Aliyu Haydar - Compelety
Aliyu Haydar - Compelety
Page ((1))
©Kausar M Hassan
"Alhaji dan darajar Allah kayi hak'uri ni bansan laifin da nai maka ba, mai ya kawo
maganari saki"???
Cewar yar matashiyar matan dake tsaye a gaban wannan dattijon, wadda ta kasance
ita ba fara ba ita kuma ba baq'a ba, shekarunta bazasu wuce 30 ba.
"Hajiya na fad'amaki cewan na' sakeki saki daya saboda hka idan Allah y baki miji
kiyi aure"
Yana gama fad'in yaja rigarsa fuuu y wuce.
Kai kawea ta girgizah saboda tasan tabbas mutum baya tab'a wuce kaddararsa, hakan
yasa ta koma d'akinta ta tattara kayanta a cikin jaka ta had'a ta dau mayafinta ta
fito, zuciyanta cike da k'una da bakin ciki, tana kawowa tsakiyan gidan d'anta na
dawowa dga makaranta, jakar makarantar shi ya yarda akasa, da gudu ya isa gareta.
"Mame tafiya zamuyi ne naganki da jaka a hannu"?
Rage tsayenta tai dea2 nashi tasa hannunta ta dafa kanshi
"Aliyu ba tafiya zamuyi ba, nidea zan tafie, kuma a nan zan barka, ina mai maka
nasiha da kazama namiji, kazama mai hakuri da juirya akan duk abunda zai biyo
bayanka"
"Mame dan Allah kada ki tafie ki barni, wallahi zan rik'a jin magana, bazan
k'ara fasa kwano ko d'aya a gidan nan ba, zan rik'a share ko ina, mame dan Allah".
Rungumeshi tai tana zubar da hawayen rabuwa da d'anta, wanda yake shine sanyin
idaniyanta.
"Aliyu ni wnnn duk baya damuna, ko wanne yaro haka yake, hasali ma ni kullum
addu'ah nake maka akan Allah ya shiryaka, nasan kuwa Allah zai amshe addu'ahta"
Gyaran muryan da tajine ya katsie mata zancen da takeyi
"Kai zubairu amso min yaron chan" ya fad'a murya a fusace.
Zubairu dake kusa dasu, yasa hannu yana raba uwa da d'anta.
Zubairu ya amsheshi, hajiya ta juya ta nupie kopan dake fita gidan.
"Mame dan Allah ki dawo kada ki tafie, mame!!!".
Haka ta fice ta barshi a gidan zuciyoyinsu cike da tarin bakin ciki mara
misaltuwa...
[7/29, 11:50 AM] Kausar Luv💞: *ALIYU_HAYDAR*
Page ((2))
©Kausar M Hassan
Ganin baida mafita sea ta Allah, yasa ya cigaba da huci kaman wani sabo zakin daya
fito neman abunci, hannun zubairu ya garzawa cizo, wnda hakn yay sanadiyar sakinshi
da zubairu da yay, da gudu y haura gidan saman, ya bud'e wani d'aki wnda da alama
wannan shine d'akinshi, banka kopar yay ya maida y kulle da padlock ya hau kan d'an
karamin gadonshi ya kwanta ya cigaba da kuka.
Alhj baiji dad'in kasantuwar hakan ba, shi kanshi baisan maisa yay hkn ba.
Cike da tak'aicin abunda ya aikata y kama hanyar shiga d'akinshi. Wata mata na
hango fara tas da itah, iya inda akeso mace takai to ta kai, sanye cikin dogowan
riga bak'a tasa dan k'aramin hijab, da baqaqen takalmi, chewing gum ne a bakinta
tana tauna Karas_karas.
Ganin Alhj da tai yasa taja ta tsaya chack kaman gunkin da aka ajiye.
"Alhj ina hajiya salma"?
Shiru yay jim kad'an tukkuna ya nisa
"Na saketa hajjah rabi, kuma nace idan ta samu miji to tayi aure.
Kirji ta daka cike da nuna rashin jin dad'i fal a fuskanta
"Haba Alhj dan Allah, kayi hkuri ka dawo da ita mana mai yay zafi haka shi ba wuta
ba"?
A fusace ya bata amsa
"Kinga na gama magana, kuma bana so a k'ara dawomin da ita farko"
Zatayi wata magana ya ra6ata ya wuce, kai ta girgizah tukunna ta qaraso tsakar
gidan, ganin jakar Aliyu da tai yasa ta tabbatar da cewan ya dawo dga makaranta.
"Zubairu!!!" Hajjah ta hau kiran sunanshi
Jiki na rawa ya amsa kiran da take masa
"Na'am hajiya gani" ya karaso kusa da ita cikin ladabi.
"Aliyu y dawo dga makaranta ne"?
"Eh hajjjah ya dawo"
"Yana inane"?
"Yana d'akinshi hajiya"
Alama tai masa da hannu wadda ke nuna cewan ya wuce, da sauri y kama hanya y bar
falon.
Hajjah rai a 6ace ta hau gidan saman, dai_dai d'akin aliyu taja ta tsaya, a hnkli
ta fara kwan_kwasa kopar.
Aliyu daya riga ya hasala ya fara magana
"Wanene"?
"Aliyu nice mamanka ka bud'e kopan nan"
"Nifa ummi bazan bud'e ba sea abbi ya dawo min da mame"
Shiru tai tukkuna ta qara cewan
"Ka bud'e d'ana zan maka komai kake so kana so kasa mamanka kuka ne, kasan idan
bana ganinka bana jin dad'i'
Cikin muryar shagwa6a ya bud'e baki
"Ummi zaki hana anty nana ta daken"
"Na maka alkawari bazata kara dukanka a gabana ba kaji aliyuna jan gwarzo zakin
fama, ka bud'e dakin".
Tasowa yay ya bud'e dakin, da gudu ya fad'a jikin ummi, ummi ta rungumeshi
sosai, a jikinta ya matuqar bata tausayi har a cikin zuciyanta"
"Yi shiru d'ana ka deana kuka, ga umminka nan tare dakai, zan baka dukkan gatan
da mame dinka ke baka kaji ko"?
Kai ya d'aga tare da cewan
"To ummina"
Murmushi tai masa taja hannunshi zuwa d'akinta.
Tana isa ta tarar da nana zaune a d'akin, cike da hasala ta taso akanshi
"Ummi ya zaki shigo mana da yaron nan a d'aki sarai kinsan bayajin magana ynxn nan
zai fara fasa mana kaya"
"Ke"! Ummi ta daka mata tsawa
"Bana son iskanci da d'iban albarka, ke kinsan da ya nai renonki ne, kowanne yaro
haka yake, kurciya ce idan yay ta kuma zata wuce, komai lokacine"
Nana ta dubie aliyu ta dubie ummi
"Naji ummi amma gskya nifa...
"Kefa mi? Bazaki zauna da d'an uwanki lpy bane? Tsaya kiji wallahi nai maki iyaka
da yaron nan, fice ki bani guri'
Baki ta tunzure ta kama hanyar fitah dga d'akin, yayinda ummi ta juya ta dubie
Aliyu
"Kada ka damu kaji d'ana mamanka na nan tare dakai"
Mujie in baka chocolate"
Murmushi yay ya saki ranshi, suka wuce chan kuryar dakinta
Yayinda Nana tai d'akinta ta maida ta kulle, zuciyanta nai mata k'una sbd ita a
duniya ta tsani aliyu, bata sonshi ko kad'an a cikin rayuwanta...
Meye dalilil"?...
®Kausar Luv💞
[11/15, 5:18 PM] Kausar~Luv: *ALIYU_HAYDAR*
Page ((3))
©Kausar M Hassan
A chan bangaren hajiya salma kuwa tana fitah dga gidan kai tsaye taxi ta tsayar
tasa jakarta a ciki.
"Malam mai taxi unguwar shanu zaka kaini"
"To hajiya"
Suka kama hanya sea unguwar shanu, suna isa dea2 kopan gidan da zata shiga ta
tsayar da mai taxi di'n ta ciro kudi'nshi naira d'ari ta bashi, ta dauki jakarta,
dea2 kopan ta tsaya tana kallonshi, rabonta da gidan tun ranar da aka sata lallen
aurenta sea kuma yau datazo, kuma zuwan bana wuni ba na zama gabad'aya, hawayenta
ta share tasa kafanta a gidan daya kasance matsakaici tare dayin sallamanta.
Yar dattijowan dake zaune akan kujera ta d'ago idanunta, ganin "yarta da tai
yasa ta d'ago ta dubeta
"Salma ina Aliyu"?
Wannan shine tambyan da tafara yimatah
Kuka ta fashe dashi tai zaune dirshan akasa
"Mama alhj ya sakeni, kuma yace "idan nasamu miji inyi aure".
Dattijowan ta girgizah kai
"Bkomai salma Allah yasa haka shine mafi alkhairi, dauki jakarki ki shiga da ita
dga ciki"
Hakan ko akayi ta dauki jakarta ta shiga dakin da rabonta dashi shekara goma shaa
biyu. Rayuwa kenan.
Wanene Aliyu?
Wanene Abbi (alhj)?
Wacece Nana?
Wacece mame?
Wacece ummi?
Ya ya alaqar su take a cikin gidan"?
Ku biyoni ni kausar M Hassan dmn jin wannan labari
®Kausar Luv💞
[11/15, 5:19 PM] Kausar~Luv: [7/30, 6:22 PM] Kausar Luv💞: *ALIYU_HAYDAR*
Page ((4))
©Kausar M Hassan
Aliyu haydar, d'ana ga Alh shuraihu isah shine dea d'anshi namiji a duniya d'aya
tamkar da dubu, wnda ya dauki son duniya y d'ora masa, kasancewar, shi d'ayane
d'anshi namiji a duniya, aliyu dea farine mai matsakaicin baki, dogon hancinshi ya
k'ara masa kyau gashi da d'an jikinshi kadan dea2 misali, shekarunsa bazasu zarce
tara zuwa goma ba ynxn haka yana primary 5 ne a matakin karatun zamani, a b'angaren
addini kuwa yana karatunshi dea2 gwargwado kaman ynda ya kamata.
Wacece mame?
Ainahin sunanta salma, itace matar alhj, cewa da baban aliyu ta 2, yana sonta
sosai, kasancewar itace ya aura bayan ya auri maman nana, aliyu ne kad'ai d'anta a
duniyah, hajiya salma mace ce mai addini da son ibada, batada matsala a rayuwanta
ko kad'an.
Wacece ummi?
Ainahin sunanta rabi'atu usman, wadda aka fisani da hajjah, itace matar alh
shuraihu ta farko, tanada yara 2 tare dashi "Nana asma'u da kuma nafisa, nafisa
tana gurin kanwar mamanta mai suna zaliha, a chan take karatu kimanin shekarunta 8
a duniya..
Ummi ta kasance mace mai kamar maza, kasancewar ta uwar gida ga Alhj shuraihu, ta
tsaya tsayen daka gurin ganin tai hakuri da komai ke biyowa bayah. Duk da ba ita ta
haipie aliyu ba tana matuqar sonshi da gskya, ko kusa bata daukanshi d'an
kishiyarta, ta daukeshi tamkar d'anta data haifah...
Wacece Nana?
Nana asma'ah shuraihu isah wannan shine sunanta, kimanin shekarunta 18 a duniyah,
idan akuy wanda ta tsana a gidan to bai wuce aliyu ba, sanadiyyar wannan kiyaya
kuwa itace tana ganin mahaipinsu Alhj shuraihu y nuna masu banbanci tsakaninsu da
d'anshi namiji wato aliyu a ynda take gani, nana fara ce, mai d'an matsakaicin
jiki, da manya_manyan idanunta masu kama dana mage, ma shaa Allah nana Allah ya
bata kyauwun fuska amma bbu kyauwun hali, tana s.s.3 a matakin karatun zamani..
wannan kenan.
©Kausar M Hassan
Washe garin ranar ta kama juma'ah, bayan ummi ta shiryawa aliyu ta had'a masa
kayanshi da lunch box d'inshi gaba da'yah.
"To aliyu sai ka dawo ko"?
Kiss ya manna mata a kumatu
"Bye ummi sea na dawo"
Murmushi unmi tai tukkuna tai masa hannu.
Da gudu ya ruga ya shiga cikin motan, nana ce a gidan baya, shikuma ya bud'e gidan
gaba ya shigah, cike da murmushi ya gaidah driver d'in dke kaisu makaranta mai suna
musa
"Ina kwana kawu musa"?
Murmushi yay ya amsa da
"Lpy qlw aliyu zakin fama, aliyu ikon Allah"
******
Hajiya salma ce zaune a d'aki bayan ta had'a karin komallo taci ta zauna gata ga
mama, hajiya salma tayi shiru tana tunanin duniya.
Mama ta kalleta ta dubieta
"Salma dan Allah ki deana tunanin nan, kada ki sawa kanki hawan jini".
Juyawa tai ta dubie mama
"Mama bana tunanin komai a raina face d'ana aliyu, aliyu yana bani tausayi sosai
sbd shi kad'ai na haifah, duk da nasan hajjah na kulamin dashi, amma ina tsoron
nana, sbd nana batada kirki bata son yaron nan kuma bansan dalili ba"
Mama ta dafa kafad'anta
"Salma kiyi hkuri, kicigaba dayi masa addu'ah, Allah yana amsa addu'ar iyaye
musamman ma ta uwa zuwa ga "ya "yanta".
"To mama" ta fad'a jiki a sanyaye..
Karfe 1pm aka tashi su aliyu dga mkrntah, jakarsa ya dauka tare da abokinshi mai
suna shafi'u suka kama hanyar fita dga mkrntar, kasancewar ko sun tashi dga
makaranta sea ya jira an tashi su nana sea azo a d'aukesu su dawo tare.
Shafi'u shine babban abokin aliyu a makaranta, koda yaushe tare kake ganinsu,
abunda ya k'arwa abotarsu amarshi shine shima shafi'u yayarshi ajinsu d'aya da nana
kuma k'awartace sosai..
[7/30, 6:23 PM] Kausar Luv💞: *ALIYU_HAYDAR*
Page ((6))
©Kausar M Hassan
Dea2 bus stop din skul din suka tsaya shida sauran wad'anda ke jira azo a daukesu.
Wasa sukeyi Yar boya, shida shafi'u, su nana suka fitoh, yana ganinta ya natsu
abunshi ya daukie jakarshi ya daura a bayanshi.
"Tashi ka wuce"
Sim2 ya tashi y wuce, shida shafi'u, yayinda nana ta zauna itada kawarta siyama
yayar shafi'u abokin aliyu.
Bayan sun zauna siyama ta kallie nana
"Haba nana wea mai yasa kika tsani yaron nan dan Allah"?
Nana ta d'ago idanunta ta dubie siyama
"Siyama kisani cewa mahaipina shi yaja komai"
Ta tashi tsaye ta kallie siyama
"Bara in baki labarin abunda yasa na tsani aliyu siyama a rayuwata"
" Abbi d'inmu mutum mai son jama'ah da mutane, gidanmu ya kasance babban gidah,
gidan sama ne, d'aku nan dake gidanmu sunyi 10 saboda yawan bakin da ziyartarmu da
kuma yan uwah, lokacin da mahaipiyata ta haifeni mahipina ya nuna min soyayya dea2
gwargwado, yana kula dani, hka ummi da kuma mame, bayan wasu shekaru Allah y baiwa
mame ciki ta haipie Aliyu.
A lokacin mahaipina ya daukie son duniya ya daura mashi, komai yay baya laipie,
sea in nema abu a gurinshi ya hanani ya dauka ya bashi, bazan manta ba tun yanada
shekara 8 yake d'aukanshi suna yawo duniyah, yama manta da wata y"a wea ita Nana
asma'u, kinji siyama wannan shine abunda yasa na tsaneshi, saboda da ba dan an
haipieshi ba da banda damuwa"
Nana ta juya ta dubie siyama
"Kuma wallahi zan iya halaka aliyu akan hakan"
Siyama dake zaune da sauri ta tashi tsye tasa hannu ta dafa kafad'anta
"Nana kiyi hkuri ni banga wni abu gameda hakan ba tunda mahaipinku komai yanayi
maki kuma shi ai namiji ne fa, dole ne ya rik'a daukanshi yana fita dashi"
©Kausar M Hassan
©Kausar M Hassan
A chan bangaren siyama kuwa tun bayan komawarta gida tunani kawea takeyi, saboda
tasan nana zata iya aikata abunda ya zarce wnda ta fad'a gameda duniyah.
"To ana dolene nana, tunda baya sha ki kyaleshi mana dan Allah, ki daukie kayanki
ki shaa mana"
Ta karasa maganar da karasawa cikin d'aki taja hannu aliyu suka wuce ciki
A cikin zuciyanshi yake cewa
"Kin shiga 3 kuwa nana" yay mata gwallo😜
[7/30, 9:40 PM] Kausar Luv💞: *ALIYU_HAYDAR*
Page ((9))
©Kausar M Hassan
Washe garin ranar ta kama assabar tunda safe aliyu ya tashi ya tattaka zuwa kopar
dakin nana, kasancewar masu aikin gidan da an kammala sallan asuba suke tsafatace
ko ina da ko ina na gidan.
A hnkli ya daukie ruwa a cup, dea2 kopar d'akinta ya zubar dasu ya ruga a guje
y koma d'aki ya kwanta.
Ba'a jima ba nana ta fitoh dga d'akin, taku 2 tai kajita kasa tim😂 kamar an zube
kayan wanki, kugu ta rike ta fara waiyyo! Dkyar ta iya tashi tukkuna ta karasa
d'akin aliyu ta kwankwas, tasowa yay ya bud'e tare da cewa
"Ina kwana anty nana"
"Lpy qlw aliyu, zo muje kitchen yau ni zan dafa maka abuncin daka fiso kaji ko"?
Murmushi yay suka kama hanya sukai down stairs, a kasan ta samu dogon towel ta
d'aura ta cire kayan baccin ta shanya a igiyah suka shiga kitchen din, ta fara
har_hada masa indomie, shidea yana zaune yana kallonta
Har ta kusan kammalawa ta dubie aliyu
"Jeka d'akina ka dauko min kaya na nan kan karamin drawer dina yi sauri"
Babu gardama ya haura saman, koda ya isa an goge ruwan, daria yay kad'an ya bud'e
dakin ya shiga y dauko kayan kaman ynda tace ya dawo kasa.
Koda ya sauko ya tarar da ta had'a abuncin akan dinning.
"Yauwa aliyu kawo kayan nan zauna ga abuncinka nan na had'a maka"
Murmushi yay ya dubieta yaga tana yin yar daria
"Anty nana ina ruwa, kinsan bana cin abunci sea da ruwa fa".
Har ta bud'e baki zatayi masa fad'a sea ta fasa ta tashi ta koma kitchen, kapin
ta dawo yay maza y chnza kwanon abuncin ya fara cin na gabanshi.
Tana dawowa ta tarar dashi yana cin abuncin, haka yasa tai murmushi ta ajiye masa
ruwan kusa dashi, ta zauna ta fara cin nata, tana ci tana murmushin muguntah, shi
kuwa aliyu sea cin nashi yakeyi.
Har taci abunda yafi rabin abunci sea taji cikinta ya fara murd'awah, da sauri ta
rike cikinta, ta fara hawaye, aliyu ta kalla tagan lapiyanshi kalau, take ta kai
k'asa, aliyu dake zaune da gudu ya haura sama ya kira ummi, tare suka dawo shida
ummi a rud'e, da sauri tace "zubairu kiramana Dr bilal, haka kuwa akayi ,
kasancewar shi makocinsu da hanzari yazo gidan, yana ganin hakan yace "a bashi
madara peak, da sauri aka shiga kitchen aka kawo masa, fasata yay yace "ummi ta
rikata", haka ummi ta d'aga kanta ta bata madaran tasha, take sea amai, nan aka
dauketa akai da ita d'aki, Dr bilal ya dubata bayan d'an lokaci kad'an ya dubie
hajjah
"Hajja guoba ce taci a cikin abunci, Allah ma yayi mata arziki dan da ta
kasheta"!
😏
Nana u wan kill d lion😏 ?
©Kausar M Hassan
Nana bata farfado ba sea kusan la'asar tana nan tana bacci, yayinda Aliyu ya tafie
makarantarsu ta islamiyya dake nan kusa da gidah.
Bayan nana ta farka dga bacci, a hnkli ta bu'de idonta chaan ta tuna abunda ya
faru sea ta girgizah kai
"Yaro kaman aljani, nikam yau ai danayi mutuwan mazuru"
Tashi tai ta shiga toilet ta watsu ruwa, tare da d'aura alwala tai sallah.
Aliyu bai dawo ba sea karfe 6 dea2, yana shigowa sukayi arangama shida nana, jaa da
baya yay kad'an tukkuna ya kalleta
"Anty nana ina kwana, ina wuni"?
Hannu tasa ta rike masa kunne
"Kai uban wa yace maka ka chnza kwanon abunci nan d'azu"?
Baki ya torou
"Nifa anty nana kinga ba ni naiba, kefa kika bani abuncin nan"
A kunne take fad'amasa
"To yayi aliyuna yi maza kaje d'akin ummi"
Murmushi yay
"Ok anty nana"
Kai tasa ta fita wajen gidan yayinda aliyu cikin sand'a yay dakin nana ya maida
ya kulle. Kasancewar akuy wata kujera a d'akin da nana ke zama mai kamar ta karfe,
kuma d'aurata akeyi mutum take zea iya kwance ta y kuma had'ata.
Aliyu daria yay, ya daukie kujeran ya kwance d'an abunda akasa aka d'aureta ya
maida ya ajiye, ya lalla6a ya fitoh dga d'akin zuwa nashi d'akin ya cire kayanshi
yay wanka ya chnza kayan jikinshi abunshi yasa takalminshi sandals ya fitoh.
Aliyu haydar kenan ba dea tsafta ba, ga son gayu kwata2 baya son k'azanta a
rayuwnshi, gashi dea yaro amma kuma abokin manya sbd Kanshi na jaa...
Yana fitowa kai tsaye dakin ummi ya nufah, chaan ya tarar da abbi zaune kan carpet
yana kallon CNN, yayinda ummi ke had'a lemun ginger.
"Assalamu alaikum" aliyu yay sallama
"Amin alaikum salam" abbi da ummi suka amsa
Da gudu yaje kusa da abbi ya zauna shima ya kurawa TV d'in idanu yana kallon
news, duk da primary school yake amma yana jin turanci, irin wnda ba big2 grammars
d'in nan ba.
"Shekenan Alhj kaga d'ana yayi zabi mai kyau sea akai shi a chaan"
"Allah y kaimu lokacin"
Ummi ta amsa da
"Amin"
Yayinda Aliyu yay murmushi abunshi wnda ya k'ara masa kyau..
[7/31, 5:57 PM] Kausar Luv💞: *ALIYU_HAYDAR*
Page ((11)
©Kausar M Hassan
Karfe shida da rabi nana ta dawo dga inda ta'je, kai tsaye dakinta ta nupa, taja
kujera ta zauna, zaunawan da zatayi kajita kasa rum,
"Waiyh Allah"
A daddafe ta tashi ta koma kan gado ta zauna, tana mamakin abunda ke faruwa, sea
kuma ta tuna da cewan Aliyu fane, chaab!
Hka sukai spending ranakun karshen makon, tskanin aliyu da nana kuwah, duk tarkon
data had'a masa sea ya ketareshi abun y koma kanta.
Yau ranar ta kama monday, sbd hka Aliyu da nana suka shirya zuwa makaranta,
kasancewar yau itace ranar dasu zasu fara jarabawa yasa shi natuswa, hka suka shiga
class din, da uniform din makarantar dark blue din wando da farar riga, da abun
wuya shima dark blue, na matan kuwa duk hkne dfrnce din shine bbu abun wuya, sea
farin hijab..
Hka sukai exams d'insu har ta tsawon sati 2 suka kammala.
Ranar da suka kammala akai hotona na bankwana, tare da malamai da kuma d'aliban
makarantar.
Akuy wata yarinya a ajinsu aliyu mai suna Nadiya, ita dea aliyu yana matuqar
burgeta, hakan yasa tai duk ynda tai sukai hoto su 2, sannan sukai tare da
shafi'u..
Bayan kammala exams d'inshi, ya rage dagashi sea ummi ke zama a gidan,
kasancewar nana tana zuwa makaranta yin waec, rayuwarsu sukeyi cikin jin dadi
yayinda abbi yasa aka fara nemawa aliyu admission dinshi a wata makaranta dake nan
gaein madina birinin manzo, brinin karamchi....
[7/31, 6:15 PM] Kausar Luv💞: *ALIYU_HAYDAR*
Page ((12))
©Kausar M Hassan
Bayan wata 3!
Yau ranar ta kama ranar juma'ah, yayinda ummi keta faman had'awa aliyu kayanshi
na wucewa makarantar da aka sama mashi admission din a kasar madina.
Bayan ta kammala hada masa kayanshi tsaf, ta dubie abbi dake zaune yana kallonta
yana murmushi,
Cike da tsoro da kuma fargabar abunda zai biyo baya ta fara magana.
"Alhj dama cewa nai mai zai hana akai yaron nan yaga mame dinshi kapin ya wuce
makaranta, tunda yanzu idan ya tafie kuma sea ya jima bai dawo ba"?
Abbi dake gincire y tashi tsaye ya dubie ummi
"Ina wasa dake irin wannan ne? Kada ki koma yimin wannan maganar idan ba haka ba
ranki zai bace a gidan nan"
Yana kammala fadar haka ya tashi ya zarce d'akinshi
Zubairu! Shine babban yaron gidan Alhj, shine ya zaama tamkar d'an uwansu na jini
da tsoka jiki da jijiya. Yazama kamar sarkin gidan, duk abunda ake a gidan yana
sane, haka ya daukie aliyu tamkr d'an daya haifah..
Haka kuwa ya fice ya aikata kaman ynda ta fad'ah.
Ba ummi ta dawo ba sea bayan la'asar lis tukunna, nan suka gaggaisa da kanwarta ta
kuma shaidamata cewan nafisa ce tace tana son dawowa gidah shine tace bara ta
kawotah.
Bayan d'an lokaci kadan tai mata sallama tare da kama hanya zuwa garinsu wato
Kadunah..
Aliyu da Nafisa kuwa wata shaquwa ke kara shiga tskaninsu, suna son junansu a
matasyin yan uwan junah..
A wannan rana dea a d'akin ummi suka kwana dukansu.
Washe gari!
Da asuba aliyu yay d'akinshi yay sallah, ya zauna yana tunanin mamanshi, shi ko
yama zayyi ya ganta bai sani ba.
Nana ce ta bud'e d'akin sad'af2 kaman wadda zatayi satan wani abu ta shiga, tana
shiga ta maida kopan ta rufe...😳
Waiyyo dear little aliyu lion😰
®Kausar Luv💞
[11/15, 5:19 PM] Kausar~Luv: [8/1, 8:13 AM] Kausar Luv💞: *ALIYU_HAYDAR*
Page ((13))
©Kausar M Hassan
Hka aliyu ya wuni a wannan ranar jiki a sanyaye, kowa a gidan mamaki yakeyi, ita
kuwa ummi ta d'auka cewan sbda zai bar gidane.
Shi kuwa aliyu abu 2 ke damunshi da azabar da nana ta bashi da kuma rashin ganin
mame gashi har ranar tafiyanshi ta kama gobe...
Kasancewar akuy d'an abokin abbi da zasu tafie tare mai suna zayyanu shima a
chaan zai fara karatun, duk kusan sa'an shi daya da aliyu lion.
©Kausar M Hassan
Washe garin ranar ta kama ranar tafiyan aliyu, saboda hka ummi ta hada masa abunci,
saboda bataso yaci abuncin jirgi, karfe 12pm jirginsu zea d'aga dga babban filin
sauka da tashin jirage na margayi sarkin musulmi abubakar na 3 dake sokoto.
Tun wayewar gari, nafisa da aliyu suke tare, nana kuwa ta rasa abunda ke mata
dad'i sea faman safa da marwa takeyi a d'aki.
Dad'ina da agogo aiki, haka lokaci ya buga karfe 11:50am, saboda go slow din kan
hanya abbi yace "aliyu ya fito su tafie, tashi yay sukai sallama da dukan
ma'aikatan gidan, nana ce kawea bata gurin, sun jima suna bankwana shida nafisa
tukkuna abbi ya rika hannunshi suka kama hanya.
Sautin muryan da sukajie nayin sallama ne yasa abbi dakatawa y saki hannun aliyu
tare da d'aga idanunshi, arba yay da hajiya salma.
Da gudu aliyu yay inda mame, ma'aikatan gidan kuwa har zuwa ummi sunji dad'in
wannan gamuwa tasu.
Rungumeshi tai sosai tana hawaye
"Aliyu Allah yay maka albarka, kayi karatu banda wasa kaji ko"?
Murmushi yay ya k'ara laqamie mame, mame kada ki barni dan Allah"
"Ina tare dakai d'ana a koda yaushe, bazan tab'a barinka ba"
Abbi hasala yay da zuciya ya dirkako kan aliyu yaja hannunshi, ya dga hannu ya
wanka masa mari mai kyau, wanda yasa aliyu natuswa lokacin da bai zta ba.
Hannu mutanen falon suka saa suka rike baki, ganin abbi bai tab'a daukar hannu ya
dorawa aliyu ba sea yau.
Nikam ido na zaro ina mamakin wannan al'amari wea meye dalilin yin hakan na raba
uwa da danta da kuma wannan tsanar data shiga tskanin alhj shuraihu da kuma hajiya
salma...
Uwar d'ansa tilo namiji wadda kuma a cikin so ya aureta, tabbas akuy wata a qasa
😱...
[8/1, 8:14 AM] Kausar Luv💞: *ALIYU_HAYDAR*
Page ((15))
©Kausar M Hassan
Idanu Aliyu ya d'ago sukai ido 2 da abbi, abbi yaja hannunshi suka kama hanyar
fitah dga gidan, suna tafiya aliyu na waigen baya yana kallon mame tana hawaye
tanai masa bye2, yyinda nana keta faman yin dariar jin dad'i, haka har suka bar
gidan suka shiga motah.
Kawu musa ganin yanda fuskokinsu sukai yasa bayyi magana ba, kawea yaja motan
sea airport.
Suna isa kuwah, yaron abokin abbi na zuwah, aliyu shiru yay baice da kowa komai
ba, abbi na kallonshi ya bashi tausayi yama rasa da wanne baki zayyi rarrashin shi,
hakan yasa ya barshi yayta huci
Haka aka kirasu suka tashi kowa yaja jakarshi, da kuma jakar goyanshi suka shigah
jirgi suka zazzaunah, aliyu da zayyanu guri d'aya suka zaunah. Zaiyyanu yay ta
magana, aliyu yay banza dashi haka har jirginsu ya tashi dga Nigeria zuwa saudi
Arabia...
Wani irin abu aliyu ke ji a cikin ranshi, baqin cikin dake ranshi yay masa yawa
fiye da tsammani, har ynxn fuskan abbi yake kallo ynda ya rabashi da mame,
mahaifiyanshi, sanyin idaniyarshi, gatanshi, nisful hayat dinshi...
Allah sarki Aliyu haydar😭😭
®Kausar Luv💞
[11/15, 5:20 PM] Kausar~Luv: [8/1, 8:38 PM] Kausar Luv💞: *ALIYU_HAYDAR*
Page ((16))
©Kausar M Hassan
Rayuwa tafiya takeyi, lokaci gudu yakeyi a gogo, shekara ta koma kmn wata, wata ya
koma kamn sati, sati ya koma kaman kwana d'ayah, a kwana a tashi kuma babu wuya ga
Allah mai dukkan komai..
Haka aliyu ya wuce makaranta a kasar madinah, iyakarshi da gidah bayan duk shekara
d'ayah, idan ya dawo kuma abbi baya barinshi fitah koda wajen gidan, kudurin nana
yana nan a cikin rantah, yayinda mame ta kuma chaan wani kauye kusa da garin sokoto
wnda ba zea daukeka awa d'aya ba kapin ka isa..
19years later!
A kan matattakarlar shiga da saukowa daga jirgi na hangeshi, kafafunshi sanye da
cover shoes brown in colour, sanye da wando shima hka irin mai laushi din nan, da
riga fara mai ratsin brown kadan a tsakiyanta, ya rataya jaka a hannunshi tre da
riko irinta jaa din nan a kasa (trolley) idanunshi a lumshe kaman wnda ya rufesu
ruf, sajen dake fuskanshi ya k'ara masa kyau, dan madaidaicin bakinshi ya kara
tsukewa a cikin kyakyawar fuskarshi, d'an jikinshi bul2 dashi, gwanin ban sha'awa.
Murmushi yay shaqar iskar da yayi, ya cigaba da sako kafafunshi zuwa kasa a hka
har ya sauko dga kan abun hawa jirgin.
Lion kenan👍🏼👌🏽
"Aliyu"
A hnkli ya bud'e idonshi yagan wake kiranshi.
"Shafi'u"
y furta cikin siriryan muryanshi.
Da sauri shafi'u ya isa gareshi suka rungume juna
©Kausar M Hassan
A cikin mota shafi'u keta faman zuba masa surutu, iyakacin aliyu dea "eh, a'a
em......."
A haka har suka k'arasa gida, koda suka isa ummi ce zaune kan kujeran main falo
na gidan, ma'aikatan gidan na kai da kawowa.
A hnkli ya cire takalminshi ya nunawa ma'ikatan gidan suyi shiru kada suyi
maganar da zata gane cewan ya shigo gidan. Ta baya ya lalla6a ya rufe mata ido,
ummi hannu tasa ta saukar da hannunshi ta rike tare da cewan
"D'ana aliyu kenan kana zaton bazan ganeka ba, kamshin turarenka ma yasa naganeka
da wad'an nan tafukan naka"
Aliyu tashi yay ya taka masa har kopan gidan sukai sallama ya dawo, kusa da ummi ya
zaunah, ga kugunshi ga nata, sea faman murmushi sukeyi ita da d'anta aliyu haydar
(the lion🦁).
Chaan aliyu ya dudduba, baiga nafisah ba, ummi ta d'aga masa kai
"Wa kake nema ne eyye"?
Dan murmushi yay kad'an
"Ummi ina nafisa kuwa"???
Rufe bakin da zayyi ya hangota tana zuwa, cikin shadda mai kyau taji aiki, rike
da yaro a hannunta, daka ganshi ka ganta, a falon ta zauna ko kallon inda aliyu
yake batai ba.
Kai y girgiza shima yasan laipienshi ai, a hnkli ya tashi ya matsa kusa da ita
kan kujerar ya zauna
"Kanwata fushe kike da yayanki ko"?
Juya masa fuska tai ta bashi bayah, aliyu ya rike hannun yaronta wanda baisan
sunanshi ba.
"Ya sunanka little kid"?
Cikin yar muryar su ta yara y amsa da
"Muhammad amin"
Aliyu y rike hannun Muhammad
"Kaga mamanka na fushi da yayanta, idan bata min magana ba ni zan koma inda na
fitoh, tashi yay zai wuce, har yayi taku 3 ta tashi tasha gabanshi ta fara bubbuga
kafanta a kasa
"Ni Allah yaya aliyu ka dawo"
Daria duk mutanen falon suka saah, ganin yanda tai, ita d'in kanta ta baiwa kanta
daria.
Takun sawo sukajie a falon wnda yasasu duba dga ina yake.
Wnda wannan ba kowa bace face nana, murmushi aliyu yay y cigaba da abunda yakeyi.
Kan kujera taja ta zaunah, tana yiwa aliyu wani kallo na rashin so, abunci ummi
ta dauko ta bashi
"A'a ummi ina buqatar inyi wnka b4 inci abunci ko b hka abbina"?
Abbi murmushi yay
"Haka take d'ana tashi maza"
Aliyu tashi yay ya dauki bags dinshi yay daki dasu, wanka yay ya fito ya chnza
kayan jikinshi zuwa na shan iska, farare tas dasu da fararen takalmi, ya feso
turare ya fitoh d'akin zuwa kasah.
Ummi da kanta ta bashi abunci yana ci suna fira wasa da dariah, nana batace
dashi komai ba hka shima baice da itah komai ba duk da yaganta kuma itama tasan
yagantah.
[8/1, 8:51 PM] Kausar Luv💞: *ALIYU_HAYDAR*
Page ((18))
©Kausar M Hassan
A wannan rana dea haka suka wuni har dare a gidan, cikin farin ciki mara misaltuwa.
Sai karfe 9pm mijin nafisa yazo ya dauketa mai suna jafar, haka sukai sallama da
nafisa ta tafi gidan mijinta dake wurno road.
Nikam cewa nai ita nana bazata tafie gidan mijinta bane ko yaya🤔 ko ita batayi
auren bane.
Ganinta da nai ta shiga d'aki yasa na tabbatar da har ynxn batayi aure ba, ko mai
take jirane oho? Kodayake aure kuma lokacine dashi.
Muma Allah ya kaimu lokacin namu, amin.. Duk wadda/wanda batace amin ba to banda
ita. lol😜
Aliyu d'akinshi ya nufa wanda aka chnzawa tsari da komai, ga babban photonshi yana
yaro da kuma wanda yake yanxn duk da pic din ya shekara 3, dan lokacin daya kammala
degree dinshi in computer ya dawo gida yin service yayi shi, to bayan y gama
service din ya koma yay masters dinshi duk dai a 6angaren na'ura mai kwakwalwa.
Kwance yay kan gado chan kuma ya tashi ya shiga toilet y watsa ruwa tare dayin
alwala, ya chnza kayan jikinshi zuwa wando 3 quarter, ya maida gabanshi gabas yay
sallolin dare, har kusan 11pm tukkuna ya kammala yay addu'ah sosai, ya tashi ya hau
gado tare dayin addu'an bacci ya kwanta ruf abunshi.
Nima d'in 😲hamma nai na fita dga dkin na koma tsohon d'akin nafisa na kwanta
abina saboda tsaro😉...
Washe garin ranar, aliyu bayan ya tashi shida abbi suka tafie masallaci sukai
sallah, suka koma kai tsaye d'akin ummi y nufah ya gaisheta, ya d'an zauna suka
tab'a firan yaushe gamo tukkuna yay nashi d'akin, yana shiga ya dauki wayanshi ya
kira waya wnda wannan ba kowa bane y kira face shafi'u
"Ka shirya kazo muje xuwa 10am"
Shine kawea abunda ya fadamsa yayinda shafi'uh ya amsa da to
"zakin duniyah"
Aliyu ya maida wayan ya kashe, ya juya kenan xai kwanta sea ga nana ta shigo a
d'akin, kallonta yay tukkuna ya basar ya juya, cike da izzah da gadara ta fara masa
magana
"Kai kana ganina bazaka gaisheni ba, kasan bana wasa dakai dea ko".
Aliyu tashi yay ya sakko dga kan gadon ya tsaya dea2 inda take tsaye
"Nana"
Aliyu y kira sunanta, cikin kakkausar murya ya fara yimata magana, irinta mazan da
basa tsoro
"Daa ba ynxn bace, idan kinmin chaan daa na d'auka to kisani ynxn bazan d'auka ba,
kada ki kuskura kice zaki shiga gabana, get out of my sight".
Ido nana ta zaro ta kalleshi
"Aliyu ne ke fadamata irin wad'an nan maganganun, lallai tana buqatar tashi tsaye
gamedashi"
Fuu ta wuce ta bar d'akin yayinda aliyu ya koma ya kwanta, kusan karfe 9am ya
tashi, a gurgujie yay wanka y chnza kayah zuwa kana nan kaya, ya daukie wayanshi
yay kasah tare da saka brown din glass, breakfast ummi ta hada mashi da kanta,
kad'an yaci tukkuna yasha ruwah....
®Kausar Luv💞
[11/15, 5:20 PM] Kausar~Luv: [8/1, 9:02 PM] Kausar Luv💞: *ALIYU_HAYDAR*
Page ((19))
©Kausar M Hassan
Ba'a dau wani lokaci mai tsawo ba sea ga shafi'u yay sallama, amsawa sukai a
gurgujie suka fitah gidan, tare dayiwa abbi da ummi sallama.
Suna fita kai tsaye wata hanya suka mik'a, sun jima akan titi tukkuna suka yanka
ta wata hanyar suka isa a wani d'an kauye, gidajen kauyen duk aksarinsu ginin bulun
kasa ne, gidan cement bai wuce 5 zuwa 6 ba. Kopan wani gidah shafi'u yay parking,
gidan matsakaicine mai kyau da haske a wajenshi.
Bayan shaf'u yayi parking duk suka bud'e motan suka fitah, dea2 kopan gidan suka
same yaro, aliyu yace
"Kajie kace wea ana kiran mame"
Yaron dayake bazai wuce shekara 10 ba, ya kuwa dushie kopan gidan ya shiga tare da
sallamanshi.
Mame dake zaune kan tabarma ta amsa masa sallaman.
"Wea ance ana kiran mame"
Jin sunan da aka ambata yasa mame hawaye take, ciki da zumud'ie ta amsa masa da
"Kace nace ya shigo"
Yaron fita yay ya koma inda su aliyu, ya fadamasu sakon mame tukkuna ya wuce
abinshi.
Glass din dake fuskanshi ya cire ya maida aljihu, tukkuna ya d'ago idanunshi ya
dubie shafi'u
"Shafi'u ka bari in shiga in fito"
Shafi'u kai y d'aga masa alamar "to".
Taku y fara kaman wnda babu laka a jikinshi tare da goge hawayen da keta faman
yimai zarya dga ido zuwa fuska...
A hka ya shiga gidan dauke da sallama, mame ta amsa, dukansu suka kasa magana, sea
chaan ya rage tsayenshi
"Mame I miss you su much"
Mame rungumo d'anta tai da duk idanunsu sun cika da kwallah.
Kusan minti 3 suka d'auka a hka tukkuna aliyu ya zaunah kan tabarmar da mame take
zaune akai, ya kama hannunta ya rike gam.
Cikin muryan kuka aliyu y fara magana
"Mame shekara nawa rabona dake, har ynxn idanuna na kallon rabani dake da abbi yay,
wannan abun yana cikin zuciyata mame, shine mummunan abu da bazan ta6a mantawa
dashi ba a rayuwana, ina ganin hawayenki akaina mame".
Hawayenta ta share tukkuna ta fara magana
"Allah yayi dare aliyu gari ya waye, komai lokacine d'ana! Nayi bakin cikin rabuwa
dakai da nai aliyu, tun bayan rabuwana dakai rayuwata take cikin kunci da tashin
hankli, bansan yaya kake ba a wanne hali kake ba, ni har na yanke kauna da ganinka
aliyu"
Aliyu yay murmushin takaici
"Mame kinsan kuwa ko bayan na kammala degree dina lokacin ina service nata nemanki
ban sameki ba, haka har na kare na koma nayou masters dinah, na dawo gidah na koma,
sea a wannan karon abokina Shafi'u ya gano inda kike mame, mame mai yasa baki neman
ba".
Fitowa yay ya tarar da shafi'u zaune a cikin mota har y fara gyangyadie.
Hannu yasa y fara bubbuga kafanshi, firgigit yay ya tashi, basu tsaya dogon zance
ba suka karasa gidah, kai tsaye aliyu ya nupie d'akinshi, a kopar d'akin yaci karo
da nana😚
Kallonshi tai, zatai wata magana, aliyu ya dga mata hannu tare da cewa
"Shhhh! Y isa hka nana, bana tsoronki dama chaan bana tsoronki kada ki kuskura ki
shiga harkata, kingane ko? Matsa ki bani hanya in wuce".
Ido ta bishi dashi yyinda yake shirin bankad'arta ya fice, a cikin zuciyanta
take cewa
"Ina buqatar in chnza taku"
Ta kama hanya tai d'akinta.
Washe garin ranar aliyu ya tashi da safe ya shirya yay wnka kai tsaye ya fitoh,
yana fitowa kasa ya tarar da ummi, ummi da murna ta tarbieshi
"D'ana sauko ga abunci na dafa maka"
Da sauri y karasa ya zauna kan dinning d'in ta zuba masa soyayyen kwai da
farfesun naman rago, sunan Allah y ambata tukkuna ya fara cin abuncin, kad'an y
tsakura, ya yunkura zai tashi sea ga abbi.
Aliyu y koma ya zauna, suka kara gaisawa da abbi, abbi y ciro key a aljihunshi ya
mikawa aliyu, aliyu y kar6a ya jujjya key din
"Abbi wannan ai key din motane ko"?
"Eh shine aliyu, motan na nan waje farace, anyi mata duk abunda take buqata, sbd
hka na baka wannan mota d'ana".
Gdya Aliyu yay wa abbi tukkuna ya maida dubanshi ga ummi
"Ummi kimin gdya ni zan tafie gidansu shafi'u sea na dawo"
Fita yay dga gidan dea2 lokacin misalin karfe 9am.
Kai tsaye gidan mame ya nupah.
[8/1, 9:08 PM] Kausar Luv💞: *ALIYU_HAYDAR*
Page ((20))
©Kausar M Hassan
Dea2 kopan gidan yay parking motanshi ya fito ya shiga, koda y shiga ya tarar da
ita tana sharah, tsintsiyar hannunta y kar6a ya karasa sharan tukkuna suka koma
d'aki, kan kafafun mame y d'ora kanshi sunata fira abunsu bayan d'an lokaci aliyu
yay mata sallama dga nan ya zarce gidansu shafi'uh.
Bayan kwana 2!
Aliyu ne ya fito dga motanshi dauke da ledojie guda hudu, ya shiga dasu, ya baiwa
mame.
Amsa tai tare dayimasa addu'ah, shikuma yay mata sallama y kama hanyar fitah.
Akan hanyarshi ta fitah, ya hangi wata kyakyawar halittan Allah, tana tafiya
sanye cikin hijab iya guiwantah, yarinyr black beauty ce, gata da tsayi dea2
misali, ga tsinin hanci, son kowa kin wanda ya rasah, shekarunta bazasu zarce 14
ba.
Aliyu bai san sanda y taka birki ba, ya kura mata idanu har ta kusa giftawa ta
gabanshi, a hnkli yace "Malama sannu"!
Fararen idanunta ta d'ago
"Malam zaka siya goro ne"?
Cikin rawar murya ya amsa da
"E... Eh... Zan siya nawa nawa ne"
Kasancewar goron kashie2 ne, yasa ta zaro siraran yatsunta ta fara nuna masa.
"Wannan goma, wannan manyan kuma ashirin, kullin kuma naira hamsin ne"
"Juyemin shi duka, gaba d'aya zan siyah"
Ido ta zaro
"Malam na dari biyar nefa"
Kapin ta kara wata maganar ya ciro naira dubu a aljihunshi y mika matah.
Ido ta zaro, sea hawaye shar a fuskanta
"Ni gaskya ka dau kudinka bazan siyar maka ba"
Kapin aliyu bud'e baki yay wata magana yaji ana kiran
*DIJE*. da hanzari ta amsa da "Na'am! Ina zuwa", da gudu2 ta bar gurin zuwa inda
ake kiranta.
"Dije" aliyu ya jinjina sunan, kawea y gyad'ah kai tare da juya starin motan.
Dad'ina da mota aiki, maza irinsu Aliyu kuwa akuy yawu amma fa akuy jan aji, hka y
wuni yana zaga gari shida shafi'uh.
Misalin 10pm!
Aliyu ne kwance akan gado, ya kasa bacci kalma d'aya rak kemasa yawou a cikin
zuciyanshi watou Dije, shin mai yake faruwane ya tambayi kanshi
WACECE DIJE??
®Kausar Luv💞
[11/15, 5:20 PM] Kausar~Luv: [8/3, 9:12 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((21))
©Kausar M Hassan
Khadeejah Muhammad, wannan shine ainahin sunanta wadda aka fisani da dije a kauyen
su dake chaan yamma da garin sokoto, a kauyen da suke zaune, suna rayuwa ne kmn
sauran al'umma shekarunta 14 a duniya, tayi karatun islamiyya dan har ta sauke
al_qur'ani mai girma, a 6angaren karatun zamani kuwa ta kammala primary school
dinta a nan wata makaranta dake cikin kauyen.
Washe garin ranar aliyu y shirya cikin manyan kaya, bowel ne a jikinshi fari tas
ya saka takalminshi farare da farin agogo, da sauri2 ya fara sakkowa dga d'akin
nashi, a falo y tarar da kafatarin ilahirin iyalin gidan Alhj shuraihu isah zaune
kan dinning table, kusa da ummi yaje ya tsaya ya gaisheta ya gaida abbi tukkuna
yaja kujera ya zauna.
Addu'ah sukayi tukkuna suka fara breakfast din, bayan sun kammala, abbi ya dubie
aliyu y kira sunanshi
"Aliyu"
"Na'am abbi"
Abbi yay shiru kapin ya d'ago idanunshi ya dubie aliyu
"Aliyu kaga dea Allah ya horemin a matsayina na mahaipinka na baka suna mai kyau da
ma'ana, nasaka a makaranta kayi karatu, na maka tarbiyya, ynxn abu 2 ya rage mani,
kuma kaima ya rage maka, wannan abun kuwa ba komai bane face ka fara aiki, idan
kana buqatar aiki a tare dani sea a baka manager na company dinmu idan kuma baka so
to sea ka nema wani, ynxn kai nake jira mai kace"?
"Am gskya ni abbi inasone in fara business, dama munyi magana nida shafi'u akan
hakan"
Abbi ya nisa kad'an
"To aliyu Allah y tabbatar da alkhairi sea kuma magana ta 2 wato maganar aure,
ykamata kayi aure dmn aure shine cikar addninka kuma shine zai nuna cewa gashi yau
aliyu y zama babba"
Kai ya sosa tukkuna ya amsa da to abbi a bani lokaci zan fito da matar da nakeso
in shaa Allah.
Ummi tai daria kad'an
"Oh wea su aliyu sea zama ango, Allah ya nuna mana"
Duk suka amsa da "amin"
Nana itama ba abarta a baya ba, nan take ta fara samun daman had'a wani sabon
makircinta..
Aliyu tashi yay, yayinda abbi ya dubieshi cike da mamaki, ya fara tambyrshi
"Aliyu kwana 2 d'in nan fa na rasa ina kake zuwa fa"
Cikin rawar murya ya amsa da
"Abbi ina d'an zaga garine"
Abbi yace
"A dawo lpy aliyu haydar"
Sallama yay masu dea2 lokacin misalin karfe 10am y kama hanya bai tsaya ko inaba
sea kauyensu dije, dea2 kopan gidan mame yayi parking tukkuna ya shiga gidan, bayan
y shiga sun gaisa, ya zaunah kan kujera kanshi akan kafafun mame.
"Mame"
Aliyu y kira sunanta
"Aliyu ya akai ne"?
"Mame wea dan Allah mai kikaiwa abbi ne a rayuwa daya tsaneki haka"?
"Wato aliyu wannan kauyen da kake gani, akuy zaman lpy a cikinshi, bayan rasuwar
mahaipiyata yan uwan Babana suka matsamin akan sea nayi aure, nikuma banaso, shine
fa inada yan kudina nazo nan na siya wannan gidan, aikin ma daa na d'an fara kuma
sea na watsar, ynxn hka dea business akemin na acahaba da kuma keke napep"
Aliyu y nisa tukkuna yace
"Allah y sheigiemana gaba mame"
Duk suka amsa da "amin"
Har karfe 11am tai suna zaune suna firah kapin aliyu yay wa mame sallama ya kama
hanya y fitoh waje yana duddubawa ko zaiga dije...
[8/3, 9:14 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((22))
```©Kausar M Hassan```
Kaman dga sama y hangota tana tafiya rike da faranti a hannunta, da alama inda yake
zata biyou ta wuce, wani d'an dakali ya samu y zaunah kapin ta karaso.
Hka take takunta kaamar d'awisu har ta karaso inda yake zata wuce ya kira
sunanta
"Dije" chack taja ta tsaya tare da waigowa ta dubieshi, ta gane fuskanshi sarai
```©Kausar M Hassan```
Tana shiga tai sallama tare da ajiye farantin da take tallan goron dashi, yar
matashiyar matar dake tsaye ta dubeta da alama mamanta ce dan suna kama
"Dije har kin dawo"?
"Eh inna na dawo wlh nagajie bbu abunci a gidan"?
Inna ta dauko wani kwanon ta'sa dake kusa da ita ta mika mata
"Ga shinkafa nan dazun nan na siyeta gurin idi"
Kwanon ta kar6a ta tashi ta wanke hannunta ta dawo ta zauna, ta lankwashe
kafafunta tasa kwanon a gabanta ta fara cin abuncin.
Tana cin abuncin tana tunano kyakyawar fuskan aliyu, da murmushin shi da lokacin
da take kuka yake bata hkuri, kawea sea ta tsincin kanta a cikin nishad'i mara
misaltuwah, wnda hkan bata iya boyeshi a cikin zuciyanta ba yakai ga har fuskanta
ta nuna.
Inna dake kusa da ita kan tabarma tasa hannu ta d'an bubbuga cinyarta, a firgice
ta dawo dga duniyar tunanin data lula.
"dije lpynki kuwa irin wannan murmushin haka"?
Dije ta nisa ta dubie inna
"Inna kindea san bana boye maki komai ko, to wlh wani d'an birni ne na had'u dashi
yace yana sona, to nikuma nasan bama za'a bashi ni ba shiyasa kawea nace masa bama
soyayya".
Inna ta nisa ta kallie yarta
"Kada ki damu kedea kiyata addu'ah kinji ko"?
Gyaran muryan da sukajie anayine ya katsie musu zancen
"Dije har kin dawo"?
"Eh baba na dawo"
Dattijon daya zauna kan kujera ya dubiesu
"Wace wainar kuma ake toyawa bada niba maman dije"?
Inna ta nisa ta dubieshi
"Yarka ce ta had'u da wani d'an birni shine fa take fad'amin"
Da sauri baba ya kalleta, cikin kakkausar murya ya fara magana
"Ko alama dije "yan birni mafi aksarinsu yan iskane, haka suke zuwa kauye su same
yara k'anana irinku su lalata masu tarbiyya dga karshe su gudu sukie aurensu, ko
kusa kada a fara wannan maganar kinji mai na fad'a ko"?
Yana karasa fadar hka ya tashi kai tsaye ya wuce dakinshi.
Dije tsintar kanta tai cikin rashin jin dadin da batasan dalilinshi ba, ita dea
aliyu y burgeta matuqa.
Fashewa da kuka tai na hawaye, wnda yasa inna tashi
"To malam gata nan kasata kuka sea kazo ka rarrashieta daman kasan halin kayanka ai
da an ta6ata sea kuka"
Ta wuce daki, yayinda dije ta tashi ta ture kwanon abuncin, ta wuce dakinta, ta
fada kan katifar dakin ta cigaba da hawayenta..
[11/15, 5:21 PM] Kausar~Luv: [8/3, 9:21 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((24))
©Kausar M Hassan
Aliyu kuwa daga nan kai tsaye gidansu shafi'u ya nupa, a kopar gidan suka hadu suka
d'unguma suka karasa gidan, a d'akin shafi'u aliyu y kwanta kan gado, yayinda
shafi'u ke zaune akan gadon shima.
Shiru sukai kaman wasu strangers, chaan shafi'u y fara magana
"Abokina wea lpy ne dan Allah, naganka so silent, kmn ba lion ba"
"Humm! Kadea ka bari kawea abokina wlh na kamu, wata yarinya ce chaan d'an
kauyen nan nasu mame, na rikice a kanta wlh, kuma kasan me"?
Hka ya kama hanya ya fitah bai tsaya ko inaba sea kopar gidansu dije, ya samu yaro
ya aika yace ya kira masa itah, haka kuwa akayi yaron ya shiga y kirata, ta bashi
amsa da ga tana zuwa....
[8/3, 9:28 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((25))
©```Kausar M Hassan```
Hijab d`inta ta saka kaman ynda ta saba tasa takalminta ta fitoh, a natse ta
gaisheshi ya amsa tare da kallon kyakyawan fuskanta.
Aliyu ne akan hanya zuciyanshi sea kuna take yimasa, driving yakeyi, bai sanma ta
ina yake bi ba, kaman dga sama wata babbar mota ta gibto ta gabanshi, Allah ya
tsare da sunyi karo da juna, ya taka birki ya buge wata motah, take sea ga jini a
jikinshi, kasancewar akuy mutane a gurin aka samu na Allah suka kaishi asibiti tare
da taimakawar wani d'an sanda..
Suna isa kuwa aka fara dubashi, bayan an kammala treating dinshi, mutumin daya
kawoshi, yaji wayan aliyu dake hannunshi na ruri, wnda wannan ba kowa bane face
shafi'u.
D'an snda bayyi k'asa a guiwa ba ya sanar dashi abunda ke faruwa, take shafi'u y
kira ummi ya sanar da ita halin da ake ciki.
Babu 6ata lokaci suka angaya zuwa asibitin, in banda nana...
Hka suka tarar da d'an sandan ya mika masu key din motan aliyu da waynshi ya kuma
k'ara shaidamasu ynda abun y faru, gdya sukai masa tukkuna suka wuce d'akin dayake
kwance...
Bugun zuciyanta taji ya k'aro, hnklinta ya matuqar tashi, cikin rawar murya ta
fara magana
"Haba baba dan Allah kayi hkuri, ka bani lokaci"
"Babu wani lokacin da zan baki, idan zakiyi hakuri to kawea kiyi hakuri".
Wucewa yay d'aki, yayinda dije ta fadie qasa kan kafafun inna ta hauyin
matsanancin kuka mai tsuma zuciyar mai sauraro..
Oh poor dije, wannan soyayya, son gaskiya kenan..
To y lbrn Aliyu???
®Kausar Luv💞
[11/15, 5:21 PM] Kausar~Luv: [8/4, 1:32 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((26))
```©Kausar M Hassan```
Chaan cikin wani d'aki na hangoshi, rufe da abun rufa iya kirjinshi, da alama ya
fara samun sauki, shafi'u ne kusa dashi.
A hnkli2 aliyu y fara bud'e idanunshi, ya kallie d'akin dayake ciki, sea y fara
tunano abunda y faru, da sauri y mieqie zaune, shafi'u dke kusa dashi yay maza ya
rike hannunshi
"Aliyu ka tashi ne, y jikin naka"
Dkyar y iya bud'e baki ya amsa da
"Alhmdlh"
"Shafi'u dije fa"?
Ajiyan zuciya shafi'u yay tukkuna ya kallieshi
"Haba aliyu ko ta kanka bakayi dga farkawanka yau sea kuma batun wata dije"
Kallonshi aliyu yay
"Shafi'u ina buqatar ganinta yau kuma, dan Allah ka daukeni mu tafie"
Cike da mamaki shafi'u yke kallonshi
"Kaga aliyu nifa bazan maka alkawari ba, ka tsaya ka samu sauki mana"
Dea2 lokacin ummi ta shigo d'akin, murmushi tai tace
"Duk naji abunda kuke fad'a, amma aliyu ka bari ka samu sauki mana, ko kuma shi
shaf'u yajie ya dauko ta ta ganka, ko ba anan gari take ba"?
Juna suka kalla tsakanin aliyu da shafi'u.
Shafi'u ya gyara zamanshi ya kara duban aliyu
"In fadamata"?
Kai Aliyu y dga masah, yayinda shafi'u ya labartawa ummi komai tundaga biri har
wutsiya y fydie mata.
Ummi ta jinjina al'amarin tukkuna tace
"Kai aliyu ina kai ina yar 14yrs, mamadin ka dauko yar 18 dama2 ko 20"
Ajiyan zuciya ya sauke
"Ummi nifa ita nake son in aura, dan Allah ki fad'awa abbi".
Murmushi tai tare da cewan
"Ya isa hka zan fadamasa kuma zasu tafie tare da shafi'u dmn a tambya maka
aurenta".
Murmushi yay kad'an
"Ummi ngd"
Bkomai d'ana wannan wajibinane, ka samu ka huta kaga jikinka yay sauki nan da
kwana 2 Dr yace za'ayi discharging dinka kaji ko"?
Kai y daga mata yayinda ya tuna da maganar da sukayi da baban dije.
*********
```Bayan sati 1!```
Ummi ce zaune akan kujera ta mike kafanta, yayinda aliyu ke dakinshi, sanye cikin
kana nan kayah, rigan mai d'an guntun hannu da wandon hka iya guiwa, babu abunda
yake tunawa in banda dije, ko awanne hali take ynxn Allah ne kawea masani".
Ummi ta kallie abbi
"Alhj dama aliyu ne y aikoni"
Abbi y gyara zama ya maida hanklinshi gaba d'aya y tattara y mika mata
'Ina jinka mai y fad'a halan"?
"Nan take ummi ta fad'amasa komai ke faruwa akan yarinyar da aliyu y gni kuma
yakeso".
Abbi jim yay kad'an tukkuna ya maida
"Ya zayyi da yar shekara 14 kuma, kuma yar kauye"?
Ummi murmushi tai
"Au ka manta chaan daa hka akeyin auren kuma a zaunah, kai dea kawea ynxn kaji
sakonshi".
Abbi yay murmushi
"Yo ko ban aminta ba ai nasan ke zaki shigiemasa gaba tunda ni kun maida ni barie,
ynxn dea idan Allah ykaimu nan zuwa next week zan shirya in tafie in shaa Allah".
©Kausar M Hassan
Aliyu tsintar kanshi yay a cikin shauki da jin dadi, yau shine za'a tafie tambyowa
auren dije, dije masoyiyarshi abun k'aunarshi da alfaharinshi, gaskiya yanaji da
wannan rana ta yau.
******
A chaan kauye kuwa, mame hankalinta a tashe ganin har yau wata d'aya y cika cib
bata saa d'anta a ido ba.
Zaune take kan kujera tana sauraren wa'azin Dr mansur sokoto, hanklinta rabuwa
yyi gidah 2, tunanin d'anta duk y tafie da ita.
Sallama tajieh, ta amsa sallaman tare da bada izinin shigowa.
Shiga tai d'akin ta cire nikab din datasa ta zauna kasa, duk ta ramie dama abu
chaan ba kiba ba, kai da ganinta kasan tana cikin tashin hnkli, gaisawa sukai da
mame tukkuna tace
"Mame kwana daywa banga Yaa aliyu ba, ko lpy"?
Mame ta kalleta
"Khadeejah ni kaina nan da kike gani rabona dashi kimanin wata 1 kenan, fatana dea
Allah ubangiji yasa lpy".
Kuka dije ta fashe dashi wnda ita kanta tasan na rashin ganin aliyu ne.
"Mame ynxn shikenan ko bankwana bazanyi da yaa aliyu ba, gashi yau saura kwana 5
baba yamin aure"
Tashi mame tai tsaye cike da tashin hnkli
"Khadeejah mai kike cewa ne, aure kuma"?
Kai ta d'aga mata alaman eh
"Mame dan Allah koda sau d'ayane ki d'an gwada kira minshi a wayar hannu".
Mame ta sauke ajiyan zuciya
"Wayanshi baya shiga dije, ynxn dea abunda nakeso dake tashi mujie gidanku inyi
magana da babanki ko Allah zaisa yay hkuri ya kyale maganar auren nan"
Hannu dije tasa ta rike hannun mame tare da girgizah mta kai
"Mame dan Allah kada kijie, banason nabana ya wulqantaki, bazanjie dadi ba,
inajinki kaman ynda nake jin mahaipiyata, dan Allah mame"
Hannu mame tasa ta share mata hawayen fuskanta
"Ki deana kuka to kiyita addu'ah in shaa Allah indea aliyu mijinki ne to zaki
aureshi".
Murmushi tai ta maida nikab dinta tasa taiwa mame sallama, ta koma gidah.
A chaan bangaren aliyu kuwah, tun bayan da yay accident shafi'u ya kashe wayanshi
sbd yawan kiran da ake masa, to har fa yau bai kunna ba, yama manta shafff...
A kwana a tashi babu wuya ga Allah, Allah ya kaimu yau ranar illu da nana
Khadeejah Muhammad AkA dije za'a d'aura masu aure. Kuma ranar ne da Abbi ya shirya
shida shafi'u da kuma zubairu dmn nemawa aliyu auren dije.
Shafi'u tunda safe ya isa gidan ya mikawa aliyun wayanshi, da aliyun keta faman
murmushi, duk wannan shagalin da akeyi Nafisa na sane kuma tana yiwa yayanta
addu'ah, itama nana tana sane tare da cigaba da shirya makircintah...
Hka suka kama hanya zuwa wannan kauyen
*****
Karfe 10am, dije ce sanye cikin wata shadda wadda kudinta ba zea wuce 2000 ba, tayi
d'an kwalliyanta dea irin nasu na kauye, kai da ganin idanunta kasan tana cikin
bakin ciki da tashin hnkli.
Kawayenta duk suka zagayeta da yan uwa, dea2 lokacin kuma aka fara
shirye_shiryen d'auren aurenta da ilu saminu.
Su abbi na kan hanya, a nan kauye kuma ana rabon goron d'auren aure...
[8/4, 1:52 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((28))
```©Kausar M Hassan```
Parking sukai dea2 da kusa da gidan mame, da hanzari suka kama hanya kasancewar
mota tai kai 3 wadda suka shigo dan harda baban shafi'u suke da mijin nafisa, hka
suka karasa kopar gidan dea2 lokacin za'a fara dauren aure.
Ganin su abbi da akai yasa aka d'an dakata aka maida kallo garesu, abbi yay wa
shafi'u magana a kunne
"Ina baban yarinyar"?
Chaan Shafi'u ya hangoshi ya shaa shadda miyan goro, sea kyallie takeyi,
"Gashi chaan abbi"
Abbi da kanshi ya tattaka tare da rakiyan shafi'u da zubairu suka karasa inda
yake. Sallama abbi ya masa tare da sanar dashi akuy magana mai muhimmanci data
kawoshi.
Baba ya dubie jama'an da suka tarou yace
"Yayi baki dga birni sbd hka dan Allah a jirashi zea d'an gana dasu cikin gida
yadawo"
Hanya suka kama suka shiga gidan, suka ratsa matan dke zaune gurin bukin, suka
shiga dkin abbi.
Bayn sun shiga suka zazzaunah kan tabarma, abbi yay gyaran murya
"Am sunana shuraihu isah, inada yaro mai suna aliyu, ya sanar dani cewan yagan
yarka mai suna dije kuma yana sonta da aure shine na taso da kaina dmn in nema masa
aurenta".
Shiru abbi yay tukkuna yace
"Alhj kayi hkuri dakai da jama'arka da kuma d'anka sabdoa ynxn hka wannan taroun
dka gani, tarou ne da akayi na d'auren auren Khadeejah, saboda na fad'amata cewan
yan burni basuda amana, ta bani hkuri akan in bashi damah, to ranar da mukayi
magana fa shine bai kara dawowa ba to sea yau dayajie za'ayi mata aure shine zai
torou da wakilanshi".
Abbi cikin muryna rashin jin dadi yace
"Malam kai hkuri, amma ni nasan d'ana mutum ne na dban, yanada kyawawan halaye da
hkuri, bazea taba cutar da makiyanshi ba balantana masoyanshi ba, abunda yasa kaga
bai zoba to hadarin mota yay"
Dije dake la6e tana saurare sea hawaye sharr a fuskanta.
Abbi ya cigaba da cewa
"To sea ma kwana 2 din nan da suka wuce aka sallamoushi dga asibitin, amma babu
komai zan shaida masa sakonka nasan in shaa Allah zayyi hkuri ya kuma mika komai ga
Allah, ita kuma Khadeejah Allah ya basu zamn lpy ita da wnda zata aura".
Abbi cikin sanyi jikin ya amsa da "amin"
Suka kama hanya suka fitoh, yayinda dije ta koma dakin inna da gudu ta hau
gadonta ta fara kuka, shi kuma malam Muhammadu ya fitoh waje tare da baiwa Al'umma
hakuri, aka cigaba da shirye_shiryen dauren auren dije..
Fatiha
🙆🏾🙆🏾🙆🏾
Dijen zaki tai aure😭
®Kausar Luv💞
[11/15, 5:21 PM] Kausar~Luv: [8/4, 9:43 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((29))
```©Kausar M Hassan```
Hka su abbi suka kama hanyar zuwa gidah, zuciyoyinsu cike da 6acin rai, musamman ma
shafi'u wnda shi yasan irin son da aliyu keyiwa khadeejah, hka suka isa gidan jiki
a sanyaye, suka dire a falo.
Ummi ce rike da kwano a hannunta na abunci, tana ganinsu da far'anta ta
tarbesu ta fara maida magana
"To ya akai ne, nasan dea an dace dan babu budurwan da babanta zaikie baiwa d'ana
matah, an biya kud'in auren"?
Abbi ya dubieta cikin irin tsantsar farin cikin da take ciki, sea ranshi ya qara
6aci, cikin sanyin murya ya fara furta
"Hajjah Allah yayi Khadeejah ba matar aliyu bace, ni har banma san mai zan
fadamasa ba, kwanon dake hannunta ta saki a qasa, ta zaro idanu cike da 6acin rai
tace
"Mai yasah"?
Nan take abbi ya zayyana mata yanda sukai.
Dea2 lokacin aliyu ke fitowa dga d'akinshi, kuma duk yaji abunda suka fad'ah, dga
kan step ya fara saukowa, kai tsaye y nupie hanyar fita, da sauri shafi'u ya tarie
shi, da hnklinshi yay matuqar tashi
"Ina zakaje hka aliyu"?
Tmbyr da shafi'u yay masane yasa duk mutanen falon suka maida kallonsu garesu
"Shafi'u pls kyaleni gidansu dije zan tafie"
Cikin muryan tausayi y fara magana
"haba aliyu mai yasa bazakayi hakuri ba, ka daukie kaddara mana".
Abbi ya girgizah kai
"Aliyu bance kajie gurin nan ba, addininmu y hana neman aure cikin aure kuma ynxn
ma kilan har an d'aura mata aure"
Idanunshi ya d'ago y dubie abbi
"Abbbi dan Allah ka barni in tafie, ni ba wea maganar aure zanba kawea zanmata
murna ne".
Abbi ya dga masa kai alamar ya yarda, hnya y kama zai fice shafi'u y rike
hannunshi
"Ina tare dakai through out ur bad times and gud, so lets go"
Da gudu2 suka fitah dga gidan, cikin motan shafi'u suka shiga, yayinda shafi'u ke
driving din motan, aliyu na gefe yana duba agogo, haka har suka isa kauyen, kopan
gidan mame sukai parking. Da sauri suka karasa kopan gidan, koda suka isa babu
mutum ko d'aya a kopan gidan, aliyu baisan sanda hawaye suka kwararo a fusaknshi
masu zafi ba.
"Yanzun dije tayi aure"?
Shafi'u dafa kafad'anshi yay
"Be strong! Kazo mu samu yaro mu aika muji"
Hka akai suka samie yaro suka aika, yaron ya jima bai fitoh ba, koda y fitoh
kuma baibi ta kansu ba, da gudu ya fice, aliyu y dubie shafi'u
"Anya kuwa lpy? Nidea shiga zanyi wallah"
shafi'u yace
"Muje to, idanma dukanne sea musha abinmu tare"
Murmushi aliyu yay, suka kama hnyan shiga gidan.
Tare sukai sallama suka shigah, kowa ya watsie a gidan kaman ba bikin aure ake
ba, tsakanin aliyu da shafi'u kuwa kowanne a cikinsu mamaki yakeyi. A cikin gidan
kuwa bakajin motsin komai in banda sautin kuka, wanda wannan ba sautin kukan kowa
bane face dije.....
Da hanzari sukai sallama. Jin sautin muryanshi da tai kamar a mafarki yasa ta
share hawayenta ta d'ago idanunta, dea2 lokacin aliyu ya yaye labulen d'akin, sukai
ido 2 wani irin murmushi ta sakar mashi.
Kafafunshi yasa a d'akin ya shiga kan tabarman da take zauneh shima ya zaunah,
shafi'u kuwa tsayenshi yay waje nikam nace sea naga kwam ehe..
[8/4, 9:44 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((30))
```©Kausar M Hassan```
Shiru sukai kapin aliyu y fara magana, cikin zafin zuciya yce
"Dije ki deana kuka ki daukie qaddara haka Allah y nupa, Allah y baku zaman lpy
keda mijinki"
Hawayenta ta share, cikin rawar murya tace
"Yaa aliyu amma kasan cewan ka barni da ciwo a cikin zuciyata ko"?
Murmushin takaici yay
"Kiyi hkuri kinji Dije".,
Itama din murmushin tai, zasuyi wata magana sukajie muryan baba.
Shiru sukai, lokcin baba ya shigo yaja kujerar roban dake d'akin ya zauna ya
dubieshu
"Aliyu"
Baba y kira sunanshi
"Na'am baba"
Aliyu ban iya bada auren Khadeejah ga kowa ba, na tabbata kai mai sonta da gsky
ne, saboda hka na baka auren khadeejah, Allah yasa abokiyar arzikin ka ce"
Murmushi sukai dukansu saboda tsabar jin dad'i, baba tashi yay bar d'akin,
yayinda aliyu ya kurawa dije idanu itama d'in shi take kallo.
Cikin siririyan muryanshi ya furta
"Kukan y isa hka ki deana kuka to"
"Uhm2 to kaima ka deana kuka yaa aliyu"?
Murmushi yay
"Ni yaushe kikaga ina kuka"?
"Hararanshi tai kad'an
"Hba yaa aliyu, naga kana hawaye fa, kuma ynxn zakace wea bakayi kuka ba"?
Gira y d'aga mata
"Dijen Aliyu kenan"
Ynxn kin kusa zama amarya ta ko"?
Hannu tasa ta rufe fuskanta
sun dea jima a hka tukkuna aliyu yay mata sallama, fitowa tai ta rakoshi, har
lokacin shafi'u na nan tsaye, bayan baba y shaida masa cewan ya baiwa aliyu auren
dije.
Shafi'u ya dubie aliyu da fuskanshi tai wasai kamn yaune ranar auren.
"To kai sabon ango tunda ka samu amarya sea ka manta dani ko"?
Murmushi dea sukai, shafi'u yay masu addu'ah da fatan alkhairi tukkuna suka
fitah kai tsaye gidan mame suka nupa, mame na ganin aliyu ta tashi ta rungumeshi
"D'ana mai ya sameka ne"?
Baija lokaci mai tsaye ba y labartamata komai gameda abunda y faru dashi har
kawowa yau, mame ta jinjina al'amarin ta maida kallonta ga dije
"Dama na fad'amaki cewa idan Aliyu mijinki ne to zaki aureshi ai, Allah y baku
zaman lpy, abunda zance daku shine ku rike gskyar ku, ku zama masu rike sirrin
junah, Allah y nuna mana auren lpy"
Duk suka amsa da
"Amin"
Sallama sukai wa mame suka kama hnyn fita, har sun kusa fitah mame ta kira aliyu,
Aliyu y koma d'akin
"Aliyu inason kada ka fad'awa mahaipinka ko wani naka ina garin nan, sbd muddin
yasani to tabbas ba zai barka ka auri dije ba"
Kai ya d'aga mata
"In shaa Allah mame bazanyi ba"
"Allah yay maka albarka"
Aliyu y amsa da
"Amin"..
Fita yay yayinda ya tarar da dije da shafi'u jingine a jikin motanshi, shima
d'in kusa da ita yaje ya tsaya ya dubeita tare da sakar mata wani irin murmushi,
maida mashi da murmushin tai.
"To dije ni zan koma bazaki sake ganina ba sea ranar da akace za'a kowamin ke a
matsayin mata".
Ido ta rufe, cikin muryan shagwa6a ta furta
"Kanama farawa"?
Murmushi yay
"Ni inama zan iya kauda idona akan kyakyawan fuskan matata, Allah dea y kaimana rai
da lpy".
Amsawa sukai da
"amin"
Yay mata sallama ya bud'e mota ya shigah. Kaman kada su rabu da junah amma ya
zasuyi? Dole suyi hkuri, hka suka kama hnya suka bar kauyen, dije ta kama hanya tai
gidah.
Suna isa a gidan suka Tarar da abbi da ummi xaune jugum a falon, misalin dea2
karfe 1pm.
Zaunawa sukai kan kujera, aliyu y dubie ummi
Ummi ta dubieshi
"An d'aura mata auren"?
Ta fad'a jiki a sanyaye
Kapin aliyu yay magana shafi'u ya zayyanawa ummi ynda akai.
Murna a gurin ummi da abbi abun ba'a cewa komai...
Nana dake tsaye a saman bene take sauraren duk abunda suke fad'a ta jinjina a
cikin ranta
"🤔 Dije kuma yar shekara 14, wannan zatayi dad'n halakawa da ita da mijin nata,
Allah y kaimu lokacin auren, gaba tsakanina da Aliyu ba yau tke ba kuma bazata kare
ba, da aliyu da duk wani jininshi, da duk wani masoyinshi sea naga bayansu"...
®Kausar Luv💞
[11/15, 5:21 PM] Kausar~Luv: [8/5, 5:34 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((31))
```©Kausar M Hassan```
"My lion ina fatan ka isa gida lpy? Dan dea ynxn ka isa zuwa gidah"
"Kamar kinsani matata ynxn hka ina kwance kan gado"
Dije murmushi tai
"To yyi my lion sea ka huta ko"?
"Hka za'ayi my queen, amma kinsan me"?
Kai ta girgizah masa kamar wnda ke ganinta, Aliyu ya cigaba da cewa
"Dije "ya "ya nawa zaki haifamin kinsan ina son yara dayawa fa"
Ido ta zaro
"My lion to ba sea naci towu dayawa ba zan haifo maka yaran ba".
Daria aliyu yay sosai harda rike ciki
"Dije mai kike fad'ah haka"?
Gyara zamanta tai
"Hkne mana yaa aliyu, akace idan mace taci towu mai yawa sea ta haifa yara dayawa
idan kuma taci kad'an sea ta haifa yan kad'an"
Aliyu murmushi yay
"Dan Allah kideana bani daria hka dije"
"Shikenan ai zaka gani"
Hka sukai sallama da junah, yayinda dije ta bar aliyu da tarin tunani a cikin
ranshi, musamman dagewan da tai na cewa idan akaci towu dayawa ake haifan yara
dayawa, to badea dije batasan menene aure ba, chaab ashe ko akuy aiki jaa a
gabana".
[8/5, 5:34 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((32))
```©Kausar M Hassan```
Misalin karfe 9pm na dare, aliyu ne kwance akan kujeran main falo yana hutawah,
ummi da abbi ne suka fito dga kuryan gidan, suma kan kujera suka zaunah yayinda
aliyu y tashi zaune.
Abbi ne ya fara magana
"To aliyu dama cewa nai tunda kunfara business d'in, kuma naga Allah ya sawa abun
albarka, to y kamata ace ynxn ka samu gurin da zaka zauna kai da matarka, saboda
ba'a nan tare damu zaka zauna ba, saboda hka ga gida nan bayan layin nan na baka
shi wannan mai farin paint".
Gdya Aliyu yay wa abbi tukkuna yace
"Abbi ngd sosai amma ai na siya gidah kusa da nan, na kuma gyarashi, gida 3 ne
tskaninmu"
Abbi murmushi yay
"To duk da haka dea wannan gida na baka shi Allah ubangiji ya baku zaman lpy kaida
matarka, tunda ka fara boyemin sirrinka dga kai sea umminka"
Daria suka saa dukansu
A kwana a tashi babu wuya ga Allah, Allah ya kaimu ranar wannan buki, bukin da
aka jima ana tsumayen yinshi, dama ance komai lokacine da lokacin abu yazo sea kaga
anyishi.
Events 2 akai a wannan bukin, dga walima wadda akayi a masallacin juma'an dake
kauyen sea kuma dinner wadda yau juma'ah ta kama ranar yinta.
CITY HALL aka kama dmn yin wannan shagalin, manyan mutane sun halarta a wannan
buki, nafisa itace ke gyara amarya gurin kwalliya taimata irin kwalliyan yan birni,
su shafi'u sune b'angaren ango, hka karfe 8pm ta buga aka fara wannan ciye2 da
lashe da d'an kid'a mai taushi.
Haka akai dinner din, manya_manyan mutane sun halarta, hkama abokanan aliyu na
saudiyaa suma sunzo, gasu farare tas, ko ina suka gibta anga larabawa sea kallonsu
akeyi, akan higher table suka zauna aliyu da khadeejah, sea a ranar aliyu yake
k'arewa dije kallo, irin yanda Allah yay mata maxaunah masu d'aukar hankali, kasa
kauda idonshi yay a kanta.
Chaan na hango cwt ummi aysha, maman shakur, fido sodangi, maman khdja (Matar
dr), pherty, serdeeyer, zarah b_b, asea b aliyu, basmar er lele, Khdy candy, munay,
kdeey, miemie, kai da dea sauran su, wai sunzo cin kaza😂, oh ni wad'an nan dea
akuy kwad'ayi.
Haka suka kwashe abunci a leda tsakanin sardeeya da pherty har fad'a aka so
ayi, fido ce ta shiga tsakaninsu tai wannan rabo dan nikam kausar ina gurin daukar
rahoto, hka aka kammala dinner din aka maida amarya da kawayenta gidah.
Bayan sun dawo gidah mame ta same dije ta bata humra da wasu kaya na gyaran jiki
ta kuma fad'amata ynda zatai amfani dasu, tare dayi masu addu'ah da fatan alkhairi
akan wannan auren.
Washe garin ranar ya kama ranar d'auren aure, a chaan kauyen aka d'aura, aliyu
yasha manya kaya harda babbar riga fara tas, komai dea yay fari, kamshin turarenshi
kawea ke tashi, na white diamond, kasancewar aliyu baida turaren daya wuceshi, ga
su maher, sudais, shuraim, da sauransu duk sunzo, abokananshi yan saudiyaa sunyi 20
wad'an da suka zo, hka aka kammala dauren auren a bisa kudi'n sadaki naira dubu
hamsin, aka kammala aka watsie, misalin karfe 8pm aka daukie amarya daga kauyen
zuwa cikin garin sokoto, dije kuka kawea takeyi na rabuwa da inna da baba. Hka
hausawa suka ce aure yakin mata, dije sea hkuri...
Hka aka sata a mota aka lula da ita a gidan mijinta, aka direta a tsantsarerin
gidanta, aka barta akan gado "yan kai amarya kuma suka juyo suka barta ita kad'ai
kapin shigowar ango...
[8/5, 5:35 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((33))
```©Kausar M Hassan```
Bayan fitarsu banda hawaye babu abinda take zubarwa, aliyu ne da shafi'u a cikin
motan shafi'u dea2 lokacin misalin 9pm, shafi'u ya dubie Aliyu
"To ango dan bazance dea kasha mai ba, tashi muje in rakaka tunda an watsie".
Murmushi aliyu yay ya daukie ledan dake hannunshi suka kama hanya shida shafi'u
suka shiga gidan da mai gadi y bud'e masu kopah.
Kai tsaye d'akin da aka dire dije suka nufa, suna isa aliyu y rangad'a sallama
tare da shiga ciki shida shafi'u, kan gadon aliyu ya zauna, yayinda shafi'u yay
tsaye
Addu'ah shafi'u yay masu da nasihohi kapin nan yay masu sallama ya fitah, aliyu
tashi yay ya rufo kopa ya dawo, ya cire babbar rigan dayasah, ya zaunah kusa da
dije a hnkli yasa hannu ya yaye mayafin data rufa dashi, ya kalleta
"Masha Allah! Matata ta kaina kinyi kyau, tashi muje mui alwala muzo muyi sallah
dmn mu godewa Allah"
Babu gardama dije ta tashi ta bishi suka shiga d'an wani guri da aka ke6e a
d'akin dn yin alwala, kmn dea gurin nan dake cikin ban d'akin haramin madina,
alwalan sukai tukkuna suka dawo, aliyu lion yay masu jagoranci sukai sallah, raka'a
2 bayan sun kammala sallan, ya daukie ledan kazar dayazo dashi ya bude ya ciro, da
kanshi ya fara bata, dkyar yasamu ta tsakura kad'an shima din kad'an yaci tukkuna
ya maida dubanshi gareta
"Khadeejah!
Ya kira sunanta
A tsorace ta amsa da
"Na'am yaa aliyu"
Murmushi yay kad'an kin gaji kina buqatar ki huta kwanta ki hutah, tashi tai kmn
ynda yace ta kwanta ta kudundune da gyalenta. saboda a ranar ana yanayi na sanyi
sosai, bata jima ba bacci mai nauyi ya sureta yayinda aliyu ya tashi ya bud'e loca
ya ciro abin rufa da kayan bacci ya ajiye akan gadon, hannu yasa ya tallabota a
hnkli ya zare gyalen data kudundune dashi, ya fra kokarin cire mata riga, kamn
zatai motsi sea ta juya fuskanta gefe, ajiyan zuciya ya saukie ya cigaba da cire
mata rigan, abunda yagani yasashi shiga cikin wani yanayi, daurewa yay hka ya balle
bra dinta, ya cire ya maida mata da rigan, wadda take iya guiwa ya cire mata zanen,
yasa abun rufan ya rufeta, ya kashe wutar d'akin ya fita zuwa falo y kwanta dan
bazai iya jure rashinta a tare dashi ba, saboda wani irin matsanancin desire din
dake damunshi....
®Kausar Luv💞
[11/15, 5:22 PM] Kausar~Luv: [8/5, 9:56 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((34))
```©Kausar M Hassan```
Ba ita ta tashi ba sea asuba, a hnkli ta fara bud'e idonta, ta tashi ta sauka daga
kan gadon ta daukie wayanta ta kunna light, ta nupie hnyr toilet, ganinta da tai da
yar karamar riga yasata tsorata tare da rike kwalan rigan dake jikinta
"Na shiga 3 waye y chnza min kayan jikina? Waiyyyo shikenan an ganni"😪
Ta fara kuka tna hawaye, hka ta shiga toilet din tayou alwala ta dawo ta saka
zanenta ta daura, ta daukie gyalenta kasancewar babba ne ta yafa ta maida gabanta
gabas tai sallah, ta kammala ta tsaya tai addu'ah sosai tukunna ta d'an
kishingid'ah.
Shi kuwa aliyu dama a gidah yay sallanshi, bayan y kammala ya koma kan kujera ya
kwantah, bayan d'an lokaci ya shigo d'akin a hnkli, dije dake zauneh ta gaisheshi,
amsawa yay cikinn far'ah.
Cikin shagwa6a ta tmbyshi
"Yaa aliyu waye y chnza min kayah jikina bayan nai bacci"?
Murmushi yay
"Ni" y bta amsa a takaice
Ido ta rufe sosai kunya ta kamata
"Yaa aliyu mai yasa babu kyau fa"
Ajiyan zuciya ya saukie
"Na deana to tunda matata tace bbu kyau, ynxn dea ki tashi kizo muje kiga gidanki
ko"?
Babu gardama ta tashi ta bishi suka zaga gidan, gidan ya had'u sosai, a cikin
gidan harda lambun shaqatawa ke akuy wanda aka kawatashi da flowers iri2 da shuke2,
a tsakinyashi da gefe2 aka dora kujeru irin dogayen nan sannan a chaan b'angare
d'aya akasa grass carpet wnda ya karawa gurin kyau, dakuna 4 ne a cikin d'akin
dije, idan aka had'a da falo sun zama biyar, da kitchen dinta da store duk a guri
d'aya suke sea gurin da aka d'ora teburin cin abunci, a falo na farko kujerune
milk, to a wannan falon komai nashi milk ne, akuy dakin da komai pink ne wani kuma
brown, daki 2 aka samata gado, kai gidan dea y had'u masha Allah....
Karfe 8am na bugawa sea ga masu aikin gidan ummi ta aikosu da kyn breakfast, hka
sukai breakfast din byn sun kammala aliyu yay wnka yay mta sallama y fitah, bai
jima da fita ba yan uwa da abokan arziki suka fara tururuwah a gidan, hka dea ta
wuni a ranar tana kar6an baki.
Nafisat kuwa a gidan za'a ce ta wuni, dan ta zaunah ta koyawa dije d'an abubuwa
hka kaman aiki da gas cooker, electric yanda zata kunna heater, yanda zatai wnka da
shawar duk dea ta nuna mata komai, ta dauko littafin mu koma kitchen ta mika mata 1
to 3, tace ta rika dubawa a ciki zata koyi girki. Haka dea har dare yay mijinta
yazo daukanta taiwa dije sallama, ta fita dea2 lokacin shi kuma aliyu ya dawo
gidan...
[8/5, 9:57 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((35))
```©Kausar M Hassan```
Sallama yay wa nafisa tukkuna ya karasa cikin gidan, koda ya isa kan kujeran falo
ya tarar da ita, sanye da hijab tana karatun al_qur'ani suratul maryam.
Kusa da ita yaje ya zauna, ganinshi da tai yasa daa ta takai aya sea ta maida
kur'anin ta rufe ta ajiyeshi akan abun dora al_qur'ani ta maida dubanta gareshi
"Yaa ka dawo"?
Kai y d'aga mata, tare da binta da wani irin mayattaccen kalo, murmushi tai masa
ta shagwa6e fuskanta dama duk wasu gabobin jikinta
"Yaa haydar tun safe daka fita sea ynxn ka dawo ba dan nafisa ta tsaya ba to sea ka
barni ni d'aya"
Hannu yasa y dafa kafad'anta, da sauri ta d'an jaa da baya kad'an, mamaki y kama
aliyu amma sea y danneshi a zuciya
"To ke maatar ali ai ni nace ta tsaya mana, inachan gurin business dinmu, yau
za'a kawomana kaya dga Dubai shiyasa na jima hka amma aliyu yana baiwa
masoyiyayrshi hkuri, dftn tayi"?
Kai ta d'aga masa ta tashi tace
"Bara in dauko maka abunci ko"?
Tashi tai ta miqe hanya
Hannunta aliyu ya janyou ta fad'a jikinshi, gashin kanta ya rufe mata fuska, a
hnkli yasa hannu ya fara yaye gashin, jikinshi na wani irin tsam, da azama tai maza
ta miqe, cikin rawar murya ta hau yin magana
"Em yaa aliyu abunci ne zan dauko maka"
Kai y dga mata alamar to, da sauri2 tabi ta gabanshi ta wuce duk da tana da
hijab, mazaunanta sea juyawa sukeyi, wani irin nishin wahala ya saki kapin ya
zaunah.
Ku'la ta dauko da faranti da cokalin zuba abunci ta dawo ta zuba masa a
farantin, a kasa ya sauka dan a gajiye yake ko kan dinning table din bazea iya hawa
ba, jallop din shinkafa ce da kayan lambu a cikinta da naman rago, ummi ce ta aiko
masu da wannan, kad'an ya tsakuri abuncin ya tashi yay toilet ya watsa ruwah, ya
chnza kaya zuwa singlet da wando brown iya guiwanshi ya fesa turaren white diamond,
gaba d'aya dakin ko ina ya dau kamshi, fitowa yay ya tarar da ita zaune a falon
tana kallie2, kusa da ita yaje ya zaunah.
"Khadeejah bacci zakiyi ne"?
Kai ta girgizah masa, tashi itama tai ta shiga toilet din ta watsa ruwa ta fitoh,
ta daura d'an towel wnda yake iya cinyarta, ta fitoh, gashin kanta duk y barbazu a
bayanta kasancewar batai kitso ba, had'in humran da mame ta bata ta dauko ta fara
murzawa a jikin fatarta, ta baya taji an rungumeta tsam, hkn yasa taja ta tsaya,
kanshi y d'ora a bayanta ya fara shakar daddad'ar kamshin jikinta, idanunta ta
lumshe kapin ta fara magana cikin shagwa6a
"Yaa aliyu meye hka dan Allah"?
Kallonta yay da idanunshi da suka kankance
"Matata ni bkomai zan maki ba"
"Uhm to nidea ka deana ta6ani bana so"
Juyuwa da ita yay, suka fuskanci juna ita dashi, kyakyawar sumba ya kaimata a
kumatunta, yasa hannunshi y murxa mataunar abuncinta, wani iri taji daban wanda
yasa taja da baya tai kan gado ta k'ara kankamie towel din jikintah, binta yay kan
gadon shima, yana kallonta ido a rufe.
Bakinta ya kama ya fara tsotsawa, duk kokarinta na ganin ta kufce ta kasah,
kukan hawaye ta farayi wnda hkn yay sanadiyar dakatarwarshi ya tsaya yna maida
numfashi, gaba d'aya ga6o6in jikinshi sun mutu, babu abinda yake buqata a tare
dashi inba dije ba, binta da yay da wani irin mayattaccen kallo..
®Kausar Luv💞
[11/15, 5:22 PM] Kausar~Luv: [8/6, 9:42 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((36))
```©Kausar M Hassan```
Chaan kuma mai y tuna sea kawea y bar d'akin zuwa d'ayan d'akin dake da gado y
kwanta, kanshi na kallon sama, wasu hawayen wahala keta faman ketowa a idanunshi.
Dije kuwa yna fitah tai maza tai sauri ta maida d'akin ta rufe ta jingina jikinta
da kopan, tana mai tunano abunda y faru ynxn tsakaninta da lion, wani irin murmushi
tai ta wuce ta cigaba da abunda takeyi, byn ta kammala ta samu kayan baccinta ta'sa
ta kwanta ruf abunta..
😲Asuba ta gari...
Washe garin ranar dije bata farka ba sea karfe 7am, saboda tsaban bacci da
sauri2 ta tashi ta shiga toilet tai alwala ta fitoh tai sallah, tana kammalawa ta
tashi ta bud'e kopa sad'af2 ta fitoh falon.
Dea2 lokacin ta hango lion kan dining table, sanye cikin kana nan kayah rigan
fara da black d'in wando iya guiwa, gashin kanshi y matuqar kwantawa luff a kanshi,
ga zara_zaran gashin idonshi dana gira ya fitoh, ko ina d'akin ya daukie kamshin
white diamond.
Tattakawa tai kusa dashi taja kujera ta zaunah, yana ganinta ya sakar mata wani
lallausan murmushi
"Ina kwaana yaa aliyu"?
Kallonta ya karayi tundaga sama har kasa
"Lpy qlw yan mata, kin tashi lpy"?
"Lpy qlw yaa"
Idonshi ya maida kan dinning din tukkuna y d'agosu
"Am kinga fa har ummi ta aikomana da breakfast kina bacci, bismillah"
Ajiyan zuciya ta sauke, a hnkli ta kara kallonshi tai murmushi, aliyu ya zuba
mata komai da komai da ummi ta had'u. Ganin ya cika plate da abunci yasa dije zare
ido
"Yaaa nikam ina zan tafie da wannan abuncin hka, Allah ko rabinsa bazan iya cinyewa
ba"
Murmushi yay mata, tukunna ya kalleta ya d'aga hannunshi ya nunata
"Inasone ki rika cin abuncin mai yawa saboda ki haifaman yara masu yawa"
Daria tai kad'an tukkuna taja plate d'in a gabanta ta d'an tsakuri abuncin ta
maida ta rufe.
"Yaa aliyu yau bazakjie ko ina bane"?
Kai y d'aga mata alamar eh tare da cewa
"Ai ni ba kullum nake fitah ba, amma zamu bud'e wani guri inda zamu rika saka
manyan kayanmu kamn su gado, da dea sauransu, to zamuyi office chaan idan mukai
kullum zan rika fita in shaa Allah, amma 4 now dea ina gidah".
Murmushi tai tukkuna ta tashi ta wuce ciki ta shiga toilet, tai wanka ta fitoh,
tai yar simple make up dinta, riga da siket atamfar super wax, mai light blue and
wyt, tasa ta daukie turaren humra ta bade jikinta da wasu turarunka masu dadin
kamshi, hatta gashin knta bata barshi haka ba ta saka masa nasa turaren, tana
kammalawa ta dawo falon, kamshin turarenta ne ya bashi tabbacin cewan dijenshi ta
shigo falon, idanunshi ya d'ago sukai ido 2, tai maza ta saukar da nata kasa, cikin
tafiyarta mai fizgar hnklinshi ta karaso kusa dashi, hannu y mika mata alaman tazo
gareshi, kafad'a ta maqe.
Tashi yay zaune ya kafeta da idanu, wani irin abu yakjie yanayi masa yawou a
jiki, hannu yaasa ya janyuta a jikinshi, ya had'e kirjinshi da nata.
"Uhm2 yaa ka deana mana"
D'agota yay ido cikin ido ya kalleta, ya lumshe idanunshi, wuyanta ya kaiwa sumba,
kapin ya dawo kan na fulaninta, ta ko ina y shiga shafata, hklinshi gabad'aya ya
fita a jikinshi, dije jikinta gaba d'aya ya hau rawa.
Iya karfinta ta d'age ta kwallah yar kara, da sauri y cikata, ta tashi da gudu
tai d'aki ta maida kopan ta rufe.
Hannu ya yarfar kapin ya fara baiwa kanshi magana
"Duk ni na jawo wlh, bazan iya hakuri ba, bazan iya jure ganinta hka ba, ina
buqatanta, oh my God!"
Wasu hawayen wahala suka sauka a fuskanshi, yasa hannu y share a daddafe yatashi
yay kopan d'akin a hnkli ya fara knocking, dije dake kwance kan gado tana hawaye
jikinta duk yayi la'asar, ta matuqar razana dashi, dan bazata iya bud'e masa kopa
ba.
Hka aliyu y gaji da knocking ya bar kopar d'akin ya dawo y kwanta kan kujera...
[8/6, 9:42 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((37))
```©Kausar M Hassan```
Haka suka wuni a gidan a wannan ranar, suna wasan boya da junah, karfe 8pm tai
bayan aliyu ya dawo daga masallaci, ya tarar da kopan d'akin dije a bud'e, kai
tsaye y chusa kanshi a ciki, zaune ya tarar da ita kan gado, kusa da ita yaje ya
zauna
"Khadeejah saa hijab dinki zamujie gida ki gaida su abbi"
Tashi tai tasa hijab d'inta kaman ynda yce ta kalleshi suka had'a ido, murmushi
sukaiwa junah, suka pitah zuwa gidan, suna isa a falo suka tarar da ummi, abbi da
kuma nana, da sallamansu suka shigah.
"Maraba da d'ana"
Kan kujera d'aya doguwa suka zauna, har qasa dije ta rage tsayenta ta gaida ummi
da kuma abbi, ta juya ga nana ta gaisheta, amsawa tai babu yabo babu fallasa, nan
dea suka tayin fira, idanun dije na akan aliyu, ynda taga sunayi da ummi sea abun y
burgeta wea kuma kishiyan mamanshi ce, amma gskya ummi tanada kirki, kuma tana son
aliyu sosai.
Mai gadi ya shigo yace anaiwa abbi sallama, abbi tashi yay ya fitah, yayinda
ummi tacewa aliyu ya daukie khadeejah ya nuna mata gidansu, tashi tai suka dinga
shiga lungu2 yana nuna mata gidan har suka isa d'akinshi, yasa key y bud'e, babu
abunda ya chnza a cikinshi, kamshin turarene kawea ke tashi kaman da akuy mutum a
ciki.
Kan gado ta zaunah tana kallon d'akin, irin ynda taha dakin sea ya burgeta,
hotonshi ta hango wanda yake yaro d'an shekara 10, yayi murmushi ya d'aga yatsunshi
2 a sama, da wando dark milk da riga mai jaa da fari, da zanen keke a ciki, tashi
tai ta k'arasa inda photon tasa hannunta ta shafa fuskanshi, ji tai a cikin
tattausan murya yana cewa
"Matata"!
Tsayawa tai tare da juyo bayanta, karaf ta fad'a a kirjinshi, kallon ta ya tsaya
yanayi wnda hkn yasa ta janye daga inda yake, light din dkin ya rage zuwa dim one,
ya juyo gareta ya rage tsayenshi dea2 kan kafafunta da take zaune a kan gado,
hannunshi yasa y rike nata, cikin sanyayyar murya yace
"Dije ki taimakawa bawan Allah, nasan bazaki iya dani ba amma ki d'an barni in rika
jin dumin jikinka mana, zata tashi y rike hannunta, bata ankara ba ya zare hijab
din dake wuyanta y wurgar, ya sakala hannunshi a cikin rigarta.
"Yaa aliyu ka deana bkyau, dan Allah ko in kira ummi"
Kara janyuta yay suka lula kan gadon, ya shiga yin wasa da itah sosai..
Dije banda yaa ali babu abunda take iya furtawa, jin yaki tsayawa yasa tai dif
kamn nunfashinta ya fitah, dkyar aliyu y iya saita kanshi y dawo yana lalla6ata,
tashi tai ko kallonshi batai ba ta daukie hijab dinta tasa ta kaman hnyn fitah,
tana fitah taci karo da nana...
[8/6, 9:44 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((38))
```©Kausar M Hassan```
Wani irin mugun kallo nana tai mata kapin ta wuce ta gabanta, da sauri2 ta sauko
falon ta tarar da ummi, shima aliyu ajiyan zuciya ya sauke ya fitoh y maida d'kin
ya rufe, ya karaso falon, basu wani jimawa ba sukai wa ummi sallama suka karasa
zuwa gidah, suna isa dije tai daki ta kulle, aliyu murmushi yay kad'an ko kokarin
binta baiba.
Haka sukai sati 2 a gidan, babu abunda ya shiga tsakanin aliyu da dije. Yau ranar
ta kama monday aliyu ne zaune akan kujera, sallaman dayaji anayine yasashi d'agowa
ya amsa.
"Oh yh ango kasha mai".
Suka tafa shida shaf'iu, aliyu ya girgizah kai
"Abokina muje dea kaji"
Duk dije na jinsu da take zaune a d'akinta, wani dakin suka shiga suka maida
kopan suka rufe, kan kujera suka zaunah, aliyu ya dubie shaf'iu, cike da damuwa
"Abokina zan fadamaka sirrina kuma dan nasan zaka iya rike minshi, shafi'u dije
batasan meye aure ba, baata yarda ko ta6ata inyi, ni zan iya hakura indea har zata
barni inajin d'umin jikinta amma bata yrda sam"
Daria shaf'iu yay tre da cewa
"Yaro kenan man kaza, bakai ne auren yarinya ba ga irinta nan, wlh mukam idan
desire ta kasheka muna gefe muna kallo ehe"
Aliyu y dake kirjinshi
"Haba be serious mana dan Allah"
Shafi'u y gyara zamanshi
"Look! inaganin abunda ya kamata shine kasata a makaranta, tunda kaga ma zamuyi
tafiya nan da karshen watan nan kuma zamui kaman 1yr so kawea ka maidata gidah
gurin ummi asata a makaranta, koda zamu dawo kaga ta qara girma kuma zata san meye
aure in shaa Allah"
Aliyu yay shiru tukkuna yace
"Kafa kawo shawara nawa, hakan yayi dea2, hkama za'ayi, amma anya zan iya rabuwa da
dije har na tswon wannan ranakun kuwa"?
Shafi'u tashi yay
"Zan biya THE ROYAL INT. SCHOOL in siya mata form idan mun had'u gobe ka kar6a"
Hannunshi aliyu y rike, cike da mamaki
"Kai maza da matane fa a mkrntar, bnason wasu mazan su kalle min mata"
"Eh nasani ai b damuwa akuy wadda zan hadata da ita itama JSS 1 take"
"Ok, kasan ai nyrda dakai"
Sallama sukai, yayinda aliyu y tashi ya zarce d'akinta, kan gadon ya zaunah ya
bata bayah
"Am dije dama zanyi tafiya ne na manta ban fadamaki ba"
Da sauri ta juya ta matsa kusa dashi ta fashe da kuka ta fara tuttura kafafunta
"Haba yaa gskya ni ban yrda ba ya zakayi ka tafie ka barni kuma"?
Murmushi yay
"To kideana shagwa6ar nan bana sonta a ynxn"
K'ara shagwa6ewa tai ta narke masa gabad'aya, a cikin zuciyanshi yake furta
"U wan kill me ryt"?
Bata san sanda ta fad'a jikinshi ba ta cigaba da zuba masa shagwa6a tana yarfie
da hannayenta, wani irin nishi ya saukie ya kama bakinta ya fara tsotsa, kafafunta
ta cigaba da bubbugawa a kasa tana dukan bayanshi kad'an2 da hannunta, amma ina
aliyu sam baijieba, ganin hka yasa ta dage iya karfinta ta kufce, k'ara janyouta
yay ya fara shafa ko ina na jikinta musamman inda yafi d'aukan hnklinshi, kara
kufcemasa tai a hannu ta tashi tsaye cike da rud'ani...
Aliyu ya tashi tsaye kenan jiri, ya d'ibeshi ya fadie kasah, dije na ganin hka
tayou kanshi, kaman mahaukaciya ta fara jijjigashi
"Yaa Aliyu dan Allah ka tashi, zan bari ka ta6ani, ina kake so, nan? Ta nuna
kirjinta, ta cire riganta ta yarfar gefe, kuka ta hauyi sosai
"Yaa aliyu amma dan Allah ka tashi, ta qara kankamieshi sosai a jikinta tana kuka,
ganin bai bata amsa ba, kuma gashi yanata rike kanshi yasah ta daukie wayanshi tai
searching number din ummi, a rud'e jikinta har rawa yakeyi, cikin kuka ta sanar da
ita abunda ke faruwa ta maida wayan ta kashe, sauri2 tai ta maida riganta, ta dauko
kanshi ta d'ora akan cinyarta ta cigaba da kuka, da hanzari su ummi suka isa a
gidan babu 6ata lokaci driver yajasu zuwa asibiti a emergency aka direshi saboda
irin yanayin dayake ciki, likata 3 ne a kanshi suna dubashi da gaggawa bayan sun
kammala suka fito.
Ummi da sauri tabi bayan dyn likitan dtaga alaman shine babbansu, yayinda dije
tai tsaye ta glass take hangenshi kwance an saka mashi oxygen, glass din ta dafa
tare da share hawayen dake zarya a kumatunta.
Ummi na shiga ta zaunah cike da rud'ani ta hau tmbyn dr, ya mai yake faruwa?"
Dr din mai suna Moses, yay gyaran murya
"Wato yaron nan yana da ciwo a brain dinshi, amma wannan ciwon da sauki, sannan
yana buqatar mace a tare dashi, halan baida mata ne"?
Ummi tai jim kad'an
"Yanada mata mana, amma basu jima dayin auren ba"
Dr din yace
"Well, so far dea gskya yaron nan bai taba sanin wata mace ba, so akuy abunda yake
buqata yay releasing"
Ummi a cikin zuciyanta take cewa
"To aikam dole ka kara aure aliyu ko kuma ka saki wannan yarinyar tunda dai tayi
karama ka auri wadda ta girma...
Tabbas dole cikin 2 d'in nan ayi d'aya.....
®Kausar Luv💞
[11/15, 5:23 PM] Kausar~Luv: [8/8, 8:26 AM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((39))
```©Kausar M Hassan```
```©Kausar M Hassan```
Kusan a wannan daren batai bacci ba, addu'ah ta kwana yi, a hka har safiya ta waye,
aliyu dake kwance hannayenshi suka fara motsi da sauri dije ta rike hannunshi tare
da shafa gashin kanshi.
"Yaa aliyuu"
Jin muryan yay har a cikin kwakwalwanshi,
"A hnkli y bud'e idanunshi, murmushi tai masa, cikin karfin hali ya mayar matah,
ummi da shafi'u duk sukayi kanshi suna yi masa sannu a hnkli yake amsawa.
Rayuwa kenan! Haka dea aka cigaba da jinyar aliyu har na tsawon sati 2,dije ce
ke bashi duk wata kulawa duk da karancin shekarunta amma tayi matuqar kokari, itake
yi masa fira, karanta masa jaridar hausa, ta bashi labari yay ta daria.
Yau ranar ta kama monday, aliyu ne zaune akan gado kasancewar ya samu sauki
sosai, dije na kan kujerah tana yi masa sosan kafah tana matsa masa itah, shi kuwa
ita kadea yake kallo babu abunda ke ranshi inba lokacin da take cire rigan jikinta
da lokacin data rrungumeshi tana yarfie da hannayenta, matsowa yay da hannunshi
charaf y kama hannunta, ido 2 sukai wanda yasa dije saukar da nata idanun a kasa,
cikin muryan rad'a yake rad'amata
"Dije zaki barni in...??
Kapin ya karasa tai maza ta janye hannuntah, dea2 lokacin likita yazo ya basu
takardan sallama.
D'unguma sukai zuwa gidah, a falo suka zazzaunah dea2 lokacin misalin karfe 8pm,
shafi'u sallama yay masu y zarce gidah, ita kuma ummi ta tashi tai d'aki tana
tunanin ynda zata furta wannan magana, aliyu tashi yay ya kallie dije
"Muje ko"?
Babu gardama ta tashi ta bi bayanshi tana shiga y maida d'akin ya kulle ya shiga
toilet ya watsa ruwan d'umi ya fitoh d'aure da towel iya kugunshi, da ruwan duk
dake jikinshi ya rungumeta ta bayah.
Idanunta ta lumshe tana jin lokacin dayake bin duk wata kusurwa ta jikinta yana
latsawa, wuyanta ya rika kaiwa sumba.
"Ah yaa..
Bata karasa ba taji y dauketa ya dora akan gado yana kokarin rabata da kayan
jikinta, hannunshi ta rike tare da girgizah masa kai alaman a'ah, chaan kuma mai ta
tuna sea tai shiru, wani irin kallon buqata y rik'a aikamata, idanunta ta d'ago ta
kalleshi shima d'in ita yake kallo.
A cikin zuciyanta take furta
"Nikam yau komai yaa aliyu xaimin hakuri zanyi sbd kada y kara yin irin wannan
rashin lpyr, znyi hkuri da koma meye...
®Kausar Luv💞
[11/15, 5:23 PM] Kausar~Luv: [8/9, 10:21 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Paga ((41))
```©Kausar M Hassan```
Kara shigar da ita yay a cikin kirjinshi yana mai shakar kamshin jikinta, riganta y
cire ya wurgar a gefen gado, ya shiga duniyar dayafi buqata da kuma kauna a
jikinta. Hawayenta da yaji suna zuba masa a jiki ne yasa y dan dakata ya dubieta,
cikin dakusasshiyar murya mai d'auke da desire ya furta
"Deejah ya kai ne"?
Da hawayen dake zuba a fuskanta ta kalleshi tasa hannunta ta d'an share hawayen
"Yaa aliyu wannan abun babu kyau fa amma bkomai tunda hka kakeso ni koma meye
kayi bzan fadawa kowa ba"
Ta karasa maganar da kauda kanta gefenta tana mai ajiyan zuciya, ga yan
madaidaitan na shanunta a tsaye suna kallonshi...
Gabad'aya tausayinta ya kamashi, a zuciyanshi yake furta
"Ba zan iya yin komai ba a ynxn saboda dije daukana d'an air zatayi, so I have to
control my desire, and my feelings"
Tashi yay ko kallon inda take baiba, ya koma kan kujera ya zaunah tare da dafe
kanshi, dije riganta ta janyou da sauri2 ta maida ta daukie hijab d'inta ta saka,
ta tashi a hnkli ta lalla6a ta bud'e d'akin a guje tai d'akin ummi, tana shiga
ajiyan zuciya ta sauke ta kwanta kan kujerah tasa hijab dinta ta kudundune akai,
take bacci ya karbie amanarta.
Kasancewar ummi tana zaune ne akan gado, kaman wadda aka tsakura ta tashi tayou
falo, mutum ta gani a kudundune cikin hijab, hannu tasa ta bubbugata, firgigit dije
tai ta mike zauneh, tasa hannu ta shafa fuskanta ta d'aga idanunta sukai ido 2 dana
ummi...
Ummi ta dubeita
"Ke dije mai kikeyi a nan? A ina kika barou aliyu kuma"?
Kai ta sauke kasa
"Ummi dama....
"Dama mi? Tashi ki koma gurin mijinki"
```©Kausar M Hassan```
Washe garin ranar ba ita ta farka dga bacci ba sea 7am, da sauri ta miqe tsaye,
dubawan da zatai sukayi ido 2 da aliyu, murmushi ya sakar mata tare da cewa
"Heyy hr kin tashi"?
Kai ta d'aga mashi alamar eh
"To tashi kiyi sallah ko?"
"To" shine amsar data bashi cikin takunta ta kama hanyar fitah dga dkin.
Da sauri ya tari numfashinta
"Ga toilet mana ki shiga kiyi alwalan ko so kike ace kinyi latin sallah"?
Murmushi kawea tai masa ta wuce toilet din tai duk abunda zatayi ta fitoh.
Koda ta fitoh ta tarar da darduma a kasah, hawa kawea tai tayi sallanta ta
kammala tai addu'ah.
Bayan ta kammala ta dudduba babu aliyu a d'kin, hakan yasa ta fitoh, akan
dinning duk ta hangesu dga saman d'akinshi, ummi, abbi, nana, da kuma shi gwarzon
nata wato ```aliyu haydar```.
Jiki a sanyaye ta sauko ta gaisheshu, duk suka amsa cikin far'ah, idan aka cire
nana, kujera taja ta zaunah yayinda ummi ta had'a mata breakfast dinta, kad'an ta
tsakurie abuncin ta shaa drinks da kuma ruwa kad'an.
Bayan sun kammala nana tashi tai tayi d'akinta yayinda ya rage aka bar dije,
aliyu, ummi da kuma abbi zaune a tangamemien falon.
Aliyu yay d'an gyaran murya kad'an yace
"Abbi dama tafiya ta kama mu nida shafi'u zuwa dubai, kuma a kalla zamuyi shekera
d'aya"
Kallonshi abbi yay cike da mamaki
"Wace irin shekara kuma? wannan wace irin tafiya ce"?
Aliyu y gyara zamanshi
"Abbi akan business dinmu ne, saboda muna so mu samu sabuwar hanyan kawo kaya
sannan kuma mu kara fahimtar business d'in, dan wnda muke harkar dashi ya sanar
damu akuy workshop din da za'ayi kuma yanada matuqar muhimmanci"
Ummi tai jim kad'an
"To a ina zaka bar ita khadeejah"?
Kallonta yay koda ya duba ta saukar da kanta kasa kallo d'aya yay mata ya gane
ranta a 6ace yake.
"Ummi nan zan barta a gidah"
Da sauri ta d'ago idanunta ta dubieshi, a cikin ranta take furta
"Ynzn haka zakamin"?
Tashi tai jiki a sanyaye ta fara takawa zuwa saman har ta shiga dakin ummin
Tana shiga ummi ta maida kallonta ga abbi, cike da 6acin rai ta hau yin magana
"Alhj yaron nan yana da buqatar matarsa a tare dashi, hka Dr ya fadamin, Dr ya
shaidamin babu wata alaka ta aure data shiga tsakaninshi da matarshi, dama an
fadamashi cewan tayi karama ya dage ya aurota to ynzn dea gashi ga ka kuma a cikin
2 dole ayi d'aya".
Ummi ta maida dubanta ga Aliyu
"Aliyu wajibine gareka ka k'ara aure ko kuma ka rabu da wannan yarinyar ka auro
wata daban wadda ta girma, dole cikin 2 din ayi d'aya wallahi, ina jinka aure zaka
kara ko kuwa sakin dijen zakayi"???
Tashin hankali....
Aliyu haydar ya zakayi???
®Kausar Luv💞
[11/15, 5:23 PM] Kausar~Luv: [8/10, 8:58 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((43))
Mame shiru tai tana kallon dije dan zancen tajieshi wani iri, amma y zatayi?
Matsayinta na uwa ga mijinta hka ya baiwa dije lasisin zama 'yrta.
Mame ta gyara zama ta matsa kusa da ita ta dubie dije.
"Dije wato shi aure da kike gani ibadane, ginshikin aure kuwa shine kauna da
hakuri,
kauna kaman zuciya take, hakuri kuwa kaman rayuwa ne, aure baya cika sea da shigar
da wani abu a cikin wani abu, ma'ana tarawa tsakanin namiji da mace, wannan shi
yake tabbatar da aure, ko wacce mace da kikagani haka akai matah, domin ba iskanci
bane, iskanci shine kije ki samu namiji wanda ba mijinki ba, kiyi mu'amala dashi to
haka ya zama 6arna, anyi zina kenan, kuma saboda zina batada kyau Allah mai girma
da kanshi ya fad'a a cikin al_qurninshi mai girma cewan
"Kada ku kusance zinah"....
Hka dea mame tai ta fahimtar da dije menene aure da kuma ma'anonishi. Jikinta duk
yay sanyi ta fahimta sosai matuqa.
Dea2 tym d'in da suka kammala aliyu ya dawo gidan, kallon kauna dije take masa
sosai sbd ya matuqar bata tausayi, ta kuma duban kanta a cikin ranta tke furta
"To ni ynxn ai komai ma zan iya, zan jure da yardar Allah".
Hka sukai wa mame sallama suka nupie gidansu dije.
[8/10, 8:58 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((44))
```©Kausar M Hassan```
Suna isa kuwa kan tabarma suka tarar da inna tana tsintar shinkafah, a kai suka
zauna, inna ta ajiye farantin shinkafan ta rungume 'yarta sosai tana mai jin dadin
ganintah, sun jima suna fira a gidan tukunna baba ya dawo dga gonah, shima d'in nan
ya tarar dasu, dije ta shaidamasu tafiyan aliyu, da kuma makarantar da za'a sakata.
Sunyi murna da farin ciki sosai, aliyu ya dauki abin arziki ya basu y fitah zuwa
waje zaman jiran dije.
Yana fita inna ta dubie dije
"Hakika mijinki mutum ne mai kirki ki bishi sau da kafah, ki kula masa da
hakkinki dake kanshi, da yana nan da kuma baya nan, kinji ko"?
Kai ta d'aga mata alamar to, basu wani jimawa ba ta fitoh saboda inna ce ta
koruta.
Hka suka koma motah, suna fitah dea2 lokacin misalin karfe 1pm. Kai tsaye dga nan
gidansu shafi'u suka zarce, nan fa maman shafi'u taja hannunta zuwa d'akinta ta
kara koyar da ita rayuwan zaman aure.
Lallai a wannan rana ta fahimci menene aure.
Hka suka wuni a gidan har yamma tukkuna suka karasa gidah gurin ummi kayanshi ya
tattara tare da nata dea2 lokacin ana sallar maghrib, bayan sunyi sallan maghirb
sukai dinner, akai isha sukaitah tukkuna suka zarce zuwa nasu gidan.
Bayan sun isa kowanne a cikinsu b'an d'aki ya nupah ya watsah ruwah, dije na
fitowah ta bad'e jikinta da turareh, ta kwance towel d'in jikinta ta dudduba
"Yo ai ni nacika mace" murmushi tai ta cigaba da gyaran kanta a gabn madubi ta
kammala ta bud'e kayan lefenta wasu matsattsun kayah riga da wando ta dauko red in
colour, wandon iya cinyoyinta da rigan iya cibiyantah ta k'ara shafa turare mai
dad'in kamshi, ta bazo gashin kanta a bayah ta saka d'an karamin d'an kunne white.
Ta dubie kanta a cikin zuciyanta take furta
"Wow nayi kyau sosai"....
Juyuwan da zatai suksi ido 2 da aliyu haydar, sanye cikin dan 3 quarter milk, da
riga mai d'an karamin hannu black, ashe duk wannan juye_juyen da take yana nan yana
kallonta yana murmushi, kanta ta sauke kasa kad'an. Matsawa yay kusa da ita yasa
hannayenshi 2 ya dafa kafad'antah, kamshin turarenshi da nata y had'e ya gauraye ya
bada wani daddad'an kamshi...
[8/10, 8:59 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((45))
```©Kausar M Hassan```
Kanshi y dora akan nata, numfashinta ya rika had'uwa da nashi, shiru sukai basu ce
komai ba, a hnkli ya rad'amata a kunne
"Khadeejah ina buqatanki"
Jikinta taji ya hau rawah, bata ankara ba taji y dauketa chack ya dorata akan
gado, a hnkli yasa hannunshi ya fara shafa gashin kantah, kanta ta juyar gefe guda,
ya hade bakinshi da natah ya fara tsotsa, cikin salo na buqata ya cigaba da
aikamata sumba, hannunshi ya sakala a cikin riganta yana mai had'uwa da abunda yafi
so, yar rigar ya cire ya yarda ya cigaba da shigar da ita a cikin jikinshi.
Da azama ya hau kokarin rabarta da d'an wandon dake jikinta, gadan2 ya hau nuna
mata irin buqatar daya jima yana matah, ta ko ina lalabarta yakeyi, tun dije na
kuka harta deana.
Aliyu ba sararamata ba sea da ya tabbatar daya samu natsuwa tukkuna, shi kanshi
mamakin dije yakeyi, ynda ta iya d'aukanshi.
Da sauri y maida dubanshi gareta, idanu kwea ta kafeshi dasu saboda tsabar wahala
Hannu yasa ya dafa kanta da duk y barbajeshi, hawaye shima yakeyi, cikin sanyin
murya ya fara mata magana
"Oh yh Dije ngd"! Ina sonki sosai ngd! Allah yay maki albarka, tnk u!!!!.... Bla..
Blaaaaaa....
Hawaye ke biyowa akan kumatunta sirrr sbd zafin da takeji kaman zata mutu. Ganin
hka yasa aliyu y d'an dakata da surutun da yake mata ya shafa fuskanta cike da
tausayi
"Mine mai zan maki? Dan Allah ki fad'amin"?
Bata iya ce dashi komai ba, sea ta nuna mashi kasantah.
Cikin tausayi yace
"Sorry mine pls kiyi hkuri nine ko"?
Kai ta girgizah mashi alaman a'ah, da sauri ya d'auketa ya kaita toilet yasa
mata ruwan zafi kad'an zai fara sakamata ta buge masa hannu tare da nuna masa
alaman y fitah, kai y girgizah kawea ya wuce d'ayan toilet din yay wnka, itama din
ruwan zafin ta d'auka ta fara zubawah.
"Waiyyo ni Allah"
Ta furta a fili, haka ta daure ta gasa kanta tukkuna ta dauro towel ta tattako a
hnkli ta fitoh, tana fitowa taji an suretah sea d'ayan d'akinsu dake da gado, akan
gadon ya ajiyeta ya bud'e loca ya dauko rigan sanyi ya saka matah, tukunna ya
kalleta
®Kausar Luv💞
[11/15, 5:24 PM] Kausar~Luv: [8/11, 12:15 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((46))
```©Kausar M Hassan```
Hka sukai bacci kanta na akan kirjinshi, shi kuwa farin ciki yakejie wnda bai ta6a
jin irinshi a rayuwarsa ba, sarauniya dije ta kammala mashi komai a yau.
Washe garin ranar ba dije ta farka ba sea karfe bakwai da rabi na safe, a hnkli
ta fara bud'e idonta har ta kammala tare da furta addu'an tashi dga bacci
"Alhmdlh lazy ahyana ba'ada ma amatana wa ilahin nushur"
Kafafunta ta fara saukarwa dga gadon, wani irin zafi taji wnda yasa ta ajiyesu
kasa ta tada kanta sama tana kallon d'akin.
"Hey, mine har kin tashi"?
Taji muryan aliyu yana fad'a
Kai ta d'aga masa, y matsa kusa da ita ya rage tsayenshi dea2 nata, ya dora
hancinshi akan natah
"My deeja kin tashi lpy"?
"Kai ta d'aga masa again, murmushi yay
"Baza'min magana ba"?
Cikin siriryan muryanta data shaa kuka ta furta
"Ni sallah zanyi"
"Ba damuwa matana, ya kama hannunta ya tashi tsaye
"Muje kiyi sallan ko, kamar mai koyoun tafiya haka ta bishi, suka isa gurin yin
alwala tai alwala a falo tai sallah ta kammala ta jingina bayanta akan dogowan
kujeran d'akin, tare da cije le6en bakinta na kasa.
Dea2 lokacin aliyu y fitoh dga kitchen d'auke da katon faranti a hannunshi, a
gabanta ya direshi ya kalleta, cikin sexy voice ya furta
"Mine kideana cizon le6en nan pls ina son abina fa".
Kallonshi tai kawea tai murmushi
"Yauwa ga tea nan, ga kwai ga bread, sea kici ko"
ya yago bread d'in ya hadeshi ya mika matah a baki, a hnkli ta bud'e bakinta
yasa mata a ciki, murmushi tai masa ta had'eyi, hka y dinga bata abunci kaman wata
er baby har ta koshi tukkuna ya janye plate din gefe, ya janyouta y dorata akan
kirjinshi ya rungumeta sosai..
```©Kausar M Hassan```
A kwana 4 d'in nan da suka rage a cikin wannan satin wanda zai kama daga shi saura
kwana 2 tafiyan aliyu zuwa dubai, dije taga kauna da soyayya rarrashi, kai komai ma
tagani.
Tun first nyt har yau ba'a sake second nyt ba. Lol..
Yau ranar ta kama friday, misalin karfe 9pm, dije ce zaune a falo sea faman
rubuce2 takeyi a takardu, idan ta rubuta sea tasa day 1 haka har takai kusan 100,
tanayi tana murmushi abuntah.
Kasancewar aliyu yana sallan nafila ne, bayan ya kammala ya dawo falon kusa da
ita ya zaunah ya dora hannushi a bayanta
"Mine wea tun d'azun rubutun mai kikeyi hka"?
Murmushi tai ta kalleshi
"My lion wannan naka ne amma bana so kagani ynxn sea ka tafie"
Janyouta yay ta fad'a jikinshi
"Khadeejah zakiyi missing d'ina kuwah"?
"Sosai kuwa yaa aliyu"
Hannunshi yasa ya fara lalubar bakintah, da sauri ta miqe zaune dga kwanciyar
datayi
'"Uhm2 yaa aliyu nifa Allah zafi"
Murmushi yay kad'an ya had'e kafafunshi akan kujera
"Look Allah yau bazakiji zafi ba, kinga tunfa ranar banyi ba kuma ina buqatanki,
kawea dea nayi hkurine sbd banaso ki wahala".
Ido ta d'ago kad'an ta dubieshi
"My lion plsss kada kayi"
Kai ya d'aga mata alaman to, hakan yasa ta dawo kan cinyarshi ta d'ora kusan
rabin jikinta gaba d'aya...
Washe garin ranar ya kama assabar, kuma ya kama tafiyan aliyu monday, misalin
karfe 8pm, aliyu ya kammala had'a kayanshi da duk wani abu da zai buqata a cikin
jaka tare da taimakawar dije, bayan ya had'a dije ta tashi jiki a sanyaye tai
toilet ta sheiku wanka ta fitoh, akan dressing mirror ta tsaya tana shafe2 bayan ta
kammala ta fesa turare, ta saa wasu irin arnakun kayan bacci, red n black, dogowan
rigane amma iyakarta cinyarta, duk ilahirin jikinta a waje yake, ta daukie katon
hijab ta saka ta kama hanyar zuwa gurin aliyu dake falo.
Tana isa kusa dashi taje ta zaunah
"Wow gskya kinyi kyau"
"Ngd" ta furta tare dayin fari da ido.
Kallonta yay ya matsa kusa da ita sosai
"Wannan hijab din ni gskya a cire minshi inasone inga kwalliyan da akamin"
Dije kasa attaka komai tai, aliyu tashi yay zaune dkyau ya fuskanceta, a hnkli
ya fara d'ago tundaga kasan hijab d'in har ya kawo sama ya cireshi.
Kallonta ya tsaya yanayi sosai, hannu tasa ta k'are fuskanta, a hankli shima ya
dora nashi akai tare da janye nata y manna mata kiss a kumatu.
Kiss ya shiga aika mata ta ko ina
"Yaa Aliyu pls wlh da zafi fah kada kamin"
Romancing dinta ya shigayi sosai, bakinta yake tsosta tare da mutustsuka yan
madaidatan na shanuntah...
[8/11, 12:29 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((48))
```©Kausar M Hassan```
"Yaa aliyu dan Allah ka bari, saboda yanda yake handling dinta yasa tai kwance kan
kujeran, shima d'in baya y rufa matah, gabad'aya ya fitah hayyacinshi aliyu kaman
ba shi ba, duk yabi ya rud'e ya firgice, wani irin karfie yakeji kaman na doki,
haka ya saukar da duk karfinshi akanta
D'aukanta yay ya shiga da ita d'aki, ya kulle nima nai hamma na wuce na kwanta
abina😲 asuba ta gari.
Washe garin ranar ya kama lahadi, y rage ranar monday ne tafiyan aliyu, hka suka
fitah zuwa bankwana wa da "yan uwa da abokan arziki shida shafi'uh har gidan
nafisat sea da suka tafie sun jima suna fira a chaan, kapin suka zarce gidan yayan
Shafi'u kawar nana, itakam yaranta 3 mah, hka hr gidan mame da gidansu dije suke.
Hka suka wuni a chaan kapin kowanne yay sallama da d'an uwanshi, aliyu yayou
gidah shima hka shafi'uh.
Yana isowa ya rangad'a sallama, jin bata masa ba yasa ya nupie d'ayan d'akinsu,
ganin nan ma babuta yasa ya shiga toilet ya watsa ruwa ya fitoh ya chnza kayan
jikinshi zuwa "yan kanti ya fesa d one and only perfume dinshi wnda ynxn ya zama
jikinshi ko kayanshi kamshin shi sukeyi koda kuwa bai shafa ba.
Kai tsaye ya nupie d'ayn d'akin, chaan ma babuta, haka ya dudduba nan ma duk
bata nan, har kitchen yake duk bata nan, hnklinshi ya matuqar tashi ya koma ya
tmbyi mai gadi ko yaga ta fitah, mai gadin ya bashi tabbacin cewan lallai bata
fitah ba.
Chaan kuma sea yay lambunsu, yana zuwa ya tarar da ita tana tsalle ala dole sea
ta ciro d'anyen mangwaro. Tsallen da take yasa ko ina na jikinta ke motsawa, ga
wata daddad'ar iska tana kad'awa, tana tsalle tana yarfie da hannayeta, murmushi ya
tsaya, ganin ta kasa cirowa yasa y matsa kusa da itah ysa hannu zurawa d'aya ya
tsunko mango d'in y mika matah.
Kar6a tai tayi murmushi
"Tank u"
Murmushi yay mata shima
"Ashe nan kika zo kika sa inata nemanki ```mine```"
Murmushi tai kad'an
"My lion xuciyatah na baiwa zakinta hkuri, nazo shaan iskane sea naga wannan
mango din shine fa na tsaya tsinkowa".
"X ok my dear"
Hannunta yaja
"Boyoni kigah, babu gardama tabi bayanshi suka lula cikin lambun sosai, wata kopa
tagani, aliyu yasa hannu ya murd'a ta budeh, ciki suka shiga, d'an wuri ne mai kyau
sosai, an kawatashi da titimai da carpet2 gurin dea ya had'u.
Ciki suka shiga ya maida kopan ya kulle, ya zaunar da ita kan carpet ya kura mata
idanu
"dije kinsan gobene tafiyana ko"?
"Kai ta d'aga masa"
Aliyu yace
"Komai da kike buqata na tanadar maki shi, zan baki jaka akuy kud'i a ciki sea
kina d'iba kina yin lalura dashi ko"?
Murmushi tai masah, wnda yasa aliyu kara shiga yanayi, babu ko kunya yasa hannu
ta gabanta yana kokarin rabata da rigarta, saurin nokewa tai kan carpet shima din y
bitah...
®Kausar Luv💞
[11/15, 5:24 PM] Kausar~Luv: [8/12, 2:29 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((49))
```©Kausar M Hassan```
"Pls! Ya aliyu a'ah"
Cikin muryan tausayi ya furta
"Khadeejah kiyi hakuri dani, haka nake ina tsananin buqatarki a rayuwana, kinji"?
Ganin yanda yay yasa tai shiru, hka ya rabata da komai natah, ya lula cikin wata
duniyar ta daban, sea da ya gamsu tukkuna ya barta, hka suka lula zuwa cikin gidan
suka tsaftace jikinsu sukai wanka, bayan sun kammala suka dawo suka manne da juna
kaman chewing gum.
Soyayya kenan ruwan zumah, Allah y bar kauna hajji aliyu n dije.
Ko a daren ranar bai barta ba, kaman zan cinyeta d'anya, da soyayya fa bada eh
aha ba😉
Washe garin ranar kasancewar jirginsu zai tashi karfe 10am, dije tsintar kanta
tai cikin bakin ciki mara misaltuwah, saboda aliyu ya zama
```Ruwa da kuma jinin jikintah, a duk lokacin da take tare da aliyu ta kan manta da
duk wani bakin cikin rantah, takan tsinci kanta cikin farin ciki, aliyu ya zama
wani 6angare na jikinta wanda rasashi zai iya zama barazana a rayuwantah```
Hka ya kammala shirinshi, ya fitoh ya tarar da ita zaune a falo, jiki a sanyaye,
zaune kan kujera ta d'ora kafafunta akai, tana sharar kwallah.
Rage tsayenshi yay dea2 nata
"Khadeejah ki deana kuka shekara fa kamar kwana take, kuma kulllum zan kiraki, ni
kaina banda tafiyan nan ta zama dole wallah dana fasa yintah"
Hawayenta ta share ta dubieshi tare da dauko wani envelope
"Yaa Aliyu ga wannan, naka ne idan ka tafie ka rika daukan d'aya kana karantawa a
kullum"
Hannu yasa y amsa tare dayin murmushi
"Ngd sosai deeja tah ina sonki sosai"
"Nima ina sonka my lion"
Hancinta yaja kad'an ko in d'an... Ya kyafta mata ido, kirjinshi ta daka kad'an
tare da cewa
"A'a kada kayi late amma alkawarine ranar daka dawo zan baka kainah dama ni taka
ce"
Murmushi yay "mujeh ko"?
Tashi tai ta daukie hijab d'inta ta saka ta daukie wayanta suka komah d'aki duk
wani kayan wuta ta kasheshi, dama ta had'a kayanta suna gidah gurin ummi, kai tsaye
chaan suka nupah bayan tayi sallama da mai gadin gidan, dan ya bar kudinshi a
hannun ummi na shekara dayah.
Suna isa duk a falo suka tarar da jama'ar gidan...
[8/12, 2:30 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((50))
```©Kausar M Hassan```
Harda nafisat tana a gidan itama, kan kujera suka zazzaunah, suka fara bankwana,
kaman kada su rabu da juna, aliyu ya cewa abbi form din dije na hannun nafisa, abbi
yace
"Ai tama bani, dan gobe zan kaita".
Lokaci baya jiran kowa, yau da gobe kake dashi, jiya kuma ta wuce bazata sake
dawowa ba.
hka aliyu ya kama hanya ya fitah gidan zuciyanshi cike da kewan matanshi sanyin
zuciyanshi, hka duk suka rakashi har kopan gidan, kasa jurewa dije tai wanda hakan
yasa ta ruga da gudu tai falon, ji yay kamn ya janyou ta ya hadeta da kirjinshi
amma ina lokaci ya riga ya barsu, dea2 lokacin shaf'iu ya karaso, driver d'in gidan
abbi ne ya suresu zuwa airport, hka suka isa akai komai aka kammala suka shiga
jirgi, Aliyu kaman ba shi ba.
A nan gida nigeria kuwah, dije ce kwance a d'akin aliyu, tana matuqar kewarshi,
duk da basufi awa 2 da rabuwa ba, kamshin turarenshi kawea ke tashi a d'akin.
Hawayene ke zarya a kumatuntah, duk ta yamutsie gashin kanta kaman wata
mahaukaciya, kan gado tajie tai zauneh ta d'ora hannunta akan goshinta
"Ina kewarka mijina, ina kewarka"
Ta furta a fili tare da kefie kanta a gadon, ta kudundune a cikin zanen gadon,
hka tai bacci a ranar cikin bakin ciki, dan ynxn ta riga ta saba da kwanciya a
jikinshi, da shakar kamnshin jikinshi, duk da baya nan amma dkin na nan da kamshin
mai d'akin.....
``` DUBAI```
Babban filin sauka da tashin jirage dke kasar dubai suka saukah, bayan isarsu,
abokin cinikinsu yazo ya daukesu ya kaisu masauki, wanka suka shiga sukayi tukkuna
suka fitoh.
Dije ta fara yi masa gizo akan mirror d'in d'akin tana murmushi, murmushi yay
shima
"Oh ni aliyu ina cikin yanayi"..
Washe garin ranar tunda safe misalin karfe 8am, abbi da kanshi ya shiga mota
shida zubairu suka zarce the king int school, kai kodaga ganin gate d'in makarantar
kasan ta tsaru, ta had'u iya had'uwah, story building ne dukantah har gudah 6. A
office d'in principal suka shigah, bayan sun shiga abbi ya gabatar da dije ga
principal ya kuma shaida masa cewan ga 'yar shi nan ya kawo. PC din ya baiwa abbi
amsa da
"Ranka ya dad'e za'ayi mata interview idan taci to sea mu duba da class d'in
data dace"
Hka kuwa akai PC ya kira wata mata tazo ta tafie da dije, nan aka fara yi mata
tambayoyi tana ta bada amsa, har aka kammala, tanayi tna rubuta result din dije.
fitowa sukai suka koma office d'in PC ta mik'a masa result din.
"Wow amma gskya tayi kokari, 70 point ta samu sbaoda hka zamu sata a Js3 tunda ma
tayi girma kuma tana da kai sosai.
Nan dai akai komai aka kammala, abbi ya maida kallonshi gareta
"To Khadeejah an gama komai sea gobe sea ki fara zuwa ko"
PC din yace
"Ai ko ynxn ma za'a iya barintah, ke malama kaita Js3 A. Tashi tai tabi bayan
matar suka shiga aka kaita class din, kasancewar akuy wani kujera da babu kowa akai
malaman tace ta zaunah akai, ga ajin duk mata da maxa sea magana akeyi.
Zaunawa tai tana k'arewa yan ajin kallo, haka ta wuni a ranar batai magana da
kowa ba a ajin, sea dea da anyi tmbya tana kokorin bada amsar data sani, driver ne
yazo ya d'auketa lokacin da suka tashi suka k'arasa gidah bayan an tashe su...
Suna isa a falo ta tarar da nana, nana na ganinta ta taso da far'arta da komai
ta tarbeta. Nikam ido na saki ina kallon ikon Allah, anya kuwa wannan nana ce? To
tabbas akuy wani abu da zata kulla kuwah. Murmushi dije tai matah, nana taja
hannunta suka zauna kan kujerah, ta kira mai aikinsu ta kawo mata abunci, dije tasa
cokali ta fara yakutar abuncin, kad'an taci tukkuna ta tashi ta haura sama.
Murmushin mugunta nana tai
A cikin zuciyanta take furta
"Baka sanin halin mutum sea ka zaunah tare dashi, zanyi amfani da wannan damar
in haddasa tsana tsakanin dije da aliyu, yanda zea tsaneta fiye da mutuwarshi, in
kuma yi sanadiyar rabuwarsu sannan kuma in aika aliyu lahira.....
®Kausar Luv💞
[11/15, 5:25 PM] Kausar~Luv: [8/14, 2:51 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((51))
```©Kausar M Hassan```
Washe garin ranar dije ta shirya cikin kayanta riga dogowa da hijab dinta fari, ta
fitoh tawa abbi sallama da ummi.
Nana na tsaye
"To my in law sea kin dawo ayi karatu dkyau" inji nana
Murmushi tai mata
"Sea na dawo"
Fita tai driver d'in ya d'auketa ya kaita makarantar dea2 lokacin misalin karfe
takwas saura kwata. Kasancewar ba'a share2 a mkrntar akuy masuyi, ajinsu ta wuce
direct kan kujera ta zaunah, bayan ta zaunah na d'an lokaci kad'an sea ga wata
yarinya tazo wucewa, fara mai tsaye dea2 misali. Kusa da dije ta zaunah ta d'ora
kapanta d'aya akan d'aya
Cikin muryan shed'ana tace
'Sunana _Nazee_"
Kallonta dije tai tundaga sama har kasa ta watsar tukkuna ta daukie wayanta, data
hau ruri da sauri ta kara a kunne tare da furta
"Har ka mnta dani ko"?
Aliyu da sauri ya furta
"No! capital NO kuwa ya zan manta da rainah, farin cikina kuma mahad'ar
rayuwata"?
Murmushi tai sosai
"Tohm yayi zan kiraka zuwa anjima ynxn ina makaranta"
Sallama sukai tukkuna ta kashe wayar tare da mannata a kirjinta.
Hannu nazee tasa ta bugeta
"Hey! Ta furta da karpin tsiya.
"Akan mie ina maki magana zaki wani kyaleni, kin kuwa san wacece nazee a makarantar
nan? Ko PC yana shakkuna wlh"
Kallonta dije ta karayi again batace da ita komai ba,
Hka suka wuni a makarantar, bayan an tashi PC ya aiko mata da uniform d'inta a
cikin ledah, kar6a tai ta fitah zuwa gate, a chaan ta tarar da driver d'insu yazo
d'aukanta, kai tsaye gida ta nupa, nana ce a falo tsaye, tana ganin dije ta
rungumetah sosai, murmushi dije tai mata wanda hkn yasa nana farin ciki.
Washe gari dije tasa uniform dinta, tayi kyau sosai, da jakarta mai dogon hannu
iya cinyarta, d'akin ummi ta shiga tai mata sallama hka abbi, nana har mota ta
rakatah, tare suka shiga hr kopar makarantar aka ajiyeta tukkuna nana da driver
suka kama hanyar juyawa, yayinda dije ta shiga class d'insu.
Tana isa ta tarar da nazee zaune akan kujeranta, murmushi tai tare dayi mata
sallama ta gyara zamanta ta zaunah.
Dije ce zaune akan kujeran makarantar su misalin karfe 10am, lokacin an tashi
break, tana zaune akan kujera, nazee dake nesa da ita, ta matsu kusa da ita
"Hey sunana nazeefa, amma ana kirana da nazee, ina sone in zama kawarki saboda
naga halayenki masu kyau ne duk irin abubuwan da nake maki baki rikeni a rai ba"
Dije tai murmushi
"Ngd nazee, buh ni gskya bana son abota dake saboda bakida tsoro"
Daria nazee tai ta dubie dije
"Na maki alkawarin kasancewa tare dake a kowanne lokacin da zaki buqaceni, kawea
ki amshe hannun abota na".
Dea2 lokacin muslim ya karaso gurin
"Nima hka, zan zama abokin kamilalla"
Murmushi tai masu tare da cewan
"To amma fa ni inada au...
Kapin ta karasa taji wayanta na vibration, wanda wannan ba kowa bane face
haydar...
Hka dea rayuwan ta cigaba da tafiyah, tsakanin aliyu da dije kuwa a kullum suna nan
manne da juna a wayah, tana bashi labarin yanda take rayuwa a makarantah, da ynda
nana take kula da itah, yayi matuqar mamakin jin hakan, amma sea yace kilan lokacin
shiryuwanta ne yayi. Haydar kuwa a koda yaushe yana fad'amata yanda yay missing
d'intah, shagwa6anta, murmushin ta, kukanta, kai komai dea nata yayi missing
d'inshi, takardun data bashi sune ke d'ebie masa d'an kewanta...
Tsakanin nazee, muslim da dije kuwa sun zama abokai, dan akan kujera d'aya suke
zama, muslim a farko sea nazee a tsakiyansu ita kuma dije a karshe.
Duk da dije bata wani sakin jiki da muslim ba saboda zamanta matar aure...
[8/14, 3:04 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((53))
```©Kausar M Hassan```
Haka monday ta kama dije ta tafie makarantah, bayan an tashi aka bar dije, nazee,
da kuma muslim, fira suke sosai tsakanin nazee da muslim, iyakacin dije murmushi,
kallonta kawea muslim keyi sosai yana mai raya wani abu a zuciyanshi, a hka har aka
zo d'aukan dije, tare da nana suka zo, kai tsaye gidah suka zarce.
*BAYAN SATI 3*
Motace baqa anyi parking d'intah mai tinted, da wani a gidan gaba na motar, da
nana a gidan baya.
"Nasan kana son dije ina sone kayi duk yanda kai ka d'auki hoto da ita wanda
zaka had'a jiki da itah.
Muryan namiji ya amsa da
"To amma mai yasa kike son hakan ta faru"?
"Babu ruwanka kaedai, zaka samu dije ni kuma zan samu biyan buqata"
"Dubu d'ari zan baka ina buqatar pics d'in zuwa jibie"
"An gama" ya fad'a tare da bud'e ganbon motar ya fitah, dubawan da zanyi ni
kausar naga muslim.
Ido na zaro ina tunanin rashin mutunci irin na nana, da yanda take kokarin raba
tsakanin aliyu da dije, to ko mai zatayi da pics d'in oho??
Shi kuwa muslim ai rayuwa batace hka ba, saboda dije ta gama yarda dashi sosai, ta
d'aukeshi kamar yayanta uwa d'aya uba d'ayah.
Washe garin ranar ta kama monday, dije ce zaune ita da nazee suna fira bayan
sun fitoh dga office d'in PC.
Nazee ce ta dubie dije
"Wea dije yaushe zakiyi aure"?
Ido dije ta zaro zatai magana sea ga muslim rike da maltina guda 3 na roba, ya
mik'awa kowacce a cikinsu d'aya2, shima ya bud'e tashi.
®Kausar Luv💞
[11/15, 5:25 PM] Kausar~Luv: [8/16, 8:52 AM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((54))
```©Kausar M Hassan```
"Kada ki samu damuwa gobe in shaa Allah zan gama maki aiki" ya bude motan ya
fitah zuciyanshi na bashi kwarin guiwa akan abunda ya dosah.
Dije na isa gida a falo ta tarar da ummi, kan kujera ta zaunah kusa da ummin.
"Ummi ta dubietah
"Ke dije aliyu ya kusa dawowa ko ya fad'amaki ranar da zai dawo"?
Kai dije ta girgizah mata alaman a'a
"Amma dea ummi yace cikin satin nan"
Ummi ta tashi tai d'aki ta dawo da wasu kayah na fruit rike a hannunta, da madara
peak irin manyan gwango d'in nan ta mik'a matah
"Ungo wannan ki rik'a cinyewa kullum, akuy kula na nan fara idn kika shiga
parlour na, ki dauka abunda ke ciki ke cinye, ki had'a kan kana da madarar nan ki
shanye kinji ko"?
Amsa tai
"Amma ummi fa ina azumi"
"Ba damuwa idan kika shaa ruwa sea kisha ai, ynxn tashi kije"
"Assalamu alaikum"
Nafisa tai sallama a gidan, cikin farin ciki ummi ta amsa mata sallaman, nafisa
ko zama batai ba, ta tambyi ummi ina dije, ummi ta bata amsa da tana d'akinta, a
chaan d'in ta bitah ta bata wasu abubuwan gyara. Dije karb'a kawea take ita kam ta
rasa na menene haka..
"Mata kenan akace sea da gyarah, idan babu gyra babu mace, duk wadda batada
tsafta ku kirata da ballagaza, ki gyra kanki dan samun ni'ima wannan ba tsafi bane
ko sihiri.. In b hka ai maki kishiya☺....
[8/16, 8:52 AM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ```((55))```
```©Kausar M Hassan```
Washe garin ranar kamar kullum kuma kamar ko yaushe, ta shirya ta tafie mkrnta,
koda ta isa ta tarar da muslim, gaisuwa tai masa ta samu guri ta zaunah as usual.
Kyararta yay da ido kapin ya bud'e jakarshi ya fitoh da roban lemo na cock ya
miq'a mata
"Barka dea tunda jiya bkisha baa kin kuwa ga yau nazo maki da cock, tun dga
gidah kuwa"
Kusan minti 10 batace dashi komai ba, zuciyan muslim na kanta, ya k'agara tasha
ganin hr lokacin bata bi ta kanta ba. Yasa yace
A hnkli ta fara motsa hannayenta tare da bud'e idonta ta d'aga kai ta dubie
saman dan taga inda take, ganinta tai babu hijab, gashin kanta a barbajie a
bayanta, babu takalminta a kafah, wani irin k'ara ta saki ta kankamie jikinta, tare
da rirrikie suman kantah
"Na shiga 3! Waiyyo ni Allah! Inna lillahi wa inna ilaihi raji'un"
Kok'arin mik'ewa ta soma, dushe2 ta fara hango mutum a tafieh, hakan yasa ta kara
murza idonta.
"Nazee"
Dije ta furtah
Da sauri nazee ta isa gareta
"Khdy mai yake faruwa dake ne hka? Ya akai baki tafie gidah ba gashi ynxn har
kusan karfe 5pm, nima nan gurin malama rabi nazo kinsan nan take kusa shine tace
inzo in rakota tayi mantuwah, ni kuma nayou nan"
Kuka ta k'ara fashewa dashi, ta miqe tsaye ta daukie hijab d'inta ta saka, tana
waiwaye tana kallon nazee
"Nazee ba wanda ya shigo a ajin nan ko? Bansan mai ya faru dani ba, bana iya
tuna komai wlh"
Ta rage tsayenta tayou kasa
Rungumeta nazee tai
"Deana kuka hka khdy, babu abunda ya faru, sannu kinji tashi muje in rikaki muje
gidah"
K'ara kankamieta dije tai
"A'a nazee ki barni kawea zan tafie dkaina"
Nazee ta shafa bayanta tana mamakin abunda ya faru da ita.
"Is ok am here so stop crying"
Tashi nazee tai ta hadamata sauran kayanta da takalminta suka fitah, keke napep
suka tara.
```©Kausar M Hassan```
Ummi tai saurin karasowa kusa da ita ta rike mata hannu, cike da tashin hankali
mara misaltuwa ta hau jira mata tambayoyi
"Dije ina kika tsaya hnklinmu gaba d'aya ya tashi"
"Na shiga 3 mai ya faru dani, bana jin anmin wani abu a jikina amma hakika akuy
abunda ke shirin faruwa dani, mai yasa bana tuna komai ne"?
Ta fashe da wani irin matsanancin kuka mai ban tausayi, toilet ta shiga ta had'a
ruwan zafi tai wanka ta fitoh, tai sallolinta tukkuna ta d'auki wayantah dubawan da
zatai ta ganshi a kashe, a hnkli tasa hannunta ta danna power dinshi ya zama on. Ta
d'ora kanta a gefen gado, hawaye suka dinga zarya a kuncintah.
D'aga idonta tai sukai ido 2 da pic d'in haydar wanda yay a Saudi Arabia, kusa da
masjid ya d'aga yatsunshi 2 sama yana murmushi, murmushi ta saakar mashi itama
kaman wanda ke kallonta..
Nana kuwa farin ciki fal a rantah, muslim ya cika mata aiki, yau kam nasara tana
bayantah.
Washe garin ranar kamar koda yaushe hka ta kasance, bayan ta gyara d'akin duk da
ba wani datti yay ba, ta sakamashi turaren kamshi, komai dea2 yayi zar_ sha'awah,
ta shirya ta nupie skul bayan tayi sallama da jama'ar gidan.
Nazee taci k'aro da ita zauneh kan kujera
"Zaunawa tai
"Ina kwana nazee"
Nazee ta d'ora hannunta akan kafad'an dije
"Hey yan matah ya jikinki? Hope bakisa damuwa a ranki ba"?
Kai ta d'aga mata alamar eh.
Dea2 lokacin muslim ya karaso kusa da nazee ya zaunah ya gaishesu kaman ynda suka
sabaa.
Muslim kallo d'aya zakai masa kagane akuy abunda ke damunshi, jikinshi sukuku,
baida wani karfie.
Haka suka kammala karatun a wannan ranar suka karasa gidah, misalin 2pm. Suna isa
wanka dije ta shiga tai ta koma dkinta ta baiwa gado amana, ba ita ta farka ba sea
kusan 4pm.
Ta tashi tai alwala tai sallah ta zarce d'akin anty nana, akan kujera ta tarar
da ita, gaisawa sukai sosai tukkuna suka shiga firah, dije na baiwa nana labarin
irin zamansu a mkrnta komai na tafiya dea2, tana fad'amata ita kuma sea daria
takeyi, yau kam nana na cikin farin ciki sosai, ko meye sila?🤔
A hka dea har akai maghrib ta tashi tai d'kin aliyu tai sallah ta kama
karatun al_qur'ani har akai isha ta maidata tai nafilfili tai addu'ah sosai.
Dea2 tym din karfe 9pm, ta shiga toilet dmn tai wnka...
[8/17, 8:39 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((59)) to ((60))
```©Kausar M Hassan```
Kasancewar ummi na a falo ne, tare da abbi yasa sukajie sallaman da haydar ke
rangad'awah, nana dake d'akinta tai maza ta fitoh cikin sand'a ta shiga d'akin
aliyu kasancewar hanklin jama'ar gidan ya d'auku gurin magana dashi, kusa da abun
gado ta d'ora envelope akai a jiki an rubuta
```"Wlcm back swthrt"```
Aliyu yayi kibar shi, yayi kyau sosai gidan ya dauki kamshin turarenshi, jama'ar
gidan kowa kawo gaisuwa ake, gaggaisawa sukai kapin ummi tace
"Wuce d'aki d'ana kai wanka dije ma na ciki"
Kanshi ya sosa tukunna ya haura sama da yar jakar hannunshi, dan jakunkunanshi
suna motan shafi'u da akajie daukosu da ita dga airport.
Kamshin d'akin yasa ya fitar da wani deep numfashi, aliyu yay zauneh kan kujerah,
yana kallon d'akin yana murmushi. Kopa ta bud'e a hnkli ta sakko kafarta, ta fitoh
ko gabanta bata duba sea ta fara yarfar gashintah, ta kwance towel d'in ta kara
d'aurawa, ga mazaunanta suna juyawa, ta kara d'an girma.
"Ma shaa Allah"
Jin wannan kalman yasa tai maza ta daure towel d'in a kirjintah, kallonshi take kmn
yau ta saba ganinshi, mamaki take anya kuwa shine ko ba shi bne, matsawa yay daf da
itah ya kashe mata ido.
Murmushi tai masa sosai wanda yasa shi, afkawa bakintah ya manna mata kiss,
kokarin fita take amma ya qara zaunar da itah, sea da ya tsotsie bakin nan tass
tukkuna ya d'ago idanunshi ya dubieta
"Kyan alkawari cikawa matata, kince ranar dana dawo zaki bani kanki, so ynxn
lokaci yayi"
Dea2 tym d'in dije ta tashi zuwa drawer dmn daukan kayan da zata saka.
Tashi aliyu yay ya matsa kusa da gun, ganin abunda aka rubuta akai yasa ya dauka,
tare dayin murmushi ya jujjuya a hannunshi ya fara kokarin bud'ewah, haka ya bud'e
ya zura hannunshi ya ciro d'ayan photon dake ciki..
®Kausar Luv💞
[11/15, 7:14 PM] Kausar~Luv: [8/18, 5:22 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((61))
```©Kausar M Hassan```
"My lion"
Dije ta kira sunanshi, hakan ya tsayar dashi dga duban photon ya mayar a cikin
envelope d'in.
Waigawa yay a hnkli, ganin dije a gabanshi taci wasu arnakun kayan bacci,
jikinta kusan ko ina a waje, ta tufke gashin kanta da d'an karamin ribom, yasa shi
sakin envelope d'in hannunshi ya maida kallonshi gabad'aya zuwa garetah
"Wow!! Deejah kece hka"?
Murmushi tai masa ta matsa kusa dashi
"Am yaa aliyu ina zuwa ko"???
Hannunta ya janyou ya rike gam tare da k'arewa jikinta kallo.
Gira ya d'aga mata tare da furta
"Hey! haka ake? kawea dan kin ganni sea ki wani cewa fita zakiyi"?
"Uhm2 nifa yaa ba fitah zanba"
Kiss ya manna mata a kumatu
"Ina zuwa ynxn nan zan fitoh, kada ki sake ki tafie ko ina kinji?
Washe garin ranar misalin karfe 7am, ta farka, a hnkli ta bud'e idanunta
"Oh my God"!
Ta furta saboda ynda tagan kantah, gabad'aya a hargietie, bargon dake gefen gadon
tai maza ta janyou ta rufe jikintah.
Dea2 lokacin Lion ya fitoh dga toilet, kusa da ita yaje ya zaunah...
[8/18, 5:23 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((62)) to ((63))
```©Kausar M Hassan```
"Khadeejah"
Ido ta k'ura masa, tana k'are masa kallo.
Hak'ika ita kanta tasan aliyu y had'u, samunshi da tai kuwa a rayuwanta to kawea
baiwar Allah ceh, a ynxn kam tasan meye so saboda hka tana matuqar son aliyu sosai.
"Na'am" ta amsa
Shgiewa jikinsa tai sosai, tana mai jin laushin fatan jikinshi"
Aliyu ya janyouta
"Tashi kiyi wnka, da sallah, sea muje kasa ko"
"OK" ta fara tattara xanen tana kokarin tashi, ya riko hannuntah.
"Injin dea baki manta ynda ake wnkan ba"🙊
"To abbi"
Tashi nana tai rai a 6ace ta wuce d'akintah, ta kasa zama tai tsaye zagayen d'akin
kawea takeyi kaman wata mahaukaciyah.
"A cikin ranta take furta dole in k'ara ajiye wasu, ta dauko wata katuwar jaka a
hannuntah, pictures ne gasu nan da yawah kala2, kai abun dae babu kyaun gani😓.
```©Kausar M Hassan```
A makaranta.
Nazee ce zaune duk batajin dad'in zaman ajin, muslim ne kusa da itah
"Heeeeeyy! nazee anya lpy kike"?
D'an karamin tsaki taja
"Wlh muslim just kawea ina missing d'in Khdy ne, jikina na bani kaman wani abu
zai faru da itah wnda ba mai kyau ba"
Idanu muslim yabi nazee dasu
"Hba nazee ya zaki ce hka? Ki rika kyautata zato mana da kyakyawan niyya kinji
ko"?
Murmushi tai masa tare da rike hannunshi
"Muslim kasan na daukie Khdy kaman yar uwata, zan iya fighting akantah, a cikin
kowanne hali, duk wnda ke kokarin cutar da ita kuwah wallahi makiyi nane kuma sea
inda karfie na ya kare gurin bimata hakkintah"
Misalin karfe 8pm na dare, bayan sun kammala had'a kayansu gaba d'ayah, aliyu ne
zaune kan kujera yayinda dije ke tsaye tana sauraren waqan Hasbi_rabi wadda sami
yusuf yayi.
Kallonta kawea aliyu yakeyi, shi kam yayi dacen matah babu fad'a babu masifah,
Idan yace tayi abu bata musa masa, a gskya ya godewa Allah daya bashi dije a
matsayin mata a rayuwarshi..
Kiran da akai mata ne a wayah yasa waqan ta dakatah, wayanta ta hau rurin
ringtone d'intah
"Hum sath sath hain, A.B.C.D"
Nazee ta amsa da
"Yana nan lpy qlw yau munyi missing d'inki Khdy maisa baki zo skul ba"?
Wayan ta kashe tare da offing d'in waqan, d'agawan da zatai suka had'a ido da
aliyu, murmushi ta sakar mashi
"Am zan tafie in dauko wani kaya da ummi ta bani yana d'akintah"
A kunne ya rad'amatah
"To kisa hijab d'inki mana"
Murmushi tai masa taja hijab d'in ta saka, ta daukie wayanta, da tashiga
recording ta fice zuwa d'akin ummi.
"Kamar yanda nai sanadiyar fitar uwarshi a gidan nan, haka nakeso inyi sanadiyar
rabashi da babanshi, saboda yafi son uwarshi da shi kanshi dani, zan rabashi da duk
wani abu dayakeso a duniyah, asiri ne ba yau na fara ba'
Hannu dije ta d'ora aka tare da zaro idanu, murya na rawa ta furta
"Ummi"
Inna lillahi wa inna ilaihi raji'un!!
Nikam kausar cewa nai kai ummi amma bakida imani ko kad'an🤔
©Kausar Luv💞
[11/15, 7:15 PM] Kausar~Luv: [8/20, 10:28 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((66) to ((68))
```©Kausar M Hassan```
Jin hakan yasa dije tai maza takai kasa gefen d'akin, jikinta a sanyaye anya kuwa
wannan maganar mai yinta nada imani kuwah?
Hakika rayuwa ta zama yanda ta zama, tana matuqar tausayawa aliyu da mame.
Haka ta daure ta miqe tsaye bayan d'an lokaci ta rangad'a sallama a d'akin,
amsawa ummi tai dauke da far'anta
"Maza zaunah khdja"
Ta rike hannunta, ta dubieta
"Ki rike mijinki sau da kafah, banda jayayya akan abunda yace kiyi masa idan har
bai sa6awa shari'ah ba, kinji ko"?
Addu'ah tai mata tukunnah ta fitoh d'kin rike da wayantah ta karasa dkin aliyu,
suka fitoh tare zuwa gidansu.
A wannan daren kasa bacci dije tai jikinta duk a sanyaye. Wayanta ta dauko ta
shiga audio dmn kunna karatun Al_kurani mai girmah, murya taji a cikinta wadda
batasan ta dauka ba. A natsie ta tattara duk hanklinta ta fara saurara.
Muryan nana taji, wnda yasa gabanta faduwa
"Daman ba ummi ce ke magana ba, inna lillahi wa inna ilahi raji'un, wannan wace
irin rayuwane haka? Yaushe ma har mutum zai kokarin raba mata da miji ita ba
kishiyarta ba"
Hawayen da suke kwararo mata a fuska tasa hannu ta share, a fili ta furta
"Zanyi kokari dmn ganin mame ta dawo gidan abbi in shaa Allah"
Haka ta tashi ta koma ta kwanta kusa da aliyu daketa baccinshi hankli kwance
zuciya zaune, tasa hannunta ta rike nashi tana mai jin tausayinshi.
Washe garin ranar da safe shafi'u ya kawo masa bags d'inshi har guda 5, sea tsiya
yake yiwa dije.
"Wea duk ta rikita lion ya koma kaman bashi ba"
Bayan sunyi breakfast ya bud'e bags d'in ya ciro tsarabanta jaka har guda 2 duk
English wears da Arab wears masu shigein kyau ya mika mata da wata sarkar azurfa
mai kyau da itah har da duwatsu ne da itah, kar6a tai, tai ta masa gdyah.
Bayan sunyi wnka suka fitoh, dama ya had'a kayan da zasu kaiwa mame da kuma su
innah, shiryawa sukai tsaf tukkuna suka fitah, dama motanshi an wanketa suka kama
hanya sea kauyensu dije. Kai tsaye gidansu mame suka nupah, sun jima suna fira a
chaan ya mika mata kayantah, ta kar6a tai gdya da saka albarka. Nan suka wuce gida
gurin innah. Inna gurin murnar ganin dije harda kukah, ta kar6a kayan da aliyu ya
kaimata ita da baba tai gdyah. Sun jima a gidan dan har towuou sukaci kapin sukai
masu sallama.
Dea2 kopan gidan mame suka bi, dije ta dubie aliyu
"My lion ina zuwa bazan jima ba zan fitoh"
Ido ya kyafta mata
"Ina jiranki MUHIBBATY"
Da gudu2 ta shiga gidan a d'aki ta tarar da mame zaune akan kujera, kusa da ita
taje ta zauna ta dubieta tare da rike hannunta ta kira sunanta
"Mame, inaso muyi wata magana plzz"
Mame ta gyara zamanta
"Ina jinki dije"
Tashi tai tsaye ta fara yimata bayanin komai da taji, ta kunna mata recording
d'in..
Sun jima suna magana kapin nan mame ta tashi ta saka hijab d'intah ta fitoh zuwa
kopan gidan tare da kulle kopah ita da dije...
[8/20, 10:34 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((69)) to ((70))
```©Kausar M Hassan```
Ido aliyu ya zaro yana kallon mame, cike da mamaki ya karasa kusa da itah
"Mame ina zuwa kuma"?
Kallonshi tai da idanunta da suka cika da kwallah
"Aliyu jaa mota muje zuwa gida"
Bai k'ara cewa komai ba, ya shiga motan suka lula sea kopar gidan Alh shuraihu.
fitowa sukai mame na gaba dije na bayanta, hannun dije aliyu y janyou cike da
tashin hnkli ya hau tmbynta
"Ke! Mai ke faruwa ne"?
Kallonshi tai ido cikin ido
"Ka yarda dani my lion babu abunda xai faru sea alkhairi kaji"?
Murmushi yay, shima ya rufa masu baya suka shiga gidan. A falo suka tarar da
abbi, ummi da kuma nana bom. Abbi na ganinta cikin tsatsauran murya ya hau yin
magana
"Hajiya wea ban hanaki zuwa gidan nan ba"?
Batace dashi komai ba taja tai tsayenta.
Dije ta karasa kusa da nana ta dubieta tace
"Nana dan Allah ki fadie gskya mai kika aikatawa mame? Da har kikasa abbi ya
tsaneta hka"?
Waya dije ta d'auko ta kunnah recording d'in da tai, kowa ya saurara. Abbi dagewa
yay ya d'aga hannu ya wanka mata mari mai kyau.
"Ke wace irin macece, haka tarbiyyan da muka koya maki itace wannan"?
Kuka nana ta fashe dashi ta yarfie hannayenta cike da zuciya ta fara magana
"Ni wallahi abbi baka sona, baka k'aunata, baka ta6a farin ciki dani ba, tun ranar
da aka haipie aliyu a gidan nan aka nuna min bam_banci tsakanina dashi, to ba dole
kiyayya ta shiga tsakanina dashi ba"
Ta k'ara fashewa da kuka
"Shiyasa naje gurin wani malami yay asirin dayasa ka saketah abbi"
Ummi data riga ta hasala cike da baqin ciki da tarnakin abunda nana ta aikata ta
karasa kusa da itah ta sharara mata mari, har 3 mai rai da lafiyah..
Huci nana take kaman wata sabuwar kuturwa, cike da bakin ciki ta furta
"Tunda babu wnda ya yarda dani nasan idan anga shaidu dole za'a yarda"
Da gudu ta haura zuwa saman d'akinta direct zuwa loca ta nupa ta dauko wata jakah,
da gudu ta sauko zuwa kasan, a gaban aliyu ta watsa jakar
"Ka duba ka gani, ga abunda nake fad'amaka"
Ummi tace
"Waike wace irin mahaukaciya ce mai kike kokarin proving"??
"Ummi ki kyaleni dan Allah ya duba yagani, tunda baku yarda dani ba".
Aliyu idanunshi ya d'ago ya dubie dije, itama dijen shi take kallo, alamaa yay
mata daya bud'e"?
®kausar Luv💞
[11/15, 7:17 PM] Kausar~Luv: [8/22, 3:49 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((71)) to ((73))
```©Kausar M Hassan```
"Look Nana! Na yarda da khdja, nasan Khdja bazata ta6a aikata haka ba, saboda hka
to hell wt u and ur prove"
Kai ta d'aga
"ba damuwa idan babu wannan akuy wani a d'akin aliyu bara inje in dauko"
"Ya isa hka, ynxn dea ina kika saa abun asirin da kikai wa hajiyah"?
Hawaye suka kwararo dga idanunta, jiki a sanyaye ta shiga bin hanyar kopar dkin
abbi ta fitoh da wata leda baqa a hannunta ta dubie ummi
"Gashi ummi"
Kar6a tai tare da duban zubairu tace
"A kone wannan a wuta zubairu"
Dije dake tsaye tace
"Ina zuwa"
Tabi bayan zubairu zuwa chaan kuryan gidan, suna isa zubairu ya tura ledan cikin
wutah.
Hanysa suka kama suka dawo falon da suka tarar dasu abbi zaune akan kujerah.
"Abbi ya nema gafarar mame tare da k'ara neman aurenta idan ta amince"
Babu gardama ta amsa, kowa a falon cikin farin ciki yake, idan aka cire nana da
kuma dije dake mamakin maganganun zubairu. A cikin zuciyanta take furta
"To dawa nai hoto nikuma? Waye wannan? Inna lillahi wa inna ilaihi raji'un!!!!!
Kaman ta tafie dkin aliyu ta duba sea kuma ta basar, dan brain nata kaman ma
baya aiki.
Aliyu ne zaune akan gado yana operating system, dije na tsakiyan gadon tana hak'a
labule, bayan y kammala ya rufe laptop d'in ya dubeta
" 'yan mata wea lpynki"?
Murmushi tai masa
"Kaga wannan labulen da nake sawa a tsakiyan gadon nan, to idan mukai fad'a zan
sakeshi ya raba tsakanina dakai"
Tashi tai ta saka hijab dinta suka fitah tare d rufe kopar shiga gidan suka wuce.
A falo suka tarar da ummi, mame da kuma abbi, suna fira. A kasa suka xauna
d'auke da sallamansu, dea2 lokacin misalin karfe 2pm. Kusa da ummi aliyu ya zaunah
yayinda dije ta zauna kusa da mame aka cigaba da firah. Bayan kamar minti 30 haka
aliyu yace zai fitah dan shaf'iuh yay masa waya an kawo masu kayah. Fita yay a
gidan ya bar dije a hka har akai la'asar. Kasancewar akuy key d'in dakin aliyu a
hannunta yasa ta shiga dmn tai sallah ta kuma kwantah.
Bayan ta kammala sallan tai addu'ah juyawan da xatai idanunta suka sauka akan
envelope d'in nan, sea maganganun nana suka dawo mata a rai. Tashi tai da karfinta
ta daukie envelope d'in ta dawo kan gado ta zaunah, a hnkli ta zura hannunta ta
janyou pics d'in dake ciki, gabanta ya hau dukan uku_uku, ta rike bakinta ganinta
da tai a jikin muslim, nan yana kissing din goshinta, kai dfrnt styles dea. Tsoro
ya kamata ta saki pics d'in ta kwallah wata irin k'ara
"Ba ni bace, wallahi bani bace, yama zanyi in daukie pics haka? Waiyyo na shiga
3".
Wayanta ya hau ruri wanda yasa ta dakata ta juya gareta ta dauka tare da karawa a
kunne.
"Nazee, na shiga 3 muslim ya cuceni yaci amanata, Allah ya isah tsakanina dashi"
"Khdy mai yake faruwa ne? dan Allah ki fad'amin wallahi bangane ba, ynxn haka
gani nan kopar gidanku"
Kashe wayan tai yayinda nazee ta karaso cikin gidan ta tambyi masu aiki
"Ina Khdy"?
Suka nuna mata dkin, da gudu2 ta hau saman d'kin tare dayin sallama.
Hotonan dije ta dauko ta nuna matah, ido a rufe nazee ta kar6a ta fara dubawah.
"Amma wallahi sea naci uban muslim d'an iska wawan banza da wofi"
Nan dije ta bata labarin dalilin dayasa ta shiga skull, sea a lokacin nazee ta
k'ara tausaywa dije.
"Bkomai Khdy, zan taimaka maki dan mu gano mai yasa yay maki hka kinji ko"?
Kai ta d'aga mata yayinda nazee ta karba pics din tai masu d'aya2 tasa a cikin
jakarta, sallama taiwa dije tai gidah isarta keda wuya ta konasu a wutah. Yayinda
dije ta wuni da 6acin rai da kuma zargin kanta...
[8/22, 5:59 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((74)) to ((75))
```©Kausar M Hassan```
Bayan sallar maghrib aliyu ya dawo ya daukie dije suka karasa gidah, bayan isarsu
dije tai wanka ta fitoh tana d'aure da towel a kirjinta aliyu ya rungumeta ta bayah
"Deejah wea yaushe zaki haifamin yara ne"?
Washe garin ranar bayan aliyu ya fitoh, dije na zaune kan kujera tana shaan water
melon (kan_kana) sea ga nazee ta shigo gidan.
"Ayya ke khdy nan ne dkinki"?
Murmushi tai mata
"Eh nazee nan ne mana, ynxn dea ya ake ciki"?
Misalin karfe 8pm, dije ce zaune akan kujera ta d'ora kanta akan cinyar aliyu,
yayinda hannunshi ke kan gashinta yana wasa dashi, tashi tai ta zabura tai toilet
tai amai, binta aliyu yay da bayah
"Lpy? Mai ke damunki"?
Haki ta shiga yi sosai
"My lion wlh kasala nake ji kwanakin nan kuma ina yawan amai"
Murmushi yay yace oyah tashi muje nan gurin family Dr dinmu, tashi tai bayan ta
kimtsa jikinta ta bi bayanshi, suna zuwa kuwa aka fara dubata, bayan d'an lokaci Dr
din yace
"Dije nada juna 2"
Murna da murmushi a gurin aliyu abun sea wanda ya gani, haka suka dawo gidah dije
rai a 6ace
"My lion nifa bana son haihuwar nan"
Baki ta turu
"Naji"
Dije cikinta ya k'ara mata kyau sosai, rayuwa suke ita da aliyu cikin jin dadi da
nishadi abun sea wanda yagani.
Yau ranar ta kama litanin, haka aliyu ya shirya y fitah zuwa gurin da ake kai
masu kayah. Manyan kaya yasa farar shadda da komai fari, kamshi kawea yakeyi.
Kusa da dije yaje ya zaunah dake cin gwaba, hannu yasa ya shafa cikinta
"Khdy saura wata nawa ne ki haihu Eyye?
Fuskarta ta shagwa6'e
"My lion ka barni hka tun safe kake abu d'aya har ynxn"?
Riga ta dauko dogowa ta saka da dogon wando wnda yake iya kwabrinta, ta saka
hijab dinta suka kama hanya bayan yayiwa kowa na gidan sallama.
Hanya ykama ya fitah yayinda dije ta haura d'kinshi, ummi da mame kowanne a
cikinsu yana d'akinshi.
Bayan kamar minti 10 haka dije ta fitah dga d'kin tabi ta gaban d'kin nana.
Jin haka da dije tai yasa ta fitah da gudu a gidan, ta kira nazee tace
"Tazo plzz" ta kuma zayyana mata komai akai.
Hanya suka kama ta tafiya a tsakiyan hanyan wasu mutane da suka rufe fuskokinsu
da max (hulan fuska) suka taresu, wasu irin karta majiya karfie, dije da nazee suka
finciko dga cikin napep din.
D'ya d d'aga hannu da gora zai watsawa dije a jiki nazee tai kururuwa ta rufeta
da jikinta ta had'e hannayenta 2 guri d'ayah
"Dan Allan kuyi hkuri, cikine da ita kada ku daketa dan Allah ku dakeni, dan
darajar Allah"
```©Kausar M Hassan```
Wata irin tsawa aka daka mata wanda yasa nazee ranta cikin na kare a gaba ta had'u
da mai napep din da gudu suka kama hanya.
D'ayan mutumin ya fara nufar dije, daga xaune ta fara jaa da baya2 tana kuka tana
kare cikinta, cikin muryan kuka ta hau furta
"Mai nai maku ne dan Allah? Maisa zaku kasheni ne? nifa matar aure ce, kuma
inada ciki dan Allah ku kyaleni dan Allah"
Wata irin darian mugunta sukai su 2 d'in, wanda yasa dije mirginawa ta tashi tsaye
ta fara gudu tana waigen bayah, suma suka rufa mata bayah. Tana gudu suna gudu haka
har suka sata a tsakiyah. Jikinta duk ya bad'e da kura...
Nazee na isa dea2 inda dije ta fadamata ta sauka dga napep d'in, da gudu2 ta fad'a
babban store din tana haki tana karie.
Shafi'u taci karo dashi a bakin kopa, numfashinta sama2 yake fitah
"Dan Allah aliyu nake nema mijin Khdy"
Shafi'u yay mata jagorah gurin aliyu, tana isa kuwa an kawo masa drink na
pineapple cikin glass cup ya dauka kenan zai kafa a baki nazee ta ka6e cup din ta
hau bashi labarin da dije ta fadamata ta kuma sanar dashi halin data barta da kuma
inda ta barta.
"Oh, no!"
ya fad'a tare da buga table din dake gabanshi ya tashi ya fitoh yayinda shafi'u ya
damkie wannan ma'ikacin nasu ya kulle shi a d'aki yabi bayan su aliyu.
Koda suka kawo gurin kwance suka tarar da dije a gefen hanya, da gudu aliyu ya
isa gareta ya daukie kanta ya d'ora akan cinyarshi.
Kusan minti talatin, suna tsaye a haka kapin nan likiti ya fitoh yace
"Cikin dake jikin matarka ya zubie, kuma ta samu rauni amma da sauki ynxn zamu
dubatah.
Wasu irin hawaye suka zuba mashi a ido, yana mai kallon dkin da aka sakatah.
Hka aka kammala komai kapin nan yay gidah, yayinda nazee ta tsyaa tare da itah.
Sanar dasu yay abunda ya faru duka kapin nan suka d'unguma zuwa asibitin..
[8/23, 6:54 AM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((79)) to ((80))
```©Kausar M Hassan```
Dije ce zaune akan kujeran d'akin ummi ta kurawa TV ido duk da hnklinta ba'a nan
yake ba. Aliyu ne kwance a d'akinshi ya d'ora hannunshi ya rufe idanunshi abunda ke
dawo masa a rai shine maganar dije lokacin da take cemashi bata son haihuwah
"Kenan ita ta had'a wannan dan ta zubar da cikin dake jikintah"?
Tashi yay kaman wanda aka tsikara yay dkin ummi kusa da ita yaje ya tsaya ya tabata
hakan yasa ta maida dubanta gareshi tare da sakar mashi murmushi.
Shi kuwa d'aure fuska yay kaman wanda bai tab'a daria ba a duniya ba.
"Ya ISA"!
Ya daka mata tsawa
"Idan har bada niyya kikai baa, maisa baki kirani a waya kin sanar dani ba? Ko ki
fad'awa mame, ummi, da kuma abbi"? Sboda ke gaki d great ideal wife ko"?
Wallahi kin matuqar bani mamaki, amma bkomai ni zan rabu dake tunda bkya son
hada jini dani"
"Mame ki tmbyeta gata nan ba ita ta fadamin bata son haihuwa ba"
Ummi ta kuwa baiwa aliyu gskya, yayinda mame tabi side d'in dije.
Fitah yay zuwa dki ya harhadou kayanshi cikin jaaka, ya dau biro da takarda yay
rubutu akai ya mayar ya rufe, ya dawo dkin.
Kusa da ita ya tsaya ya dubieta
"Tunda mame ta hanani rabuwa dake to ni zan bar kasar dama tafiya zanyi, ungo!"
Kafanshi ya fincike daga rikon da dije tai mata, fashewa da kuka ta kumayi
"Yaa aliyu! "Yaa aliyu! "Ya aliyu!... Dije ta hau kiranshi tana kuka.
Ina! ko juyowa baiba kawea ya fice dga gidan, yayinda dije ta zube kasa ta cigaba
da kukanta.
Mame tasa hannu ta kar6a takardan ta rikata suka fitah dakin, bayan d'an
lokaci dije ta sauka dga kukan da takeyi
Mame ta miqa mata takardan tare da furta
"Kar6a takardan nan ki ajiyeta a wani guri mai kyau kada ki sake ki budeta"
Hawayenta ta share ta kar6a takardan, a cikin zuciyanta take furta
"Namiji kudan zuma, ruwan mad'aci, hakika sea yau na yarda da batun baba, amma
aliyu kaci amanata, bazan ta6a yafemaka ba"
Aliyu kuwa daga nan airport ya nupah, ticket ya siya ya wuce kasar London..
Kwantawa tai jikin mame ta cigaba da hawaye, a cikin zuciyanta take furta
"Yau itace yaa aliyu kewa haka"? Yana karyata ta, kwata2 yama manta da babin
rayuwan wata dije"
Haka aka share kusan wata 2 babu aliyu babu labarinshi, dije ramewa take sosai
na rashin jin dumin mijinta a tare da itah.
Yau ranar ta kama litanin dije ce zaune a falo, nazee ta shigo gidan.
"Khdy ina mijinki"?
Murmushin yaki tai
"Yayi tafiya ne nazee amma ya kusa dawowa"
Sun jima a gidan suna fira kapin nan tai mata sallama ta fitah....
To yaa aliyun ma zai dawo kuwa?🤔
"Original butulu, kaji sunanka.
Kai wasu maza babu amana😏
®Kausar Luv💞
[11/15, 7:17 PM] Kausar~Luv: [8/24, 8:29 AM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((81)) to ((83))
```©Kausar M Hassan```
"Khdy"
Nazee ta ambaci sunanta
Tashi tai ta wuce dki ta dawo kasa ta mika mata wata jaka.
Ga dije da d'an_d'a d'an kimanin shekaru 3, to y akai hka? Ya lamarin yake ne"?
Muje zuwa zamujie komai dea in shaa Allah.
Shigowa yay ciki, cike da daukie da murnar ganin iyayenshi, kai tsaye dakinshi ya
nupah, kasancewar babu kowa a falon harta ma'aikatan gidan duk suna kuryar gidan.
Key yasa a jiki sea yajishi a bud'e hakan yasa ya murd'a kopan d'akin.
Bud'ewan da yay sukai ido 2 da dije wadda ta cire kayanta ta d'aura towel iya
cinyarta tana yarfie gashin kanta. Dije ta qara kiba yar dea2, hips dinta sun qara
cika, ta kara kyau da wayewa sosai.
Idanunshi ya rumtsie gam, saboda wani irin abu dayakeje yanai masa yawou a jiki, a
hnkli ya kara bud'esu, ya maida kopan dkin ya tura da kapanshi ya karasa kusa da
itah da baya2 ta fara jaa ya matseta da bangon d'akin yana k'are mata kallo,
bakinshi ya kai nata ya had'e ya fara tsotsa, dkyar ta iya tsaida numfashinta ta
tureshi ta d'ago idanunta da sukayi jajir suka cika da kwallah masu zafin gaske
Humm zazzafan hawaye kenan.
Hannunshi ya d'ora ya d'ago fuskanta, cikin muryan kuka ya hau yin magana
"Khdja look in to my eyes and tell me dat u don't love me"
Hannunshi ya d'aura kan lips d'inta tare da hugging d'inta sosai ya shiga
lalubarta.
🤔Oh maza ba kunya, kagama yimata abunda ranka yakeso ynxn kuma ka dawo kana wani
binta....
[8/24, 8:35 AM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((84)) to ((85))
```©Kausar M Hassan```
Da dabara ya kwantar da ita kasah ya shiga yimata wasu irin salo na daban,
gabad'aya ya gama fitar da ita hayyacinta.
Wani karfie taji yazo mata wanda ya bata damar tureshi ta tashi tai maza tai
toilet ta kulle tana sauke ajiyan zuciyah. Wani irin numfashi yaja ya sauke tare da
fitah dkin zuwa falo, a falon ya tarar da mame da kuma ummi had'ie da abbi.
Kowannensu ido ya bishi dasu musamman mame ganinshi da tai y fitoh dkinshi.
Ummi ce ta fara magana
K'iya ya sosa
"Abbi wallahi sharrin shaid'anne da kuma fushin zuciyah"
Sun d'an jima a hka yayinda aliyu hnklinshi ke gurin mame, dan yasan tabbas ya
6ata mata rai matuqa.
Yunkurawa yay dga zaman da yay zai tashi. Jin ana kiran sunan "kaka" yasa ya koma
ya dakata.
Waigawa yay suka had'a ido d yaron dayasha shadda fara, an gyara masa sumar
kanshi, kamshin turarenshi na white diamond. Ga kamar su nan d'aya da aliyu kai da
ganinshi kasan jininshi ne Bul2 dashi. Da gudu2 ya haye cinyar abbi
"Grand pa, hw r u today"?
Hancinshi abbi yaja
"D'an bature kenan, ina ice cream d'in nawa"?
Sun jima suna wasan jika da kaka, aliyu dea duk yana kallonsu.
Islam dake zaune kan cinyan abbi ya taso ya tashi ya tattako zuwa ga aliyu daya
saki baki yana kallonshi.
Cikin yar muryanshi mai dadi ya furta
"Who are you"?
Aliyu bayyi mamakin tmbyr ba
"Kaima waye"?
Murmushi Islam yay
"Am Islam"
Aliyu ya dubie ummi
"Ummi wannan d'ana ne ko"?
Dea2 lokacin dije ke karasowa gurin sanye cikin farin rigah iya cinya da dogon
wando baki, ta d'aura d'ankwali fari mai kyau da kyalli. Kamshin humran data shafa
na tashi. Haka ta fice ta gaban aliyu.
Islam da gudu yay gurinta yay hugging d'intah
"Mum wannan yace wai shine babana"
Kallon aliyu tai da idanunta da suka d'an chnza kala.
Cikin muryan kuka ya fara jijjigata
"Plzz mum, shine babana"?
A hnkli ta bud'e bakinta jiki a sanyaye tace...
®Kausar Luv💞
[11/15, 7:17 PM] Kausar~Luv: [8/25, 11:22 AM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((86)) to ((88))
```©Kausar M Hassan```
*BAYAN AWA 6*
Aliyu ya kasa zama ya kasa tsaye hakan yasa ya tafie d'akin mame dke zaune akan
kujera tana sauraren karatun al_qur'ani mai girma. Kan gowowinshi ya tsuguna ya
dubieta, cikin sanyin murya yace
"Mame dan Allah ki d'aga ido ki dubieni, ki yafemin laifina. Mame na tuba"
Kallonshi tai
"Aliyu ai bani ka 6atawa ba, kasan wadda ka 6atawa, aliyu haka ka tafie ka bar
matarka har tsawon shekaru 3, ynxn data rasu ya zakayi"? Kodayake ai ka saketa ma
na manta"
Tashi mame tai ta wuce kuryanta ta maido kopan ta kulle, kanshi ya daka ya tashi
ya wuce dkin ummi. Akan sallaya ya tarar da ita tana kokarin tashi.
Zaunawa yay kusa da ita.
"Ummi wea ya akai Khadeejah ta haihu bayan kuma an tabbatar da cewa cikinta ya
zube"?
Ummi ta gyara zamanta
"Wato bayan tafiyanka da sati 3, sea yanayinta ya fara chnzawa hakan yasa muka
dauketa zuwa asibiti, da aka bincika ne likita ya tabbatar mana da cewa cikine da
itah , amma yayi zuba saboda hka zai maida wattannin da yay kapin nan zata haihu in
shaa Allah"
Ummi ta dafa kafad'anshi
"Aliyu Khadeejah tasha wahala, Idan ka ganta kai da kanka bazaka d'auka zatayi rai
ba, ka nema gafararnta dan Allah"
Kai ya d'aga mata, ya tashi ya fice, a falo ya hangota cikin atamfa riga da skit,
tasha kyau sosai, tana wasa itada islam.
Sea daria suke yana hugging dinta, da alama shagwa6a yake matah.
Kai tsaye dakinshi ya nupah ya zaunah.
Misalin karfe 9pm. Dije ce zaune akan gefen gadon mame, mame ta kalleta
"Khadeejah tashi ki kwanta, kinji"?
Tashi tai ta wuce kan gado ta kwanta tare da islam, yayinda aliyu keta faman jin
haushin kanshi, shifa wlh yana son jin dumin matanshi a tare dashi.
Kasa kwanciya yay hakan yasa ya lalla6a ya sauko dga gidan saman, zuwa d'akin
mame. A hnkli ya bud'e dakin ya shigah, kasancewar babban dakine akuy d'akuna a
ciki, kamar an sanar dashi inda take ya bud'e da fitilan wayanshi daya kunnah.
Kwance suke ta d:ora hannunta akan jikin islam, ta saka kayan bacci, rigar iya
cinyarta, ta saka safan kafa.
Hannu yasa ya fara shafarta, ya kurawa kirjinta ido, gasu tsam2 kaman bata haihu
ba, hannu ya d'ora akai ya fara shafasu. Hakan yasa ta bud'e idonta, zatai magana,
aliyu yasa tafukan hannayenshi akan bakinta yana kallonta, wani irin wawan cizo ta
sakar mashi wnda yasashi sakin hannun nashi.
"Tashi ka fitah ko in kira mame wallahi"
Kasancewar yasan idan mame tazo bazaijie da dadi ba yasashi fitah dkin. A daddafe
ya kwana a d'kin saboda yanda ya shiga cikin wani irin yanayi da tausayin
matarshi...
[8/25, 11:23 AM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((89)) to ((90))
```©kausar M Hassan```
Washe garin ranar, bayan dije ta shiryawa islam tsaf domin zuwa makaranta
(Nursery school) har mota ta rakashi tukkuna ta koma d'akin mame tai wanka ta
shirya, cikin Arabs wears, dubawan da zatai tagan babu yan kunnenta ko d'aya duk
sua dakin aliyu. Wani dan karamin tsaki taja kapin nan ta kama hanyar zuwa dakin,
kai tsaye ta bud'e ta shiga, direct loca ta nupa ta hau dibansu tana zubawa a wata
jaka, ta baya taji an rungumeta ana shinshinar ta kaman wata aba, dkyar ta iya samu
ta saita kanta da karfi ta juya
"Wea malam lpy ne dan Allah? Sea wani bina kake kaman wadda aka mallaka maka"?
Murmushi yay
"To ai ke matata, by d way ma ina xaki tafie"?
"Meye naka a ciki? Zn tafie inda raina yakeso"
ta karasa maganar da saka yan kunnenta ta fitoh, kasa jurewa yay y biyotah bayah
tana tafiya yana mata magana amma ko kanzil batace dashi ba, haka har suka isa
dakin mame.
Idanunta ta d'ago ta dubieshi, Aliyu ido cike da kwallah ya hau bata bayanin
"Dije daama tafiya zanyi harta wad'an nan shekarun, na d'auka zan iya tafiya in
barki cikin dad'in rai, sea na kasa wannan shine dalilin dayasa nai hka"
Ya nisa ya cigaba da cewa
"Ni nasan kina sona dije, kuma har yau har gobe"
Aliyu ya rage tsayenshi dea2 gowowinshi yace
"Khadeejah! On my kneels, dan Allah kiyi hakuri, kimin hakuri plzzz"
"Kinyi hakurin"?
®Kausar Luv💞
[11/15, 7:18 PM] Kausar~Luv: [8/27, 2:14 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((91)) to ((93))
```©Kausar M Hassan```
Idanunta ta rumtse tukkuna ta d'agosu tare da zubewa kasa dirshan, cikin muryan
kuka ta fara cewa
"Yaa aliyu wannan ba dalili bane, amma kasani nayi hakuri saboda nasan kana sona
kuma kana kaunatah, amma dan Allah kada ka karamin irin hka"
Shima kasan ya durkusa ya zaunah yasa hannunshi ya share mata hawayen dake sauka
a fuskanta
"Matata naji kuma nasan nayi laipie sosai"
Batada option wanda ya wuce ta tashi tabi bayanshi, suka karasa d'akin, wani irin
murmushi yay lokacin da yake maida kopan dkin ya rufeh.
A wannan daren sunyi wasa sosai kapin nan ya barta. Bata yarda takai asuba a
dakin ba, saboda gudun had'a ido da mame.
Washe garin ranar mame ta hada masu kayansu harda na islam. Wea su koma gidansu,
amma gidan da abbi ya siyawa aliyu.
Itadea dije batace komai ba, ummi ce ta hadamata kaya naji da gani, haka misalin
karfe 8pm mame tace su wuce.
Islam shikam ya rike abbi wea ba zea bisu ba, dije tai2 kiranshi amma yaki, haka
suka fitah driver ya saukesu gidan dake bayan layain ya juyo, aliyu ya daukie kaya
ya shigah. Tsayawa fadamaku kyau da tsarin gidan wani sabon 6ata lokacine. A ranar
aliyu bai bar dije ba sea daya samar wa kanshi natsuwa, ita kuwa tasha wahala
matuqa ainun, amma duk da haka bata nuna ba.
Washe garin ranar bayan sunyi sallar asuba dije ta tashi tai wanka ta saka
English wears riga da wando, gashin kanta ta d'aure da ribom, duk hakn da tai aliyu
na bacci, ta had'a masu breakfast ta daura kan dining, tukunnah ta dawo kusa da
aliyun tasa hannu ta shafa fuskanshi har sau 3 tukkuna ya bud'e idanunshi, wanda
sukai tozali da dije.
Wani irin lallausan murmushi ta sakar mashi mai d'auke da wani irin sako na ina
kaunarka. Maida mata da murmushin yay.
Cikin yar karamar muryanta tace
"My lion Muje ko"?
Kai kawea ya iya d'aga mata ta tashi ta wuce, yabita da kallo shima din y tashi.
A gurguje yay wanka yay brush ya fitoh sukai breakfast.
Misalin karfe 4pm sea ga kiran nazee a wayan dije. D'auka tai ta karaa kunne
"Amarya yar shagali"
Nazee tai daria
"Wai nikam yaushe zaki deana kirana da amarya? Cemaki nai aure zanyi"?
Murmushi dije tai
"Wallahi aure da dadi nazee bazaki ganebane sea kinyi, ynxn dea zan kiraki letter,
kinsan baban islam ya dawo babu jimawa ana wayah"
Sallama sukai abunsu.
_2weeks letter_
Gyalenta ta saka babba, inda tai shigarta in pink tayi matuqar kyau sosai. Nan
suka kama hanya, akan hanyarsu ta zuwa gidansu shaf'iu sukaga wani sabon guri da
aka bud'e. Aliyu yay parking
"Ina zuwa"
"OK"
Ta fad'a tare dayin murmushi.
Motan aliyu ya bud'e ya fitah, yayinda dije ta daukie wayanta ta fara game.
[8/27, 2:32 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((94)) to ((95))
```©Kausar M Hassan```
Aliyu ya daukie envelope d'in nan ya bud'e! Wanda ba komai bane a ciki face hoto
nan muslim da dije wanda aka d'auka kimanin shekaru 4 da suka wuce.
Shiru aliyu yay baice komai ba kasancewar dije na kitchen tana had'u masa Lipton.
Haka har ta fitoh ta tarar dashi a gurin, cup din dake hannunta ta ajiye a kasa ta
kar6a pics d'in ta fara dubawah, take wasu hawaye suka kwararo mata a ido. Har kasa
ta rage tsayenta ta fara magana
"My lion! Dan Allah kayi hakuri, wallahi wannan photo nan da kake gani bansan an
d'auka ba"
"Kaimin rai kada ka gujeni dan Allah....
_1month letter_
Dije ce zaune tna kallon tashar saudi sunnah. Aliyu na gefenta yana kallonta.
Yunkurawa tai ta tashi dn kiran da ake mata a wayah, tashin da zatayi sea amai, da
hanzari ya d'auketa ya kaita toilet ya wanke mata jikinta ya dawo da ita, family Dr
dinsu ya kira a wayah yazo, bayan y dubuta yace
"Congrat ur wife ix pregnant"
Wasu kaya sea amali akace, daria aliyu yay mai d'auke da hamdala ga Allah.
®Kausar Luv💞
[11/15, 7:18 PM] Kausar~Luv: [8/28, 1:00 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((96)) to ((98))
```©Kausar M Hassan```
_9months letter_
Dije ce zaune akan kujeran falo, ummi da mame na gefe, cikinta yayi mata kyau sosai
ya kara mata kyau. Aliyu ne ya shigo gidan shida islam, kusa da dije ya zaunah
"Kar6a Dr yace a baki"
Ledan ta kar6a ta bud'e
"Tohm ngd"
Kasancewar a gidan ta komah saboda ta samu kula mai yawa, bayan kwana 2 da faruwar
wannan al'amari dije ta fara labour. Kasancewar a d'akin ummi take hakan ya baiwa
aliyu damar jiyo zancen da ake dga d'kin. Da sauri ya fitoh zuwa d'akin, a durkushe
ya tarar da dije ta cije le6enta. Yama rud'e irin yanda yaga tana zufah, da alama
ciwon da takejie ya wuce misali.
Hannunta ya rike
"Dija sorry, be strong! Kada kiyi kuka"
Kusan daria dije tasoyi amma ta cije ta dakeshi a kirji
"Ka wuce ka bani guri wallahi, ka kyaleni"
Waiyh! Ta rike bayanta
"Hannunshi ya d'ora kan bayan nata
"Sorry in matsa maki ne"?
Ummi tsaye tai tana kallonshi, ganin baida niyyan fitah yasa ta korashi waje ta
maida kopan ta kulle.
Waiyh! Haihuwa kenan, mai wahala, wallahi duk wanda bai girmama mahaifiyarshi ba
to hakika yayi babbar hasara, uwa ta dabance, ita ta daukie cikinka, ta haifeka, a
gurin haihuwar nan Allah kad'ai ne masani akan ko zata iya rayuwa ko kuma mutuwa,
Amma ta daure bayan ta haifeka ta cigaba da kula dakai.
```Ya Allah! Addu'ah nake Allah! Ya Allah ka jiqan iyayenmu kamar yanda suka
jiqanmu muna yara, ka bamu ikon yi masu biyayya```
Bayan gumurzu da akasha Allah ya baiwa dije haihuwa, inda ta sankota yarinyarta mai
kama da itah.
Ummi komai da ake buqata tayishi kapin nan ta bud'e d'akin, abun mamaki mame da
abbi, aliyu. Kai abun mamaki hardasu nana.
Murna suka rikayi sosai, kowanne a cikinsu shidea a bashi yarinya ya d'auka.
Aliyu kowa kai ya kunna a cikin d'akin, ummi ta janyoushi
"Gidanku nace, tsaya nan sea gobe zaka ganta"
Daria sukai dukansu, abbi ya fara kar6anta ya sakamata albarka tukkuna aka baiwa
mame, bayan ta d'auka zata maidawa ummi, Nana tace
"Mame kibani itah"
Aliyu kaman zai hana amma sai y kyale. Kar6anta tai tayi mata add'ah kapin nan ta
baiwa aliyu itah.
[8/28, 1:00 PM] Kausar Luv💞: ```ALIYU_HAYDAR```
Page ((99)) to ((100))
```©Kausar M Hassan```
Kar6anta yay yayi mata addu'ah kapin nan aka maidata gun ummi, a wannan daren dai
dije tare da ummi ta kwana, washe gari sukajie asibiti aka dubata bayan nn aka kira
a waya aka sanarwa su innah, murna sosai sukai tare dayin addu'ah.
Su nazee da shafi'uh sune zuwa kullum kan hanya, bayan sati d'aya akai bukin suna
yarinya taci sunan *fatima*. Haka dea suka cigaba da zama a gidan, dije ta koma
d'akin ummi yayinda aliyu da islam keta rayuwa a d'akinshi.
Rayuwa nata tafiya, aliyu da dije sun koma gidansu. Yarinyar su nata girma.
Yau ranar ta kama lahadi, dije ce zaune bayan tayiwa fatima wanka ta shiryata
kamshin turarenta na tashi, dea2 lokacin aliyu da shafi'u suka shigo gidan.
Kan kujera suka zaunah, dije ta tashi ta kawo masu ruwa masu sanyi kasancewar ana
d'an zafi, kar6a aliyu yay
"Nagode matata"
"Ur wlcm my lion"
"Yauwa yama batun matar da kikace zaki bani gashi har shekara ta kusan shud'ewa"?
Murmushi dije tai
"Kana son nazee"?
Zama ya gyara
"So ma kai wallahi, ni ai tun ranar da accident d'in nan ya sameki na ganta kuma
na fara sonta wallahi, kada in zama tazoru banyi aure ba"
_BAYAN SATI 2_
A gida suka hadu su duka harda nafisat, a falo suka baje suna firah abunsu. Nanace
ta fitoh a hnkli dga dakinta ta zauna kasa ta dubie mame.
"Mame dan Allah kiyi hakuri akan abunda na aikatamaki"
Murmushi mame tai
"Babu komai nana ai komai ya wuce meye ma amfanin tadou da maganar data wuce"?
Kowa a falon murna yayi sosai, babu wanda ya rike nana a rai, saboda sun san
rayuwan d'an adam babu inda bata kaishi sannan rayuwa kowacce iri ce tana buqatar
uzuri.
Bayan wata 2 akai komai aka kammala akan auren shafi'u da nazee. Ya rage saura sati
d'aya d'aya. Haka Allah y kaimu ranar bukin auren, akai shagali cikin harkar girma.
Komai dea cikin wal_wala akaishi. Dije itace keyin komai a 6angaren amarya dea2 da
second d'aya dije bta manta da cewa ita matar aure ce ba, kai harta su nana da
nafisa su ummi sunje wannan shagali, a gurin bukin nema wani abokin kasuwancin su
aliyu mai suna mansoor wanda ke xaune a saudi Arabia, d'an kimanin shekaru 55, yaga
nana kuma yace yana sonta da aure. Ba'ayi kasa a guiwa ba akai komai bayan anyi
buki da sati d'aya suka wuce Kingdom of Saudi Arabia.
_Bayan sati 3_
Aliyu na zaune yana wasa da Fatima, dea2 lokacin misalin karfe 8pm na dare, Dije ta
fitoh dga d'akinta tai wanka ta fitoh ta sanya rigar baccinta iya cinya red in
colour, tayi mata kyau sosai ta ko ina kamshi ke tashi a tare da itah.
"My lion plzz gyara min zaren rigan nan"
Murmushi yay
"Kinga fatima ma tai bacci ki shinfiedieta"
Kar6anta tai ta wuce da ita d'aki ta shinfiedieta a cikin gadonta ta dawo.
Gashinta ta janye
"Yauwa samin plz"
Maimakon yasa sea ya zare gabad'aya yasa hannunshi ya janyoutah, kamshin jikinta
ya shaqa
"Deeja kinyi kyau"
Kiss ya shiga aikamata ta ko ina wanda yasata narkewa kasa shima ya rufa mata
bayah...
®Kausar Luv💞
[11/15, 7:18 PM] Kausar~Luv: ```ALIYU HAYDAR```
*FINAL EPISODE*
```©Kausar M Hassan```
*BAYAN SHEKARU 5*
Babban gidan Alh shuraihu, ilahirin kafatarin iyalinshi suna ciki, Abbi da kanshi,
ummi, mame, aliyu, nana, Nafisa, isalm, dije, Fatima, da kuma Muhammad d'an d'an
Nafisa Wanda ya girma.
Kai hardasu shafi'u da nazee duk suna falon, da "Yar su yar shekara 3 mai suna
sadiya, fira suke sosai falon ko ina daria kakejie.
Da dare misalin karfe 9pm, dije ce ta fitoh dga kuryan dkinta, kan kujera ta
kwanta. Dea2 lokacin aliyu ya fitoh dga dakinshi, rungumeta yay dga kwancen
"Khadeejah kin zama garkuwa agreni wadda ta zama haske a cikin rayuwana, ina
sonki sosai kinji"
Murmushi tai masa ta manna masa kiss a baki
"Nima hka mijina, ka kadea nakeso, kazama tare dani a kodayaushe"
Murmushi yay
"Alkawari ne wannan matata"
Fuskanshi ta had'e da nata
"Ngd my lion"
ALHAMDULILLAH!!!!!
A nan wannan labarin yazo karshe ina fatar masu karatu kun samu darussa, nishad'i a
ciki.
+2347067465637
Group members d'ina na facebook da whtsapp duk ina sonku ina kaunarku sosai.
Duk wanda yay posting wannan labari dga wannan group zuwa wannan. Da wanda nasani
da wanda bansani ba ina cewa
"Tnx 2u all"
Bazan manta daku ba.
Ummi Aysha Ibrahim khalil.
Aisha Muhammad Maman Shakur ( the one and only)
Fertyma Usman (Pherty)
Fido sodangi.
Futhalkhair
Rash kardam
Phatee Lamin
Ummu haibat
Kai dama sauransu duk na gaisheku.
Masoyana a duk inda kuke a fadin duniya ina sonku sosai ina kaunarku, ni mutum ce
kamar kowa kowanne dan Adam ajizi ne, idan nayi kuskure a yi hkuri dani a yafemin.
Plz duk wanda keda ya taimaka min dashi ta wanchan number d'in nawa da na
bayar..