koda ya aureta
yanada mata daya da yara biyar dan h'aka ita ya barta a gwambe kowani weekend yake
zuwa' yaban saukarsa yai parking ya dawo g'ida gaba daya' wata shekara da yazo
yafito niman senator' duk uban kudin daya kashe beciba' sakamakon matsala daya samu
anhada baki da abokinsa aka manaficcesa' k'uma gudumuwar Rukky sbd abokin Honorable
tunda ya lura Rukky yarinyace meso kudi yasashi amfani da wnn damar ya yaudareta da
kudi duk wasu sirikan mijinta tana bashi' daga hakane suka koma farka da junarsu'
ko kafin Honorable ya falka suriga suci gari' a lkcn da yaso hukutata Rukky ta
nimin kasheshi akan idan ya mutu saita kwashi dukiyar taje ta auri abokinsa' Allah
ba arzalumin bawansaba asirinta yatonu' a lkcn da yakeda shirin kamata Rukky ta
kwashe masa dukiya tabar garin_
"bayan sati biyu da kwanciyar zhrdee a hospital Bbn Zainab ya matsa mata adole sai
taje ta gaida zhrdee' a yau kam babu yadda zatayi sbd abbanta ya sata gaba' ciki ta
koma tai kwalliya cikin riga da sket na material pink colour h'ade da mayafinta snn
taiwa *Islaha* itama kwalliya cikin Dan kanti duk suyi kyauta abbanta ya sata gaba
yace suje *Islaha*na hannunsa suka shiga mota' saida zaiyi driving ne ya mikewa
Zainab yarinya"
"suna isa yasake daukarta suka nufi d'akin da zhrdee ke kwance' Abba na gaba Zainab
na baya suka shiga da sallama gun zhrdee kawai suka nufa lkcn yya Nurudee ne kawai
a d'akin' cikin girmamawa ya gaida Bbn Zainab shima ya amsa' Zainab suna h'ada ido
da zhrdee ya sakar mata murmushi' ita kuwa daure fuskanta tai babu alamar wasa a
cikinta"
"kujeran da yya Nurudee yake zaune ya mike yabawa Bbn Zainab ya zauna' *Islaha* NA
gani bbnta ta mika hannu ya dauketa murmushi zhrdee yai h'ade da mika hannu"
"Abba na gani h'aka ya ije kasa yarinyar kusa dashi' juyawar da zaiyine ya tuno
Aisha na d'akin' suka gaisa h'ade da gaisheta ta jiki"
"gani har a lkcn Zainab batace kala ba' kallo daya yai mata ta fahimci abinda yake
nufi snn ta gaida zhrdee da jiki"
"b'akin zhrdee har kunni ya amsa' juyawa tai ta gaida Aisha itama' a cikin zcyrta
tana f'adi sbd Allah' matsawa zhrdee yai yace tazo ta zauna' ko kallo be Ashe taba
tamkar bada ita yakeyi ba"
'gani h'aka yaci gaba da wasa da yarsa' saida suka juma snn Abba ya mike sukai
sallama' yaso daukar yarinya amma gani yadda zhrdee ya riketa yasashi fita a
d'akin' hannu Zainab tasa zata dauki yarta zhrdee ya rike mata hannu' Aisha dake
kwance tana gani h'aka ta juya masu baya"
"ido kawai ya zuba mata yana kallonta cikin ido h'ade da murmushi' fisge hannunta
Zainab tayi ta dauki yarta tafice daga d'akin"
"shiru shiru da police sukaji akan Rukky tunda Honorable ya basu ita besake
waiwayarta ba' sukuma yan'sanda suna niman guri ije wasu yasa suka kaita kotu'
daganan aka wuce da'ita pirizi""""""
☘☘
☘
_*Dan Allah kuyi hakuri na rashin jina kwana biyu'mahaaifin mai g'ida nane Allah
yayi masa rasuwa shiyasa'duk da nasan Mmn ahamed ta sanar amma ba lalla bane ace
kowa ya sani' ngd sosai Allah yabar zumuci*_
6⃣0⃣
"bayan kwana biyu da kai Rukky prizi'bbn Habu kani mahaifin Rukky ya yanke shawaran
kira Honorable ya tambyesa ko yaji labarin ta' amma k'uma kada allura ya tono
galma' wata zcy tace kirasa kawai' idan ma yaji ko allura ta tono galma menene?' Ai
dama ba'a gane maci tuwo sai miya ya kare' k'uma inda ba kasa Ai nan ake gardaman
kokuwa' indama Allah zaisa a ganta a sakomi dan uwana ita ba damuwana bace' kowa
yadibo da zafi bakinsa"
"wayarsa ya ciro daga aljihunsa ya lalibo numr Honorable kira biyu a cikin na uku
ne ya daga wayar gani numr Bb Habu ne yasashi kwantar dakai h'ade da sallama' dama
dabi'ar Alhj imran ne akwai girmama na gaba dashi'balle k'uma ace sirikinsa"
"Bb Habu yaji dadin irin amsawar da Alhj imran yai masa dama yasa wala kanci ba
halin Alhj imran bane amma dan adam yana iya canzawa a kowani lkc' shiyasa yai
shayin kiransa' jin yanayin yadda ya amsa sallamar yabawa BH Habu karfin gwiwan
mgn' bayan su gaisa cikin shakku h'ade da nuna kunya ta Hausa Fulani Bb Habu yace
dama!!! dama!!!"
b"dama me?"
"murmushi ya karayi snn ya sake da dama' yana susakansa kamar yana ganisa"
"baffa idan akwai wata matsala ce kayi ngd kawai kada kaji komai"
"dama Dan Allah wata tambya nakeso nayi maka amma bansan yadda zaka dauki abinba"
"to wlhy dai matsala ce wacce tazama dole sai da Rukky agun snn matsalar zata
warware"
"wacce irin matsalace h'aka wacce baza'a iya warwareta ba saida Rukky"
"amma baffa idan baka mance ba lkcn da muka samu matsala da Rukky ban boye maku
komai ba a matsayinku na magabatanta sai dai k'uma mmkin da kuka bani baffa bazan
boye maku ba k'uma ni kaina nasan Rukky tana tare daku kuka boyeta kukace bata tare
daku' inaji ina gani h'aka na tafi na kyaleku' badan kufi karfin naja daku ba a'a
sbd alkawari nayiwa kaina idan bera na yawo mage na yawo wataran za'a hadu' shiyasa
na tafi kawai"
"eh h'aka ne amma wlhy ba laifina bane' indama anbi tawa wlhy tun kofar da bahaka
ba"
"amma Dan Allah kayi hkr ka taimakemu idan har kasan inda take ka sanar mana' badan
mu ko ita zakayi ba Dan Allah zakayi"
"eh to tunda abin tazama h'aka kasan hausawa suce ranar wanka ba'a boye cibi'
abokin kuka ake fadiwa mutuwa inda kasan zaka tsira nan zafa rabe' ba komai bane
yasa nake rabe rabe amma tunda abin yazama h'aka dole na sanar maka da komai' ko
lkcn da kazo niman Rukky bazan boye makaba Rukky tana cikin g'ida amma abinda yasa
banyi mgn ba sbd kada ace Dan bani na haifeta ba' kasan yadda mgnr duniya yake
yanzu kaji dalilin kenan"
"eh bayan wasu lkcn shine tasake wani aure' bari na yanke maka labari bayan watanni
da aurenta suka samu matsala da maigidanta ta sokesa da wuka k'uma ta soke abokitar
zamanta' tana aikata h'aka ko g'ida bata zoba barin garin tai tunda ta tafi babu
lbrinta' hukuma tasa aka kama ubanta' yanzu da h'aka ubanta yanana a rufe bazasu
bada belinsa ba sai ankawo Rukky' wlhy babu inda bamujeba amma batanan"
"wlhy kuwa"
"baffa kenan' bazan boye maka ba' Rukky tana tare dani' yanzu da h'aka tana hannu
hukuma' a nan cikin garin gwambe"
"eh to bazan iya cewa eh' ko a'a ba' sai abinda hukuma suka yanke akanta"
"bayan suyi sallama ne Bb Habu yaje cikin family hause yake sanar masu yadda sukai
da Honorable' daga nan suka kwashi zoga zuwa g'idan Alhj Kailani Bbn zhrdee' da
fara'arsa ya amshesu bayan su gaisa ne bba Habu yace dama Alhj Dan Allah muro cin
wata arziki ne a gunka"
"murmushi kawai yai sbd yariga yasan abinda ke tafe dasu' saidai ya matse h'ade da
cewa ina sauraranka"
"akan mgnr d'an Uwa nane Alhj' Dan Allah Dan annabi Dan soyayyar da kakewa
shugabanmu annabi muhammadu ( S.A.W.) d'an soyayyar da kakewa iyayenka Alhj"
"murmushi Abba ya sukeyi snn yace to yanzu me kukaso ayi maku ne?"
"Alhj Dan Allah ka taimakemu kasa b'akin a sako mana d'an Uwa' wlh Alhj duk lkcn da
Rukky ta dawo garin nan ni da kaina zankawo maka ita"
"himm Malam Habu kenan' yanzu sbd Allah idan danka akaiwa haka zakaji dadi?' kashin
kaifa taso yi Dan ma Allah ya takaita abun da kilan duk su rasa ransu"
"eh duk musan da h'aka mudai Dan Allah hkr kawai zakayi' tunda ma Allah ya takaita
abu"
"Malam Habu kenan nifa har yanzu ban fahimceka ba' nasa hannu a sakota ni k'uma
jini dana yatafi a banza kenan' shine ban fahimtaba' yarinyar banza kawai ni wlh
tun farko banso auren ba d'an dai kawai lekewa da yai ne amma idan ba h'aka ba me
ake da yar'daba"
"uhmm Alhj adaiyi hkr wlh kasan yadda yaran zamaniga suke sarai ka haifi mutune
baka haifi halinsaba' k'uma nima kaina banso abari Rukky ta sake wani auren ba'
tunda ba'ariga an gama kashe wacan wutar ba' to amma babu yadda na'iya"
"ina nufin tunda ga case din g'idan tsohon mijinta ba'ariga an kashe ba"
"eh to dama'''' daga nan ne Malam Habu ya zare ya fadiwa Alhj Kailani komai akan
Rukky' babu abinda ya boye masa"
"shiru Abba yai yana jijina lamarin h'ade da Allah ya kyauta snn ya mike h'ade da
cewa tashi muje' suma mikewa sukai zuwa station d'in"
"suna isa bayan ya shiga daga ciki ne police da suka tsare da *Alhj isa* suka gaisa
snn police sukace Alhj lfy?' Abba dasu tsaye yace yanaso gani *D P O* daya daga
cikin police mai suna Anthony ba Hausa ne yakeji sosai ba *duk da dama minority not
majority ba wani ilimine dasu a akwai qua(means dakikai) wanda koda statement basu
iya rubutawa* yace daga ciki but before yau enter late me tolk to him"
" *DPO sa'eed* yai murmushi snn yace amma Alhj kasan koda kai kayafe government
suna da nasu hakkin ko? "
"eh *DPO* nasan da h'aka amma d'an Allah kuyi hkr sbd Allah idan yarinyar tadawo
garin nin ni da kaina zankawo maka ita insha Allahu"
"to *Alhj Kailani* dama duk wnn fineting d'an kai mukeyi da k'uma kare hakki a
matsayinsa na d'an kasane amma tunda h'aka kace babu damuwa"
"shiru Abba yai be tanka ba' *DPO Sa'eed* yabashi wasu file ya cika h'ade da *SING*
snn yasa aka fito dasu'da sauri Malam Habu yaje ya rungume d'an uwansa' ko kallonsu
Abba beyiba yai ficewarsa"
"bayan fitar dakaban Fatima zarawara sai faman tururuwa sukeyi zuwa gunta' wasu
suzo Dan Allah suwa k'uma d'an abinda Nasir ya bari mata"
_*wata yanayine yanzu Allah ya kawomu mundu Allah yaiwa mijinka rasuwa balle yanada
abin hannu ko nace rufan asiri' to fa zawarawa saika turo' badan sbd komai ba' sbd
kwadayin abinda aka barmaka" Idan suka samu wawiya k'uma shikenan sai abinda Allah
yayi' sbd zasuyi iya kokarinsu wajan gani su aurenka' bayan aure da d'an kwanaki ko
watanni daga lkcn zasu fara tunanin yadda zasu shawo kanka wajan gani su cinye d'an
abinda miji ya bari maka' ba damuwarsu marayun da aka barki dasu ba ko k'uma kedin
a'a damuwarsu dukiyar da mijinki ya bari miki' da zaran su yayi dukiyar shikenan
dama abinda yakawosu kenan' Allah yasa mudace' ya karemu da sharrin irin su amin*_
_*shiyasa yana da'kyau mu mata mukula da'kyau Dan Allah a duk lkcn da h'akan ta
samesu' muyi kokarin kai hakalinmu nisa da k'uma yaki da zcyrmu wajan gani mu
yaketa' sbd ba lalla bane ka gane na Allah' tunda abin ba'a goshi yake rubuce ba
balle kace ka gane na k8rki' a lkcn da idan kac3 kanada marayu zakaji zawaràwan
suce babu komai su amince' bayan anyi auren suna kwashi dukiyar shikenan' idan
k'uma h'akan be samuba sai kaga rawa ya canza' da zaran kida ya canza dole rawa
shima ya canza' daga lkcn sai kaga ayi ta dauki ba dade kakoma kana yaya zakayi
kana dakasani' Allah ya rabamu da aikin danasani duniya da lahira amin*_
"gani h'aka yasa mahaifin Fatima ya sameta har daki lkcn ta idar da sallar isha
tana zaune kan sallaya tana lazumi abbanta yai sallama' ya shigone yasa Fatima
shafawa snn ta amsa da Bb kaine da kanka h'ak?"
"Allah ya karba"
"amin Bb"
"eh wlh"
"dama ba wata mgn bace Fatima mgnr zawarawankine Fatima a gskya banajin dadin
yadda kike walakansu Fatima'idan baki sonsu be kamata kina walakanta su' idan kisan
zcy ko b'akin wani Ai bakisan na wani ba' k'uma ke ba abin alfahari bane ace baki
dade da fita takaba ba kika samu manimi ba' ki duba fa sbd Allah yadda *Alhj AMINU*
yake ta ziriya a kanki"...
" *Alhj AMINU* mana wanda yake aiki a *ministry of foreign affair* amma yanzu yana
zaune a London ne shida matarsa"
"wlh Fatima ya kwana biyu yanami mgnrki yanason zuwa amma yana tsoron yadda kikewa
masu zuwa shima kizo kimasa shiyasa yazo ta hannuna yai min mgn"
"nayi hkr dame Fatima?' h'aba Fatima wacce irin yarinya kikeso ki zama ne sbd Allah
yanzu kin gwammaci ki zauna h'aka babu aure?"
"kuka Fatima nata f'adin nidai wlh babu wani auren da zanyi' sbd Allah d'an mijina
ya rasu akace dole sainayi wani aure aini ba h'aka mukayi dashi".
" h'aba Fatima kanki daya ne kuwa yanzu har wani alkawari kuka tsakaniku ke dashi?"
"to wlh baki isaba Fatima aure k'uma dole sai kin yita"
"Fatima najin h'aka tasa ihu h'ade da kiran wayyo Allah na Nasir katafi ka barni
Nasir wayyo mutuwa nashiga uku na lalace"
"gani irin kukan da Fatima keyi yasa Abba cewa Fatima kukan ya'isa h'aka d'an Allah
nifa ba cewa nayi dole sai kinyi aure yanzu ba balle ki nimi ki tarami jama'a kina
jina Fatima"
"to ya'isa h'aka banaso ina gani hawaye suna zubowa daga fuskanki' kina jini na bar
mgnr tunda bakiso' amma sai kinbar kukan nan da kikeyi' hannu Fatima tasa ta guge
hawayenta' daga snn bbnta yaita janta da hira har tasaki jiki sukai hira sosai"
"mahaifin Fatima yai mata hakane sbd a rayuwarsa bayason gani ranta ya baci balle
har shine yasata kuka da kansa' yanzu ya kyaletane zuwa wani lkc snn yasake
tutubarta da mgnr' k'uma yasan babu wani alkawarin da sukai da Nasir tsabar
soyayyar da sukewa junane kawai yasa Fatima take f'adin h'aka"
"tun daga lkcn Bbn Fatima besake tutubarta da mgnr *Alhj aminu* koda yazo iya
kacinsa gun bbnta kawai' a kullum hkr abbanta yake bawa *Alhj aminu* shima dayake
wayayyene cewa yake babu komai kada ya damu yarinya ce wataran sai labari' *Alhj
aminu* ya f'adi h'aka badan abin baya damusa bane a'a saidan darajan soyayyar da
yake yibata"
" *Alhj AMINU da matarsa mai suna MARIYA haifanfun yan' bauchi ne shida matarsa
tun bayan samu aikinsa a cikin garin abuja ne ya dauki matarsa da yaransa suka dawo
abuja da zama da yaransa guda hudu dayake rayuwar turawa ne sukayi' daga snn aka
turasa London tun daga lkcn acan yake zaune shida iyalansa' Alhj AMINU dan kimani
45-50 years ne matarsa kuwa saidai suzo sa'a da Fatima' Mariya macce me kirki da
mutunci kusan halaiyansu daya da me g'idan ta' saidai kash mutum tara yake becika
goma ba' sbd Hjy Mariya macce ba meso alkairi ba k'uma bataso mijinta yai shima
daya gane h'aka koda abu zai baka saiya duba idan batagun sbd a zauna lfy badan
tsoro ba' amma bayan h'aka batada kowani matsala*
"a yau ne 17- 5- 2018 za'a shiga kotu da Rukky da honorable karfe ten o'clock shapp
suka shiga kotu bayan aalkali ya shigone duk jama'ar dake zaune cikin kotun suka
mike tsaye' bayan alkali ya zauna ne suma suka zauna alkali ya bukaci Honorable ya
gabatar da kansa' bayan Honorable ya gabatar da kansa snn itama Rukky ta gabatar da
kanta alkali yace ina lauyanlauyan dake kare Alhj imran *barrister al'kasim* yace
gani"
"Rukky batadashi"
"alkali yace governing zata baki lauya' alkali ya umarci *Alhj imran* yai mgn
h'ade da rantsuwar zai f'adi gskya' ni *Alhj imran* ina zargin tsohowar mamata
Rukky da cin amanataamanata amanata"
"alkali yace ke Rukky kinajin abinda tsohon mijinki yace yana zarginki dashi ko?"
"alkali yace andaga wnn shari'a zuwa 7-6-18' daukar Rukky akai aka medata zuwa
g'idan maza"
"yau ne aka sallami zhrdee da Aisha su Abba da yya Shamsudee da Hjy suka kwashi
kaya zuwa mota' har su h'ade dana Aisha zhrdee yace acire nata kayan g'idan su
zataje"
"Abba da Hjy har suna h'ada baki wajan tambyarsa kamar yaya' itama aishan dake
tsaye jikinta amace yake idanunta duk su ciko da kwalla"
"na rantse da Allah idan kika shiga motar nan idan ban maki dukan masifa faba kice
me?"
"wlh Hjy ta tafi kawai tun kafin na yanke alakata da'ita kwata kwata muguwa
alzaluma mara jin mgn kawai' wlh Aisha na tsaneki banason ganiki kwata kwata k'uma
sai Allah ya sakami nida Zainab"
"shiru Abba da Hjy sukai'aisha dake tsaye dukawa tai a gaban zhrdee h'ade da rike
masa kafafuwarsa tana kuka tana ambaton kayafemi d'an Allah"
"duk da a rike yake amma behana zhrdee sa kafa ya tokare Aisha ba tafadi kansa tana
kuka"
"har ya sake daga kafa zai kaimata wani da sauri Abba yazo ya rikesa aka sashi a
mota"
"zhrdee yana zaune yana faman huci' duk da azabar zafin da yakeji amma be hanasa
bala'i ba"
"Hjy ta kama Aisha zuwa mota' su Abba sukai hanyar g'ida' ita k'uma Aisha da Hjy
sukai hanyar g'idan su Aisha"""""
✍
☘☘
☘
"suna cikin mota suna tafe Abba yace gskya son banji dadin abinda kaiwa Aisha
ba"...
" h'aba Abba bakaji dadi ba kace?' to wlh kadan nayi mata' inda ta sake ta biyoni
g'idan nan Allah kadai yasan irin abinda zanyi mata' wawiya kawai dakikiya mara jin
mgn"
"himm Abba kenan' sauran itama Rukky wlh har g'idan ubanta zantura a kamota"
"kayi hkr Abba bansan kayi wani abu akai bane shiyasa"
"h'aba son a aikata maka danya danyar aiki irin wnn ace ban dauki mataki ba?' kaima
kasan sai inda karfina ya kare"
"tunda aka shiga mota Aisha kewa Hjy kuka' Hjy tayi lalashi har tagaji Aisha batai
shiru ba' gani h'aka yasa tafita harkanta har suka isa g'idan su' bayan yya Nurudee
yai parking Hjy ta taimaka mata ta fito daga motar snn ta riketa har cikin g'ida'
Bbn Aisha da ummata tayi mmki gani sudawo da Aisha g'ida' sbd basu lkcn da akayi
sallama'bayan Aisha ta zauna ne suka gaisa cikin girmama juna abbanta Aisha cikin
kosawa yace yaya naga Aisha kindawo da'ita nan ba g'idan mijinta?"
"Aisha najin h'aka tasa kuka' dama dan tutuben harshe suka samu ita sa maigidan
nata amma insha Allahu idan komai ya daidai anjima zanzo na dauketa mutafi"
"su Abba suna g'ida bayan Abba ya fito snn yarike wa son hannu shiga yafito suna
shiga bangaren zhrdee yya Shamsudee yace Abba bekama a barsa nan ba tunda babu
kowa"
"eh k'uma hakane' to yanzu abinda za'ayi mukaisa dakina kawai' d'akin ka k'uma
Abba?' eh dakina kaga ku yanzu ba g'ida kukeba balle nace zanbarsa a bangarenku'
bangarensa k'uma babu kowa a gun' to shikenan Abba"
"d'akin Abba suka shiga da kayansa sukuma suna zaune a parlour Hjy tai sallama'
ganisu a parlour ne yasa itama ta zauna' duk mgnr da sukeyi akan su Aisha zhrdee be
tanka masu ba har sukayi suka kare"
*Rukky*
"a yau ne Rukky da zhrdee zasu koma kotu' bayan alkali ya zauna snn ya umarci
Honorable ya fito bayan ya fito ne akace Rukky itama ta fito duk saida suka fito
snn akace idan shedan da Honorable yace zai kawo yazo yafito"
"jin haka Honorable yace eh yana kusa" masinja yace ya shigo dashi' bayan Bb
maigadi ya fito ne alkali ya ke tambyarsa alakarsa *Bbn idi maigadi* yace nidai
gadi nakewa Alhj imran tsowon shekara goma sha biyar' bayan aurensa da Rukky idan
yana abuja gun matarsa uwar gidansa lkc lkc nakan ganta tayi wanka ta fita' idan
tafita tun safe bazata dawo g'idan ba sai dare misalin goma' wani lkc k'uma *Alhj
Rufa'i* makwabcin Honorable wasu lkta ma har cikin g'ida yake zuwa"
"alkali yace Dan Alhj Rufa'i ya shigo cikin g'idan Alhj imran shine zakai masu
mummanar zato?"
"wata rana bayan Rukky ta fito ta zata tafi uguwa ta sallameni ta fita shine na
leka daga waje naga Ashe ita da Alhj Rufa'i ne zasu fita' tana fita ya b'ude mata
mota suka tafi' tunda sukabar uguwar basu dawoba sai bayan takwas na dare har kofar
g'ida yazo ya sauketa snn ya karisa nasan g'idan"
"Dan zata fita ya dauketa k'uma tana dawowa kaga ya sauketa shine kake zarginsu?'
kasani ko rage mata hanya yai a lkcn da zata fita' h'aka lkcn da take dawowa suka
sake haduwa ya dauketa a matsayinsa na makwabcinsu?"
"bayan daukarta da yakeyi suke fita akwai wani lkc da yashigo har cikin g'idan lkcn
Honorable baya gari' ina cikin dakina na masu gadi bansa da shigowarsaba sai
fitansa dana gani"
"a matsayinka na megadi tayaya har mutum zai shigo cikin g'idan da kake gadi batare
daya saniba?
" eh lkc ina d'aki na kwanta' ban dade da kwanciya ba bcc ya daukeni"
"OK kanaso kace a cikin bcc kenan kagano fitan Alhj Rufa'i"
"kace kana bcc' yanzu k'uma kace idoka biyu' duk iji lauyar dake kare Rukky kenan?"
"OK Dan kaga fitar Alhj Rufa'i daga cikin g'idan Honorable shine kake zirgin suna
cin amanar maigidanta ko"
"to menene' kafin h'akan yafaru kowa dai yasan alamar dake tsakani *Alhj Rufa'i da
Alhj imran* amma yanzu d'an wani abu ya shiga tsakanisu shine za'akawo wasu abubuwa
na sharri a rankafawa Alhj Rufa'i ko"
*opjuction my lord*
"Bb maigadi yaci gaba da cewa bayan kwana biyu da ganisa danayi h'aka yasake
dawowa g'idan Alhj imran"
"a matsayinka na maigadin g'ida tayaya aika kabari ya shiga g'idan bayan kasan
maigidan bayanan"
"eh"
"amma kasan lkcn fitarsa' kenan ko a gun kanuna rashin kwarewa da aikin ka"
*opjuction my lord*
"a kiyaye"
*OK Sr*
"a'a wlh ko oga ma yasan ina iya kokarina wajan kare a gum aikina"
"yasan kana Iya kokarin ka amma shine har aka shiga g'idan batare da kasani ba'
kenan duk a haka yana mana nuna da kwarewar aiki ne?"
"to menene?"
*opjuction my lord*
*korafi be karbuba*
*thank u Sr*
"a ranar da Alhj Rufa'i yazo g'ida. ita Rukky ta aikeni kasuwa"
"wato kanaso kace tayi amfani da h'aka kenan a matsayinta wacce ta kware da irin
wani harkan kenan ta aikeka dan tasamu ta shigo ta Alhj Rufa'i ko yaya?"
"to menene?"
"a lkcn da Alhj Rufa'i zaifita daga g'idan Alhj imran shine na ganisa"
"a lkcn da kagansa yana fitowa daga cikin g'idan kai k'uma kana ina?
"na isha'i'
"da kuke gaisuwar yaya kaga yanayinsa ya koma a matsayinsa ba mara gskya?"
eh to gsky bazan Iya cewa komai akan hakan ba sakamakon akwai duhu a gurin"
"kace akwai duhu a gurin tayaya akayi ka gane cewa Alhj Rufa'i n"
*a kiyaye*
*OK Sr*
" akwai watarana nima kaina bansan Alhj Rufa'i yana cikin g'idan ba' lkcn Rukky
tasa na kunna mata bohall sakamakon babu ruwa a cikin g'ida da tankoki' bayan na
kunna zuwa wasu awanni tankuna suka ciki ruwa yanata zuba gani h'aka shine naje na
sanar da'ita idan tagama sai na rufe bohall din' a lkcn nayi ta sallama babu wanda
ya amsa' gani ba'a amsa ba yasani komawa da baya nace kodai bcc takeyi "
"duk da h'aka ruwan be daina zuba ba gani almubazaranci zaiyi yawa yasa nasako
komawa nayita sallama babu wanda ya amsa' gani h'aka yasa na leka cikin parlour
naga ko lfy' ina lekawa mukayi karo dasu and parlour suna rungume da juna"
"su ganka ko basu ganka ba a lkcn da kace ka gansu cikin wann yanayin?"
"eh su gani"
"ni k'uma jin h'aka yasa nafita da sauri jikina yana rawa"
"a lkcn da kace ka gansu rungume da juna wani irin suturane a jikinsu?"
"shidai Alhj Rufa'i daga shi sai gajeran wando' ita k'uma rigan bcc ne a jikinta"
"a duk cikin wnn second nine ka kare masu kallo h'aka?" bayan kace kana shiga ta
umarceka da kafita batare da bata lkc ba"
*barrister al'kasim* ya juya ga alkali yana cewa ya mai girma mai shara'a kaji
shedar da Malam idi maigadi a g'idan Alhj imran ya bayar"
"alkali ya juya gun Rukky dake tsaye yace toke Rukky kinajin shedar da idi maigadi
ya bayar a kanki ko kinada ja akan h'aka?"
"eh to amma nidai nasan babu abinda ke tsakanina da Alhj Rufa'i sharrine kawai irin
ta Alhj imran"
"alkali dake zaune yace ya daga shari'ar zuwa 20-6-2018 k'uma ana bukatar gani Alhj
Rufa'i a ranar"
akace d'an da mahaifi sai Allah' cikin dabara Bbn Fatima ya lallabeta ya shawo
kanta har ta saurari *Alhj AMINU* suka daidaita mgn aure a matsanisu amma da
yarjejenir bazata tafi da yaranta ba' duk yadda Alhj AMINU yaso Fatima ta dauki
yara sutafi tare amma Fatima I taki' a cewarta bayan kwana biyu yadda taga zamanta
dashi ya kasance zatazo ta kwashi yaran "
"dole yasa Alhj AMINU ya hkr amma badan yasoba dan bashida yadda ya'iyane kawai"
" *FRIDAY 14-6-2018* bayan saukowa masallacin jama'a aka daura auren *Fatima da
Alhj AMINU* "
"Fatima dake cikin g'ida tanajin ance an daura aurenta da Alhj AMINU tasa kuka
h'ade da zubewa jikin mahaifiyarta tana kiran suna Nasir"
*Allah sarki rayuwa inji masu iya mgn kance Uwa mafi uba koda uba sarkine*
mahaifiyar Fatima tai ta lallashinta h'ade da bata baki' kalamomi masu kwantar da
hankali har Fatima ta numfasa bayan sallar isha akakai Fatima g'idan Alhj AMINU
dake *G.R.A* batare da bata lkc ba masu kai amarya suna kaita Alhj AMINU yasa
direbobinsa suka kwashesu zuwa g'ida' yarage daga shi sai ita a g'idan"
"around 9PM abokanan ango suka rakosa'kowa yai irin tasa nasihohin snn suka tafi'
duk a lkcn kan Fatima na kasa lulufe da mayafi' idan ba kuka ba babu abinda takeyi"
"bayan yadawo daga rakiyane yazo sukai sallah duk yadda yakai ga abusa dole ya hkr
sbd bega ido ba' washe gari bayan su karya saida ya kaita gidansu ta sallami
iyayenta snn suka nufi airport zuwa London"
"suna isa hotel ya kama masu suka sauka' a nan sukaci amarcinsu na tsawon 1week
babu inda yake zuwa suna tare' itama Fatima h'akan be dametaba sbd duk yadda Alhj
AMINU yakai tofa Nasir dinta na gabansa' h'akan yabawa Alhj AMINU damar yin yadda
yakeso"
"ana gobe zasu cika sati daya Alhj AMINU ya kira matarsa *Hjy Mariya* akan gobene
zai taso daga Nigeria zuwa London' tace babu damuwa Allah ya kawoka lfy"
"dama tunda yafara niman auren Fatima yaki bari asani sbd surutu jama'a' wanda ma
yazama dole susani ya hanasu sanarwa kowa har Allah ya cika masa burinsa"
"Fatima dake zaune gefe tayi mmki mgnr da yai' bayan suyi sallama ne take tambyarsa
dalilin h'akan"
"murmushi yai snn yace Mariya macece bame matsala ba' k'uma kinga be kamata nayi
amfani da wnn damar nashiga hakkinta ba ko?"
"hakane"
"yawwa gobe nakeso na karisa inda take idan naje a hankali zan mata bayani yadda
zata gamsu' bayan komai ya daidai sai nazo na daukeki kikoma can' ko yaya kika
gani?"
"babu komai"
"yawwa Fatima dinta ngd sosai da Allah yasa kema me fahimtace kamar Mariya Allah
yasa ku zauna lfy"
"amin.
" bayan kwanaki da dawowar zhrdee g'ida gani jikinsa ya kara samu sauki yacewa Hjy
yanaso zai leka kasuwa amma ba zama zaiyi ba "
"wanka yai ya shirya cikin jallabiya fara sal ya dora d'an karami hula itama fara"
"yana fita kasuwa ya nufa saida yaje gun Abba snn yanufi nasa shagon' yaran shagon
suna ganisa duk suke mike suka basa gu ya zauna' a ladabce suka gaishesa one after
the other' snn ya duduba abinda zai duba be dade sosai ya kira daya daga cikin
yaran shagon ya aikesa siyo sweet dasu chocolate h'ade da kayan yara na maza dana
mata bayan d'an Aiken ya dawowa ne zhrdee ya mike sukai sallama yana fita kai tsaye
g'idan ta zainab yaje"
"har parlour yashiga lkcn ba mmn Zainab sai innarta yarama duk suna makaranta'jin
motsin mutum ne yasata cewa Zainab ta leka taga waye"
"batare da musuba Zainab ta mike tayo hanyar parlour dama ido zhrdee yana kan
hanyar batare data ankara taga waye a parlour ba ta kariso' zhrdee yana ganita ya
sakar mata murmushi daga kanda Zainab zatayi suka h'ada ido da zhrdee yace Zainab
sannu da fitowa zo gagu ki zauna"
"gani h'aka yasa zhrdee mikewa da sauri yana fadin zo mana zahradee' Dan Allah
kidawo"
"baki snn suba kikace Zainab akwai wasu mutani dasuke zuwa nan g'idan da har zakice
bakisansuba Zainab saidai kice su shige maki'amma bari naje naga suwaye"
"inna da fara'arta ta isa parlour tana gani zhrdee takara fadada fara'arta' zhrdee
yana ganita da sauri ya mike' inna na gani yana kokarin mikewa dayake tasan ba
cikankiyar lfy ne dashi tace zauna kawai d'an Allah"
"ko kafin takare mgn yariga ya mike' bayan ta zauna ne shima ya zauna snn suka
gaisa bayan su gaisa ne inna ta mike takoma cikin d'akin"
"Zainab na kwance Hjy ta shigo d'akin h'ade da cewa dama zhrdee ne yazo shine
kikace bakisan ko waye ba Zainab' sbd Allah meye hakane?' wlh banji dadin abinda
kikai ba wlh Zainab"
"turo kafar *Akbar* ya katsawa inna mgn' ganisane yasata cewa jeka parlour akwai
abbanka yazo"
"zhrdee yana hango abbansa murmushi kawai yai' Abba yana isowa ya rungume
bbnsa'shima zhrdee rungumesa yai yana mejin dadin gani d'an'sa"
"cikin tsami baki yace tana gurin mmna'bari naje na dauko maka ita"..
" *Akbar*be rufe bakiba Zainab tafito dauke da tre ruwa ne da juice a kai fuskan
nan daure babu alamar dariya"
"dukawa tai ta'ije a gabansa snn ta zuba masa juice d'in a cup ta mike can gefe
takoma ta zauna' tunda ta shigo kallonta kawai zhrdee keyi' gani ta koma nisa dashi
ta zauna yasashi cewa *Akbar* Abbana"
gani Akbar ya shige yasa zhrdee mikewa ya koma inda Zainab ke zaune' da sauri ta
yunkura zata mike hannu zhrdee yasa ya riketa da sauri h'ade da cewa h'aba my wife
guduna k'uma kikeyi?"
"waye matarka?"
"ke mana".
" tabdi kawai tace' duk a lkcn zhrdee yana rike da hannu Zainab' ita k'uma tana
kokarin kwace hannunta"
"zhrdee yace kinga zauna d'an Allah gunki nazo mgn nakeso muyi dake kinji Zainab"
"gani har a lkcn yana rike da hannunta h'akan yasata zama' tana zama ya sakar mata
hannu' snn yace Zainab Dan Allah d'an annabi kiyi hkr wlh kuskurene amma wlh na
rantse maki da Allah wlh idan kika koma koda da wasane bazan sake memeta abinda
nake maki ba kinji Zainab"
"waye zai koma g'idan ka?' Allah ya sauwake ai nabar g'idan ka kenan na har abada'
ni yanzu abinda yarage tsakanina dakai shine takarka d'an shi kawai' ya batami lkcn
da bakazo ka sameni a g'idan nan ba"
"aure zanyi d'an yanzu nasamu wanda nakeso shima yana sona' wanda yasan
mutuncina''....
" kafin ta karisa hannu yasa ya tushe mata baki h'ade da cewa karya dai' wlh kema
kanki kinsan mgnrki zancene kawai' idan banda yaudaran kai ina kika taba gani nayi
aure akan aure? Zainab kenan idan kanki ya kwance na iyayenki be kwance ba' idan
nayi imani ba mahaukatane ba"
"himm ta kanka akeji' nidai abinda nasani kawai takardana zaka bani"
"wani irin kallon banza yai mata h'ade da mikewa yace bari na tafi sbd gani nayi
kamar kinsamu matsala a kwakwalwarki tura mata ledar kayan yai gabanta' itama ido
kawai ta zuba masa' har zhrdee yakai b'akin kofar parlour ya juyo yace Zainab
kinsan abinda kikeso ki aikata haramune ko?"
"wlh Zainab idan har kikabar g'idan nan da suna kinfita sauraron wani katon banza
banyafe makiba"
"kai kawai ya kada snn yafita daga parlour zuwa inda yai parking din motarsa"
"duk abinda zhrdee da Zainab sukeyi inna tana jinsu' ita cema ta hana Akbar zuwa da
Islaha gun"
"zhrdee yana fita Zainab ta fashe da kuka' jin kukanta ne yasa Inna karisowa
parlour tana lallashinta h'ade da bata mgn har ta numfasa tayi shiru"
"shima zhrdee yana fita motarsa ya zauna yana faman tunanin kala kala' ta hakane
yake tambyar kansa to ita Zainab me take nufi ne?' tanaso tace ta daina sona kenan
ko me?" kae a'a wlh Zainab bata daina sona ba' to idan da gske abinda zcyta take
fadimi gsky ne yaya zanyi da soyayyar da nake mata?' ga k'uma Allah yasami so
Zainab wanda h'akan yasa nakejin kaina idan ba tare da Zainab bane zanyi rayuwa
aikin banza ne?' to amma idan yazamu ita a nata zcyr ba h'aka bane yaya zanyi?"
"kae rayuwa kenan'allah babu ta inda baya jarabtar bawansa' a rayuwata ban taba
tunanin zan tsinci kaina haka ba wai yau nine zhrdee na kasa sukuni akan Zainab'
nakejin bazan iya rayuwa ba idan ba da Zainab ba' gskya nayi kuskure a rayuwata
dana walakanta Zainab ban dauketa da mutunci ba' bana bata hakkin daya dace a
matsayinta ta matata' duk da'itama nasan a farko kuruciyane yasa Zainab takasa
babbance tsakani so da kiyayya' takasa fahimtar inda na dosa kafin aurenmu' h'ade
da biyayyar iyayenta"
"ita kenan yarinya taiwa iyayenta biyayya balle ni dana mallaki hankalina' meyasa
nabari soyayyar Aisha ta makantar da zcyta wanda babu abinda nake gani idan ba'ita
ba' soyayyar Aisha ya hanani yiwa iyayena biyayya sanadiyar soyayyar Aisha nake
sabawa ubangijina nakasa sauke hakkin da Allah ya dorami' lalla ba karamin kuskure
na aikata ba' idan ma Allah yasa iyayena masu fahimtane' duk da soyayyar danakewa
Aisha besa tana gani iyayena da mutunci ba tunda na auri Aisha idan Safiya yayi
bataci magani taje ta gaida iyayena ba' batasan idan taga hjyta tana aiki ta tayata
ba' balle h'aka kawai taje ta tambyeta yadda Zainab keyi' lalla Zainab matar
kirkice' dole na daura dinmaran gani duk yadda zanyi sainayi dan gani Zainab tadawo
gareni"
"abu na farko daya kamata nayi shine naje na roki su Hjy da Abba gafara h'ade da
suzo su rokami iyayen Zainab ko Allah zaisa nadace su amince tadawo gareni' idan
nasan Zainab yarinyace me biyayya da gani girman nagaba da'ita' gashi k'uma dama
tanajin kunyar Hjy fiye da yadda ba'a tsammani"
"dayan zcyr tace ita k'uma Aisha fa' shiru yai yanabawa kansa amsa a zcyrsa' lalla
Dan so inaso Aisha amma bazan dawo da'ita ba saina nuna mata kuskurenta' Dan bazan
yarda ranar lahira natashi da barin jikina shanyayye ba' idan har zatabi dokokin da
zan gindaya mata kofa a b'ude yake' idan k'uma tace a'a wlh duk irin sonda nake
mata zan'iya hkr da'ita na k'uma roki ubangiji ya ciremi sonta idan har h'akan
shine zaisa nasamu tsira duniya da lahira"
"shiru yai yarasa ta inda zai fara' can da yaga tsayuwa a g'idan su Zainab bashine
mafita a garesa ba' Jan motarsa yai yabar g'idan"
g'ida yanufa direct bayan yai parking d'akin Hjy ya nufa kai tsaye' yana shiga ya
ganta zauna rike da kit d'in abin sarkokinta tana gogewa yana sannu da g'ida"
"kadawo?"
"nadawo Hjy' dukawa yai har kasa gwiwa bibbiyu yace Hjy"
"Dan Allah Dan annabi duk abinda nayi maki kiyi hkr kiyafemi Dan Allah Hjy"
"him zhrdee kenan' babu komai' ni dama bakaimi komai ba' na yafe maka Allah k'uma
ya yafe mana baki daya"
"amin ngd' snn ta tashi zaune yaci gaba da cewa Dan Allah Hjy wata alfarma nakeso
kimin"
"Dan Allah g'idan su Zainab nakeso kije ki tayaki bawa iyayenta hkr ko Allah zaisa
su amince tadawo dakinta"
"him zhrdee kenan ai tun ba yanzu ba mukaje da abbanka babu irin hkri da bamu bashi
ba amma wlh yaki yarda Zainab tadawo' amma tunda kai mijinta ne kaje ka lallabeta
ko Allah zaisa a dace"
"to shikenan Hjy ngd' insha Allahu zanyi iya kokarina har Allah yasa adace"
"a'a zhrdee kada muyi h'aka dakae sbd Allah ta yayama h'akan zan kasance mutum
daya saba da mata uku ace yanzu babu ko daya?"
"eh babu damuwa zanci gaba da maneji h'aka har lkcn da Allah zai warwaremi"
"amin ngd"
"saida ya jima a d'akin Hjy snn ya koma d'aki abbanasa' gun ya samu ya kwanta amma
ba bcc yakeyi ba' tunanine kala kala yakeyi ta inda zai bulowa Zainab"
"bayan kwana biyu da fitar *Alhj Isa* Bbn Rukky daga prizi Malam Habu ya zaiyana
masa duk yadda sukai da *Alhj imran* Bbn Rukky beyi mmkin haka ba sbd yasan abinda
yafi h'aka Rukky zata aikata' tunda gashi shima da kansa ta jawo masa abin kunya a
uguwa d'an ma Allah yasa babu Wanda be sansa mutumi karki bane' d'an dai ance ka
haifi mutum baka haifi halinsa bane"
"nidai Allah ya gani nayi Iya kokari na akan yaran nan amma duk abu betaro ya zama
daya ba' amma ba laifin kowa zan gani ba sai laifin *HAbiba* wato mmn Rukky kenan'
sbd duk cikin yarana ya"ya" dakinta sufi lallacewa d'an ma a tsaye nake inda ba
haka ba Allah kadai yasan yadda zasu zama a cikin garin nan amma babu komai Allah
yana gani' k'uma nasan Allah bazai kamani da laifin banbasu tarbiya ba sbd duk
burin uba nagari ya"yan"as suma suzana nagari' kae ko lalatacce ubane balle nagari'
duk a cikin zcy kenan yake mgn' Malam Habu ne ya katse masa tunaninsa da cewa ISA
lfy tunanin me kakeyi h'aka? "
"nanauyar ajiyar zcy Alhj isa yai snn yace himm Habu kenan wlh idan nace mgnr Rukky
baya damuna nayiwa kaina karya' sbd Allah kaduba irin halin da yaranga suke niman
jefani ciki fa"
"to koma menene abinda ya faru yariga ya faru sai Allah ya kyau gaba' yanzu abinda
nakeso dakai *Isa* shine d'an Allah kayi hkr ka shirya mutafi gwambe gurin yarinyar
nan Rukky"..
"a'a *Isa* zuwan tafi' yanzu idan bamu jeba wata kila kasan yadda duniya tazama
sai aga kamar duk abinda take aikawa da sanimu' amma idan muka tafi komai za'a
zargemu ba kamar ace bamu jeba"
"Alhj AMINU tashi yai yashiga wanka yana fitowa yasa kaya snn sukai sallama ya
dauki jakarsa zuwa g'idan Mariya"
"yana isa Mariya a guje ita da yara sukazo suka rungumesa suna oyoyo Abba' shima
rungumesu yai yaja mejin dadin gani iyalinsa cikin koshin lfy daukar karami yai
hannu daya k'uma yana rungume da Mariya ita k'uma tana dauke da jakar daya iso
dashi"
*Mariya ba karamar yarinya bace' dan a kalla zatakai fourty years zamansu a kasar
turawa shine ya kawo masu h'aka' in short kusan nace kowa yasan yadda zaman turai
yake' basai na bata lkc ba wajan bayani*
"suna shiga kai tsaye bedroom suka shiga ita dashi bayan ta ije jakar hannunta ta
taimaka masa ya tube ya shiga wanka' yana shiga ta dauko masa jallabiyarsa ta'ije
yana fitowa tasa masa suka nufi dinning' yanaci suna hira yana kururuta kwalliayar
da tai masa"
"Mariya baki har kunni sbd jin dadin yadda maigidanta yake yabo kwalliyarta"
"suna gama cin abinci bayan ya kalli news ya mike zuwa kwanciya' dayake Alhj AMINU
me wayone babu wani canji da Mariya tagani' yadda yasaba yimata duk lkcn da yai
tafiya h'aka ma yau yai' da safe kuwa tai tunanin ko zai leka office ne amma yace
babu inda zaije sbd be gaji da ganita ba"
"h'aka suka zauna cikin karantawa juna rai' bayan magrib yace zaije siyowa yara ice
cream' duk yadda Mariya taso binsa kamar yadda suka saba amma a wnn karo AMINU ya
hana a cewarsa ba zama zaiyi ba"
"yana fita gun Fatima ya nufa nan ma be Dade ba yasake komawa g'ida gun Mariya'
h'aka Alhj AMINU yaci gaba da rayuwa batare da Mariya ta gane ba' satin Fatima
daya' gani tagaji da zaman gu daya yasata sanarwa Alhj AMINU cewa zataje gun bnz
din Nasir wanda a yanzu da h'aka ta dora Bilyaminu akai"
"Alhj AMINU be nuna damuwa akai ba' saima kara mata mata karfin gwiwa da yai' idan
zaije office yake zuwa ya dauketa ya kaita' idan tagama abinda takeyi tadawo da
kanta'tunda dama ba bakuwa bace a London d'in"
tun bayan komawa Aisha g'idan su zhrdee be lekataba tsawon satinta uku kenan gashi
koda ta kirasa baya dagawa takanyi kira yakai ten miss call koda yana gani bazai
daga ba' tun Aisha na boye damuwarta har yakai baya boyuwa' kusan kullum cikin kuka
take' gudun kada damuwa yai mata yawa yasata b'ude wSApp koda tabude tasha ganisa a
online amma koda tai masa mgn baya amsawa' idan yaga zata damesa saiya sauka' idan
taga ya sauka binsa takeyi ta kirasa still bazai daga ba har wayar ta tsinke"
"hankali Aisha yai mummunar tashi' cikin kwnkani lkc tarame tayi baki' ummata tayi
mata nasiha har tagaji amma besa Aisha ta daina kuka ba"
"tun daga lkcn da zhrdee yabar g'idan su Zainab besake komawa sbd koda kiranta yai
a waya bata amsawa' idan yai mata text message ma haka bata reply' idan ya ganta a
online yai mata mgn shima shiru' ko b'ude text d'in batayi balle tasan meke ciki"
"hankalin zhrdee ba karami tashi yai ba akan abinda Zainab keyi masa' gashi babu
hkr duk abinda take masa saiya sanarwa Hjy' ita dai saidai tace kakara hkr watan
sai labari' amma a zcyrta ba karami dadi tajiba yadda Zainab ke gara zhrdee"
"idan yakira yaga numr busy yai kamar zaiyi hauka sbd kishi"""
✍
☘☘
☘
*kuyi hkr da jina shiru wlh sai a slow ne' h'akan yasa bansoyi posting amma sbd
masu yawan tambayane yasa kuka jini a yau*
*_~masoya nagode da bibiyar littafin AURE IBADA NE da kukeyi Allah yabar kauna da
zumuci~_*
6⃣2⃣
"h'akan yasa zhrdee ya kasa hkr' zuwa yamma bayan la'asar zhrdee ya shirya zuwa
g'idan su Zainab' zhrdee yana isa Zainab na dawowa daga uguwa g'idan kanwar innarta
taje gaidata sbd zazzabi da tai yasa taje gaidata"
"zhrdee yana isa kofar g'idan su Zainab' Zainab itama tana isa tadawo uguwa' wani
mutum ne ya sauketa daga mota' ashe zhrdee yana can akan titin area dinsu yana
kallonta' da sauri yai parking ya fito daga motarsa' itako Zainab batasan yana
kallonta ba' tana sauka ta dauki yar' ta h'ade da sallama har tajuya zata shige
g'ida *Islaha* dake hannu mmnta tasa kuka zata bisa' sbd yadda tagansa kamar zhrdee
ne a tsaye"
"farine sal ga hanci har baki gashi beda jiki kamar d'an Fulani saidai tsayi'
h'akan yasa tunda suka shiga motarsa *Islaha* ta makale masa sakamakon ganisa
takeyi kamar bbnta"
"gani kukan da tasa yasa mutumi fitowa daga motarsa yasa hannu ya dauketa yana
dariya' yana daukarta tai shiru' dagashi har Zainab d'in dariya suke mata' a guje
zhrdee ya kariso gun h'ade da fisge yar'sa daga hannu mutumi yana f'adin bani
yan'ta d'an rainin hankali kawai' waya baka izini tsayuwa da matata?' ko an f'adi
maka sakinta nayi' to idan itace wlh daga kai har ita karya kukeyi' manafuki
algugumi wanda besan darajan aure ba"
"duk mgnr da zhrdee keyiwa mutumi besa ya tanka saba saidai ma murmushi har ya kare
snn mutumi yace h'aba Malam da hankalinka da k'uma tunaninka kake dabi'a irin ta
marasa hankali' kamata yai ka tamb"...
" d'an Allah Malam kaimi shiru wlh na rantse da Allah idan nasake ganika da matata
kotuce zata rabamu dakai "
"Zainab dake tsaye mmkin zhrdee ya kamata gani rashin mutuncin da yakewa mutumi
h'akan yasata cewa d'an Allah kayi hkr d'an makwabcinmune k'uma yanada matsala a
kwakwalwarsa shiyasa"
"jin h'aka yasa zhrdee fusata hannu yasa ya fisgo Zainab zuwa cikin g'idan' mutumi
dake dake tsaye ya dauka da gske ne mgnr da Zainab tai na rashin hankalin yasashi
tsalle yashiga tsakiyar su yana kokuwa da zhrdee akan saiya saki Zainab' duk
kokuwar da zhrdee keyi *Islaha* na hannunsa yaki sauketa' *Islaha* na gani h'aka
tasa kuka duk kokarin zhrdee kada mutumi ya taba masa Zainab' shima dayake me
addini ne duk da besan tsakanisu ba beyi tunanin rike Zainab din ba' duk kokuwar da
sukeyi hannunsa yana kan na zhrdee ne" shikuma zhrdee kokarin sa yaga Zainab ta
shige cikin g'ida idan yaso duk abinda zasuyi sai suyi"
"Zainab na gani yadda *Islaha* ke kuka hannu tasa ta fisge yar'ta daga hannu zhrdee
snn tashige cikin g'ida' ko juyowa batai ba balle tasan abinda suke ciki' zhrdee
yana gani ta shige yakama mutumi da f'ada' da yake bamafadacine ba' be tankawa
zhrdee ba zagawa yai ya shige motarsa yabar gun' sbd tsabar kishi da takaici zcyr
zhrdee kamar yakama da wuta yakeji a fusace yaje ya shiga motarsa yabar gun' g'ida
yanufa kai tsaye yana shiga dakinsa yaje ya kwanta h'ade da ijiyar zcy' a zcyrsa
yana fadin bazai kara zuwa g'idan su Zainab da sunar rokon tadawo g'idana ba' to
k'uma idan nayi haka ai ban nuna mata kuskutenta ba' kamata yai ya kirata koda a
wayane na f'adi mata abinda ke raina idan yaso daga lkcn saina fita harkanta' tunda
har tana sauraran wani banza ba niba' harma cewa takeyi banida hankali' lalla
Zainab saina nuna mata kuskuren yin h'akan' k'uma daga snn na kwashe yarana da suke
hannunta"
"shiru yai h'ade da rufe ido kamar me bcc amma ba bcc yakeyi ba' wani irin zafi
yakeji a zcyrsa wanda shima kansa besan dalilin h'aka ba' daga nan har bcc ya
daukesa' bcc yai nisa da zhrdee har akai magrib da isha be saniba' kiran Aisha ne
ya tadashi daga bccn dayakeyi a gigice ya tashi h'ade da daukar wayar yaga ko waye'
gani Aisha ne yasashi tsaki yai hurgi da wayar"
"gani after eight yasashi mikewa yaje toilet yai alwala yazo yai sallolinsa bayan
yai addu'ar sane ya shafa yasake dauko wayar batare daya tashi daga kan sallayar ba
yana dauka bayan ya kare dube duben da zaiyi b'ude data dinsa yai yashiga fcbk
yaita karance karancen da zaiyi bayan ya kare yakoma kan WhatsApp yana hawa yaga
Zainab da Aisha dukkansu su biyun kowa idan yashiga nasa sai yaga suna tp' be tanka
masu ba ije wayar kawai yai ya zuwa masa ido"
"Aisha na ganisa a online tai sama SLM' zhrdee yana kallo be amsa ba' tasake cewa
SLM"
"tsaki kawai yai yafita a gun' yakoma gun Zainab' Zainab tana kallonsa a online
amma batai masa mgn ba' taci gaba da harkan gabanta' gani bazai iya hkri ba yai
mata sallama da assalamu' alaikum?"
"koda taga sallamarsa banza tai dashi' duk da h'aka be daddara ba yasake sallamar'
gani zai dameta yasata blocking nasa snn taci gaba da abinda ke gabanta"
"batare daya luraba yace Zainab ninefa zhrdee' yanzu har kece da kanki kike
walakantani Zainab' ninefa mijinki k'uma uban ya"yan" Zainab' Zainab Zainab"
"himm walakanci ko Zainab?' babu komai kici gaba' sauka yai ya rufe data dinsa
ya'ije: wayar a gefe' can k'uma me yagani yasake dauko wayar ya kira numr Zainab'
tunda yafara kiranta Zainab tana kallo amma bata daga ba' da taga zai dameta ije
wayar tai a gefe tasa a slint snn ta kwanta"
"tana kwanciya bcc ya dauketa' duk uban kiran da yakeyi tana bcc batama saniba'
miss call kuwa yakai *30* gani wayarsa tana nuna masa betttery low yasashi hakura
amma badan yasoba' ranar ko abinci beciba h'aka ya kwanta da yunwa"
"da safe suna dawowa daga sallar asuba shida Abba' Abba yake tambyarsa su Aisha da
Zainab' zhrdee yace duk suna lfy"
"eh nasan suna lfy' hausana kana lekasu k'uma yaushe zasu dawo"
"eh to Abba a gsky mgnr Zainab dai har nafara fidda rai da'ita' sbd duk yadda zanyi
nayi amma taki yarda ma ta saurareni balle taji abinda naje dashi' rannan fa harda
wani nadansu ya dauketa daga mota' da alama nimanta yakeyi"
"a'a son' kada kabari zcy ta bata maka auren ka da'ita' kasan aure da zargi babu
aure ko"
"a'a son' nasan su waye iyayen Zainab' ni nafika sanin waye *Alhj Musa* wlh ko da
da wasane bazai bari Zainab ta saurari wani ba da aurenta' kilan dai wani Dan'
uwarta ne' Wanda ba lalla bane ace ka sansa"
"a'a Abba"
"sbd me son?
"to a gsky son idan har haka zakayi ina me tabbatar maka bazamu shirya ba' idan
har kanaso mu shirya kaje ka dubosu' ni bazan matsa maka akan saika dawo dasu ba
tunda baniike zama dasu ba' kai kasan halin kayanka amma kaje ka dubasu k'uma kada
kaje hannu kawai"
"yana gama breakfast yai wanka ya shirya snn yazo ya sallami Abba da Hjy yafita'
supmkt yaje yai siyayya ba laifi snn yakarisa g'idan su Aisha' tagama shirya yara
kenan zhrdee yai sallama ya shigo cikin g'idan' *shihid* yana zaune akan cinyar
umma' ita k'uma *shahida* tana gun mmnta' Aisha na gani zhrdee da sauri ta mike
cikin doki da murnar ganisa' umma take zaune hijab tasa h'ade da gyara zama"
"Aisha taje suka shiga tare har kasa ya duka a ladabce suka gaisa snn umma ta fice
daga d'akin ita kuwa Aisha kitchen ta shiga ta hado masa tea sbd a lkcn safene ta
jere masa a tre ta kawo zhrdee yana dauke da *shahid* Aisha ta shigo da sallamarta
har kasa ta duka snn ta'ije masa a gefe bayan ta'ije tace ina kwana"
"lfy klau"
"yawo tre d'in tea tai zata zuwa masa a cup' zhrdee a'a a koshe nake ngd"
"gefe ta koma ta zauna h'ade da baza kunni ko zai wani abu' shima bebi ta kantaba
yaci gaba da wasa da yar'sa' gani su kwashi mintoci bece komai ba' ji tai kamar tai
masa mgn amma k'uma batari sbd kada ya rainata' sun kwashi kusan thirty minutes
babu Wanda yaiwa d'an uwarsa mgn amma duk abinda yakeyi idanu Aisha na kansa' da
zhrdee ya lura da haka yakara daure fuska snn ya mike h'ade da mika mata yarinya
yace zantafi dama nazo na duba yara nane"
"jin haka ran Aisha ya baci' ta kasa hkri tace dama sbd yaranka kazo badan niba
kenan?"
"ta kanki akeji' ni kinga tafiya ta' fice warsa yai batare da sallama ba"
"zhrdee yana fita kasuwa ya wuce koda suka hadu da Abba a kasuwar yake tambyar su
*shahida da shahid* zhrdee yace duk suna lfy"
"har zhrdee yai zcy akan bazai kara kiran Zainab ba ko yaje g'idan su amma k'uma
h'akan beyuwuba d'an yakasa daurewa da h'akan' da yamma bayan yadawo daga kasuwa
*around 9-30* yaje g'idan su Zainab sbd yasan lkcn abban Zainab yana g'ida"
"cikin shigarsa ta alfarma babu yabo babu fallasa k'uma babu karyan arziki': ba
karami kyau yai ba yaje g'idan su Zainab har parlour yashiga da sallama' lkcn mamy
kanwar Zainab ce ke tana kallon wani prgm da akeyinsa a *zeeworld me suna LAALI*
zhrdee yai sallama yashiga mamy dake zaune ta mike da sannu da zuwa bayan su gaisa
ne yace tai masa sallama da Abba"
"a guje taje tai sanarwa Abba suka fito tare' bayan ya zauna ne suka gaisa h'ade da
tambyarsa lfy?"
"murmushi Abba yai h'ade da daukar wayarsa ya kira inna yace sufito da Zainab
zhrdee ne yazo"
"to inna tace h'ade da sanyo hijab ita da Zainab suka fito tare"
"Zainab na hango zhrdee ta daure masa fuska' itako inna da fara'arta ta kariso gun'
zhrdee ya duka har kasa suka gaisa snn ya zauna"
"ke Zainab yaushe kika zama h'aka? da aurenki zaki rinka fita kina sauraran wasu
mazan Zainab' to ni wlh babu ruwana bazaki jawomi mgn ba"
"ni wlh inna sharrine kawai irin tasa amma ni bantaba tsayuwa da kowa ba"
"duk abinda sukeyi abbanta ido kawai ya zuba masu kafin yafara masa"
"tsaki Zainab tai h'ade da cewa *Isma'il yaron inna hasiya dine saurayina*?
"a'a kae dakata' wanda kake mgn akai yaron kanwata ne fa"
"eh shine' ranar da naje gaidata da batada lfy har na fito daga g'idan shine iskan
ruwa ya taso gashi nariga nayi nisa da g'idan ba halin komawa' ita cikin tafiya
kenan saiga *isma'il* yana dawowa aiki shinefa ya tsaya da daukoni ya kawoni g'ida'
shinefa kikaji yake mgn akai"
"kinada numrsa?"
"eh!! to' gashi dai kaduba da kanka' sbd gani nake kamar nagoge wanda nake dashi"
"Abba yana amsa ya duba cikin sa'a yagani' yace gashi nagani' daukar numr yai yasa
a tasa wayar ya kirasa' yana pinking call d'in Abba yasa a hadfree kowa yaji' duk
mgnr da Abba keyi da *isma'il* zhrdee naji har akai sallama dashi"
"bayan Abba ya kashe wayar ne yacewa zhrdee kajiko' kenan dama zartinta kakeyi?"
"a'a wlh Abba ba zarginta nakeyi ba' ni dama abinda yafi bakantami rai harda dariya
take masa"
"Abba najin h'aka yasan kishi ne kawai kecin zhrdee' snn yace amma inaso wann
yazama farko k'uma yazama karke wlh koda dawasane kada nasake jin irin h'aka ya
kasance' sbd bazan yarda ka shafawa yan'ta b'akin fentiba"
"suna tafiya shima zhrdee mikewa yai' gani yamike itama ta mike har ta juya zata
shige daga ciki' hannu yasa ya fisgota da karfi suka fita daga parlour Zainab tayi
kokarin kwacewa amma ta kasa har cikin mota ya kaita shima ya shiga cikin inda take
ya zauna h'ade da rufesu daga ciki"
"Zainab na kokarin turesa ta fita daga motar' dariya kawai zhrdee yai h'ade da cewa
fita mana"
"koda tasa hannu zata b'ude taji motar rufe gam da key' wani irin dariyar keta
zhrdee yai snn yace h'aba Zainab meyesa kikemi hakane sbd Allah' ke nalura kodan
kewata bakyaji ko Zainab?' dan Allah kiyi hkr kizo mukoma g'ida"..
"Allah ya kiyaye' nida gidanka har abada na barsa kenan' haka kawai naje na zauna
da wanda besan mutunciba duk kokarin da nake masa d'an gani na kyautata masa amma
begani' dani da baiwa babu maraba,
" gashi duk iya kokarin da nakeyi d'an gani na kyautata maka baka gani k'uma baka
ragami' ita kuwa Aisha dayake ta fini mutunci a gunka duk da rashin biyayyarta da
rashin sani darajan su basu Hjy da Abba' amma baka gani laifinta sbd YAR"
lu'u'lu'uce"!!!!
"h'aka ne mana"
"hakane mana' shiyasa ni yanzu nan zanje na auri wanda nakeso k'uma yake sona'
wanda ba cusani ai a gunsa ba balle naje g'idansa matansa suzo sunami gori cewa
aurena da mijinsu cushene"...
" da sauri yasa hannu ya toshe mata baki h'ade da cewa h'aba Zainab waye yake f'adi
maki h'aka sbd Allah? "
"aikafi kowa sani tunda a gabanka ake komai' k'uma nayi imani inda baka f'adi masu
hakaba babu wacce ta'isa ta f'ada h'aka a gabanka"
"a'a basai ka rantse ba' karike rantsuwarka kawai kaje Allah ya h'ada kowa da
abokin azikinsa"
"h'aba Zainab kinsan abinda kike f'adi kuwa?' kinsan yadda nakeji sbd rashinki a
tare dani kuwa?' kinsan yadda soyayyarki take wahalar dani babu dare babu safe
harfa kasa bcc nakeyi sbd zafin rashinki kusa dani Zainab amma shine zaki iya
kallon tsabar idana kina fadimi h'aka' kodan bakisan yadda nakeji bane Zainab"
" daka mata tsawa yai hade da cewa to wlh baki isaba Zainab da raina da lfy ta'
bafa sakinki nayi ba balle kice"
"Zainab najin h'aka tasa kuka tana f'adi nidai wlh babu inda zani h'aka kawai na
koma kuzo kuna walakantani kaida Aisha"...
" h'aba Zainab aishan me wlh na rantse maki da Allah bata iya ta walakantami keba
Zainab' idan ma baki saniba yau zansanar dake wlh sbd ke nakori Aisha g'idan su'
kinga ko su Abba da Hjy banbari susan dalili koranta ba"..
" wlh sbd kece' tun daga ranar bankara zuwa g'idan su ba' idan banda Abba yaimi mgn
shine naja' wlh Zainab alkawari na daulawa kaina idan baki komaba itama Aisha
bazata koma g'idan ba"
"wlh Zainab ba dadin baki bane idan kina gani kamar karyane bari na ciro maki
wayarta daga aljihu kiga text da kiran da takemi"
"hannu yasa a aljihunsa zai ciro wayar' Zainab tace a'a ni babu ruwana wann
tsakaniku ne"
"to kiyi hkr Dan Allah Zainab wlh nayi maki alkawari insha Allahu bazan kara aikata
kwatankwaci abinda da nake aikata maki a baya ba' kinji Zainab?"
"naji".
" yawwa Zainab dinta' amma fa banji kince kin yafemi ba?"
"a'a Zainab h'akan yana nuni da ba'a yafe maka ba kenan'/idan har da gske kin
yafemi cewa zakiyi ni Zainab na yafewa mijina zhrdee duniya da lahira"
" gani yadda ta kwanta a jikinsa yasashi cewa yawwa ko kenan yanzu abinda za'ayi
jeki ki dauko yara mutafi g'ida"...
"da sauri Zainab ta cire jikinta daga nasa tana fadin wani g'idan k'uma?"
"h'aba Zainab meyasa kikeson meda hannu agogo baya' bayan mugama mgn k'uma' na lura
dake Zainab yadda nake sha'awarki da d'akin gani mu kasance tare ke bakyayi' idan
ba haka ba yanzu fa kusan wata biyu bamu tare dake kina g'idan ku'idan banda abinda
ke ko gajiya da zaman gidan bakiyi' naga wasu mata idan aka sake su har kuka sukeyi
sbd basuson zama g'ida amma banda ke Zainab"
"to yanzu dai tunda bazaki bini yau ba zanzo na daukeki mutafi?"
"yawwa ko kefa har naji dadi my Zainab' amma d'an Allah idan so samune inama gobe
kidawo"
"na shiga uku sati biyu fa kikace' Ashe kinaso natare anan gidan kenan"
"himm kawai Zainab tace' snn zhrdee yace ina wayarki?"
"gobe zan aiko da sako idan beyi makiba sai kiyi mgn"
"Allah ya kaimu tace' nan sukaci gaba da hiransu zhrdee bebar g'idan su Zainab ba
sai around 12AM snn sukai sallama h'ade da daukar kudi yabata ko zata bukaci wani
abu"
"washe gari zhrdee yana fita kasuwa waya yasiye d'an karere h'ade da zannuwa masu
kyada tsada yabawa yaron shagonsa ya kaimata har g'ida"
"tun daga lkcn kira da chat akai akai wani lkc har gajiya takeyi da zhrdee"
"tun daga lkcn zhrdee besake zuwa gun Aisha ba' itama da rashin hkri koda ta
kirasa baya dagawa k'uma besa tayi fushi' ta daina kiran ba' kullum cikin kiransa
take tai kuwa baya kirguwa duk zhrdee yana tarasu batare daya krantasu ba"
"duk da ba fita takeyi ba amma saida Aisha tasamu labarin Zainab zata koma gidan
zhrdee' shiryawa tai ta musanman tacewa ummata zata g'idan ubaida' Aisha na fita
bata tsaya ko'ina ba sai kasuwa shagon zhrdee"
"duk da mmkin ganita da yai amma sai ya matse sbd kada yaran shagon sa susan halin
da suke ciki' da fara'arsa yace har kin kariso?' kawo *shahida* sbd itace ke rike a
hannu' yana daukarta suka shige cikin shagon' inda yake zaune yace ta zauna"
"tunda suna zauna babu wanda ya tankawa d'an uwarsa' saima daure fuskan da zhrdee
yai mata' jin motsi za'a shigone yasashi mikewa da fara'arsa yace tashi muje g'ida'
yaran shagon a ta waje yatsaya yai sallama' tare suka fita daga cikin dakin karami
dakin ganisa yasa zhrdee cewa bari naje na dawo"
"a motarsa ya dauketa koda suka shiga be sake mata fuskaba har suka isa kofar gidan
su' bayan yai parking har ta b'ude zata fita yace dakata"
"tana tsayuwa yace da iziniwa kika fita' k'uma waye yace kibini kasuwa' yaushe muka
fara haka dake?"
"Aisha ja gani h'aka tasa kuka' ba kuka na tambayeki ba' amsa nakeson ji daga
gareki"
"cikin kuka take cewa d'an Allah kayi hkr sbd binka kasuwa danayi' amma k'uma
abinda yasa na bika sbd koma na kiraka baka dagawa k'uma idan nayi mata text bana
gani reply"
"a'a ji nayi ance Zainab zata koma shine nazo na tambyeka har danine zankoma?"
"ko akace maki ita Zainab d'in gaban kan tayi batare da izinina ba?"
"h'aba zhrdee meye haka sbd Allah? laifin me nayi maka h'aka?"
"wlh Aisha idan ta nine babu abinda kikai mi' saidai Zainab"
"wlh Zainab batace komai akanki ba' amma kinsan idan Zainab bata yafe manaba Allah
ma bazai yafe mana bako?' wlh Aisha ba karami cutar Zainab mukeyi ba nidake' a lkcn
soyayyarki ya rufemi ido bana gani kowa sai ke Aisha' kekuma kikai amfani da wnn
damar kike yadda kikeso' Aisha tunda na aureki koda da wasane bantaba gani safiya
yayi kinje kin gaida Hjy ba balle Abba' Aisha bakisan mutunci iyayena ba da
yan'uwana' kinfi kowa sani banida wani gata a duniya face su' duk wani mataki da
zantaka sune sila amma besa ki dubesu da wnn darajan ba' wnda nayi imani ida
iyayenkine bazaki iya masu haka ba' wlh Aisha sbd ke yasa na daina jin mgnr
iyayena' na daina masu biyayya duk sbd ke' wlh Aisha nayi nadamar aurenki"....
"wlh idan bakimin shiru ba a yadda nakeso yanzu saina rubuta maki takardanki"..
"zhrdee yaci gaba da cewa wlh Aisha kinban mmki asanadiyar najasa yiwa iyayena
biyayya' sbd soyayyar dake tsakani da da Uwa ko uba yasa suka nimamin auren Zainab
amma sbd soyayyar ki nakasa rike amanr da suka bani' inda ace su mutu kafin na
rokesu gafara ba' yaya kikeso nayi"
"Aisha sbd soyayyar ki har sabawa ubanagijina nakeyi na dauki hakkin wata nabaki
baki taba nunami h'akan da nakeyi ba daidai ba ne' na lura dake Aisha idan za'a
bakanta ma wata ke a faranta maki ba damuwarki bane"
"to wlh bazan yarda ba Dan bazan yarda sbd ke ranar lahira natashi da barin jikina
a shanye ba' idan har zakibi yadda Allah yace kofa a b'ude take idan k'uma ba
hakaba Allah ya h'ada kowa da abokin arzikinsa' wawiya mara kunyar banza kawai' wlh
Aisha dukan abinda kikemi inda Zainab ce bazatayiba' sbd Zainab tafijin mgn ta'
gashi sbd rashin jin mgnrki zakisa abanza kawai"
"to bari kiji nagaji da irin wnn halin taki' idan bazan yarda Allah yakamani da
laifi ba"
"kuka kawai Aisha keyi har zhrdee yakare mgnrsa'ga yara a hannunta da suke bcc"
"idan har kinason zama dani saikinje kinbawa Zainab hkr' dan ita muka zalunta k'uma
kece sila ga duk abinda na aikata"
"ka'isa amma bazani ba saidai idan sanadiyar haka yazamo itace silar rabuwarmu
dakai"
"alhamdllh' tunda ke kika zabi haka' Allah ya h'ada kowa da abonki arzikinsa"
"Aisha najin h'aka ta zuba masa yaransa a mota' hannu yasa ya jawo murfin motar
yarufe snn ya fisgi motarsa yabar layin"
"ihu tasa tashige cikin g'ida tana kuka"
☘☘
☘
6⃣3⃣
"Aisha tana shiga cikin g'ida da ihu tana kuka' jin kukanta ne yasa umma fitowa a
guje daga dakinta h'ade da tambyar lfy Aisha?"
"gani h'aka yasa umma ta kama Aisha zuwa d'aki' bayan su shiga dakine umma ta dauki
waya ta kira Abba bbn Aisha a kasuwa' yana gani kiran hafsatu ya daga sbd yasan ba
kasafai take kiransanba idan yana kasuwa sbd wasu lkta yana cikin jama'a"
"yana daga bayan su sake gaisawa cikin natsuwa Abba yace lfy umman yara?"
"murmushi umma tai snn umma tace dama Aisha ce bayan ka fita kasuwa itama ta
sallameni akan zataje gidan su ubaida""
"Abba dake rike da waya a kunnisa yace umman yara ina sauraranki"
"snn umma taci gaba da cewa shine ta dawo g'ida tana kuka h'ade kiran suna zhrdee
k'uma babu yaran data fita dasu' nayi iya kokarin wajan tambyrta amma bata bani
amsa ba"
"to yace h'ade da kashe wayar' ya kira Alhj Kailani'bayan su gaisa Alhj yace
lfy?'gani ba yasaba kiransa bane yasa Bbn zhrdee tambyarsa' abban Aisha ya shashe
da lfy klau' ya g'ida da yaran?"
"kowa lfy"
"gani bece dashi komai ba yasashi be f'adi dalilin kiransa ba' SAI yace dama kwana
biyu ne bajika yasa nace bari na kira mu gaisa"
"bayan su sallama ne Bbn Aisha yake tambyarsa kansa cewa to kodai ba zhrdee d'in
sa bane' to idan ba shiba mezaisa Aisha ta tada hankalinta h'aka?" kodai iyayensa
basusan abinda ya faru dashi neba?' kae ba h'aka bane' to kodai sakinta yai snn
k'uma ya amshi yaransa' kae koma menene ubangiji Allah ya jishemu alkairi"
"abban zhrdee shima mmki yakeyi h'ade da juyayin kiran da Bbn Aisha yai masa' a
daya bangaren k'uma ya tunanin kodai akan mgnr Aisha da zhrdee ne yasa shi kira
amma k'uma yakasa tambya' amma koma menene insha Allahu yau idan nakoma g'ida zan
tambyi son naji dalilinsa nayi h'aka"
"kai tsaye g'ida zhrdee ya nufa da yaransa' bayan yai parking ya kwashi yaransa ya
rungumesu zuwa bangaren Hjy' ganisa da yara yasa Hjy tambyr lfy h'ade da mika hannu
ta amshesa yaran"
"saida ya zauna snn tasake tambyarsa' zhrdee yace eh amsosu nayi"
"kamar yaya zhrdee ka b'ude ka warwaremi kaimi bayani ta yadda zan fahimta"
"rabuwa mukai da'ita na saketa...kaeeee subhanallh h'aba zhrdee kanka daya kuwa'
meyai zafi h'aka' to wlh baka isa ba' k'uma Abba zandawo NA sanar masa' banda
rashin hankali irin take waya cemaka ana saki haka kawai' saki banza ne? idan wani
abu tai maka meyasa bazaka sanar manaba SAI kaje ka yanke hukunci da kanka' to wlh
bari kaji idan ma ganinane yasa kake h'aka garama kabari idan nine yau gobe bani
bace' sbd h'aka ga yaranka nan ka medasu gun mamansu' bazanyi wahala dakai naji da
yaranka ba"..?
" zhrdee naji haka ya mike yabar d'akin ".. kae kae zhrdee ba dakae nake ba?"
"da umma taji shiru yasata kiran Bbn Aisha taji yadda suke' yana shagon koda yaga
kiran be daga ba har yagaji ya tsike"
"itama be daga ba yasa ta hkr da kiran' itama Aisha da taga uwar bari d'an kanta ta
hkr da kukan"
"da yamma bayan ya dawo daga kasuwa' lkcn yaran duk su bcc suka cikin hira da Hjy
ne Amatullah ta kawo Husaina tatashi daga bcc tana kuka yasa takawota gun Hjy"
"murmushi Hjy tai snn tace dama akwai mgnr da nakeso muyi amma bari nayi ka huta
tuku"
"lfy ko?"
wlh Hjy dazu ina kasuwa kakan yaranga ya kirani duk da becemi komai ba amma a nawa
tunanin sai nake gani kamar akan mgnr son ne da matarsa' amma k'uma tunda sun
daidaita shikenan"
"nasu k'uma?"
"eh wlh"
"kana kasuwa ne zhrdee ya kwaso yaranga ya kawosu' koda na tambyesa shine yake cewa
wai shifa ya sauwake mata"..
" subhanallh wnn ai mgnr banza yakeyi' ina son d'in yake?' bansaniba ko yana ciki'
bari na kirasa ta waya"
"kiran farko zhrdee ya daga wayar h'ade da sallama' Abba yace kazo inason ganinka
yanzu nan"
"to kawai yace snn ya mike zuwa gun kiran abbansa' dama yana cikin g'idan ba
fita yai ba"
"da sallama zhrdee ya shigo d'akin' shahida na gani bbnta ya shigo tasa kukan ya
dauketa' gani shure shuren da takeyi yasa zhrdee daukarta snn tai shiru' gu yasamu
ya zauna a kasa' Abba da Hjy k'uma su kan cushion zaune"
"Abba yace son bayan nadawo kasuwa ne Hjy take fadimi wata mgn amma ban gasgantaba
nace sai naji ta bakinka"
"a'a son kada muyi h'aka dakai' amma koma menene nafiso kaimi bayani da kanka ta
yadda zan fahimta"
"eh laifi taimi ni k'uma da sharadan dana gindaya mata idan har tanason cigaba da
zama dani' ta nunarmi bazata iya ba shine nace shikenan ta tafi kawai Allah ya
h'ada kowa da abokin arzikinsa"
"Akwai"
"subhanallh' h'aba son meyasa ka aikata haka?' kamar kabada manya?' meye amfanimu?'
wlh banji dadin abinda ka aikata ba kwata kawata son"
"dayane Abba"
"to shikenan yanzu abinda nakeso dakai shine kayi hkr' idan kana biyewa mata SAI ku
hadu ku zama iri daya' yanzu dai kaje ka dawo da matanka"..
"a'a son ban yarda ba' rankane kawai ya baci amma nasan kanason matarka"
" kae son' banaso na tsaya muna h'aka dakae' nasan yadda kakeson Aisha kawai bacin
raine yasa kacewa haka"
" kae son' koda zaka kwana kana rantsuwa ba yarda zanyi ba"
"kae son"
"na'am Abba"
"tashi muje na rakaka ka meda yaranga' k'uma nabaka nan da sati kaje kadawo da
matarka' banason kace uffan sbd umurni nabaka"
"mikewa Abba yai h'ade da cewa kae nake jira' gani haka yasashi shima ya mike suka
fita' Abba da kansa yake driving' zhrdee yana rungume da yaran babu wanda yai mgn
tunda suka fara tafiya har suka isa"
"a wnn kara zhrdee kin shiga gidan yai a b'akin kofar gidan suka tsaya shida Abba'
zhrdee ya nimo yaro ya aikesa ciki yai masa sallama da abban Aisha' da fara'arsa
yafito' gani Alhj Kailani ne yasashi cewa su shigo daga cikin g'idan' Aisha najin
ance abban zhrdee ne yasata naunayar ajiyar zcy' duk da batasan abinda yake cikin
zcyr zhrdee ba"
"bayan su gaisa ne abban zhrdee yace bayan nadawo kasuwa ne Hjy take fadimi abinda
yafaru tsakani yaran nan"
"kae Alhj kenan' wlh babu komai dan nasan ruwa baya tsami banza' haka kawai zhrdee
bazaiwa Aisha haka ba' k'uma ni kaina nasan inda tanada gsky da tazo g'ida data
f'adi abinda ya hadasu amma dayake batada gsky tunda ya korota daga hospital har
izuwa wnn lkcn babu abinda tacewa kowa dake gidan nan"
"h'aka ne amma ai"...
" a'a Alhj Kailani kada muyi haka dakai' wnn Ai tsakanisu ne' wlh idan ta ninema
Aisha bwzatakai wnn lkcn a g'idan nan ba' amma a yanzu idan suka daidaita tsakanisu
ya dauketa sutafi"
"to Alhj nidai wlh banida abinda zance saidai godiya ubangiji Allah ya kara girma
da daukaka"
"snn Abba ya juya gun zhrdee h'ade da cewa to kai son kaji abinda abbanka yace"
"a'a Alhj duk yadda akai akwai abinda tai masa' nidai inaso koma menene abi abu a
hankali"
"gani haka abban Aisha yace bari na turo maka ita ko' mikewa yai ya nufi d'akin
ummata' abban zhrdee yanaji haka shima ya mike har Abba yakai b'akin kofar sukai
karo da Aisha' dukawa tai har kasa ta gaidasa snn ta mike ta karisa ciki inda
zhrdee yake"
"zhrdee yana gani ta ya kara daure fuska har kasa ta duka tace ina yini"
"jin h'aka yasa Aisha fashe da kuka h'ade da zubawa shahida ido dake hannunsa"
"jin haka yasata kara ruwa wani kukan h'ade da rike masa kafa tana kuka" *ba komai
yatada hankali Aisha illa irin soyayyar da takewa zhrdee' Dan a yanzu ji take idan
ba zhrdee ba bazata iya rayuwa da kowani da namiji ba. Dama h'aka rayuwa take duk
abinda ka walakanta wataran sai kanima ido rufe. tamance lkcn da itama taiwa zhrdee
h'aka lkcn dayake h'au kan sonta*
"gani irin kukan da takeyi yasa zhrdee mikewa h'ade da rungumar yar'sa zai fita' a
guje Aisha take tasha gabansa ta zube gwiwa bibbiyu tana kuka' fisge kafarsa zhrdee
yai yana kokarin fita"
"gani h'aka yasa Aisha cewa Dan Allah katsaya wlh naji k'uma NA amince duk abinda
ka umarceni zanyi idan har zaka barni na koma dakina' duk zhrdee yaji dadin haka
amma be nuna mataba saima kara daure fuska da yayi"
"cikin kuka Aisha take fadin Dan Allah zhrdee' Dan Allah"
"fuska a daure yaji naji' amma kafin nace komai sai kinje gidan su Zainab kin bata
hakuri snn zansan abinda yadace nayi' k'uma idan kinje ki kirani lkcn kuna tare sbd
ba tabbatar da kinje"
"bayan ta mikene ya mika mata yaran snn yafice batare da sallama ba"
"koda zhrdee ya shiga mota becewa Abba komai ba' shima Abba bece da komai ba har
suka isa g'ida"
*COURT*
"20-6- 2018 a yau ne ranar da su Rukky da su Alhj Rufa'i da Alhj imran da k'uma Bb
idi megadi duk suka hadu a court h'ade da k'uma Bbn Rukky da Malam Habu"
"snn alkali yace yana bukatar gani Alhj Rufa'i yafita ya sake gabatar da kansa a
gaban kowa"
"bayan Alhj Rufa'i ya gabatar da kansa' snn alkali yace Alhj imran yana zarginka da
cin amanarsa kae da matarsa Rukky' ko kanadaja akan h'akan?"
"a gsky banida jan akan h'akan"
"eh to h'aka yafarune sakamakon Rukky ta kasance me shegen son kudine' shiyasa ni
k'uma nayi amfani da wnn damar wajan gani nayi amfani da wnn damar nasamu biyan
bukatata na niman kujeran da Alhj imran yake nima"
"har a zcyta banso wani kazamin alaka ya shiga tsakanina da'ita ba amma babu yadda
zanyine sbd ne yasa"
"snn alkali yace kenan' kai kasa tanimi kashesa sann k'uma bayan ku kashesa SAI ku
kwashe masa dukiyarsa ko?"
"a'a wnn k'uma aikintane bansan da haka ba' idan nima kaina ba karami kudi ta
satanmi ba"
"koda alkali ya juya kan Rukky' duk abinda Alhj Rufa'i ya f'adi akan Rukky bata
musaba"
"snn juya gun Alhj imran yace to kae kaji duk abinda sukace' yanzu me kake bukata a
gunsu?"
"ranka ya dade babu wani abnida nakeso illa Rukky ta dawomi da kudina' Dan wlh sisi
bazan yafe mata ba' shikuma Alhj Rufa'i yaje shida Allah' Allah kadai zai sakami
akan abinda yaimi ba mutuba' na barsa da fitan rana da komawarsa"
"koda alkali ya tambyesa' cewa yai duk da yanada abinda zai fanshi Rukky dashi amma
ba zaiyiba sbd yanaso h'akan yazama ezina a gareta' ba ita kadai ba ga duk me hali
irin nata' Dan haka duk hukunci daya dace ayi mata kawai"
"h'akan yasa alkali ya yankewa Rukky zaman gidan yari NA tsawon shekara uku' batare
da taraba"
washe gari bayan Aisha ta kare aikinta zata tai tai shiru tana tunanin ta'ina zata
fara gashi a yadda takeji yanzu bazata iya rabuwa da zhrdee ba'kuma a daya bangaren
tana gani idan taje gidan su Zainab ta bata hkr tana gani wani ci bayane a gareta'
wata zcy tace kada kije Aisha' wata zcyr k'uma tace shi kije idan har ba h'aka
kikaiba kinaji kina gani kaidai ki hkr da zhrdee "
"wuf tai ta mike h'ade da shiga wanka' kwara ruwan kawai tai tafito tazo tasa kayan
h'ade da kwashe yaranta ta rungumesu snn taje d'akin umma tace umma saina dawo"
"amin tace snn tafice' tana fita ta nimi napep zuwa area d'in su Zainab"
✍
☘☘
☘
6⃣4⃣
"Aisha tana sauka a napep gefe guda ta koma ta tsaya tai shiruuu tana tunanin
ta'ina zata fara' h'aka kawai iyayen Zainab su ganta a gidan su'to idan su tambyeta
me tazoyi tace dashi me?' badai nace zhrdee ne yace nazo nabawa Zainab hkr ba"
"to idan ba h'aka ba k'uma mezance ya kawoni gunta tunda Susan ba wani zaman dadi
mukai da'ita ba' balle ace idan babu daya kaji wani irin' anya Aisha bazaki koma
g'ida kawai ba' idan yaso ki hkr da zhrdee din ba"
"wata zcyr k'uma tace yanzu idan har kikace kin hkr da zhrdee shikenan kedashi' a'a
Aisha idan har haka shine magani matsalarki gara kije kibata hkrn kawai zaifi maki'
amma idan kikace bazaki a yadda zhrdee yakeji yanzu zai iya hkr dake' k'uma idan
har h'akan ya kasance shikenan fa dake zhrdee kun rabu kenan' a wani bangaren k'uma
tana tambyar kanta anya kuwa zhrdee zai iya hkr dani kuwa' kisan ba karami so
zhrdee yake makiba' ba lalla bane mgnr da yai yakai har zcyrsa' koma g'ida kawai'
da kansa zai biyoki"
"wata zcyr k'uma tace a'a Aisha idan har kikai haka zaki aikata babban kuskure a
rayuwarki'tafiya kibawa Zainab hkr kawai mafita a gateki'idan har ko kika dake ta
zcyrki lalla zakiyi babban kuskure na har abada' zhrdee k'uma da kike mutuwarsa kin
rasashi kenan' shima har abada"
"gani yadda takeso zhrdee a birkice Aisha ta juya ta shige gidan so Zainab''dama a
gefen gidan take tsaye' har cikin parlour tai sallama' lkcn inna da Zainab ne suke
zaune sai k'uma mame kanwar Zainab wacce ta kare junior waec dinta shiyasa bataje
sch ba'
" duk da Zainab tai mmkin gani Aisha amma be hanata amsarta ba' cikin zafi nama
h'ade da fara'arta ta mike tana fadin Aisha kece yau a gidanmu h'aka?' hannu tasa
ta amshi shahida dake rungume a kafadar Aisha' snn Aisha ta kariso daga ciki"
"bayan su gaisa da inna mikewa tai ta shige daga ciki' ita Zainab d'in mikewa tai
taje kitchen ta dauko mata abinci da ruwa snn ta dawo' mame dake zaune ta amshi
addu'a yaran suka shige dakinta suna wasa tare"
"bayan Zainab ta dawo suka sake gaisawa snn tace Aisha lfy kuwa?
"guna k'uma?"
"eh wlh Zainab"
"mikewa Zainab tai h'ade da cewa tashi muje daga ciki' dakin inna' bayan su zaune
ne Zainab tace Aisha ina sauraranki"
"saida ta danyi gyaran murya snn ba komai bane dama zuwa nayi na rokeki akan duk
wani abu da yafaru a tsakanina dake' Dan Allah kiyi hkr ga duk abinda ya faru a
baya insha Allahu h'akan bazai sake faruwa ba kinji Zainab"
"himm tace snn tasake cewa Aisha kenan' ni dama wlh ban taba kwana dake a zcyta ba
k'uma dama duk abinda kikeyi nasan Akwai rana irin wnn tana zuwa amma tunda har
kingane h'akan Allah yasa har cikin zcyrkine' Allah yasa kinyi tuban da bazaki sake
komawa ba da shi' na tafe maki Aisha ubangiji Allah ya yafe mana duniya da lahira"
"kada kawai ta tsakura snn ta ije'sukaci gaba da hiransu' suna cikin hira saida
kiran zhrdee ya shigo wayar Zainab' Aisha dake zaune da gefen ido ta leka' gani
numr zhrdee ne yasata dauke kanta gefe' Zainab tana dagawa hade da sallama"
"amin' amaryata ya kike?' ina fatan kina lfy' inaso yarana' duk a lkc daya zhrdee
ya tambyi Zainab"
"nrml"
"kafi taji abinda zaice ta mikawa Aisha wayar h'ade da mikewa taje kitchen dibo
abinci"
"da sallama Aisha ta kara wayar a gefen kuunita' amin kawai yace' gani a gidan su
Zainab din"
"eh nayi"
"naji' ki tashi ki koma g'ida haka' to kawai tace ya kashe wayar' bayan Zainab ta
dawo Aisha tace ni zantafi Zainab"
"zasuji' suna fita Zainab taje dakin su mame ta amshi yara tazo ta rakata har
b'akin titi ta h'au napep snn ta juya ta dawo g'ida' bayan ta dawo ne inna take
tambyeta me yakawo Aisha gidan nan?' Zainab ta sanarwa inna abinda tazoyi"
"duk da bata gamsu da mgnr ba amma cewa kawai tai Allah yasa da gske nan har
zcyrta"
"koda Aisha ta koma g'ida bata bari umma ta gano inda taje ba' tana shiga g'ida
dakinta kawai ta shige ta kwanta tana juyayin al'amarin duniya sbd koda da wasane
bata taba kawo dede da rana daya zhrdee zai iya mata haka ba' amma gashi yau ita
yake turawa taje tabawa Zainab hkr', wasu kwallane suka zubo mata ta gefen ido"
"da yamma gam da magrib saiga kiran zhrdee yashigo wayar Zainab' suna tare da inna
a kitchen bayan tai receiving call din tafice a guje zuwa dakinta innar' dayake
inna ta gane murmushi kawai tai' Zainab na shiga d'aki h'ade da fadin hello"
"Zainab"
"na'am"
"amin ngd"
"suna kashe wayar Zainab ta shiga wanka bayan ta fitone tai sallah gani har anfara
kiran isha yasata hadawa gaba daya tai kawai snn tai kwalliya cikin material orange
colour ba karami kyau tai ba' tana fitowa daga d'aki sukai karo da inna' mmki ya
kama Inna' tace kae ya'ta wnn irin kwalliya h'aka' kodai surikina yana tafene?"
"gani h'ak yasa Inna kwashe yara tai masu wanka' ko kaya ba'a sa masuba duk sukai
bcc"
"eight daidai saiga zhrdee yai sallama yashigo har parlour' dukawa yai suka ya
gaida Inna' bayan su gama ne inna taja su mame suka shige daga ciki"
"inna na shigewa zhrdee yazo inda Zainab take zaune shima ya zauna h'ade da
kallonta yana aika mata da wata shu'umin murmushi h'ade da daga mata gira' matata
kinyi kyau fa' kara bakinsa yai daidai kunnita yana fadin menene shirin wann irin
kwalliya h'aka"
"kunyane ya kama Zainab hannu tasa ta rufe fuskanta tana masa dariya"
"hannu yasa ya cire mata nata hannu yarike gam' duk yadda Zainab taso ta kwace
hannunta takasa' motsin dayajine yasashi sake mata hannu' mikewa Zainab tai' da
sauri yace ina zaki?"
"da zafin namarta taje ta sanarwa inna' ita k'uma inna ta fadiwa Abba suka fito
tare' zhrdee dake zaune yana ganisu ya mike' bayan su zauna ne shima ya zauna"
"zahradee kenan' ni dama tun farko ban hana Zainab komawa gidan kaba' abu dayane
kawai bazan lamunta dashi ba' shine bazan baka Zainab kaje kaci gaba da walakantami
itaba ba' rashin sani mutunci ta yasa har matanka suke mata gori da cusa maka ita
akayi' wlh Allah ma shedane zhrdee mahaifinka da kansa yazo ya nima mak auren
Zainab' bani nakai tallanta ba balle kace h'aka' ko a lkcn da Alhj Kailani yazo
nima maka auren Zainab nariga nayi mata miji' k'uma badan ta rasa masoyaba saidai
gudun irin h'aka' k'uma inda nasan zanbaka Zainab kaje ka azamtarmi da'ita wlh da
ban baka itaba' idan bangaji da'ita ba"
"inna dake gefe tadan shafi kafar Alhj alama yai hkr"
"Abba yaci gaba da cewa wlh zhrdee' albarkaci mahaifika kawai kaci"
"jin haka yasa zhrdee' ya duka har kasa yana cewa Dan Allah Abba kayi hkr' wlh
kuskure k'uma insha Allahu h'akan bazai sake faruwa ba"
"ni yanzu Allah yagani idan da na takura mata akan zaman gidan ka' yanzu bazan
takurawa Zainab akan zaman gidan kaba' idan taga zata koma wnn ruwanta ne idan
k'uma tace a'a shikenan' ke Hjy jeki ki kirami ita"
"zhrdee na duke bece kala ba' inna ja shiga suka fito tare da Zainab d'in' kusa da
inna Zainab ta zauna' Abba yace Zainab ga mijinki nan yazo akan yana bukatar kikoma
gidansa' yaya kika gani?' kinada ra' ayi koko a'a?"
"inna dake zaune dayake tariga ta ganosu cewa tai Alhj tunda kaga tayi shiru
sunriga su daidaita tsakanisu"
" to shikenan Allah ya kara hkrin zama' amma wani hanzari ba gudu ba zhrdee' wlh
koda da wasane Zainab tasake dawowa gidan nan da sunar kasake aikata abinda kai a
baya' kae ko matarka wlh bazata sake komawa gidan ka"..
"cikin jin dadi zhrdee yace a'a Abba Dan Allah hkr zaka karayimi zuwa jibi sbd
akwai gyara da zanyi a gidan"
"to shikenan' duk lkcn da ka kammala kazo ka dauketa' Abba ya karisa mgnr ne da
mikewa shida inna suka shige ciki' bayan su shine zhrdee shima ya mike h'ade da
riko mata hannu ya jata zuwa waje har cikin mota ya kaita snn ya sakar mata hannu'
shima shiga yai snn ya jawota ya rungumeta yana f'adi wlh Zainab da Abba yafara mgn
babu abinda gabana keyi idan ba faduwa ba' rsorona daya kada yace bazaki koma ba'
kenan ngd sosai da hadin kai da kika bani' k'uma insha Allahu zanyi kokarin kiyaye
duk wani abinda zaije ya dawo kinji Zainab dita"
"babu komai Bbn Abba' nidai fatana Allah yabaka ikon adalci a tsakanimu"
"amin Zainab ngd' hannu yasa ya jawo wata leda dake gefe ya mika mata snn yasa
hannu cikin aljihunsa ya dauko kudi a dunkule ya dukula mata a nata hannu h'ade da
rufewa yana f'adi babu yawa kiyi hkr"
"sbd dadi rungumesa Zainab tai tana fadin ngd ngd ubangiji Allah ya kara girma da
daukaka yasa kafi haka ya kara arziki da b'ude' b'akin zhrdee har kunni sbd jin
dadin addu'ointa rungumeta yai yana f'adi ngd Zainab Allah ya barmu tare"
"ni zantafi Zainab sbd inaso nabiya gidan su Aisha kafin naje g'ida"
"nan sukai sallama snn yatafi gidan su Aisha'. yana isa ya kirata ta waya' dama ba
bcc takeyi ba' tana gani kiran zhrdee da sauri ta daga da sallama' bayan ya amsa
yace kifito gani a kofar g'ida' to tace h'ade da mikewa ta zafi mayafi ta kwashi
yara ko mgn batai wa umma bafita' lkcn ummata na tare da abbanta a dakinsa' nata
fita zhrdee dake mota ya hangota ya fito daga mota ya tareta h'ade da amsar daya
daga cikin yaran' bayan su koma gefene yake cewa ke meyasa duk inda zaki saida
yarane?"
"to suyi mana' idan suyi su gaji zasu bari' amma sbd Allah dan fitarwar da zakiyi
gashi k'uma darene shine SAI kin fita dashi' to wlh kada ki karami h'aka"
" zhrdee yana rungume da shahida ya koma mota yaje ya dauko dayan ledar yazo mata
dashi ya baya h'ade da kudi "
"snn yace kiyi hkr ban sanar dake akan lkc ba"..
"jibi nakeso kukoma keda Zainab' abinda yasa bazaku koma gobe ba sbd feti nakeso a
sake maku kinjiko"
"ni zantafi sbd sauri nakeyi' to shikenan' yanzu dai fara komawa dashi kiji kidawo"
"to kawai tace' daukar ledar tai tashige ciki ta'ije snn tasake fitowa' lkcn zhrdee
ya koma mota' har mota ta bisa ta dauki shahida snn sukai sallama' sake fitowa yai
ya rakata har ciki h'ade da rungumeta snn sukai sallama yatafi"
"wani irin dadine ya ziyarci zcyr Aisha' har zai shiga mota da sauri yasake dawowa
h'ade da kwanda mata kira' tana juyowa yace kiyi hkr fa' idan Allah ya kaimu jibi
Dan Allah kafin la'asar nakeso kudawo"
"to babu damuwa Allah ya kaimu' iji Aisha kenan"
"yana hanyane ya kira Zainab ya sanar mata da lkcn da yakeda bukatar tadawo' itama
bata nuna damuwa ba"
"zhrdee' yana isa g'ida bangaren Hjy yashiga' bayan su gaisa take tambyarsa ina
yatsaya da bedawo g'ida akan lkc ba"
"gidan su Zainab naje da Aisha' lfy?' eh lfy klau jibi zasu dawo dakinsu"
"alhamdllh naji dadi sosai Allah ya kara hkr' k'uma kaima Dan Allah akiyaye"
"h'akan yasa koda ranar da Fatima ne kada girki baya kwana idan yaje da safe zuwa
4PM yake barin g'idan ta sai k'uma gobe' gani haka zai iya jefasa cikin halaka da
kuma gudun kure ita fatiman tunda bata nuna masa damuwa akan hakan ba' yasashi
shima ya yanke shawarar sanarwa Mariya"
"bayan kwana biyu suna kwance da Mariya bayan sallar asuba yace Mariya"
"na'am Alhj"
"Dan Allah Akwai wata mgnr da nakeso f'adi maki amma besan yadda zaki dauki mgnr
ba"
"himm Mariya kenan' kisan duk cikanke musulmi ansansa da rungumar kaddara me kyau
ko akasin h'akan ko?"
"kwai da gske Alhj na shiyasa a kullum nake alfahari dake a matsayinka na megidana'
ubangiji Allah ya barni dakai"
"Mariya kenan a nawa tunanin muriga mu wuce wnn guri kum' sbd yanzu muzama daya
keda' amma tunda haka kikace to amin amin matata ta kaina Allah ya kara dankon
kauna da soyayya ya kuma kara mana hkr da juna"
"amin"
"dama ba wani abu bane Mariya kin dai San tsawon shekaru da muka diba dake babu
wanda ya taba jin mu dake to dan Allah ina rokonki a yanzu ma koda na f'adi maki
banaso ki daga hankalinki wlh duk abinda zai shige cikin rayuwarmu ni AMINU nayi
maki alkawari inash Allahu bazan taba juya baki baya ba' Allah kafin na f'adi maki
koma menene Mariya inaso kiyi min alkawari"
"Alhj kenan ni wlh duk NA koda naji ko menene' amma alkawarin me kakeso nayi maka"
"Mariya kafin muyi aure dake shine besan waye keba amma tun bayan aurena dake a
kullum nake daga hannanye sama nakewa ubangiji godiya daya azirtani dake'' wani abu
da baki sanida Mariya a kullum idan nayi sallah saina daga hannu sama ina rokon
ubangiji daya barmu tare har mutuwa' Mariya ina sonki kuma ina alfahari dake ba sbd
komai ba sbd kyawawan halayenki wlh Mariya koda cikin a bokaina nake idan kowa yana
fadin laluran gidan sa abin har mmki yake bani sbd ban taba samu haka dake ba' kuma
nasan ba komai ne jawo haka ba sbd tarbiyan da kika samune daga gidan ku' shiyasa
ka aure mace yar'babban g'ida ma yanada kyau" *_idan akace g'ida mafi yawanci
al'umma sukan dauka kudine' basusan ba haka abinya yakeba' idan akace babban g'ida
ana nufi gidan tarbiya' gidan da idan ka auri daya daga cikin zuru'ar g'ida
bazakayi da kasani da aurensu ba' sbd tun farkon asalin gidan su Riga so dora jini
gidansu akan turba me'kyau ne. amma yanzu ba haka bane duk Wanda yaji akace babban
g'ida zakaji ana tambyar waye ubanta' ko k'uma YAR' gidan waye' ba'a dubi da
tarbiya' nasaba' tsatstsasu gidan ta tafito, al'ummar yanzu idan suna niman aure
basu duba irin wnn abubuwa, idan uban yarinya yanada kudi' tofa angama samu tarbiya
a wnn gidan' tunda dama shine damuwarsu ba tarbiya ba. ya ubangiji Allah ka hure
mana ta hanyar halas_* wlh shiyasa a kullum nake alfahari da aurenki h'ade da
zabgawasu Alhj da Hjy addu'ar akan irin tarbiyan da suka baki "
"Mariya naji haka jikinta yai sanyi tace babu komai Alhj nayi maka alkawari insha
Allahu koma wani irin maganane bazan taba nuna maka damuwa ko bacin rai akansaba"
"saida ya tashi ya jingina bayansa da gado snn yace Dan Allah Mariya kiyi hkr sbd
nasan ban kyauta ba Dan kamata yai NA sanar dake kafin na aikata amma h'akan
besamuba sakamakon yadda abu yazomi"
"Mariya najin haka zubawa AMINU ido tai jikinta har rawa yakeyi h'ade da son jin
abinda zai f'adi mata' ita kanta batasan lkcn da hawaye suka wanke mata fuska ba"
"Alhj yace nasan za'ayi haka Mariya amma Dan Allah kiyi hkr' hkrin nan Dana sanki
dasu inaso ki kara"
"cikin kuka tace dama kenan idan kace zaka gidan Nigeria ba nan kake zuwaba?"
"nan nake zuwa Mariya"
"a'a ban Dade da auren ba' idan bekai wata ba' k'uma muna tare da'ita anan London"
"batare data sake mgn ba mikewa tai tafita tabar masa d'akin' koda yake kwada mata
kira besa ta tsaya ba' gani haka yasashi binta da sauri"
"yau ne ranar da zata koma gidan zhrdee' sbd ita keda girki yasatace Zainab ta
shirya akan lkc' duk wani shirin da zatayi tayi ana sallar azahar inna ta sata gaba
ta rakata' Zainab tai kuka kamar yaune farkon zamanta da zhrdee"
"suna isa saida tasake kaita gun Hjy sukai mata f'ada sosai snn suka koma bangaren
su' itama inna takoma g'ida' gani yamma yayi yasa Zainab shiga kitchen tai abinci
ta zubawa zhrdee nasa a kula ragowa kuma ta barsa a tukuya' tasake wanka tasha
kwalliyarta takoma d'aki ta zauna sbd itadai tayi abincine kawai amma batasan me
girki a cikinsu"
"Aisha bata dawoba sai bayan isha' sbd su tsaya jiran kanwar bbnta itace zata
rakata' suna shiga gidan zhrdee shima ya shigowa' bece dasu kalaba yashige bangaren
Hjy har saida masu rakota suka fita snn ya dawo bangarensa"
"a parlour ya zauna Zainab najin motsinsa ta fito ta kawo masa ruwa da abinci har
zata zauna yace taje takira Aisha' tare suka fito da'ita Zainab ce tafara gaidasa
snn Aisha itama ta gaishesa"
"zhrdee dake zaune yace to Allah ya kawomu Dan Allah ina rokonku da ku zauna lfy a
tsakaniku zamane na gsky da amana nakeso muyi daku' dukkanmu a cikinmu babu wanda
baya kuskure amma idan h'akan yafaru da ko waye Dan Allah kada kaji komai kafadiwa
mutumi da yai kuskure sbd gyara"
"abu na biyu k'uma bazan zauna daku baku gani iyayena da daraja da mutuncin ba' sbd
duk wani mataki da zantaka a duniya sune sila Dan haka kuga albarkaci nakeci ba ni
kadai ba harda ku' Dan haka duk meso zama dani dole tabi abinda nakeso' dokane naso
idan kutashi da safe kafin kuyi aikin komai aje a gaidami iyayena' koni ban yarda a
gaidaniba batare da angaida su Abba da Hjy ba"
"NA biyu kuma wlh wlh wlh koda da wasane naji wata taima wata gori a b'akin
aurenta' koma jina ko"
"duk sukace eh"
"snn ya juyo kan Aisha' ke danace kudawo kafin la'asar meya zaunar dake har wnn
lkcn?"
"yayi kyau' inna Asiya ko' yanzu abinda za'ayi kinga Zainab taji mgnta ta dawo a
lkcn dana bata gashi k'uma harda abinci tayi kinga yanzu idan nakwana a dakinki
banmata adalci ba' yanzu hkr zakiyi zuwa jibi' ke Zainab dauki abinci muje daga
ciki"
"shiru Aisha tai' zhrdee yace tashi kije ki kwanta saida safe"
"mikewa tai tashige dakinta' Aisha na shiga ta rusa da kuka' sbd a nata tunanin yau
a dakinta zhrdee zai kwana"""
✍
☘☘
☘
vote me on Facebook
gmail:hauwaszaria@gmail.com
*JIJINA*
*_A gaskiya banida kalaman da zanyi amfani dashi wajan nuna farin cikina a gareku'
nagode nagode sosai ubangiji Allah ya kara girma da daukaka ya kara budi ya
albarkaci mana zuri'a' ya shirya manasu shirin addinin musulci' yasa masu yiwa
musulumci hidimane' ameen ya allahHAJIYA ZALIHAT YOLA (mmn ahamed) .HAJIYA HANNA.
Abdulrahman Hafsat Hausa Nvl H2 and Muhammed Allah yabar kauna da zumuci amin_*
*_YAN'UWA RAKIN JIKI' IDAN AKWAI WANI KALMAR DAYAFI HAKAMA WLH KUNFI DA HAKA GARENI
UBANGIJI ALLAH YABAR ZAMAN TARE' YA ALBARKACI RAYUWAR YA"YA"MU' YASA MASU JIN
KANMUNE YA MASU YIWA UBANGIJI BIYAYYANE MUMA SUYI MANA BIYAYYA' YAKARA BUDAWA
MAZAJANMU WAJAN NIMO MANA HALIS YA KARA MANA HAKURIN ZAMA DASU HAJIYA AMINAT KABEER
KIRU. HAJIYA ZULAIT YOLA MMN AHAMED_*
*_~WRITES~_*
*_manya magani kananu' jagaba kun riga kunyi gaba' saidai ta Allah amma bata mutum
bakiba' sama da ikon Allah' hasken garin wata sha kallo tautari tsaya gaban
makiyinku_*
*UP*
❤ *UP UP* ❤
*UP*
*_jijina gareku masoya na' hakika kun cika cukankun masoya na gaskiya shiyasa a
kullum nake alfahari daku a duk inda kuke' ubangiji Allah yabar kauna da zumuci.
amin_*
*_especially my momcy Aisha magaji taki da ban ne uwata ta kaina ina yinki wlh
Allah yabar kauna da zumuci_*
*THE*
🔚
6⃣5⃣
"suna shiga d'akin gani Abba kwance kusa da Islaha zhrdee yace a'a Abba har bcc
ne?"
"bari na kaisa d'akin Hjy ya tayata hira' hannu yasa ya daukesa zuwa dakin Hjyn da
sallama ya shiga' tana amsawa yace ga Abbana yazo tayaki hira"
"murmushi kawai tai masa' snn ya shinfidashi sukai sallama yakoma dakin Zainab' ko
kafin ya koma tun tashiga badroom ta h'ada masa ruwan wanka snn tafito"
"yana dawowa zama yai yaci abinci snn ya mike ya tube' yana tubewa Zainab tana
ninke kaya saida ya kare snn ta h'ada kayan ta zuba a wardrobe shikuma ya shiga
wanka' yana fitawa suka kwanta....
" yau ko masallaci zhrdee bejeba a g'ida yai sallarsa shida Zainab suna idarwa suka
sake Zainab ta mike har takai b'akin kofa' zhrdee yace Zainab ina zaki? "
"to kawai tace snn ta fice daga d'akin' mikewa yai yakoma ya kwanta yana jiranta"
"gani bata dawowa da sauri ba yasashi mikewa zuwa dakin Aisha' yana shiga ganita
yai tana zaune kan sallaya' itama tana gani yashigo tai sauri ta shafe addu'arta
dama tariga ta kare' mikewa tai h'ade da gaidashi ina kwana"
"lfy klau"
"Aisha na mikewa ta haye gado ta kwanta kusa da yaranta' gani haka yasa zhrdee cewa
tashi kije ki gaidasu Hjy snn kidawo ki kwanta"
"batare da musuba ta mike ta fita zuwa bangaren su Hjy' yana zaune yana jiranta har
saida tadawo snn shima ya mike yafita ya koma dakin Zainab' yana shiga yaga har
tadawo rike da tea a hannu' karisawa yai h'ade da tambyar dalilin dadewarta"
"koda naje be sameta a dakinta bane tana d'aki Abba har najuya zanfita sai gata ta
shigo to kawai yace h'ade da amsar tea d'in yasha"
"a zcyrsa yana f'adi Ashe kenan Aisha bata tsaya su gaisa da Hjy ba tadawo?"
"yanasha yasake kwanciya' duk yadda Zainab taso daurewa amma saida zhrdee ya kureta
har yakai ga ta nuna gazawarta snn ya barta ta huta' yau kam zhrdee be fita kasuwa
ba sai around 12PM snn yaje kasuwa"
"bayan kwana biyu Aisha ta amshi girki' dayake tasan yafi son towun masara da miyar
kuka ko kubewa yasa tai masa' koda zhrdee ya gani yaci sosai yana gamawa ta kwashe
kayan ta meda su kitchen yana gamawa wanka yashiga' suna kwancene zhrdee yace
aishata"
"Dan Allah Akwai wata mgnr da nakeso na f'adi maki amma Dan Allah banaso haka ya
tada maki da hankali' da banyi niyar fadiba amma gani nayi barin kashi a ciki yaba
magani yuwa k'uma ya kamata ace kinsani tun a lkcn to dayake Akwai Dan abubuwan da
suka shiga shiyasa"
"zhrdee yace amma kiyi hkr k'uma insha Allahu h'akan bazan sake faruwa ba' shiru
yai yana jijina lamarin snn k'uma yace akwan sati daya daya shiga tsakaninmu.....
" a gigice Aisha ta fisge jikinta daga nasa tasa kuka'tana salati h'ade da nashiga
uku"
"kamota zhrdee yasakeyi ya jawota jikinsa yana bata hkr' cikin kukan Aisha take
tambyer saki nawa yai mata' dayane kawai' k'uma in Allah ya yarda h'akan bazan sake
faruwa ba' a lkcn Aisha taso tambya ita kadane h'akan yafaru da'ita ko harda
Zainab' amma gudun kada ta kunna wa kanta wani wutar da bazata iya kashewa ba yasa
tabar tambyar"
"tayi kukan har tagaji' shima zhrdee be bantaba har saida yaga ta daina kukan ta
hkr"
"tun daga lkcn taka tsantsan takeyi a zamansu' yanzu kam alhamdllh domin zhrdee
yana iya kokarinsa wajan gani yamasu adalci a tsakanisu' shiyasa suma yanzu komai
nasu tare sukeyi babu mejin tsakanisu' duk da dama Zainab bame damuwa dace sbd ta
dashi taga gidansu da kishiya' shiyasa koda taga wani abu yazo mata yakan zama ba
sabon abune a guntaba' aishane ma take nuna damuwarta akai' sbd yanzu idan iskanci
zhrdee ya tashi dukkansu yake masu' Aisha ce kecewa zata masa mgn' Zainab ke hanata
ranar a d'aki suke niyi' shima sbd yariga ya saba da f'ada ko kasuwa baya fita akan
lkc yana zaune a parlour niyi yakeyi yana masifa ko yaran dake g'idan susan da
zamansa"
"tuda kida ya canza dole rawa shima ya canza' kuma inda zhrdee ya godewa Allah
matarsa duk suna shakkansa gashi dai karami ruwa ne dashi amma tsiyarsa yafi na
babban. *_shiyasa hausawa ke karin Hausa da fankan fanka bata kilishi' wani lkc
azabar karami mutum har yafi na babba' snd daga aisha har zainab suna shakkansa
koda mgn ne suna shakkan meda masa' babu duka balle zagi' sbd tun bayan dawowarsu
yadaina dukan su amma ido kawai ya ishesu sunan abinda yake nufi. kuma ba komai ya
jawo masa haka ba sbd zhrdee ya tsare gidansa raina biyar babu wacce zatace ta kara
masa a cefane gidansa' duk da dai d'an adam tara yake be cika goma ba' amma yana
Iya kokarinsa wajan gani ya kyautatawa iyalinsa' hakama iyayensa. Shiyasa yanada
kyau namiji ya tsare hakkin da Allah ya dora masa' rashin h'akan kuwa shikesa aita
samu matsaloli a zaman takewar auratayya ga rashin gani girmansa sbd duk hakkin da
Allah ya dora masane ya kasar maka. Allah datta damu masu irin halinma ubangiji
Allah ka ganar dasu, ameen ya Allah_*
tun daga ranar da Alhj AMINU ya sanarwa Mariya mgnr aurensa bata sake kulawa ba'
koda mgn yai mata tanka masa har tsawon kwana biyu"
"gani h'akan ba shine mafita a garetaba tun aikin gama yariga ya gama' aurene dai
yariga yai' kuma koda beriga yayi ba ban isa na hanasa ba' idan ma nace zan hanasa
badai zarginsa nakeyi amma kada wajan kokarin hanasa yasashi yaje ya f'adawa halaka
yakoma niman matan bazan' kaga garin niman gira na rasa ido kenan' k'uma bansan
matsayinta a zcyrsa ba"
"ballema me afkuwa ya riga ya afku wata kilanma tana nan da ciki tunda da alama
auren ya dade' amma koma menene daurewa zanyi na kuma rumgumi aure h'ade da kwantar
da hankalina na rungumi mijina' sbd idan har na daga hankalina nasan karsheta dai
shine ya mikami jan takarda' tunda Alhj ba meso damuwa bane.
"idan kuma na kuresa nasan karshanta ya sakeni' idan har kan ya kasance yaya zanyi
da yarana haka kawai wata Wanda bansan irin tarbiyanta ba tazo ta rusami nawa
tarbiyan da naiwa yara' gara kawai nayi hkr na sanyaya zcyta' ta hahakane ma zanji
komai akan auren amma idan na tada hankali babu abinda zanji sbd abinda hkr be
bakaba rashinsa bazai bakaba.
" mikewa tai ta bisa hat d'aki inda yake kwance daidai lkcn idonsa biyu da sallama
tashiga har kan gadon tabisa ta zauna h'ade da cewa Alhj har katashi daga bcc ne? "
"Alhj AMINU dake kwance mmki Mariya ne kawai ya kamashi' duk da yasa tun da Allah
yasa ya aureta wani abu makamancin haka betaba hadasu ba' tun suna Nigeria abokansa
har mmkin irin zamansu sukeyi' shiyasa koda tai masa haka yai mata uziri sbd yasan
ba laifinta bane harda kishi h'ade kuma da jin zafin auren da yai batare daya sanar
da'ita ba' kuma ba itaba kowaye dole zaiji haushin h'akan"
"shiru da yai yasa Mariya cewa lfy Alhj tunanin me kakeyi haka?"
"babu komai' ido kawai ya zuwa mata yana kallonta' gani irin kallon da yake matane
yasata cewa h'aba Alhj wnn irin kallo h'aka?
" himm Alhj kenan' kace kai aure kuma matar tana nan amma bantaba ji koda da wasa
neba kace zaka gunta';kodai dama wasane kakemi?"
"to amma meyasa baka zuwa kwana a gunta' kake kwana anan' baka tsoron Allah ya
kamaka da laifin h'akan?"
'shiru yai kamar bazai bata amsaba can k'uma yace kae AMINU bari kwai na f'adi
mata koma menene hausawa suce ranar wanka ba'a biyan cibi' ina zuwa mana"
"kamar yaya bangane ba' sbd tunda nake dakai koda da wasa bantaba ji kace zakaba'
amma yanzu k'uma kace kana zuwa"
" yanzu tunda ka aureta babu wani alaka daya shiga tsakaniku' gaskiya baka kyauta
ba"
"h'aba Alhj sbd Allah tsawon wata daya mutum yai aure amma k'uma tana gidan
yan'uwanta' gsky haka beyiba' idan har ka amince yau din nan zata tare anan g'idan"
" Mariya tai hakane sbd bataso Alhj AMINU ya rabasu' tafiso su zauna gu daya sbd
duk abinda zasuyi ayi akan idonta' daga gani yadda yakeyi da ido da alama Akwai
wani abinda yake boye mata' amma idan ta tare anan Ai karyansa yakare idan ma satar
jiki yakeyi yana zuwa gunta to tazo karke"
"yanzu bari naje na h'ada masu kausar da halif kayansu gu daya' idan yaso SAI
amaryan naka ta zauna a daki dayan ko yaya kagani?"
"a'a wlh kabari kawai wnn ma ya'ishemu mu zauna' kudin da zaka kama mata haya
ya'isa ka kara mana wann abu a g'ida' tunda abu da yawa"
"baridai naje na gyara daki idan yaso da yamma saimuje na dauko amaryata ko...
" da sauri Alhj AMINU yace a'a kibari kawai basai kinjeba"
"h'aba Alhj...
"daga abin arziki' tunda bakaso shikenan' fita tai zuwa dakinta h'ade da juyayin
lamarin mijinta anya kuwa babu abinda yake boye mata?"
"tana fita taje yasawa kofa key snn ya kira Fatima' bayan su gaisa yace da ita ta
h'ada kayanta anjima zaizo ya dauketa tadawo gidansa da zama"
"Fatima tai murna dajin haka sbd itama ta gaji da zaman hotel d'in da takeyi kamar
wata karuwa ko Mara gata' ita kenan saidai idan yazo ya biya bukatarsa ya tafi ya
barta bazai kara zuwaba SAI wani ya ka masa' amma yanzu ne zatasan tai aure' mikewa
tai tashiga h'ada kayanta dama ba wasu kayane masu yawa tazo dashiba tunda tasan
yadda zaman London din yake"
"Mariya na kare tunaninta ta mike taje ta kwashe kayan ta hadasu daki daya snn ta
share ta kankabe' yamma nayi Alhj yaje ya dauko Fatima suka dawo g'ida Mariya dake
zaune a parlour tana zaman jiransu jin sallamarsu saida gabanta yai mummunar f'adi'
injalillahiwainnailaihijlraju' kawai take f'adi a zcyrta"
"duk da haka a lkcn ta dane zcyrta tai masu kyakykyawar karba harda abinci ta kawo
masu' duk da Alhj yaso mgn a lkcn amma hanasa Mariya tai tace in Allah yai dare
gari zaiwaye' dan haka suje su kwanta idan yaso da safe sai suyi mgnr da zasuyi"
"haka suka mike yana rike da jakarta suka shige cikin d'akin' itama tashi tai taje
nata d'akin' tana shiga ta rusa da kuka' Mariya tayi kuka sosai saidai bcc barawo
da yazo ya dauketa"
"tunda Alhj suka kwanta babu abinda ya shiga tsakanisu da Fatima' sbd gani yake
kamar idan ya kwana da'ita ba nata bane hakkin Mariya' Dan tunda aikai aure yake
kwanciya da'ita saidai idan lkcn da yaje tana period ne' gani k'uma babu halin
fadiwa Mariya h'akan sbd yace mata be taba kwana da Fatima ba' yanzu idan yafafi
yai zama masa matsala' shiyasa kawai zai kwana a dakin Fatima"
"da safe kuwa Mariya ta h'ada masu abin breakfast ta kai dinning table snn taje ta
sanar da Alhj ta waya suka fito harda ita suka hadu suka karya' a lkcn ne Fatima ta
kare mata kallo taga ba komai bane Mariya sbd ta zauna da kishiyoyin da suka fita
komai k'uma su buga da'ita su bari balle ita"
"bayan su gamane Alhj yai gyara murya snn yace Mariya ga Fatima' Fatima kenan ga
Mariya' idan bakusan juna ba yanzu ne zakusan juna k'uma kusan halayyar junanku'
nasan dai duk a cikinku babu yaro duk kusan ciwon kanka to Dan Allah ina rokonku da
Ku zauna lfy da junarku' idan laifin daya taima daya zaifi dacewa da kusabarwa
junarku d'an samu warware matsalar ba karike mutum a raiba' dan Allah"
"yawwa Mariya kiyi hkr na mance ban sanar dake ba' itama Fatima tana da yara biyu
Khadijat da Jabeer"
"amin Mariya"
"Alhj da kabari ta taho dasu kasan d'an sai uwarsa balle mawuyacin lkcn ga da muke
ciki' duk da bangansu ba amma wlh har naji tausayinsu"
"himm Mariya kenan' ai nima ba laifina bane' babu yadda banyi da'ita akan tazo
dasuba amma taki' amma tunda hakane duk lkcn danaje g'ida tare zamu dawo dasu"
"gsky kam da yafi' ai rike maraya ba karami lada bane' SAI kaga sanadiyar haka
Allah ya kara buda maka"
"kan Fatima na kasa tace ngd sosai"
"tun daga lkcn Alhj AMINU kan SAI son Barka sbd yadda suke zama babu mejin kansu
itada Mariya' yaransu ma h'aka sumeda Fatima tamkar itace uwarsu sbd yadda take
masu' kamar ranar da ba sch idan zataje duba bnz din ta tare suka zuwa da sauwama
wani lkc k'uma da hakif"
"bayan wasu watanni Alhj AMINU yana zuwa gani iyayensa a kano yaje har gidan su
Fatima ya sanar dasu idan zai koma tare zasu koma da yara' Bbn Fatima bemusa ba
koda Alhj AMINU ya tashi tafiya tare suka wuce"
"koda su halif sukaga su Khadijat suyi murna sosai sbd su kara samu abokan wasa'
d'an kusan Kansu dayane' Khadijat da sauwama Jabeer da halif shiyasa koda Alhj ya
kaisu sch class d'in Khadijat daya da sauwama shikuma Jabeer class dinsu daya da
halif' yanzu gaba daya kusan yaran kudawo gun Fatima ne sbd koda assign aka basu
guta suke zuwa shima kanta Alhj yaji dadin h'akan sosai itama Mariya tun tana dari
dari da Fatima har tazo ta saki jiki da'ita"
"saidai duk tsawon zaman da sukai Fatima bata sake samu ciki ba Mariya ce kawai ta
kara haihuwa har sau biyu mace dana miji' Alhj AMINU ba karami son yake yaga ya
haihu da Fatima ba amma Allah be yarda ba' itako Fatima abin be dameta ba itadai
addu'ar ta kullum Allah ya raya mata su Khadijat da Jabeer"
"dukiyar da Nasir ya barima alhamdllh dan abin sai son barka' wani lkcn idan Fatima
taga Alhj beda kudin biyawa yara kudin sch Fatima ke biya sbd kowa yasan yau da
gobe sai Allah"
"shima Alhj AMINU be boyewa Mariya komai ba akan waye Fatima tun daga lkcn takara
samu girma a gun Mariya sbd da zarginsu takeyi akan Alhj ne yake bata duk kudin da
take kashewa' ita k'uma idan ta tambyesa ba lalla bane yabata sai yace be dashi
amma ita Fatima kuwa harkokin gabanta kawai takeyi batare da ta tsaya zaman jiransa
ba"
"yanzu kam gidan zhrdee SAI son barka sbd kan matarsa a h'ade yake ko shida suke
zamansa wani abin har sai sukahe su rufe bejiba' haka k'uma koda matsala suka samu
har sai suci su sube bazai saniba"
"gani bikin su Amatullah da amatulrahman yataso duk haduwa sukai a parlour Abba
suna shawaran yadda za'ayi' yya Nurudee da yake yasan heda niyar kula abin arziki
koda ake mgn bece uffan ba'
" gani mgn yana gaba yana baya yasa zhrdee tambyar Abba me ake bukata ne da ake ta
mgn da betaru ya zama daya ba "
"wlh son kafi kowa sani yanzu kam banida kudin da zanmafi kayan daki irin wnda
sukeso' shiyasa nace kuhadu idan ma h'ade kudi za'ayi sai a h'ada a ciye masu"
"himm son kenan' kaima kasan inda inada kudi wlh bazan tsaya sauraranku ba amma
yanzu da kaga duk natsaya ina niman taimakonku kasan babu ne"
"haka ne Abba' kada kadamu idan kayan dakine insha Allahu bazan gagara ba"
"bangane ba son?"
"him son kenan' kaidai baka gajiya' ngd ubangiji Allah yai maka Albarka yasashi
kagama da duniya lfy' ya baka masu saka maka' amma k'uma naga ga matanka da ciki
anya abu bazai maka yawaba?"
"haka ne zhrdee Allah yai maka Albarka ya kuma sauki matanka lfy"
"amin Hjy"
"juyawa tai gun su yya Nurudee tace kukuma fa' kune manya amma yazama na kawai'
himm Hjy kenan nidai kufi kowa sani karfina amma tunda yazama haka na dauki nawin
abinci da za'aci"
"to kaikuma fa Alhj kankamo' tun ake mgn kayan kanka gefe kayi shiru sbd bakada
niyar kunla abin arziki"
"himm Hjy kenan' wlh banida shine shiyasa amma ayi hkr kuwa wani lkc"
"Nurudee kenan wlh kana bani mmki amma inda ace na gidan matarka ne kaine gaba ko
dayake wnn yazama na gidan kune kuma idan kaya kana gani kamar aikin banzane sbd
bamuda abinda zamu baka kamar matanka shiyasa' nidai bazan maka bakiba amma kasani
bakada wnda yafimu duk wiya duk dadi muna tare"
itako wacce kake mutuwa akanta wlh ba baki nayi makaba amma tana gani baka dashi ba
lalla bane ta zauna dakai"
"Dan Allah Hjy kiyi hkr wlh duk abinda kike tunanin ba h'aka bane' amma tunda amma
tunda abu yazama haka shikenan duk abinda babu zansiye amma ni wlh kallon kudi
kawai kikemi nikuma bedashi"
"kaeda kasani ni dama tun kana yaro abin hannunka ba ciyuwa yakeyi ba"
"na'am Alhj"
"wlh shiyasa a kullum nake kara son son sbd kokarin sa' ga shidai shine karami
amma abinda yakeyi a gidan nan koda nine iyakaci kenan"
"hakane Alhj mudai babu abinda zamuce saida Allah ya saka masa da alkairi ya bashi
masu saka masa"
"gsky ne Hjy"
"amin Alhj"
"ana gama b'akin su Amatullah zhrdee da matarsa sukai parking zuwa gidan su'
satinsu biyu da komawa Zainab ta haihu baby boy' kwana uku da haihuwar Zainab Aisha
itama ta haihu baby boy h'akan yasa zhrdee ya h'ada suna kawai rana daya yai masu
suna' kowa sunar bbnsa aka sa masa' kayan kuwa kusan iri daya yai masu saidai
kowane da ruwansa' sbd Aisha bakace ita k'uma Zainab fara"
"bayan shekara biyu aka sako Rukky daga prizi bayan ta dawo g'ida bauchi da kwana
biyu har kasuwa shago tabi zhrdee da kukanta ido bibbiyu zhrdee ya yafe mata k'uma
ya medata dakinta"
"waww ni Rukky Dan Allah kirufami asiri Dan yafe maki kam NA yafe maki amma kije
can kisamu daidai ke'aini kinfi karfina Rukky"
"hkr zakiyi ki tashi ki tafi' ni yanzu ma da kika gani banida niyar aure idan kinga
nayi wani aure to kila SAI a kiyama idan anayi' Dan matana su gamami komai"
"tana tafiya zhrdee yace ni Rukky idan kin gani a kiyama wlh kaeni akayi' haka
kawai nazo NA mutu lkcna beyiba"
"yaran dake shagon sukasa masa dariya"
"shima kansa dariya yai yana f'adi ni Rukky Ai har namutu bazan mance dake ba"
*_TAMMAN BILLAH_*
*_alhamdllh duk da banso tsayawa anan ba amma babu yadda zanyi ne ngd ngd ngd sosai
masoya littafin AURE IBADA NE abinda nafadi ciki ubangiji Allah yasa ya amfanar da
jama'a kuskuren da nayi k'uma Allah ya yafe mana baki daya_*
*_godiya ta musamman ga Hjy sabba'u Jos plateau bukur pack ubangiji Allah ya kaya
girma da daukaka_*
✍
✍
✍
📖🖊
📖🖊
📖🖊
📖🖊
📖🖊
Copied By
YAYA HAYAT
(admin
Hayat hausa novels
Hausa novels and fashion
Cool novel, makeup and kitchen1⃣
AND
Cool novel, makeup and kitchen2⃣)
WHATSAPP NO:
+2347039625239