0% found this document useful (0 votes)
160 views183 pages

A ZATO NA CMPLT

This document is a fictional romantic love story written by Nabeeha Aminu, intended for entertainment and awareness. It features characters navigating their lives in a university setting, dealing with personal challenges and relationships. The author emphasizes the importance of understanding and empathy in friendships, while also promoting the sale of the book through specific payment instructions.
Copyright
© © All Rights Reserved
We take content rights seriously. If you suspect this is your content, claim it here.
Available Formats
Download as TXT, PDF, TXT or read online on Scribd
0% found this document useful (0 votes)
160 views183 pages

A ZATO NA CMPLT

This document is a fictional romantic love story written by Nabeeha Aminu, intended for entertainment and awareness. It features characters navigating their lives in a university setting, dealing with personal challenges and relationships. The author emphasizes the importance of understanding and empathy in friendships, while also promoting the sale of the book through specific payment instructions.
Copyright
© © All Rights Reserved
We take content rights seriously. If you suspect this is your content, claim it here.
Available Formats
Download as TXT, PDF, TXT or read online on Scribd
You are on page 1/ 183

A ZATO NA

Nabeeha Aminu ( Mmn Ashfaq )

Bissimillah Rahmanin Rahim

DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JIN K'AI DUKKAN YABO DA GODIYA SUN TABBATA GA ALLAH
MAD'AUKAKIN SARKI ME KOWA MAI KOMAI

WANNAN LITTAFIN K'IRKIRARREN LABARI NE, BANYI SHI DAN CIN MUTUNCIN WANI BA, SO IDAN
YAYI SHIGE DA HALIN MUTUM TO HARASHI NE, NAYI NE DOMIN FADAKARWA DA KUMA
NISHAD'ANTARWA

YADDA NA FARA WANNAN SABON LITTAFIN NAWA LAFIYA, INA ROK'ON ALLAH YASA NA GAMA SHI
LAFIYA.

❗❗ *GARGADI* ❗❗
LITTAFI NA IS A ROMANTIC LOVE STORY🥰
IDAN KINSAN BAZAKI NITSU KI FAHINCI SAK'ON DA NOVEL D'INA YAKE SON ISARWA BA TO
KARKI KARANTA MUN BOOK, IDAN KIKA FAD'A MUN MAGANAN DABAI MUN BA BAYAN BAKI NUTSU
KIN FAHINCI SAK'ON DA RUBUTU NA YAKE SON ISARWA BA ZAN ZAFGA MIKI RASHIN MUTUM CI
♀�?

*Sak'on gaisuwa ga dukkan d'aukakin masoya, karku damu insha Allahu wannan karan
nadawo kenan! Zanyi ta nishad'an tar daku harsai kunce kun gaji. Nagode da kulawan
ku gareni🥰*

Wannan littafin na kud'i ne, mai buk'atan karan tashi zai tura 300 ta wannan
account number 0148811051 Nabiyyah Aminu GTbank. Idan an tura sai a turawa wannan
number alert 08103807998 domin tabbatar da an tura, idan kuma vtu za'ayi shima ta
number zaku tura, Ko kuma katin MTN na 300 ta wannan number 08103807998.

University of Jos! School ne da yayi fuce a arewacin Nigeria wajen koyarwa da


fahintar da d'alibi, school d'in ya tara k'abilu kala daban daban, kowa yana
gudanar da rayuwar sa cikin sauk'i da fahintan juna, kowa ka gani yanaji da ilimi
da kwarewa, uba uwa ga iya zama da duk bak'on dayazo musu, duk wanda yasan mutanen
Jos yasan akwai wayewa da iya zama da kowani irin mutum ne.

A cikin school d'in akwai wata bishi da d'alibe suke yawan zama a k'ark'ashin ta,
saboda iska da ni'imar da take d'auke dashi, wani hole ne a gefen bishiyan dalibai
sai rububin shiga sukeyi, malamin yana shigowa ya maida k'ofan ya rufe dan dama
ka'idan sa kenan idan ya shiga class ba wanda ya isa ya sake shiga, ko da step
d'aya ya rigaka shiga saika juya koda kuwa ubanka waye ne, Ido ya fara rabawa yana
addu'an Allah yasa ta shigo, karaf sukayi ido hud'u da ita, saurin d'auke idon sa
yayi dan bayaso ta fahinci halin da ya tsinci kansa a kanta, tsintan kansa yayi
dayin murmushi, dan ganin ta yakan k'ara masa farin ciki da annashuwa, ya kanji duk
damuwan sa yakau, cikin kwarewa ya fara koyar dasu, ta inda kowa zai fahinci abunda
yakeyi, duk lokacin daya juya sai yaga idonta a kansa, kuma kallon da take masa
yakan jefasa cikin wani irin yanayi mai wuyan fad'uwa, ganin kallon yau yafi na
kullun yasa shima ya k'ura Mata Ido don yanaso ya fahinci ko itama ta fad'a tarko
daya fad'a ne, ga mamakin sa saiyaga kwata kwata hankalin ta baya kansa idonta ne
yake kallonsa amma tunanin ta ya tafi wani wajen ga idonta yayi ja bisaga alamu
tana tuna wani abune daya k'ona Mata rai.

Kusa da ita yazo yayi gyaran murya amma bata san yanayi ba, saida k'awarta ta
girgiza ta kafin tayi firgit ta dawo hayyacin ta, saida ya koma gaban holl d'in
inda lecturals suke tsayawa yace AA Munnir are u okay?

Tayi saurin girgiza masa kai kafin tace "yes I'm okay sir"

Fuskan shi ba yabo ba fallasa yace zaki iya fad'a mana abunda kika fahinta a
lecture's d'in yau, k'awar tane tayi saurin nuna Mata joutin d'in datayi, ta kurawa
rubutun idon sosai, kafin tafara mishi bayani, yana lura da duk abunda sukeyi a
waje, amma baice komai ba dan bayaso sanadiyar sa taji kunya.

Wata yarinya da take gefen su ta d'aga hanu, ya bata izinin magana tace "sir bata
fahinci duk abunda kayi ba, kawai ta karanta ne ta maka bayani.

D'aure fuska yayi kaman bai tab'a dariya ba yace keda kika fahinta aisai ki mana
bayani ko?

Zuru zuru ta farayi da idonta dan ganin k'aikayi zai koma kan mashek'iya, tsawa ya
daka Mata yace "idan baki da abun fad'a get out my dear"

Simu simu ta futa tana b'oye fuskan ta duk kunya ya cikata, abunda taso ama wata
shi aka Mata, haka kawai yaji yarinyan duk ta b'ata masa mood d'insa, ya tattara
duk abunda ya shigo dashi yace sai sun had'u a class d'in gaba. Bayan futan sa kowa
ya fara furta Albarkacin bakin sa, kafin kowa ya futa neman abunda zaici masu
sallah suka tafi masallaci.

Kullun idan ta futo bata da wajen da yake d'auke Mata kewa kaman k'ark'ashin
bishiyan nan, zama a wajen yana sama Mata nutsuwa da kwanciyan hankali, dan idan ta
zauna takanji rabi da kwatan damuwan ta ya tafi, musamman yau data tashi zuciyar
ta ba dad'i, tana zama ta fad'a duniyan tunanin data saba yau da kullun, tayi nisa
a tunani taji kaman ana girgiza ta, ta d'ago idonta suka had'a Ido, cikin k'ok'arin
b'oye damuwan ta tayi murmushi mai kama da kuka tace "Fadila kin futo?

Wanda aka kira da Fadila ta nemi waje ta zauna a gefen ta kafin tace "haba Aisha!
Maiyasa akoda yaushe kikeson takurawa rayuwar ki ne! Alhalin kinsan hakan bai dace
ba, irin wannan tunanin ba komai yake jawo ba sai ciwon zuciya"

Aisha ta sauk'e ajiyan zuciya kafin tace "Fadila ba tunanin komai nakeyi ba, kawai
nazo nan ne dan nahuta kafin naje na nemi abunda zanci nayi sallah"

Murmushi takaici Fadila tayi tace "idan ba tunani kikeyi ba maiya kawo hawaye
fuskan ki? Meyasa kika kasa fahintan sir Armaan a class? Da badan yana da fahinta
da zurfin tunani ba da yanzu ya wulak'anta mu kaman yadda Siyama Musa Rabo taso ya
mana, Aisha nasan bake kike sona ba, nice na takurawa rayuwar ki shiyasa kikak'i
fad'amun abunda yake saki kuka kullun, na miki alk'awarin daga yau bazan sake
tambayan ki abunda ya shafi rayuwar kiba" ta k'arasa maganan tana mik'ewa idonta
yana zubar da hawaye.

Saurin rik'o ta Aisha tayi ta bud'e baki zatayi magana saita kasa ta fashe Mata da
kuka, da sauri Fadila ta dawo ta zauna ta rungume ta tana kuka tace "dan Allah kiyi
hak'uri kiyi shuru Aisha, inba so kike idon mutane ya dawo kammu ba.

Dakyar ta iya tsayar da kukan ta tace "kiyi hak'uri Fadila nasan kin damu da ni
sosai, bawai ina k'in fad'a miki abunda yake damuna dan ban yarda dake bane, saidan
tuna labarin zai iya sakani a cikin wani hali, amma insha Allahu na miki alk'awarin
idan muka gama wannan semester zan baki labarin rayuwa ta.

Fadila tace "kinyi alk'awari?

Da murmushi a fuskan ta tace "insha Allahu"

Fadila tace "nima akwai wata rayuwar da nakeyi yana damuna, kuma duk ranan da muka
samu zama zan fad'a miki domin ki tayani da addu'a ko Allah zaisa na daina.

Aisha tace "Allah ya mana maganin abunda bazamu iya ba" daga nan suka tashi suka
tafi masallaci domin gabatar da sallan azahar, duk inda suka wuce sai mutane sun
bisu da kallon, dan gani ake kaman sun fiye girman kai da nuna su iyayen su masu
kud'i ne, musamman Aisha da bata damu da rayuwar kowa ba, abunda ya kaita kawai
takeyi, shiyasa bata da k'awar daya wuce Fadila itama dan halinsu yazo d'aya ne
shiyasa suke abota, sannan kuma Fadila Allah ya d'ora Mata son Aisha takan iya
juran duk wani shariyan da Aisha zata Mata.

Daga masallaci suka wuce shagon da yake cikin school d'in suka siya donuts da
drinks suka koma class, basu suka gama lectures ba sai kusan k'arfe shidan yamma,
Aisha tana futowa taga driver ta yana jiran ta, sukayi sallamah da Fadila, taje ta
shiga suka tafi kafin Fadila itama taje zata shiga Motan ta, wata course mate
d'insu tazo tasha gabanta tana Mata kallon banza, Fadila tace "Siyama lafiya kikazo
kika sha gabana ko duk abunda kikayi a class bai isheki bane shine kikazo muyi wani
anan?

Wanda aka kira da Siyama ta yatsina fuska kafin tace "bansan da wani suna zan
kiraki ba Fadila, nace miki shashasha wawiya ko mara zuciya, na farko baki gaji
talauci ba ballan tana nace kwad'ayin dukiya ne yasa kika manne wa Aisha A A
Mannir, yarinyan nan ba ilimi ko wayewa tafiki ba, amma tana ture ki kina manne wa
rayuwar ta, dan Allah ki fad'a mun abunda kike samu a jikin yarinyan nan da kika
lik'e Mata kika rabu damu k'awayen ki na ainihi?

Fadila tayi murmushin daya futo da ainihin kyauta tace "Siyama Musa Rabo kenan wani
lokacin bansan meyasa mutane suke damuwa da rayuwar daba tasu ba, tabbas indan baka
gane rayuwa ba kai abin tausayine, ina tausayin wanda yake jin sai mutane sun masa
yanda yake so kafin ya iya zama dasu, dole mu koyi hakuri da rayuwa da dabi’un
junu, idan mukace dole sai munsa ido akan rayuwar wasu ko kuma ala dole sai sun
dawo yadda mukeso, tabbas zamusha walaha a tamu rayuwar, Siyama idan kinga zaki iya
kallon mu a inda muke fine, idan kuma kinga bazaki iya ba ki d'auki matakin da zaki
iya d'auka, rayuwa dakune bazan iyaba kuma ina da yancin dazan zab'a wa kaine
mutanen da zanyi rayuwa dasu, ba wanda ya isa ya tursasa ni nayi abunda banyi niya
ba" tana gama fad'an haka ta juya ta tafi tabar Siyama da ciza yatsa.

Tana shiga motan ta harta murd'a key zata tafi taji an Mata knocking, a zuciye ta
juyo dan tazaci Siyama ce ta biyota sai taga H.O.D sune ta kashe motan ta futo
cikin girmamawa ta gaishe sa, kafin tace sir munyi laifi ko?

Yayi murmushi kafin yace "eh kusan kunyi laifi kam musamman k'awar ki Aisha AA
Munnir tafi kowa laifi a wajena"
Fadila zaro Ido waje tayi tace "innalillahi wa'inna ilaihin raju'un na shiga uku
sir ka dubi girman Allah kayi hak'uri, wallahi bisa rashin sani mukayi maka laifi"

H.O.D da mamaki yake kallon ta yace "anya kinji abunda na fad'a kuwa? Cewa nayi fa
k'awar ki Aishatu AA Munnir tamun laifi bake Fadila Yusuf ba! Fadila gyara tsayuwa
tayi tace "sir dani da Aisha duk d'aya ne, domin gwanda ace nice nake cikin matsala
zaifi mun kwanciyan hankali da ace Aisha ce, sir da kasan yadda nake jin Aisha a
raina da baza ka maimaita mun maganan ba.

A zuciyar sa yace dama ta samu tanan zan samu kan yarinyan nan, dan haka zanyi ta
gwara kansu, nasan itama Aisha haka takeji da Fadila, tanan burina zai cika ya
k'arewa Fadila kallo yaga duk ta rude ta shiga damuwa a lokaci guda yace "idan har
kinaso na janye laifin da k'awar ki tayi to ki gaggauta bata shawaran ta aikata
abunda na umurce ta tayi inba haka ba zatasha mamaki na, domin tana daf da akoreta
a school d'in nan gaba d'aya.

Fadila ba tare datayi tunanin komai ba tace "insha Allahu zata aikata duk abunda ka
sakata da zaran mun shigo gobe"

Ya juya ya tafi yana murmushin samun nasara, Fadila ta shiga motan ta jiki a
sanyaye, har ta isa gida tana tunanin mai Aisha tayi dahar zai jawo Mata kora a
school, a iya sanin ta da Aisha bata shiga safgan kowa ballan tana ace tayi wani
gagarumin laifi, jiki a sanyaye ta futo daga motan ta shiga gida, da Baban ta
tafara karo zai futa, ganin ta duk a sanyaye yasa ya fasa futan da zaiyi ya koma
falo, kiranta yayi ya tambaye ta abunda yake damun ta.

Da farko taso ta b'oye masa, sai taga duk duniya bata da abokin shawaran dayafi
shi, tunda tun ranan da aka aifeta Allah ya karb'a ran ma'aifiyar ta, shiyasa duk
wani shawaran ta dashi takeyi, ta fad'a masa duk yadda sukayi da H.O.D.

Murmushi yayi yace gobe idan kika shiga school ki kirani zan fad'a muku duk yadda
zakuyi, amma yanzu karkice wa Aisha komai domin gudun itama kar hankalin ta ya
tashi, nasan ba abu maikyau ya sakata ba shiyasa tak'iyi" Fadila ta mishi godiya
kafin ta tashi ta shiga d'aki tana jin farin ciki a ranta domin tunda Baban ta yace
zai shiga maganan tasan komai zaizo da sauk'i............

Katin MTN na 300 ta wannan number 08103807998 ko kuma ku turo ta wannan account
number 0148811051 Nabiyyah Aminu GTbank sai najiku nagode🥰

Mmn Ashfaq🥰
9/14/21, 7:16 PM - Buhainat: ☘️ A ZATO NA ☘️

Nabeeha Aminu ( Mmn Ashfaq )

Marubuciyar-:
NABEEHA
ZULFART KO ZULAIKA
SAREENA
GUDAI
BOKITI MAI YOYO PAID
TAFEE JINI NA
SUMA JINI NA NE PAID
BASU SAN WAYE NIBA
AND NOW

A ZATO NA

A ZATO NA na kud'i ne katin MTN na 300 ta wannan number 08103807998 ko kuma ku turo
ta wannan account number 0148811051 Nabiyyah Aminu GTbank saina jiku nagode🥰

🆓 2

Tana shiga d'aki toilet ta wuce direct ta d'auro alola ta gabatar da sallan
mangariba bata tashi a wajen ba saida tayi isha, taje kitchen ta ibo abinci kafin
ta dawo d'akin, zama tayi a tsakin gado tana cin abinci tana tunanin irin rayuwar
da take gudanarwa, abun kwata kwata baya Mata dad'i a zuciyar ta saidai kuma ta
kasa dainawa, wayar ta ya fara ringing, cigaba da cin abincin ta tayi domin tasan
bazai wuce Ambrose ba, tsaki tayi tace "wannan k'atan iyamurin ya takurawa rayuwa
ta, nagaji da irin wannan rayuwar amma kak'i barina, ko kai maye ne bazan sake
d'aga wayan ka ba" cigaba tayi dacin abincin ta hankali kwance shi kuma bai dena
kiran taba.

Driver Aisha yana tsaya ta futo zata shiga gida Megadi ya k'araso da gudu yana
cewa "Allah ya taimaki Hajiyah k'arama dafatan kin dawo gida lafiya"

Fuskan ta a sake tace "Alhamdulillah Baba Audu" sosa k'eya ya farayi bakin sa yana
rawa ya kasa furta koda kalma d'aya ne.

Ta juyo ta kallesa kafin tace "Baba Audu kana buk'atan wani abune?

Yace "Hajiyah k'arama ki gafarce ni wallahi na fad'a masa kince karna sake karb'an
sak'o daga hanun sa amma yak'i fahinta, wallahi dana dage bazan karb'a ba saiya
tsuguna a wajen yana zubar da hawaye, yace nace miki komai da kike gani jarabawa ce
ta ubangiji, da bawa yana zab'a wa kansa kalan rayuwan da yakeso yayi, da bazai
saka soyayyan a cikin jadawalin rayuwar sa ba, kuma yace na shaida miki ba abunda
bai sani ba dangane da rayuwar ki, idan kin amince zaizo miki da al-qur'ani izu
sittin idan yaci amanar rayuwar ki shima Qur'an ya cisa.

Ta k'urawa Baba Audu Ido a zuciyar ta tace naga Sameer ma dayace nice rayuwar sa,
gashi bamu tare kuma yana gudanar da rayuwar sa yadda yakeso cikin kwanciyan
hankali, ajiyan zuciya ta sauk'e kafin tace ka tabbata shiya fad'a maka haka?

Rantsuwa ya mana yace kuma yana kuka yake mun wannan bayanin, Hajiyah k'arama
kinsan bazan so wanda nasan shi asama fiye dake ba, kallon y'a nake miki inda bazan
so abu ya cutar da y'ata ba, haka kema bazan so abunda zai cutar dake ba, inaji a
jikina wannan bawan Allah! Allah ne ya turo miki shi domin ya wanke miki bak'in
cikin da sauran na baya suka saka ki, amma kije kiyi tunani dakyau kafin ki yanke
hukunci, duk mai sonki bazai so ki rabu da wannan bawan Allah mai cikekken kamala
da nutsuwa ba, zanso kibashi dama ko sau d'aya ne yazo ki ganshi"

Iska mai zafi ta furzar a bakin ta tace ba komai Baba Audu, zan bashi dama amma
idan yazo kace mishi yayi hak'uri na kusa fara jarabawa bana son abunda zai raba
mun hankali yanzu, amma da zaran na gama zan nemeshi, nagode da kulawan ka gareni
Baba Audu" harta fara tafiya Baba Audu ya tsayar da ita yace "ta ina zaki nemeshi
Hajiyah k'arama? Keda ko sunan shi baki sani ba, baki sanshi ba baki da number sa,
bugu da k'ari bakisan inda yake ba bakisan gidan suba ballan tana kice zaki tura
gidan akira miki shi, ina neman alfarman idan ya sake zuwa zan bashi number ki kota
waya kuna gaisawa"

Shuru tayi tana tunanin maganan Baba Audu can tace "shikenan Baba Audu duk yadda
kayi daidai ne, amma dan Allah kace mishi bana son yawan kira, yana turo mun sak'o
kawai idan naga ya dace na bashi amsa zan bashi, ya mik'a Mata sak'on daya bashi ta
karb'a ta mishi godiya kafin ta shiga gida tana tunanin wannan wani irin mutum ne
mara zuciya da kullun saiya kawo kyauta na mayar masa amma hakan bazai hanasa sake
kawo wani ba, a tunanin sa zai iya yaudaran zuciya tane, baisan maza biyu sunmun
tabon da bamai iya gogeta ba harna mutu.

D'akin Maman ta tafara shiga ta gaisheta kafin ta haura sama zuwa d'akin ta, alola
tayi ta gabatar da sallan mangariba ta zauna jiran sallan isha, haka kawai yau
takeson bud'e sakon da aka bata, batasan meyasa ba yanzu kuma takeson sanin waye
wannan mutumin da yakeson yaudaran ta, dakyar ta iya daure zuciyar ta tayi sallah
taci abinci saida ta gama duk abunda zatayi ta kwanta kafin ta d'auko gift d'in
tana bud'ewa da kalman I LOVE YOU da capital letter tafara cin karo, batasan
lokacin da dariya ya subce Mata ba, tace wai I love you da k'arfi kafin ta cigaba
da bud'e raping d'in wani d'an k'aramun container tagani ta bud'e, sark'ane da
d'ankunne na gold a ciki, ba k'aramun jinjinawa ma wanda ya turo da sak'on tayi ba,
a fili tace duk da sark'a bai dameni ba amma yamun kyau, to meyasa ya kashe kud'in
sa haka akaina? Zuciyar tane ya bata amsa da cewa "shi kuma tasa salon yaudaran
kenan, shima kina amince masa zaisa miki ciwon zuciyar da sauran basu saka miki ba"
saurin ajiye sark'an tayi ta matsar da container tace "aiko bazai tab'a nasara
akaina ba har abada, dan ba irin soyayyan da ban gani ba, ba irin kulawan da maza
basu nuna mun ba, ashe duk......shuru tayi tana goge hawayen daya gangaro Mata
kafin ta kwanta tana addu'an Allah ya kawar mata da tunanin, saboda yawan tunawa
zai iya saka Mata ciwon zuciya, kwantawa tayi ta lunshe idonta tana addu'an Allah
yasa bacci ya d'auke ta, batafi minti biyar ba bacci mai nauyi yayi awun gaba da
ita.
Da asuba tana tashi tayi sallah tayi lazimi, kafin ta futa zuwa kicin ta had'a musu
abun karyawa ta jera a kan dinning, d'aki tashiga tayi wanka kasancewar yau bata da
lectures sai 11 yasa ta kwanta tanaso ta d'anyi bacci kad'an kafin lokacin yayi,
kira ne ya shigo wayarta ta duba taga Fadila ce da kaman bazata d'auka ba sai kuma
taga rashin dacewan hakan, ta d'aga bakinta d'auke da sallamah.

Fadila tace "kiyi hak'uri na tasheki kina bacci ko? Murmushi tayi kaman tana
gabanta tace "a'a idona biyu yanzu dai nakeso na koma baccin"

Fadila tace "da zakimun alfarman hak'ura da baccin na da naji dad'i, wlh wata
matsala ne ya taso mun a school nakeso mu shiga yanzu idan ban takura kiba"

Har a zuciyar ta bataso futa yanzu ba saidai bazata iya ce mata a'a ba, jiki a
sanyaye tace to shikenan, idan na karya zan futo insha Allahu" godiya Fadila ta
Mata kafin sukayi sallamah, fasa kwanciyan tayi ta shirya ta d'auki Jakarta ta
futo, kan dinning ta wuce tayi breakfast kafin ta shiga d'akin Momma.

Momma tace harkin tashi keda kikace yau baki da lectures sai 11! Murmushi tayi tace
wani uzurine ya taso mukeso muje mu gabatar nida Fadila shiyasa zan tafi yanzu.

Kama kanta Momma tayi ta mata addu'a tace "a dawo lafiya Allah ya bada sa'a, dan
Allah ki kula mun da kanki Aisha, duk da nasan ke yarinya ce mai tsoron Allah da
k'ok'arin kare mutuncin ki amma inaso ki k'ara akan wanda kike dashi, Aisha bawai
ban yarda dake bane, yana dakyau iyaye akoda yaushe suna yawan tunatar da ya'yan
su."

Aisha ta nunfasa tace "nagode Momma insha Allahu bazan tab'a baki kunya ba, nidai
fatana ki cigaba damun addu'a, dan addu'an ki shi yake tasiri akaina"
Momma tace "Uwa bata gajiya da ma d'anta addu'a, insha Allahu Aisha wata rana
zakiyi farin ciki mara yankewa a rayuwar ki, jeki karki makara Allah ya bada sa'a,
ta futa tanajin soyayyan ma'aifiyar ta yana k'ara ninkuwa a zuciyar ta, kullun
Momma bata da burin daya wuce tagan ta cikin farin ciki kasancewar ita kad'e Allah
ya bata y'a mace sauran duk maza ne.

A daidai wajen dataga motan Fadila tace wa driver ta ya sauk'e ta, har taje jikin
motan Fadila bata sani ba, saida ta Mata knocking kafin ta d'ago kanta, ta futo
tana murmushi tace har kin iso?

Aisha tace "kiyi hak'uri nasan kin jima da shigowa, amma meya faru kikasa muka
shigo da wuri?

Fadila bata b'oye Mata komai ba ta fad'a Mata yadda sukayi da h.o.d da kuma abunda
Abban ta ya fad'a Mata, ajiyan zuciya Aisha ta sauk'e kafin tace "bansan me bawan
Allah nan yakeso dani ba, Fadila da nayi abunda yakeso gwanda yasa a koreni a
makarantan, mutane biyu danake sonsu sun koreni a rayuwar su ban mutu ba ballan
tana shi da a makaranta kawai zaisa a koreni ba'a duniya ba, da nasan dalilin
dayasa kikace mu shigo da wuri kenan wallahi da ba abunda zai kawo ni."

Dafata Fadila tayi tace "kiyi hak'uri banyi hakan danna b'ata miki rai ba ko kuma
dan nasaki kuka, wallahi a tunani na yin abunda ya sakaki shi zaisa mu zauna
lafiya, duk da ban tambaye ki meye yace kiyi kika k'i ba, nasan da kinason nasani
da kin sanar dani tun lokacin da abun ya faru, amma dan Allah kiyi hak'uri ki yafe
mun banyi da niyan komai ba."

Rik'e hanun ta tayi tace Fadila idan kina bani hak'uri zakisa na tsani kaina, laifi
nane daban sanar dake ba lokacin da abun ya faru, kuma nayi hakan ne gudun kar
hankalin ki ya tashi irin na yau, nasan bawan Allah nan ya d'auki hakkin ki dan ga
dukkan alamu idonki bai samu bacci ba jiya, ta sake kallon ta tace kinsan me yakeso
a wajena? Girgiza Mata kai tayi halamun a'a batare data furta komai ba.

Aisha furzar da iska mai zafi tayi tace "ranan bayan munbar school mun koma
gida..........

Katin MTN na 300 ta wannan number ko kuma kura ra wannan account number 0148811051
Nabiyyah Aminu GTbank nagode

Albishirin ku masoyana na shirya mu documents d'in SUMA JININA NE! BASU SAN WAYE
NIBA! BOKITI MAI YOYO! zaku same shi cikin farashi mai sauk'i guda d'aya 200 guda
biyu 300 guda uku 400
Mmn Ashfaq🥰
9/14/21, 7:16 PM - Buhainat: ☘️ A ZATO NA...! ☘️

Nabeeha Aminu ( Mmn Ashfaq )

Marubuciyar-:
NABEEHA
ZULFART KO ZULAIKA
SAREENA
GUDAI
BOKITI MAI YOYO PAID
TAFEE JINI NA
SUMA JINI NA NE PAID
BASU SAN WAYE NIBA
AND NOW
A ZATO NA

A ZATO NA na kud'i ne katin MTN na 300 ta wannan number 08103807998 ko kuma ku turo
ta wannan account number 0148811051 Nabiyyah Aminu GTbank saina jiku nagode🥰

🆓3

Ranan bayan mun bar school mun koma gida ina zaune a d'akina kira ya shigo wayana
ganin bak'on number ne yasa nak'i d'agawa saida naga mai kiran bayi da niyan
dainawa yasa nayi tunanin duk yadda akayi kiran mai muhinmanci ne daga wajen wani
d'an uwana, na d'aga bakina d'auke da sallamah, aka amsamun kafin ya sake cewa
amincin Allah ya tabbata a gare ki kyakykyawan yarinya mai kyawawan halayya da kyan
diri"

Ji nayi raina ya fara b'aci domin a halin da nake ciki bana buk'atan yabo daga gun
kowani namiji inba d'an uwana ba nace dawa nake magana?

Cikin kwantar da murya yace "da masoyin ki mai k'aunan kasancewa dake a shinfud'an
sa"
Raina a b'ace nace "waye ne dan Allah kayi sauri ka fad'a mun dalilin kiran daka
mun dan inada abunyi" da gadara yace "ya zamo dole ki tsaya ki saurareni duk kuwa
girman abunda kikeyi, dan kashe mun waya tamkar dakatar da karatun kine, sunana
Isma'il H.O.D inaga ganin zuwa yanzu kingane ni nasan ko baki sanni a fuska ba
kinsan sunana, kuma kinsan haka kawai bazan kiraki dan naji muryan kiba, sai dan na
fad'a miki buk'ata na" bai damu da shurun da nayi ba ya cigaba da cewa ba komai
yasa nakira kiba sai dan na sheda miki na kamu da sha'awan son kasancewa dake,
yanzu inaso ki fad'a mun ranan da zamu had'u da kuma hotel d'in da zan sameki?

Muryana yana rawa nace "Innalillahi wa'inna ilaihin raju'un kayi hak'uri Malam ba
halina bane, kaje ka nemi daidai dakai ba irin tarbiyyan da iyayena suka koya mun
ba kenan. Ina gama fad'a masa haka na kashe waya ta, atake kiransa ya sake shigowa
ganin yak'i daina kiran saina kashe wayan gaba d'aya, ganin nak'i amince masa saiya
fara turo mun da text d'in batsa da kuma na lallab'i, daga k'arshe nayi blocking
d'in wayan sa, inaga shine dalilin dayasa yayi tunanin ya biyo ta hanyan ki ya
fad'a miki sak'on da zai d'aga mun hankali, baisan tanan ma bazaiyi nasara ba"

Fadila tana gama jin labarin ta saka kuka tare da kifa kanta a mota, Aisha tace
"kinga dalilin dayasa nak'i fad'a miki kenan tun lokacin da abun ya faru, nasan
dole sai irin hakan ya faru"

Doctor Armaan tun isowan Aisha yake wajen duk da baya jin abunda suke fad'a amma
yasan ba abu mai dad'i suke tattaunawa ba, ganin Aisha na kuka Fadila na kuka sai
hankalin sa ya koma garesu, zuciyar sa tace masa kaje koda taimakon da zaka iya
musu, cikin takun sa na isa da tak'ama daya zame mishi jiki ya k'arasa wajen da
suke ya musu sallamah yakai sau uku amma basu jisa ba, komawa gefe yayi ya jingina
da motan Fadila ya basu lokaci domin su samu su futar da bak'in cikin da yake
zuciyar su, amma har zuciyar sa yakejin zafin kukan da Fadila takeyi, sunkai minti
biyar suna kuka, Aisha ce ta fara d'agowa zatama Fadila magana karaf idonsu ya
had'e waje d'aya saurin sunkuyar da kanta tayi shi kuma ya sake murmushin dan yaji
dad'in had'a idon da sukayi jin muryan ta yayi tana cewa "ina kwana sir" Fadila a
tunanin ta h.o.d ne yazo wajen da suke ta d'ago kanta da sauri, sai taga Sir Armaan
ne itama ta gaishe shi cikin girmamawa, ya amsa kafin yace kun gama kukan?

Duka sunkuyar da kansu k'asa sukayi dan basu da bakin bashi amsa, basusan tsawon
lokacin daya da yayi a kansu ba, ya nunfasa kafin yace "ba haka Addinin mu ya koyar
damu ba, Addinin mu ya koyar damu Idan wata musifa ta tunk'aro mu muce
*"innalillahi wa'inna ilaihin raju'un Allahumma ajirni fi musibati wa'akklifni
kairan minna!"* Ko kuma muce *"Allahumma la sahlan illa maja'altuhu sahala fa anta
taj'alul hazna izasha'ita sahala!"* Idan kuma kuna neman tsari ne daga wani kuce
*"Allahumma manzilal kitabisari'al hisabi ihzamil ahzaba Allahummah zamhum
wazalzilhu"* Bawai kuzo kunemi waje ku keb'e kanku kuyita kuka ba, ko kukan ne zai
iya muku maganin abunda yake damun ku? Ya tambaye su tare da tsare su da Ido.

Fadila ne ta bashi amsa da "a'a" amma Aisha ko d'ago kanta batayi ba ya cigaba da
cewa idan damuwan ku ya shafi cikin makarantan nanne ku fad'a mun ko akwai taimakon
dazan iya muku, idan kuma sirrin kune shikenan, amma kudaina kuka dan kuka bashi
yake maganin damuwa ba saidai ya k'ara jefaka cikin damuwa"

Aisha ta d'ago idonta da har yanzu yake zubar da hawaye tanaso tace masa sungode da
kulawa, amma ba abunda yake damun su, suna had'a Ido sai taga ya Mata kwarjini
bazata iya mishi magana ba, bugu da k'ari tana tsoron karya d'auke ta y'ar iska
maibin office d'in Malame.

Shikuwa Sir Armaan ganin hawaye a fuskan ta ba k'aramun d'aga masa hankali yayi ba
ji yakeyi kaman ya rungume ta ko zaiji sanyi a ransa, Fadila ce ta kore shirunsu da
cewa "Sir muna cikin tashin hankali ko kuma nace ina cikin tashin hankali domin ita
Aisha abun bai dameta ba" sai kuma tayi shuru saboda kukan dataji ya taso Mata.

Hamdala yayi a zuciyar sa jin ba Aishan sa bane take cikin damuwa, amma ko ba komai
ai k'awar tane kuma zai iya taimaka Mata yace "zaki iya fad'a mun damuwan ko zan
iya taimaka miki"

Fadila tace "Sir h.o.d mune yakeso sai Aisha tabashi had'in kai ko kuma yasa a
koreta a school d'in"

Da k'arfi yace "what" wanda saida suka razana dukan su, saurin control d'in kansa
yayi dan bayaso su gane halinda ya shiga, yakai second goma yana kallonsu kafin ya
mayar da hankalin sa kan Aisha cikin kakkausan murya yace "mai yake kaiki office
d'insa dahar ya buk'aci abu a wajen ki"

Aisha dama abunda take gudu kenan, tasan duk wanda yaji sai yayi zargin tana zuwa
wajen sane, dakyar ta iya bud'e bakin ta tace "tunda na shigo school d'in nan ban
tab'a zuwa office d'in kowani Malami ba, daidai da departmental daga gida ake zuwa
a biya mun, bansan ya akayi ya sanni ba, danni koza'a kasheni bansan kamannin saba,
kawai naga ya kirani ne ya fad'a buk'atun sa, nasan burin shi ya b'ata mun suna ne
kawai, jiya kuma saida ya tabbatar natafi ya tare Fadila yake bata sak'o" shuru
tayi jin kaman idon sa yana yawo a jikin ta, daidai da Fadila taga k'ok'arin ta
data iya mishi bayani mai yawa haka, Sir Armaan lumshe Ido yayi tsaban jin dad'in
muryan ta baiso ta daina magana ba, jin tayi shuru yasa ya bud'e idonsa da sauri ya
kafeta da su yanaso ta cigaba da fad'a masa sak'on da ya bayar a bata.

Itama jin duka sunyi shuru yasa jikinta yayi sanyi a tunanin ta bai yarda da itaba,
sai gani sukayi ta juya tafara tafiya, har suna had'a baki shida Fadila wajen cewa
"ina zakije" daga inda take tace musu "zan tafi gida ne, na kori kaina tun kafin
yasa a koreni, daga yau bazan sake dawowa school d'in nan ba" tana gama fad'a musu
ta cigaba da tafiyan ta d'aga murya yayi yace "Aisha dawo nan" batasan meyasa ba
taji gabanta ya fad'i daya kira sunan ta, batayi musu ba ta dawo inda yake ya
dubeta yace "na miki alk'awarin indai ina nunfashi aikin h.o.d ku yazo k'arshe
anan, bazanyi sanadiyar da za'a koresa ba, amma zansa a canja masa school, shine ya
kamata yabar miki school d'in bake bace ya kamata kibar masa, idan kin d'auke ni
Malamin ki kizauna kiyi karatun ki ba wanda ya isa ya takura muku a cikin
makarantan nan, ku cigaba da gudanar da rayuwar ku kaman yadda kukeyi a baya,
inajin dad'in irin yadda baku shiga hark'an kowa abunda ya kawoku kawai kukeyi, ku
cigaba a inda nasan ku" yana gama maganan ya tafi yabarsu a wajen.

Fadila ta matso kusa da ita tace "yanzu zaki iya tafiya kibarni Aisha? Bazan iya
zama a cikin makarantan nan ba idan baki nan saidai mu tafi tare, amma kinsan meye?

Ta girgiza Mata kai batare datace komai ba Fadila ta cigaba da cewa "gaskiya sir
Armaan ya ban mamaki dayace zai taimake mu, muda ko mungansa bamu gaishe shi"

Aisha cikin k'osawa da maganan tace "haka Allah yake ikon sa idan yaso saiya turo
wanda baka tab'a tunanin zai taimake ka ba ya taimake ka, yanzu muje mu nemi wani
abu kici nasan inda baki samu bacci ba haka baki karya ba kika futo"

Fadila tayi murmushi tace kaman kin sani dan ko ruwa bansha ba na futo, jiya da
Baba yace zai shiga lamarin sai naji hankalina ya kwanta har naci abincin dare, da
asuba ya tasheni yace mun tafiyan gaggawa ta kamasa zuwa Abuja mubar maganan saiya
dawo, tun lokacin naji hankalina ya mungun tashi, na kasa nutsuwa shiyasa na kiraki
nace mu had'u a school, sai kuma gashi Allah ya aiko mana bawansa ya taimake mu,
yanzu saidai mu zuba Ido muga yadda abun zai kasance."

H.O.D kuwa wuni yayi a office yana jiran zuwan su, ganin har k'arfe biyar yayi basu
zoba, yasan kuma yau lecture d'aya suke dashi, sha d'aya zuwa k'arfe d'aya ya
furzar da iska mai zafi a bakin sa, a fili yace "lallai yaran nan basu san waye ni
ba, kuma basu san irin kaidi naba, bazan sa a kore ko d'ayan su ba, saboda gudun
bincike, dan dukan su ya'yan masu kud'i ne, saidai da C.O zan koresu a school d'in
nan, a tunanin su suna daf da gama school d'in ba abunda na isa namu maybe shiyasa
sukak'i zuwa, asusha mamaki kuwa dansai na rik'e na shekara uku gaba, tashi yayi ya
futa zuciyar sa yana mishi zafi, dan tun ranan daya ganta driver ta ya sauk'e ta
yayi bincike akanta harya gane a department d'insa take yasa rai akanta sosai.

Sir Armaan kuwa yana barin wajen su motar sa ya shiga yabar school d'in ya koma
hotel d'in daya sauk'a tun zuwan sa zuciyar sa yana masa zafi, yarasa wani irin abu
zaiwa h.o.d dazai sa yaji sanyi a ransa, murmushi yayi na tuna irin muguntan dazai
masa yace.......

300 ta wannan account number 0148811051 Nabiyyah Aminu GTbank ko kuma katin MTN ta
wannan number 08103807998 idan kinsan ba siya zakiyi ba dan Allah karki b'ata mana
lokaci wajen mun magana nagode.

Masu buk'atan documents d'in SUMA JININA NE! BASU SAN WAYE NIBA! BOKITI MAI YOYO!
zasu same shi cikin farashi mai sauk'i ada baya ko wanne d'ari uku ne amma yanzu na
sauk'e farashi guda d'aya 200 guda biyu 300 guda uku 400.

Mmn Ashfaq🥰
9/14/21, 7:17 PM - Buhainat: ☘️ A ZATO NA...! ☘️

Nabeeha Aminu ( Mmn Ashfaq )

Marubuciyar-:
NABEEHA
ZULFART KO ZULAIKA
SAREENA
GUDAI
BOKITI MAI YOYO PAID
TAFEE JINI NA
SUMA JINI NA NE PAID
BASU SAN WAYE NIBA
AND NOW
A ZATO NA

*A ZATO NA* na kud'i ne katin MTN na 300 ta wannan number 08103807998 ko kuma ku
turo 300 ta wannan account number 0148811051 Nabiyyah Aminu GTbank saina jiku
nagode🥰

Free page 4

Yace tabbas saika girb'a abunda ka shuka Isma'il, nasan ba akan Aisha na ka fara
ba, kayiwa wasu Matan da dama amma yanzu zakaga sakamakon daya dace dakai, tashi
yayi yana huci, key motan sa ya d'auka ya futa domin yasan idan ya cigaba da zama
shi kad'e zuciyar sa zata iya bugawa ta fashe ya mutu ba tare daya cinma burin sa
ba, zuwa yanzu ya matsu ya kammala abunda ya kawo sa Jos, yana futa gidan su Aisha
ya wuce yana zuwa yayi parking a inda ya saba, ya d'auko kod'add'en jallabi ya saka
ya futo daga motan ya nufi wajen Baba Audu, dutse ya d'auka ya fara knocking, Baba
Audu da yake shingid'e a k'ofar d'akin sa da yake kusa da get d'in yaji ana buga
k'ofa ya tashi yaje yana tambayan waye ne, Sir Armaan yace "Muhammad ne Baba Audu"

Baba Audu ya lek'o ta b'ulin k'ofan yana ganin shine ya fad'ad'a fara'ansa kafin ya
bud'e masa k'ofan, cikin mutunta juna suka gaisa, kafin Baba Audu yace tun jiya
nakeso na maka albishir amma na rasa taya zan kiraka.

Sir Armaan yayi murmushi yace "ka manta nasaka maka number nane ko?

Baba Audu yace "yaro kenan ai baka mun halamun yadda zangane number ba, kasan mu
y'an k'auye ne, a lokacin mu makarantun boko basu shigo k'auyen muba, sai
makarantan allo, nifa da bature zaiyi wayan da ake rubuta sunan mutane da arabi da
naji dad'i"
Sir Armaan saida yayi da gaske kafin ya iya danne dariyan sa, yace "ai bature ya
jima dayin wayan, na maka alk'awarin idan nasamu kud'i zan siya maka wayar"

Baba Audu yace "basai ka wahalar da kanka ba d'ana inada kud'in gadina dana tara
zan baka kasiyo mun, saika koya mun yadda zanyi"

Sir Armaan yace "Baba Audu ba'a mayar da hanun kyauta baya, kuma ba'aso idan mutum
yayi yunk'urin yin abun alkairi a hanashi, hakan yana kashe zuciyar matasa" Baba
Audu yace hakane to Allah yayi albarka ya baka ikon cika alk'awarin daka d'auka"

Sir Armaan saida ya lumshe idon sa kafin yace "Ameen Baba Audu nagode, amma har
yanzu baka fad'a mun albishir d'in ba?

Baba Audu yayi murmushi irin tasu na manya kafin yace "bisa ga dukkan halamu Aisha
ta fara sauk'a akan ra'ayin ta, dan da kanta ta amince na baka number ta, saidai
tace jarabawa ne a gaban ta, bata son yawan kira saidai kana turo Mata sak'o"

Sir Armaan lumshe idon sa yayi yana furta "Alhamdulillah Allah nagode ma daka nuna
mun wannan ranan lallai yau ranan farin ciki ne a gareni, yace Baba Audu yaushe
tace kuma zamu had'u?"

Baba Audu yace "ka godewa Allah data amince ka kirata ma, sannan kuma ka dad'a
godewa Allah da yayika talaka domin irin wanda Aisha takeso kenan tun taso wanta
saidai Allah bai bata ba, amma yanzu Allah ya kawo Mata kai, yanzu yak'in naka ne
kasan yadda zaka wanke Mata zuciya daga bak'in cikin daya k'unsa"

Sir Armaan yace "insha Allahu sai nayi sanadiyar kawo Mata farin ciki cikin rayuwar
ta, bani number ta natafi banaso ta dawo ta sameni anan"

Wayar Baba Audu ya mik'a masa yace "ka duba zakaga ta samun Hajiyah k'arama, dan
haka nace ta rubuta mun akan number ta" Sir Armaan ya karb'a yana murmushi hanun sa
har b'ari yake wajen kwashe number, yana gama kwashewa yace Baba Audu zan tafi
insha Allahu zanzo da yamma tare zamuyi sallan mangariba anan"

Baba Audu yace "Allah ya kawo ka lafiya ya kuma baka sa'an abun alkairi da kakeso
kayi" ya amsa da amin kafin ya tafi yana jin duk bak'in cikin sa ya ragu, dan har
hukuncin dayaso yama h.o.d Isma'il ya janye amma ba duka ba, direct kasuwa ya wuce,
shagon da ake sayar da waya ya shiga saidai bai siya mishi babban waya sosai ba
gudun kar Baba Audu ya tuhumai shi a ina ya samu wayan, TECNO SPARK 2 ya siya masa
kafin ya koma gida ya saka wayar a chargy, yamma yanayi ya kawo wa Baba Audu wayar,
Baba Audu saida yayi kukan farin ciki yace "a ina kasamu kud'i haka d'ana?

Sir Armaan ya sunkuyar da kansa yana murmushi kafin yace "Baba Audu akwai wani
makarantan gaba da secondary acan nake koyarwa, saidai har yanzu ban dawo cikekken
Malami ba, amma duk wata suna bani abu, a cikin wanda nake tarawa ne na d'auka
nasiya maka waya dashi" ba k'aramun addu'a yasha agun Baba Audu ba, tare sukayi
sallan mangariba da Isha kafin ya masa sallamah ya tafi zuwa holel d'in da yake.

K'arfe d'aya daidai suka futo daga lectures sukaje masallaci sukayi sallah, har
lokacin jikin su a sanyaye yake, kowa ya gansu zai fahinci suna cikin damuwa, a
hanyan su na dawowa daga masallaci Fadila ta dubi Aisha tace "kina ganin Sir Armaan
zai iyayi wani abu? Shida ko office bayi dashi a school d'in nan, nifa naji kaman
ana cewa ba permanent lecturer bane wani abune ya kawo shi school d'in nan"

Aisha ajiyan zuciya ta sauk'e tace "wallahi ban sani ba Fadila, saidai ko baiyi
komai ba, naji dad'in irin kulawan daya nuna mana, ba kowa bane zai ganka cikin
damuwa yaji tausayin ka, wani har Allah Allah yakeyi yaga kafad'a tarkon sa danya
walak'anta ka, amma shifa ganin shi mukayi akan mu bamusan lokacin daya zoba, kuma
lokacin da yaji damuwar mu ya nuna kulawan sa sosai, lokacin dana d'ago idona sai
naga kaman zaiyi kuka shima dan idansa yayi jajazur, kinga ko iya haka ya tsaya
yayi k'ok'ari sosai kuma bazamu tab'a mantawa dashi ba"

Fadila tace "hakane ko baiyi komai ba idan mun samu lakoci ko kuma idan mun ganshi
zamuje muyi masa godiya da kulawan daya mana"

Kallon banza Aisha ta watsa Mata kafin tace "ban tab'a sanin baki da hankali ba sai
yau, bamuje gun kowa bama anbiyo mu, ballan tana aganmu a wajen su, ai duk lokacin
da aka koreni mutane sukaji zasu yarda saboda zasuce sun tab'a ganin mu muna bin
Malame"

Fadila tace "hakane kin fini gaskiya saidai nima banyi tunanin haka ba kafin na
fad'a, amma kisawa ranki ba wanda ya isa ya koreki a makarantan nan, Aisha nasan
idan kika sanar da maganan nan a gidan ku kashin h.o.d saiya bushe"

Murmushi tayi tace"aiko bazan tab'a sanarwa ba ke a tunanin ki tsoron koran nake,
aini idan suka koreni ba k'aramun taimako na sukayi ba, dama ba ra'ayina bane
karatu a makarantan nan, naso na futa waje ko damuwa ta zaiyi sauk'i, saidai Momma
taki wai bazata iya nisa dani ba, gashi maimakon damuwan ya ragu mun sai k'aruwa
yakeyi"

Fadila tsaki tayi tace "idan zakizo naje na sauk'e ki a gida kizo muje, dan naga so
kike ki fasa mun zuciya" murmushi tayi tace kin manta inada driver ne?

Nasani yau ninayi ra'ayin kaiki kuma ko driver ki yazo wallahi saidai ya koma dan
bazai mayar dake ba" murmushi kawai Aisha tayi ta tabita suka tafi, a hanya tana
tuki tanata Mata mita, tace nasan bakomai ya jawo hakaba dan kinga na damu dakene,
kuma dama mutum baya son mai sonsa sai mak'iyan sa, nagode ki cigaba da abunda kike
mun idan kinayin hakane danna rabu dake to wallahi kisa a ranki ko yankani zaki
farayi bazan rabu dake ba"

Aisha murmushi kawai take ta Mata ba tare datace Mata komai ba suna zuwa k'ofan
gidan batare data kalleta ba tace Hajiyah afuta mun a mota ko" Aisha tayi murmushi
tace yau Momma bazata samu Arzikin gaisuwa ba kenan?

Tace "wallahi kika bari na shiga gidan saina fad'a musu duk abunda yake faruwa"
zaro Ido Aisha tayi tace "Allah ya baki hak'uri abun baikai ga haka ba ki gaida
gida ina sonki Fadila na, nima bazan iya rabuwa dake ba kisawa ranki Aisha mai
sonki ne so na gaskiya, ta bud'e motar ta futa tana murmushi" Fadila itama murmushi
tayi afili tace ko ba komai naji dad'i yau d'aya da kika bud'e bakin ki kikace kina
sona Allah ya nuna mun ranan da zakiyi farin ciki a rayuwar ki.

Da daddare bayan tagama duk abunda takeyi ta kwanta, kaman a mafarki taji ana kiran
ta batare data duba waye mai kiranta ba tasa a kunnen ta tayi sallamah bata tsaya
an amsa ba tace kai Fadila da daddaren ma bazaki barni na huta ba?

Shuru yayi yana sauraron muryan da yake sakashi farin ciki a rayuwar sa, saida yaji
tayi shuru tukunna yace "Amincin Allah ya tabbata a gare ki"

Gaban tane taji yayi mummunan bugawa jin muryan namiji tayi saurin duba number da
aka kirata saita ga ashe bak'on number ne cikin sanyin murya tace "amin tare dakai"
lumshe idon sa yayi saboda wani shock da yaji tun daga tsakiyan k'ansa har zuwa
tafin k'afan sa, sunkai mintu biyu ba wanda yayi magana, bangaren Aisha tunanin
inda tasan muryan takeyi, kore shurun yayi da cewa "Allah yasa banyi laifi ba? Nan
ma shuru tayi batace mishi komai ba, yace.........
Katin MTN na 300 ta wannan number 08103807998 ko ta wannan account number
0148811051 Nabiyyah Aminu GTbank nagode

Albishirin ku masoya novel d'ina na shirya muku documents d'in BOKITI MAI YOYO!
SUMA JINI NA NE! BASU SAN WAYE NI BA akan farshi mai sauk'i guda d'aya 200 guda
biyu 300 guda uku 400 saina jiku.

Mmn Ashfaq
9/14/21, 7:17 PM - Buhainat: ☘️ A ZATO NA...! ☘️

Nabeeha Aminu ( Mmn Ashfaq )

Marubuciyar-:
NABEEHA
ZULFART KO ZULAIKA
SAREENA
GUDAI
BOKITI MAI YOYO PAID
TAFEE JINI NA
SUMA JINI NA NE PAID
BASU SAN WAYE NIBA
AND NOW
A ZATO NA

*A ZATO NA* na kud'i ne katin MTN na 300 ta wannan number 08103807998 ko kuma ku
turo ta wannan account number 0148811051 Nabiyyah Aminu GTbank saina jiku nagode🥰

🆓5

Yace "ina neman alfarman idan na b'atawa Gimbiya ta rai ta yafe mun! Dama nakira ne
na miki godiya sannan kuma nace insha Allahu zan kasance mai biyyaya ga dukkan
abunda kika indaya, saidai kuma nid'in ba kowa bane face mai nema, bani da komai
sai rufin asirin Allah, har yanzu ban samu aikin kaina ba a k'ark'ashin wani nake,
bansan ko zaki karb'e ni a haka ba?

Shuru yayi yana jiran amsa ganin har yanzu batace komai ba sai jikin sa yayi sanyi
yace "hello kina jina?

A hankali tace "ina jinka"

Ajiyan zuciya ya sauk'e wanda saida taji yadda nunfashin sa yake sauk'a a cikin
kunnen ta, ya cigaba da cewa "dan Allah kiyi hak'uri bansan kiran zai b'ata miki
raiba, amma dan Allah kar abunda nayi shi bisa rashin sani ya jawo ki tsaneni, na
miki alk'awarin insha Allahu daga yau zan kasance yadda kikeso"
Bataso tayi magana ba amma jin yadda yake magana kaman mai shirin yin kuka saiya
bata tausayi tace "bank'i maka magana haka kawai ba, naji duk abunda kace, bansan
mezan ce maka bane shiyasa nayi shuru, kuma banaso mutum yana magana na tsayar
dashi"

Ajiyan zuciya ya sauk'e mai had'e da murmushin farin ciki yace "nagode sosai da
kika saurare ni, Allah ya kare mun ke a duk inda kike ya baki farin ciki mai
d'aurewa, Allah yasa nine mutumin dazai kasance sanadiyar farin cikin ki a rayuwa,
idan zan dawo sanadiyar sakaki kuka ina rok'on Allah karya daidaita tsakanin mu ya
baki wanda yafini, amma zanso na dawo adali a gareki"

Zuciyar tane yayi rauni dajin kala mun sa tace "Amin nagode amma inaso na tambaye
ka?

Shuru yayi gaban sa yana fad'uwa sai yake ganin kaman ta gane sa muryan sa yana
rawa yace "zaki iya tambayan duk abunda kikeso"

Shuru ne ya biyo baya sunkai minti uku ba wanda yayi magana, ganin shurun yayi yawa
yasa yace "kosai nazo zaki tambaye ni"

Tayi saurin girgiza kanta kaman yana ganin ta tace "basai kazo ba dan iya tambayan
kama anan, dama inaso nace a ina kasamu kud'in daka siyamun sark'a da d'an kunnen
gold?

Gaban shine ya fara bugawa da sauri danso yake ya samo abun fad'a tun kafin ta gane
sa tsintan bakin sa yayi da cewa "najima ina tara kud'in da ake sallama na dashi,
sannan kuma idan aka kawo wa y'an kasuwa kaya nakan sauk'e musu su biyani, tun
lokacin dana fara ganin ki na shiga adashe, nakai shekara biyu ina adashe shine
dana d'auka saina siya d'an kunne da sark'a guda biyu, na kaiwa Mama na d'aya shine
dana dawo na kawo miki d'ayan"

Haka kawai taji ya birgeta tasa a ranta ko bazata aure saba, zata mayar dashi
aboki, a hankali tace "nagode Allah ya k'ara bud'i, zan iya kashe wayan?

Baiso ya dena jin muryan taba amma hakan ma ya godewa Allah data sauraresa yace
"sosai ma, amma ina neman alfarman ki fad'a mun yaushe da yaushe kikeso ina kira
muna gaisawa?

Ajiyan zuciya ta sauk'e tace "gaskiya bana son yawan kira, domin yawan kira yakan
sa na tsani mutum kana turo mun da test kawai idan an kwana biyu saika kira mu
gaisa, nagode saida safe" kitt ta kashe wayan tana mamakin kanta data iya dogon
magana da wanda bata sanshi ba, bata tsaya b'ata lokacin taba wajen tunanin waye
shi ta kwanta ta rufe Ido a take bacci mai dad'i yayi awun gaba da ita.

Sir Armaan yana jin ta kashe wayan yayita bin wayan da kallo yana murmushi yace
"insha Allahu zanyi nasara akanki Aisha, ya Allah ka mallaka mun ita a matsayin
Mata a gareni, rungume wayan yayi yana jin kaman ita ya runguma a take penis d'insa
ya tashi ya tsaya cak makan sabon sanda, yana tab'awa yaji zafi, abunda bai tab'a
jiba a rayuwar sa, soda dama idan yaga abokan sa suna haukan son mace, ba k'aramun
haushi suke basa ba, murmushi yayi yace ashe haka abun yake da wahala, ba zaran ka
tuna wanda kakeso sai abu ya tashi ya tsaya kaman anzuba masa taki, sake shafa
penis d'in sa yayi yana murmushi yace "ina sonki Aisha" ya fad'a yana cigaba da
shafa penis d'insa, tashi yayi yaje ya d'auro alola ya fara sallah yana rok'on
dacewa agun ubangiji.

*Sir Armaan*
D'ane ga sarkin Gombe a gidan su shine Babba sai k'anne sa guda hud'u Azmina!
Arifah! Ahmad sai y'ar autan su Amreen, iyayan sa ba k'aramun so suke nuna masa ba,
tunda ya taso basu da burin daya wuce suga yayi aure, saidai ya kasa samo matar
auran, kwasam ranan yama Baban sa rakiya zuwa Jos domin yin ta'aziyan d'an abokin
sa, suna shiga layin daidai Aisha ta futo ita da Fadila zata rakata ta shiga motan
ta, kasancewar bata shiga da motar gidan ba, tunda ya ganta yaji ta kwanta masa a
rai, bayan sunyi ta'aziya ya sulale ya futo, wajen daya ganta ya koma, yana zuwa
daidai k'awar ta tashiga mota ta tafi ita kuma ta shiga gida, ganin gidan su yasa
hankalin sa ya kwanta, suna komawa Gombe yacewa iyayen sa zaije wani course ne a
ibadan kasancewar bai tab'a musu irin haka ba yasa suka yarda dashi, tare da mishi
fatan Alkairi da kuma fad'an ya kula da kansa, tun kafin yaje Jos yasa aka masa
bincike akanta, bayan an gama binciken komai akanta aka sheda masa, sannan aka
fad'a masa school d'in da take karatu, daga Abuja yasa a nema masa appointment a
university of Jos ya koyi sa'a ya samu, yana zuwa yaga rector d'insu abokin sane
tare sukayi karatu a Germany, ya fad'a masa abunda ya kawo sa, tausayin abokin sa
ya kamasa, ya k'arfafa masa gwuwa tare da fatan nasara, da kanshi ya taya shi neman
department d'in da Aisha take, suna samu ya d'auki course d'in da yasan zai iya
koyar dasu ya fara d'aukan su, ranan daya fara shiga class d'in dakyar ya iya
control d'in kansa ya koyar dasu, dan gani yayi ashe ranan bai ganta dakyau ba, dan
ta wuce duk yadda yake tunani, sai yayi niyan yaje ya tunk'are ta ya fad'a Mata
abunda yake zuciyar sa saiya kasa, a hankali yayita bibiyan rayuwar ta harya saba
da maigadin gidan su, da farko Baba Audu yak'i bashi had'in kai, saida yayita kuka
yana bashi hak'uri kafin ya amince zai taimaka masa, saidai Baba Audu ya sheda masa
bata son mai kud'i, tafi son talaka, tun lakacin ya fara shigan talakawa yana zuwa
gidan su suyi hira da Baba Audu, so da dama yakan siya k'aramun kyauta yaba Baba
Audu ya bata, bata karb'a idan ya dawo washe gari Baba Audu ya bashi abunsa.

Bayan ya idar da sallan nafilan da yayi ya d'aga hanu ya rok'i Allah sosai akan ya
bashi nasara akanta, bayan ya idar da addu'an yaje ya kwanta ranan yayi baccin da
rabon sa da yayi irinsa harya manta, washe gari da farin ciki ya tashi, ya shirya
tsaf tare da feshe jikin sa da turare mai kanshi dan yau yana da class dasu.

Aisha tana tashi tafara gudanar da abubuwan data saba yi, dan harta manta da
mutumin da sukayi waya, saboda tasan abun ba mai muhinmanci bane shiyasa ko sunan
shi bata tambaya ba, komai cikin sauri takeyi dan bataso Sir Armaan ya rigata shiga
class dan bataso tayi missing lectures d'insa, ana sauk'e ta, ta hangosa zai shiga
class d'in tsayawa tayi tare da dafa kanta, kaman ance ya juyo saiya ganta ta dafe
goshin ta ganin zai rigata shiga, saurin tsayawa yayi yasan idan ya shiga bazai iya
gudanar da lectures d'in bata nanba, dan saboda ita yake research sosai danta
fahinta, juyowa yayi ya saka waya a kunnen sa kaman mai received call, ganin ya
juya baya yasa tayi saurin zuwa ta shiga hole d'in, yana ganin shigan ta ya sauk'e
ajiyan zuciya kafin yabi bayan ta, yana shiga ya sauk'e idon sa akanta k'ura Mata
Ido yayi kad'an kafin ya lumshe idonsa, gaishe su yayi kafin ya fara abunda ya
shigo dashi, bayan ya gama ya fara tambayan su ko suna da tambaya?

Masu tambaya sukayi ya basu amsa kafin shima ya pointing Aisha ta tashi ya wurgo
Mata tambaya akan abunda ya koyar yau, bata tsaya b'ata lokaci ba ta fara mishi
bayani kaman yadda ya musu, lumshe ido yayi ya najin dad'in yadda take futar da
turanci ta kaman ba y'ar Nigeria ba.

Harta gama baisan ta gama ba sai dayaji class d'in ana tafa Mata kafin yayi saurin
dawowa daga duniyan dad'i daya tafi shima ya tafa Mata, gudun kar y'an class d'in
su fahinci halin da yake ciki yasa ya sake wurgo ma wata Zainab Yakubu tambaya,
itama ta amsa ba laifi, kafin ya rufe lecture d'in tare da basu assignment.

Fadila kallon Aisha tayi tace kingane assignment d'in? Girgiza Mata kai tayi tace
bangane ba, amma kibari tunda sai next class d'insa zai karb'a, sai muyi research a
hankali" Fadila tace to shikenan nan, zamu zauna a class ne ko zamu futa?

Aisha ta mik'e tare da cewa zo muje k'ark'ashin bishiyan nan kafin lokacin sallah
yayi muje masallaci, koda suka futo sai suka hango Sir Armaan yana waya ya jingina
da motar Fadila, ya jima yana tsaye da waya a kunnen sa, ya saka bak'in glass,
abunda basu sani ba, ba waya yakeyi ba dama jiran futowan ta yakeyi saida ya gama
kallon ta san ransa kafin ya tafi, yaso suzo su tambaye sa assignment d'in, domin
yasan saisun wahala kafin su fahinta.

Bayan sun gama lectures sun koma gida da daddare tana kwance taji shigowan sak'o
wayar ta, jawo wayar tayi ta duba sakon tai taga kaman number daya kirata jiya da
daddare ne, bud'e sak'on tayi tafa karantawa kaman haka.........

300 ta wannan account number 0148811051 Nabiyyah Aminu GTbank saiku turo shedan kun
biya ta wannan number 08103807998 idan kuma kati ne sai kumun magana ta wannan
number 08103807998

Albishirin ku masoyana na shirya muku documents d'ina game buk'ata zai iya mun
magana, SUMA JININA NE! BASU SAN WAYE NIBA! BOKITI MAI YOYO! zaku same shi
cikin farashi mai sauk'i guda d'aya 200 guda biyu 300 guda uku 400

Mmn Ashfaq
9/14/21, 7:17 PM - Buhainat: ☘️ A ZATO NA...! ☘️

Nabeeha Aminu ( Mmn Ashfaq )

Marubuciyar-:
NABEEHA
ZULFART KO ZULAIKA
SAREENA
GUDAI
BOKITI MAI YOYO PAID
TAFEE JINI NA
SUMA JINI NA NE PAID
BASU SAN WAYE NIBA
AND NOW
A ZATO NA

*A ZATO NA* na kud'i ne katin MTN na 300 ta wannan number 08103807998 ko kuma ku
turo ta wannan account number 0148811051 Nabiyyah Aminu GTbank saina jiku nagode🥰

🆓 7

Abee ai Aisha bata fad'an abunda ba daidai ba, gaskiya ta fad'a mudai burin mu
kuyita mana addu'an Allah ya bamu nasara akan abunda mukasa a gaba"

Abee yaji dad'in abunda tace ya dubeta yace "nasan kuna k'ok'ari sosai shiyasa
kullun nake alfahari da kasancewar ku tare, Allah ya baku sa'a ya kawo farin ciki
mai d'orewa a rayuwar ku ta duniya da lahira, suka amsa da amin, kafin suka futa
zaga gari dan Aisha taji sanyi a zuciyar ta, basu dawo ba sai yamma.

Tunda suka dawo Aisha suka wuce dak'i suna sake solved wasu calculation, dan Fadila
tace anan zata zauna harta gama exam, domin tasan tunda Baban ta baya nan ba mai
damuwa da lamarin ta a gidan, shi kuma bazai iya dawowa ba domin ita, kaman yadda
y'an uwan Aisha suka Mata.

Kullun Yayun Aisha ne suke kaisu school sujira agama exam kafin su futo, yau suka
kammala exam d'in su, da farin ciki suka koma gida, Fadila ta d'aga waya ta kira
Baban ta tace "Baba nayi fushi koka tambaye ni ya nake exam harna gama"

Dafe kanshi yayi yace "subbahanallahi kiyi hak'uri daughter wallahi na manta da
kina exam, ina miki fatan Alkairi tare da fatan samun nasaran abunda kika rubuta,
kuma namiki alk'awarin gobe zan dawo muyi murnan gamawan ki tare" ta mishi godiya
kafin sukayi sallamah.

Suna shigowa gida Momma ta rungume su tace "Alhamdulillah yanzu Ya'yana sun dawo
cikkkakun likitoci, ina rok'on Allah ya sanya albarka a abunda kuka karanta, sukace
Amin"

Yaya Muhmood yace "doctor Aisha daga yau ke zaki na karb'an aihuwan matana da duk
wani matsalan ta ke zakina kula dashi, muna da cikekkiyar Gynecologist doctor a
gidan mu ai mun huce takaici bin layin asibiti.
Yaya Muhammad yace "gobe zamuyi waliman murnan gama exam sanann idan results ya
futo shi kuma zamu had'a gagarumin taron farin ciki na nasaran da k'annen mu suka
samu, kowa yaje ya shirya mu futa dan nagama tsara komai k'ananan siyayya ne kawai
banyi ba, muje ko waccen ku ta zab'a abunda takeso.

Zasu futa kenan saiga Matan su sun iso, Matar Yaya Mohusin da na Yaya Muhaisin ne
sukaje suka d'auko su, da murna suka tare su, futan da ba'a yisa kenan ba, sai
k'arfe biyar d'in yamma suka futa, Fadila tana lura da yadda matar Yaya Muhaisin
take hararan ta, saita tsargu a tunanin ta bata son ganin ta a cikin sune, Yaya
Muhaisin yana lura da abunda yake faruwa tsakanin su, ganin Fadila ta fara ja
bayane yasa yaje kusa da Aisha yace k'awar ki bata jin dad'in yadda kika ware gefe
kika barta.

Matan Yaya Muhammad dama haka kawai taji Fadila ta kwanta Mata arai, kasancewar
suna tare da Aisha shiyasa taji abunda Muhaisin ya fad'a, ta kalli Fadila tace
"Fadila baki murnan zuwan mu shiyasa kika takure waje d'aya ko? Kafin ta bata amsa
Aisha tace "kaman kin Sani Aunty Faty dama tace idan kukazo zata tafi"

Zaro Ido sukayi tare Fadila tace "na shiga uku Aisha sharri kika fara mun?

Dariya Aisha ta kwashe dashi tace "ba sharri bane kawai na fassara abunda yake
zuciyar kine, idan ba haka bane kice nayi k'arya mana ko kuma ki fad'a mana abunda
yasa kika fara ja baya!"

Tayi murmushi tace "kinsan bayan Baba na bani da wanda nake fad'a masa damuwa ta
bayan ke, da akwai wani damuwan zan fad'a miki, amma idan muka koma gida zan fad'a
miki dalilin jana baya wannan sirri ne tsanina dake"

Aisha dawo tayikusa da ita taja hanun ta sukayi gaba tace "kinsa gabana fad'uwa
zuciya ta tashiga rud'ani dan Allah ki fad'a mun anan bazan iya jure ganin ki cikin
wani hali ba"

Fadila tayi murmushi kafin tace "ba wani abun tashin hankali bane, kawai naga idan
na matso kusa daku sai Aunty Jalila ta harare ni shiyasa na koma baya hala bata
sona kusa daku ne" ta k'arasa maganan kaman zatayi kuka.

Aisha tsaki taja tace "bata isa ta shiga tsakanin hanta da jini ba, inaga abunda
Yaya Muhaisin ya gani kenan shiyasa yazo yamun magana, duk Matan Yayuna suna sonki,
Yayu na suna sonki Abee da Momma suna sonki to meye zai dameki da ita, kina abu
kaman ba wayayyiya ba, kawai ki shareta mu cigaba da walwalan mu" dariya sukayi
kafin suka tafa Fadila cire komai tayi a ranta suka fara walwalan su kaman yadda
suka saba, Aunty Faty ta jata a jiki sosai sukayi ta walwalan su, Aunty Jalila
ganin idan ta biyewa zargin zuciyar ta ita kad'e zatayi ta k'unsan bak'in ciki yasa
itama ta sake ba k'aramun siyayya sukayi ba, kafin suka koma gida"

Washe gari suka shirya d'an kwarya kwaryan walima Aisha sunji mamakin ganin mutane
da yawa sun halacci taron harda abokan Abee a wanda suke aiki a Egypt tare.

Abban Fadila tunda ya dawo yake kiran wayan ta bata d'auka ba hankalin sa ba
k'aramun tashi yayi ba, ya tambayi maigadi ko yasan inda take? Yace masa tun ranan
datace masa tafara exam ya Mata addu'a ta futa bai sake ganin taba.

Hankalin Abbah ba k'aramun tashi yayi ba, ya shiga sashen Matan sa yayi ta musu
bala'i kafin yace inhar yau baiga y'arsa ba kowa taje a bakin auran ta, furucin sa
ba k'aramun d'aga musu hankali yayi ba.

Tsugunawa sukayi suna bashi hak'uri ya daka musu tsawan da saida d'aya daga cikin
su ta saki futsari a jikin ta daidai nan kiranta ya shigo wayan sa, yana d'agawa
cikin tsawa yace Mata kina ina?"

Kuka tasaka masa saboda tunda take dashi bai tab'a Mata tsawa ba, Aisha tayi saurin
karb'an wayan tana cewa waye yakeso ya b'ata mana farin cikin mu yau, bata duba
sunan ba tasa a kunnen ta cikin b'acin rai tace "haba bawan Allah hakkin marainiya
bazai tab'a barin kaba yau muna cikin farin ciki an had'a mana taro zakazo ka d'aga
Mata hankali"

Abbah jikin sane yayi sanyi yace "kuyi hak'uri Aisha hankalina ne ya a tashe saboda
ance mun tun ranan data fara exam rabonta da gida, amma kuyi hak'uri a ina kuke
waliman"

Aisha ba k'aramun kunyan Abban Fadila taji ba tace "a gidan mune Abbah, kuma tun
ranan da muka fara exam take gidan mu saboda zaman kad'eci bazai barta tayi karatu
ba" godiya ya Mata kafin sukayi sallamah, ta dubi Fadila tace "karki bari hawaye ya
sake zuba a idon ki, idan kuma kikak'i nima zan fara kukan da bamai iya rarrashina.
Gyara fuskan ta tayi kafin ta Mata murmushi suka koma cikin Jama'a.

Wani abokin Abee wanda yazo tun daga Egypt domin taya Aisha murna ya tashi yace
yana da tambaya kuma Aisha ce kawai zata amsa masa.

*My question is what does a gynecologist do?*

Aisha murmushi tayi jin tambayan san mai sauk'i ne ta fara masa bayani ta inda zai
fahinta kaman haka:-

*Gynecologist give reproductive & sexual health services that include pelvic exams,
pap tests, Cancer screening and testing and treatment for vaginal infection; they
diagnosed and treat reproductive system disorder such as endometriosis,
infertility, ovarian cyst and pelvic pain*

Wajen tafi ya d'auka taf taf taf abokan Abee suka fara gabatar Mata da kyautukan
su, Yayun ta suma suka fara bada nasu tare da Fadila suke basu Matan suma ba'a
barsu a baya ba, Aunty Jalila ne kawai taba Aisha ita kad'e bata ba Fadila ba,
ganin Abban Fadila sukayi yazo kusa dasu yana tafa musu kafin ya karb'a microphone
ya fad'a irin farin cikin da yayi dama y'an uwan Aisha godiya karamcin da suka
mishi, shima ya basu kyautan dayazo musu dashi, taro ya watse cikin farin ciki kowa
ka gani zaga yana murna da farin ciki da taron.

Da daddare bayan sun kwanta Aisha ta jawo wayan ta domin ta duba lokaci sai taga
sak'o kaca kaca a wayan tashiga tana ta karantawa sak'on k'arshen ne daya rubuta
abunda ya tsaya Mata arai a fili ta fara karantawa.........

300 ta wannan account number 0148811051 Nabiyyah Aminu GTbank ko kuma katin MTN ta
wannan number 08103807998

NOW

A ZATO NA

Albishirin ku masoyana na shirya muku documents d'ina game buk'ata zai iya mun
magana, SUMA JININA NE! BASU SAN WAYE NIBA! BOKITI MAI YOYO! zaku same shi
cikin farashi mai sauk'i guda d'aya 200 guda biyu 300 guda uku 400

Mmn Ashfaq
9/14/21, 7:17 PM - Buhainat: ☘️ A ZATO NA...! ☘️

Nabeeha Aminu ( Mmn Ashfaq )

Marubuciyar-:
NABEEHA
ZULFART KO ZULAIKA
SAREENA
GUDAI
BOKITI MAI YOYO PAID
TAFEE JINI NA
SUMA JINI NA NE PAID
BASU SAN WAYE NIBA
AND NOW
A ZATO NA

*A ZATO NA* na kud'i ne katin MTN na 300 ta wannan number 08103807998 ko kuma ku
turo ta wannan account number 0148811051 Nabiyyah Aminu GTbank saina jiku nagode🥰

🆓 6
Bud'e sak'on tayi tafara karantawa kaman haka:-
*Samuwar ki a cikin rayuwata ya samar da gagarumin canji ga k'aruwar farin ciki, ta
hanyar sauraren muryarki danayi jiya, kuma kasantuwata a tare da ke cikin rayuwarki
mai tsari ba k'aramun farin ciki zai kawo wa nawa rayuwar ba, duk wani abu da zan
furta yau a gare ki ba zai wuce, ina Son ki ba, ke ce tauraruwar da hasken ta yake
haskaka zuciya ta, sannan kuma kina d’aya daga cikin mutanen da ba zan ta’ba
mantawa da su ba har abada a rayuwata, kiyi bacci lafiya ina sonki Aisha"*

Murmushi kawai tayi bayan ta gama karantawa tace kai kuma kalan taka salon kenan,
ajiye wayan tayi a saman gado ta gyara kwanciyan ta atake bacci yayi awun baga da
ita batare da tayi tunanin komai ba, da asuba bayan ta idar da salla tayi lazimi ta
tashi ta ninke dadduman ta d'auki wayarta taga k'arfe nawa ne sai taga sak'o akan
wayan, ta bud'e tafar karantawa.

*"Amincin Allah ya tabbatar a gare ki ya kyakykyawa mai kyau hali, kece abu na
farko da nake fara tunawa lokacin da na tashi daga barci, tunaninki kawai mafi
girman gurbi ne a fuska ta, da fatan kin tashi cikin k'oshin lafiya! Ina sonki
Aisha na"*

Tab'e baki tayi tace "lallai aiki ya sameka" kafin ta ajiye wayar ta futa domin
gabatar da abun karyawa, tana gamawa ta iba nata ta haura sama dashi, wanka tayi ta
shirya kafin ta karya taje ta gaishe da Momma kafin ta wuce makaranta, suna zuwa
suka tarar da an manna musu timetable, zasu fara exam wani sati, tun ranan bata
sake bi takan sak'on da ake turo Mata a waya ba, ta maida hankali kan karatun ta
sosai.

Yau ya kama Monday zasu fara exam ta shirya zata futa saita tuna bata kashe wayar
taba ta dawo domin kashe waya tana d'aukan wayan daidai shigowan sak'o, mamaki tayi
ganin yawan sak'on da suke kan wayan wanda aka turo yanzu kawai ta bud'e.

Assalamu Alaikum!
Duk da nasan Gimbiyan tawa jaruma ce wajen fahintan abunda ya kaita makaranta, bani
da shakka akan ki, nasan zaki amsa duk tambayan da aka miki, kuma zakici ki shiga
makaranta da addu'a kifara rubuta jarabawan da addu'a, nasan kinayi tunatarwa ne
kawai, sanann ina rok'on ki daki cire duk wani damuwa da fargaban wani zai iya
cutar dake akan abunda kikasa gaba, dan Allah ki cire tunanin komai ki fuskanci
abunda yake gaban ki, ina miki albishir d'in wanda yayi ikirarin cutar dakai nufin
sa ya koma kansa, yanzu haka ya rasa kuje ransa ya dawo lectural free n.d, karkiyi
tunanin ya akayi nasan abunda yake damun ki, soyayyar kine kawai tasa nake bibiyan
rayuwar ki, fatan zakiyi jarabawa lafiya! Ina sonki Aisha na"

Ta maimaita sak'on yakai so goma idon tane ya fara tsiyayan hawaye a fili tace waye
kai bawan Allah meyasa ka damu da farin ciki na haka, saurin goge hawayen tayi
tunawa da tayi yace ta cire tunanin komai ta fuskanci abunda yake gaban ta, haka
kawai taji ya kamata ta tura masa sak'on gaisuwa, rubuta masa tayi!

Nagode da fatan Alkairi da kamun sannan bazan iya musulta maka farin cikin danayi
ba yau, nagode Allah ya jib'anci lamarin ka.

Ta tura masa tare da kashe wayar ta, d'akin Momma ta shiga ta Mata sallamah daidai
zata futa Yayun ta biyu suka shigo Muhaisin da Muhusin, zuwa tayi ta rungume su da
kulawa suka dubi k'anwan tasu sukace da bamuyi sammako ba bazamu sameki ba kenan!
Dama munzo miki fatan Alkairi ne, kiyi hak'uri mu gaisa da Momma saimu kaiki school
d'in cewar Muhusin.

Muhaisin yace "auta ina miki fatan Alkairi sannan yau bazan iya barin ki ke kad'e
ba, muje mu rakaki yau mun kashe duk abunda zamuyi na sati biyu kullun zamuna
rakaki, mujira ki harsai kin futo mu dawo dake, sannan Albishirin ki?

Fuskan ta d'auke da farin ciki tace "goro"

Ya cigaba da cewa yanzu mukaje muka d'auko Muhammad da muhmood a airport suma sunce
sai sunzo sunga jarabawa na k'arshen da Auta zata rubuta, Matan su kuma sunce ranan
da kika gama exam zasu duro Nigeria"

Aisha rungume y'an uwanta tayi tana kukan farin ciki, tana ganin shigo wan Yayun ta
taje ta rungume su tana murnan ganin su, a gurguje suka shiga d'akin Momma suka
gaisa tana mamakin ganin su, basu tsaya Mata dogon bayani ba suka futa gudun kar
Autan su ta makara, sun shiga daidai an gama jerasu a hole har am basu question
paper, doctor Armaan rashin ganin ta ya kasa nutsuwa gashi wayar ta a kashe, ya
hango mota ya tsaya ya k'urawa motan Ido, sai yaga ta futo, sanyayyan ajiyan zuciya
ya sauk'e.

Lokacin data iso hole d'in wasu Malame sukace ta koma gida bata shirya exam d'in
bane, zaro Ido tayi zata fara bada hak'uri, doctor Armaan ya d'aga Mata hanu, kafin
ya nuna Mata hanya, ta wuce batare dayayi magana ba, wajen zama ya nuna Mata dama
ya tanadi wajen domin ita shiyasa bai yarda ansa kowa ba, booklet ya mik'a Mata ta
karb'a tana masa godiya, kafin ya bata question paper tana dubawa ta saki murmushi,
yana lura da bakin ta lokacin data furta Alhamdulillah, tafara rubutu cikin kwarewa
da nuna tana fahintan abunda takeyi.

Yana d'aga idon ya hango wasu mutane a waje kuma kaman ya sansu, futa yayi domin ya
tabbatar, suma daidai sun d'ago Idon su, Muhmood yace "ya salam wa nake gani kaman
major general Armaan"

Zuwa sukayi suka rungume juma suna farin cikin had'uwan su, Muhammad yace "me
kakeyi anan Yareema mai shirin sarautan mutan gombawa?

Sir Armaan yakai mishi duka yace "kai har yanzu bazaka daina cemun sarkin nan ba
ko! Wayace muku zanyi sarauta, idan kukaga nayi sarauta Gimbiya tane tace tana so,
don ji nake zan iya bada rayuwa ta akanta" ya k'arasa maganan yana lumshe idonsa.

Muhmood yace lallai zanso naga wannan mai nasaran, dama nace maka watarana mace
zata birgeka a rayuwar ka, zaka fad'a soyayya, kuma duk lokacin dakasan zafin
soyayya daga ranan zaka dena ganin laifin mu"

Ajiyan zuciya ya sauk'e yace "Muhmood ai gwanda irin taku soyayyan, dan lokacin da
kukayi kuna son su suna sonku, ba irin nawa ba"

Muhammad ya kalle sa da kulawa yace wace iri ne naka? Kuma bata sonka ne?

Kaman zaiyi kuka yace bakuga yadda nadawo akanta ba? Yanzu Malamin makaranta nadawo
saboda da soyayya kullun cikin research nake, domin na koya Mata abunda zata
fahinta, amma daidai da rana d'aya batasan inayi ba, nadawo talaka futuk domin na
fahinci tafi buk'atan talakawa amma har yanzu ban fara birgeta taba"

Dafashi Muhammad yayi yace karka damu idan ta shigo hanu saika rama"

Ture hanun sa Sir Armaan yayi yace idan har zan aure ta danna rama abunda tamun ina
rok'on Allah karya bani ikon aure harna mutu, wallahi soyayyan gaskiya da amana
nake Mata, burina na sakata farin ciki a rayuwar ta, hawaye ne ya gangaro a fuskan
sa ya goge yace bazanje na duba ya take jarabawan dan banaso wani ya takura Mata"
Yana shiga daidai ta gama exam d'in ta rufe booklet tana addu'a, tana shafa addu'an
ta tashi zata kai booklet d'in.

Ya dube ta yace harkin gama?

Ta d'aga masa kai kawai tayi, baisan lokacin daya tafa Mata ba yana murmushi yace
"ina miki fatan Alkairi Allah yasa an rubuta a sa'a"

Murmushi tayi tace "nagode sir" ta kalli inda Fadila take ta Mata halamun zata
tafi, itama Fadila halamu ta Mata data jirata yanzu zata gama, ta d'aga Mata kai
kafin tace kiyi sauri, ta futa Fadila mayar da hankali tayi wajen yin abunda ya
kawo ta, itace tana biyun futa taje ta ajiye booklet d'inta akan na Aisha ta futa
Sir Armaan yana musu fatan nasara, dan ba k'aramun burge sa sukayi ba, hakan ya
tabbatar masa da suna mayar da hankali akan abunda ya kawo suu.

Aisha tana futa Yayun ta suka zaro Ido har suna had'a baki wajen cewa badai kin
gama ba?

Tayi murmushi tace "nagama! Exam d'in yayi sauk'i ne, ko kun manta ni k'anwar kune
kuma bazan tab'a baku kunya ba" rungume ta sukayi suna farin ciki ganin k'anwan su
ta mayar da hankali akan abunda takeyi, sukace mu tafi ko?

Tace "Fadila bata futo ba, kuma nasan yanzu zata futo, idan bata ganni ba baza taji
dad'i ba"

Kafin suyi magana sai sukaji ana cewa oyoyooooo Yaya Muhmood Yaya Muhammad, sauk'an
yaushe?

Murmushi suka Mata kafin sukace anya ba satan amsa kukeyi ba?

Sukace haba kukuwa ai munfi k'arfin Satan amsa saidai amsa ya sace mu, Yaya wai kun
manta mu k'annan kune?

Sukace hakane mun yarda daku, Muhaisin yace "ya akayi kika bar Aisha ta rigaki
futowa?

Ajiyan zuciya ta sauk'e tace ankai minti goma da bani amma nakasa rubuta komai
saboda, rashin zuwan Aisha, inata addu'an Allah yasa tana lafiya sai gata ta shigo,
amma fa duk da haka jikina b'ari yake na kasa rubuta komai saida nayita addu'a
kafin na dawo daidai na fara rubutawa"

Aisha ta rungume ta tana cewa "kiyi hak'uri Fadila wallahi murnan zuwan su Yayane
yasani makara, amma bazan sake ba zanna kiyaye lokaci"

Fadila tace "gaskiya bawan Allah nan yana k'ok'ari akan mu, kiga yadda ya had'e rai
lokacin da akace bazaki shiga ba, ko kulasu baiyi ba ya nuna mika wajen zama"

Aisha saurin kawar da maganan tayi da cewa Yaya muje gida kuci abinci kunga tunda
kukazo ko ruwa baku shaba" Fadila tagane dalilin dayasa ta kawar da maganan tace
"dani za'aje ayi murnan zuwan su tare, kinsan nima bani da ytayun da suka wuce su a
duniya" shafa fuskan ta Aisha tayi tace muje ai dama dake za'ayi.

Gida suka wuce dukan su, Yaya Muhaisin shiya ja motar Fadila, ita kuma ta shiga
wanda sukazo dashi, duk da yana da Mata amma Allah ya d'aura masa son Fadila, kuma
ba komai ya jawo hakan ba sai ganin yadda take son k'anwan sa tilo guda d'aya,
wanda yake ji da ita kaman nunfashin sa.

Lokacin da suka isa gida suka tadda Abee ya dawo daga Egypt da murna suka k'arasa
garesa, suna cew Abee sauk'an yaushe?

Shima da dariya ya tashi ya tari ya'yan sa yace wato wayo kuka mun kuka rigani
isowa, nima nazo ganin final paper autana nane"

Aisha musulta farin cikin da take ciki yau bamai fad'u wa bane, shiga tayi tsakiyan
y'an uwanta suna ta hira cikin farin ciki da nuna k'aunan juna, Fadila itama ba'a
barta a baya ba, tasaka baki suna ta hira, kafin Momma ta gabatar musu da abinci
sukaci.

Abee yace "Aisha ku tashi kar farin cikin ganin mu ya hana ku karatu, kuje ku duba
abunda zakuyi gobe"

Aisha ta kwashe da dariya tace "Abee jarabawan mu na gobe baya buk'atan karatu"

Kallon ta sukayi sukace dama akwai jarabawan da baya buk'atan karatu ne? Tace
sosaima kuwa, maths muke dashi gobe kuma kunsan ba abunda suka koya mana zasu
tambaye mu, kawai zasu bada abunda sukaga dama ne"

Abee yace wai hakane Fadila?

Fadila saida tayi murmushi kafin tace..........

300 ta wannan account number 0148811051 Nabiyyah Aminu GTbank ko kuma katin MTN ta
wannan number 08103807998

Masu buk'atan documents d'ina na SUMA JINI NA NE! BOKITI MAI YOYO! BASU SAN WAYE NI
BA! zaku iya samun shi cikin sauk'i, guda d'aya 200 guda biyu 300 guda uku 400

Mmn Ashfaq
9/14/21, 7:17 PM - Buhainat: ☘️ A ZATO NA...! ☘️

Nabeeha Aminu ( Mmn Ashfaq )

Marubuciyar-:
NABEEHA
ZULFART KO ZULAIKA
SAREENA
GUDAI
BOKITI MAI YOYO PAID
TAFEE JINI NA
SUMA JINI NA NE PAID
BASU SAN WAYE NIBA
AND NOW
A ZATO NA

*A ZATO NA* na kud'i ne katin MTN na 300 ta wannan number 08103807998 ko kuma ku
turo ta wannan account number 0148811051 Nabiyyah Aminu GTbank saina jiku nagode🥰

Free page 8

.....Kyakykyawar zuciya tana rayuwa ne a karkashin inuwar aminci da amincewa,


zuciyar da aka cud'an yata da tsarkakekkiyar soyayya tana samar da ingantacciyar
lafiya a gangar jikin mamallakin ta, shauk'inta yakan bi sassan jini dana ruwa
domin cigaba da gina gangar jiki mai`inganci, so kalmar datafi komai dadin fad'a da
sauraro shike haifar da zaman lafiya a kowane karni, a kullun bani da wani buri
daya wuce naji wannan kalman koda sau d'aya daga gareki a rayuwa ta, nasan ke mace
ne mai cika alk'awari, dan Allah kona yau d'aya ki barni naji muryan ki, sannan ki
fad'a mun ranan da zan zo gare ki"

Tausayi ya batash ganin duk sak'on da yake turo Mata bata tab'a bashi amsa ba, kuma
hakan bazai hanashi sake turo Mata wani ba, number shi ta kira yayi ta ringing har
ya yanke ba'a d'auka ba, a zuciyar ta tace inaga bacci yakeyi bazan barshi saida
safe, ta ajiye wayar a saman gado kenan taji kira ya shigo wayar ta, ganin shine
yasa ta d'auka, ta rasa abunda zatace masa kawai sai tayi shuru.

Jikin sane yayi sanyi saboda jin shurun da tayi a tunanin sa ko tayi fushine na
rashin d'aukan wayan ta da beyi ba, muryan sa a sanyaye yace "amincin Allah ya
tabbata a gare ki"

A hankali kaman mai koyan magana tace "amin tare dakai" sai kuma sukayi shuru dukan
su, ganin shurun bazai aifa masa d'a mai Ido ba yasa ya rigata fara magana yace
"ina neman alfarman ki yafe mun, kin kira lokacin ina karatun Qur'an ne, kafin
nakai kan aya wayar ta yanke, bank'i d'agawa danna b'ata miki raiba"

Maganan sa dariya ya bata, saidai basuyi sabon da zata iya mishi dariya ba tace "ko
d'aya raina bai b'aci ba, nayi tunanin kayi bacci ne, shiyasa dana kira sau d'aya
ban sake kira ba gudun karna tasheka a bacci"

Wani sanyi yaji yana ratsa ko ina na jikin sa muryan shi yana rawa yace "nagode da
wannan karamcin da kika mun, yau nazo taron gama exam d'inki, saidai na kasa futowa
na baki kyauta na, dan ina tsoron kar mutane sumun dariya ko kuma su kareni"

Tace "banji dad'in abunda ka fad'a ba, talaka da mai kud'i duka Allah ne yayi su,
sannan bakai ka zab'awa kanka rayuwa ba, ballan tana kace bakama kanka adalci ba,
akan me zaka b'oye kanka? Nasan baka d'aya daga cikin masu tayani farin ciki, dan
da kana ciki ko zuwa wajen kayi na ganka zanji dad'i" shuru tayi dan gudun karyace
ta fiya surutu, itama taji mamakin dogon maganan da tayi.

Ji yake kaman ya saka kuka tsaban bak'in cikin da yaji na rashin futowa ya nuna
Mata kansa a wajen taron, duk da a k'ofan gidan ya tsaya bai shigo ciki ba, da
yasan zataji haushi dabe fad'a Mata ba, yayi kasa da murya yace tuba nake, amma
idan akamun uzuri gobe zan kawo nawa kyautan"

"Gaskiya ba gobe ba domin zamu futa da Matan Yayuna kuma gobe Fadila zata koma
gida, kabari idan nasamu nutsuwa zan kiraka, nagode da kulawan ka gareni saida
safe" bata jira jin abunda zaice ba ta kashe wayar ta.

Murmushi yayi mai bayyana farin cikin jin muryan ta a fili, ya sumbaci wayan kafin
ya fara rubuta Mata sak'o
.........A mafarki da kuma a cikin soyayya babu abun da ba zai iya faruwa ba. Ina
son ki sosai hakan ya sa nake ji tamkar ba zan iya rayuwa idan ba tare da ke ba, ba
na fatan rasa ki a rayuwa ta, domin kuwa a duk lokacin da na rasa ki, na tabbatar
da rayuwa ta za ta shiga garari ko kuma nace tazo k'arshe. Ina Son ki kuma ba zan
ta6a canjawa a kan hakan ba, koda baki sona zanso sonki ya zamo ciwon ajalina,
domin zanfi alfahari da hakan, Aisha nasan zuciyar ki mai adalci ne, zata iya duba
yanayin dana shiga ta tausaya mun"

Tana karantawa ta tab'e baki tace "inaga tura sak'o ya dawo jinin jikin kane
shiyasa bakajin wahalan turawa.
Da safe bayan sunyi breakfast ta raka Fadila gidan su, kafin ta dawo gida suka futa
dasu Aunty Faty zuwa gidajen dangi, duk inda suka shiga sai an Mata tsiyan bata son
shiga mutane, sannan tak'i aure kuma, Kakan ta yace ba laifin ta bane laifin iyayen
tane dasuka sa Mata Ido take ta zama a gaban su.
Aisha ta kwashe da dariya tace Kaka idan ka amince a d'aura mana aure yanzu, dan
kai kad'e nakeso yanzu kuma nasan bazaka tab'a gudu na ba har k'arshen rayuwar mu.
Shuru sukayi saboda maganan ta ya tab'a musu zuciya, sai suka kawar da maganan suka
fara wani hiran.

Washe gari jirgin su ya d'aga, aka barta daga ita sai Momma, dan Abee tun washe
gari suka juya shida abokan kasuwancin sa.

Yau tana zaune tacewa Momma zataje gidan su Fadila, Momma tace ki dawo da wuri
karki bari mangrib ya miki a waje, ta amsa da to ta futa tana murna kaman wanda
suka shekara basu had'u ba, tana shiga gidan sashen Fadila ta wuce direct yanayin
data ganta ba k'aramun d'aga Mata hankali yayi ba taje da gudu ta rungume ta, itama
Aishan kuka ta saka tace "ki daina kukan nan ki fad'a mun abunda yake damun ki dan
Allah"

Dakyar suka iya yin shuru kafin suka zauna a tsakiyan d'akin

Fadila tace "Aisha nagaji da irin wannan rayuwar da nakeyi wlh mutuwa ta tafiye mun
irin wannan kazamun rayuwar da nakeyi"

Fadila tace "idan kin mutu kinsan me zaki tarar? Ta girgiza mata kai kafin tace
"a'a" Aisha ta cigaba da cewa "ba'a son mutum yana cewa gwonda mutuwan sa da
rayuwar da yake gudanar wa, idan abu mara kyau kikeyi kiyi k'ok'ari ki tuba wa
Allah tun kafin lokaci ya k'ure miki, idan kuma wani ne yake miki ko kuma bak'in
cikin rayuwa ne ki rok'i Allah ya yaye miki, sannan ki yawaita istingifari, insha
Allahu rayuwar ki zata dawo miki daidai"

Ajiyan zuciya ta sauk'e kafin tace "najima inace miki inaso idan mun samu zama zan
fad'a miki abunda nakeyi yake damuna, yau insha Allahu zan fad'a miki duk abunda
nakeyi da wanda yake faruwa dani?

Sunana Fadila kaman yadda kika sani ni y'a ce ga Alhaji Yusuf naira, sunan Mamana
Ramlat, bansan ma'aifiya taba, sai labarin ta nasamu, ranan da aka aifeni Allah ya
Mata rasuwa, bayan angama zaman makoki dangin ta suka buk'aci Abbana ya basu ni,
yace bazai iya ba saidai idan wanda zata r'ikeni zata zauna a gidan sa, dan bazai
iya rasa Ramlat ba kuma ya rasa y'arsa, shine sukace idan ya hanasu ni babu su
bani, kuma basu yafe ba idan yakaini wajen su, Abbana yace ba damuwa Allah zai taya
shi rik'e ni, a lokacin ma'aifina bayi da wani azziki, shiyasa suka raina sa.

A ranan ya nemo mun mai raino, baya iya nisa dani duk inda yaje hankalin sa yana
kaina, lokacin dana kai shekara shida ya samu aiki a Abuja, sai mutane suka bashi
shawaran yayi aure dan nasamu uwar rik'o, y'an uwansa sukace ya auri mai renona
zatafi bani kulawa domin akwai shak'uwa mai k'arfi tsakinin mu, ya yarda da
shawaran su, a satin akayi auran sa da Baba Uwani, Baba Uwani tasoni sosai bata
tab'a bari nagane ba ita ta aifeni ba, shekaru na tafiya, lokacin dana gama junior
section yace zamu koma Abuja kusa dashi, acan na gama secondary na, kuma har
lokacin Allah bai basu aihuwa da Baba Uwani ba, bikin k'anwan Abbana ya taso, muka
shirya da Baba Uwani zamu taho sai murna take zataje taga y'an uwanta, muna tafiys
birkin mu ta mak'ale motan ya fara yawo a hanun driver, Baba Uwani na ganin haka
dama tana gaban mota ne tabud'e motan daidai wani homa ta danno da gudu tsaban ta
rud'e sai tayi.......
300 ta wannan account number 0148811051 Nabiyyah Aminu GTbank, saiku tura shedan
biyan ku ta wannan number 08103807998 idan katin MTN ne saiku tura shima ta wannan
number 08103807998

Mmn Ashfaq
9/14/21, 7:17 PM - Buhainat: ☘️ A ZATO NA...! ☘️

Nabeeha Aminu ( Mmn Ashfaq )

Marubuciyar-:
NABEEHA
ZULFART KO ZULAIKA
SAREENA
GUDAI
BOKITI MAI YOYO PAID
TAFEE JINI NA
SUMA JINI NA NE PAID
BASU SAN WAYE NIBA
AND NOW
A ZATO NA

~PAID BOOK~

*A ZATO NA* na kud'i ne katin MTN na 300 ta wannan number 08103807998 ko kuma ku
turo ta wannan account number 0148811051 Nabiyyah Aminu GTbank saina jiku nagode🥰

FREE PAGE


? 9

Tsaban ta rude sai tayi ta inda motan yake zuwa saiji mukayi murkuskus ya markad'e
Baba Uwani abun gonin tausayi a kan titi ake kankaro gawan ta, nayi kuka a ranan
dakyar na iya kiran number Abbana na sheda masa halin da muke ciki, dama bamuyi
nisa da Abuja ba, shima a kid'i me ya taho, Jos muka Kara'sa da guntun gawanta da
muka samu, aka yayyafa Mata ruwa y'an uwa da abokan arziki sukayi Mata sallah, tun
lokacin rayuwa ta fara juya mun, kullun cikin kuka nake dan ita nasani a matsayin
uwana, bani da aikin yi sai kuka gashi Abbana ya hana kowa d'auka na, ganin haka
yasa dangin Abbana sukace bazai yiyu ya zauna ba aure ba, ya auri wata y'ar layin
su da ake ganin tana da hankali, ita kuma tunda tazo bata da kishiyar data fini,
ganin yadda Abbana yake kula dani ta d'auki tsanan duniya ta d'aura mu, akan haka
yasa Abbana ya auri Mata har hud'u ko zai dace da wanda zata soni kaman Baba Uwani
amma baiyi nasara ba, soda dama yana yunk'urin kaini wajen dangin ma'aifiya ta idan
ya tuna abunda sukace saiya fasa, akwai ranan da nasaka shi a gaba inata kuka nace
saiya kaini wajen y'an uwan Mamana tunda yace Baba Uwani ba ita ta aifeni ba, ba
abunda Abbana ya tsana kaman ya ganni ina kuka, muka shirya ya kaini k'ofan gidan
Yayar Mamana yace na shiga nace musu ni y'ar Ramlat ne, lokacin dana shiga sun
karb'e ni hanu biyu, ina Mata bayanin ni y'ar k'anwan ta Ramlat ne, ta rufe Ido ta
zageni tsaf kafin tace nafuta na bata waje, saida Abbana ya zaga duka dangin
ma'aifiya ta dani, amma duk inda naje sai sun koreni, a hanyan mu na dawowa yace
"Fadila kinga dalilin dayasa ban kaiki garesu ba kenan, kiyi hak'uri da kalan taki
rayuwar, insha Allahu watarana dakan su zasu nemeki" ban iya bashi amsa ba sai
kukan da nayi tayi, a zuciya ta nace bani da dangin da suka wuce y'an uwan Baba
Uwani na, domin suna sona sun d'auke ni jikan su na ainihi, duk wani abunda Kaka ni
zasuma jikan su shi suke mun, ranan kwana nayi ina kuka washe gari na tashi da
ciwon kai da zazzab'i, Abba ya kaini asibiti akamun allura, ina cikin wannan halin
Allah ya futo mun da miji nayi aurena, y'an uwan Baba Uwani sun mun kara sosai dan
kwan su da kwarkwata sunzo bikin, zaman aure na abun sha'awa dan ba k'aramun
soyayya Isah yake nuna mun ba amma kinsan abun tashin hankalin dana fara fuskan ta?

Aisha idonta yana zubar da hawaye tace "a'a"

Fadila ta cigaba da cewa "kullun zamu wuni cikin nunawa juna soyayya da kulawa dare
nayi saiya fara nemana da fad'a ya dawo falo ya kwanta akan kujera, lokacin daban
fahinta ba na biyosa falo ina kuka ina bashi hak'uri, nace dan Allah ya fad'a mun
abunda nake masa na daina, amma saiya rufe idon sa ya juya mun baya, idan nagaji da
kuka saina kwanta a bayansa muyi bacci tare a wajen, da safe idan nuka tashi kaman
bashi ba yayita tattalina yana bani kulawa, abun tunbaya damuna harna nafara shiga
damuwa, duk na rame nafuta hayyaci na, na rasa mawa zan fad'a ya taimaka mun dan
nafara tunanin ko aljanun dare ne da Isah, ranan na tambaye sa zanje na gaishe da
Abbana, ya kaini da kansa, bayan ya tafi nasa Abbana a gaba inata mishi kuka,
hankalin sa ba k'ara mun tashi yayi ba, ya tambaye ni mai yake damuna duk na rame
na futa hayyacina?

Ban b'oye masa komai ba, na fad'a masa duk halin da muke ciki, Abbah shima bai saka
kunya a tsakanin muba, ya tambaye ni wani abu ya tab'a shiga tsakanin mu dashi? Na
ce masa a'a tunda naje a falo yake kwana ni kuma a kan gado.

Abbah yace laifi nane, nagode wa Allah da ba dukana yakeyi ba, ranan ya koya mun
duk irin kirsan da y'a mace takeyi tajawo hankalin mijin ta, kafin ya shiga kasuwa
ya siyomun kaya mai kama da tsirara da maganin Mata, yace nafara amfani dasu a
ranan, tun a gida nafara shan maganin Mata, ina komawa nayi wanka nasaka d'aya daga
cikin kayan da Abbah ya siyo mun, ranan Isah tunda ya dawo dani ya futa bai dawo ba
sai shabiyun dare, inajin shigowan sa naje da gudu na rungume sa ina mishi kukan
shagwab'a, sai naga ya rufe idonsa, can kuma saiga hawaye na gangaro masa, na bud'e
baki zan mishi magana kenan ya had'e bakin mu waje d'aya, yana bani hot kiss,
d'auka na yayi cak bai direni ko inaba sai a tsakiyan gado, shafani ya farayi ta ko
ina kafin ya cire rigan kafi tsiraran da yake jikina, ya saka breast d'ina d'aya a
bakin sa yana socking, d'ayan kuma yana wasa dashi, daga farko na tsorata sosai dan
naji ana cewa first night Mata nashan wahala, dad'in abunda yake mun yasa na manta
da tsoron inata bank'aro masa k'irji, shi kuma duk inda yaga ya tab'a naji dad'i
nan yake sake tab'awa, can naga ya d'auko wayan sa yayi downloading BF yana kallon
yadda ake romancing mace, saiya fara mun duk abunda yaga sunyi, harya gangaro da
hanunsa kasana yana wasa da wajen, socking d'ina ya farayi a hankali inajin zafi
amma banaso ya daina, burina bai wuce ya kusance ni naji azaban da ake fad'a ba,
saida ya gama jagwal gwalani ya tayar mun da sha'awa, ya kwanta abunsa A ZATO NA
zai huta ne kawai saina fara jin munsharin sa halamun bacci yayi nisa, murmushi
nayi nace Allah sarki Isah na baya so nasha wahala, washe gari tunda asuba ya
tasheni yaje yamun wanka ya gyarani, haka mukayi ta rayuwa harna tsawan shekara
d'aya da rabi kullun saiya jagwal gwalani yake bacci, abun ya fara damuna, wata
rana na dage sai munyi wanka tare, danso nake na tabbatar yana da penis ko babu,
bayan mun shiga yamun wanka nima nace nizan mishi, ina mishi wanka ina shafe jikin
sa, danazo kan sandar girman sa, saina ajiye soso nafara wankewa da hanuna, abunda
yaban mamaki ga penis d'in da girma ga tsawo, amma idan ka tab'a ta kaman auduga,
duk shafan danayi mata bata canjaba, yana lura da duk abunda nakeyi, baice mun
komai ba kuma bai hanani ba, da daddare muna kwance ya fara shafa jikina, na matsa
k'arshen gado nace masa na gaji da d'ago mun sha'awan da yakeyi ya barni da wahala
shi kuma yayi bacci hankalin sa kwance, idan yasan ba kusanta ta zaiyi ba ya
kyaleni naji da abunda yake damuna, kawai sai naga yasa kuka, na zaci akan nace
bazai shafani bane, na juya masa baya nace idan ka gaji zakayi shuru, sai naga abun
nasa bame tsayawa bane atake naji jikina yayi sanyi na dawo kusa dashi nace kayi
hak'uri idan dan nace bazaka shafani bane kake kuka kayi hak'uri gani kayi duk
yadda kakeso.

Rungume ni yayi yana kuka yace "Fadila dan Allah ki yafe mun, nasan na cutar dake
na b'ata miki rayuwa bansan mai zance wa ubangiji na ba, amma wallahi nayi hakan ne
bada sani na ba"

Kaina ya d'aure ban fahinci abunda yake nufi ba nace "Isah tunda na aure ka baka
tab'a mun abun cutar wa ba, ta ina ka cutar mun da rayu ta?

Yaja majina kafin yace "Fadila tun ranan da kika tare a gidana na fahinci niba
cikekken namiji bane, duk yadda nayi da gabana ya tashi amma abun yak'i, tunda nake
gabana bai tab'a tashi ba, saina zaci dan bani da aure ne shiyasa nayi aure, amma
shuru ba abunda ya canja, nayi yawon gidan magani yafi a k'irga amma har yanzu
shuru, ya kama hanuna yace ina sonki amma dole na rabu dake, dan Allah ki yafe mun
rabaki da budurcin ki danayi, da nasan bazan samu magani ba, da bansa hanu a gaban
ki na rabaki da budurcin ki ba, idan na tuna yanzu keba cikekkiyar budurwa bane,
dan na rabaki da shi sanadiyar sa hanuna a gaban ki abun yana k'ona mun rai, dan
Allah ki yafe mun, gobe zamuje na samu Abbah na mishi bayani.

Nima rungume sa nayi ina kuka domin ba k'ara mun tausayi ya bani ba, kuma harga
Allah inason Isah, nace masa bazan iya rabuwa da kaiba Isah, bakai kayi kanka ba,
insha Allahu watarana zaka samu lafiya" shuru yayi kaman wanda ya yarda da abunda
nace, washe gari da sassafe yace muje ya kaini gidan mu na wuni, muna zuwa bayan
mun gaisa da Abbah ya fara masa bayanin komai dalla dalla, Abbah dayaji halin da
muke ciki ya tausaya wa Isah, amma bayi da yadda zaiyi dole ya karb'a takaddan
sakina a hanun Isah, dazai futa rungume juna mukayi munata kuka, Abbah ba k'aramun
tausayi muka bashi ba, ya tashi yaraba mu yace karku damu baku rabu ba ai, Isah duk
lokacin daka samu lafiya kazo ka d'auki matar ka.

Tun lokacin Abbah ya cigaba da bani kulawa, saidai ba abunda ya canja tsakani na da
Matan sa hakan yasa ya gina mun part d'ina daban ya iba mun y'an aiki, bamai shiga
sashin wani tsaka nina da Matan sa, ganin zaman kad'ecin yamun yawa ya sama mun
admission nafara karatu, lokacin dana shiga University bana kula kowa, ina cikin
zamana Siyama Musa Rabo da Hauwa Abubakar AA da happy Samuel, Da Dokas Yahaya,
sukazo sukace suna sona da k'awance ganin yadda suka nuna damuwar su akaina yasa na
amince dasu, ashe ba aminan kirki bane kawai so suke su gurb'ata mun rayuwa ta, ana
haka watarana mukaje gidan su Dokas Yayan ta yana ganina yace yana sona, duk
wulak'anci da nake masa baya damun sa ya nuna mun zai iya musulunta akaina, a
hankali na sake jiki dashi saidai ina tsoron kar shima irin Isah ne bayi da gaba,
wani weekend yazo hira sai yace mun muje naga sabon gidan daya gina ban kawo komai
a Raina ba nabishi mukaje, rungume ni yayi a jikin sa yana nuna mun ko ina na
gidan, saida muka gama zagawa yace mun saura d'aki d'aya daba mu shiga ba, muka
koma falo kasancewan d'akin a cikin falo yake muna shiga sai naga akwai gado da
katifa a ciki, a gajiye nake na ture hanun sa a jikina naje na kwanta mace masa
bari na huta saimu tafi, yace mun bari yaje ya nemo mun drinks nasha, yana futa
bacci ya d'auke ni, gashi idan ina bacci ban iya kwanciya ba, ya dawo ya samu nayi
d'ed'e da k'afana har..........

300 ta wannan account number 0148811051 Nabiyyah Aminu GTbank saiku turo shedan
biyan kud'in ta wanann number 08103807998 ko katin MTN ta wannan number 08103807998
Albishirin ku masoyana na shirya muku documents d'ina game buk'ata zai iya mun
magana, SUMA JININA NE! BASU SAN WAYE NIBA! BOKITI MAI YOYO! zaku same shi
cikin farashi mai sauk'i guda d'aya 200 guda biyu 300 guda uku 400.

Mmn Ashfaq
9/14/21, 7:18 PM - Buhainat: ☘️ A ZATO NA...! ☘️

Nabeeha Aminu ( Mmn Ashfaq )

Marubuciyar-:
NABEEHA
ZULFART KO ZULAIKA
SAREENA
GUDAI
BOKITI MAI YOYO PAID
TAFEE JINI NA
SUMA JINI NA NE PAID
BASU SAN WAYE NIBA
AND NOW
A ZATO NA

*A ZATO NA* na kud'i ne katin MTN na 300 ta wannan number 08103807998 ko kuma ku
turo ta wannan account number 0148811051 Nabiyyah Aminu GTbank saina jiku nagode🥰

~PAID BOOK~

FREE PAGE


?10
Har pant d'ina ana iya hangowa, zama yayi yana k'arewa jajayen cinya ta kallo,
yanaso ya tab'a amma yana jin tsoro, domin bazai manta ranan daya rungume ta a
motar saba ya had'a bakin su waje d'aya, dakyar ta samu ta kwace kanta tace "duk
ranan daka sake mun haka na rabu dakai kenan, domin Addinin mu baice kana tab'a
jikin daba naka ba"

Ya tuna yadda ya marerece Mata fuska yana cewa pls Fadila bazan yaudare kiba auran
ki zanyi, kiyi hak'uri ko yaro d'aya musamu kafin ayi bikin auran mu"

Wani mungun kallo ta watsa masa kafin tace idan zaka dawo irin addini na, na maka
alk'awarin auran ka koda gobe ne, idan kuma bazaka iyaba kaje na rabu dakai daga
yau, tana gama fad'an haka ta futa, ya tuna dakyar ya samu yashawo kanta, harta
yarda ta cigaba da kulasa.

Sake kallon cinyana yayi saiya rik'e abarsa wanda yakejin kaman zata b'alle tabar
jikin sa tsaban rad'ad'in da take masa, kuma dama ya jima yana kaimun hari ina k'i
yau sai yaga dama tasamu, yasan idan ya bari na kubce masa yau bazai tab'a samun
dama irin wannan ba, cire kayan jikin sa yayi gaba d'aya, yayi zigidir, kafin ya
matso kusa dani sosai, tafiyan tsutsa ya fara mun a cinyata yana shafawa tun daga
tafin k'afana har zuwa saman marata, ni kuma a daidai lokacin ina mafarkin muna
kwance da Isah yana shafani kaman yadda ya saba, har ya samu nasaran cire mun skirt
d'in gaba d'aya ban sani ba, ya zare pant d'in jikina a hankali yakai hanun sa
saman marata yana shafawa, ganin ban farka ba yasa ya bud'e mun k'afa ya tura
k'araman yatsan sa k'asa na ya fara socking d'ina a hankali, ni kuma wani dad'i ne
yake haura mun har cikin kwakwalwa ta, canja yatsar yayi yasa mabiyin k'aramun,
yana juyawa a hankali, kafin ya zare yatsan sa yasa bakin sa yana tsotsa yana hura
mun iska, ya hauro da hanun sa saman breast d'ina yana matsasa, jin abun nake kaman
naci babu tun ina turo masa jikina a mafarki harna bud'e idona, ganin abunda yake
mun yasa na saka mishi kuka nace maiyasa yamun haka, bayan yasan niba matar sa
bane, jikin sa yana rawa ya matso kusa dani yana rarrashi na tare damun alk'awarin
zai musulunta ya aureni, a garin bani hak'uri ya sake shigewa jikina yana shafani,
zuwa lokacin nima nafara jin dad'in abunda yake mun na kasa hanasa, saka breast
d'ina d'aya yayi a bakin sa, hanun sa d'aya yana k'asa na yana yawo dashi, ji da
yayi ban bud'e sosai ba yasa yake bina a hankali, lokacin danayi arba da jijiyar sa
ba k'aramun tsorata nayi ba, ganin na tsorata yasa ya sake rikitani da salon wasan
sa, a hankali naji abu yana shiga na lokacin da ya gama zurmawa na saka ihun zafi,
a tare mukayi ihu amma shi nashi na dad'i ne, bai wahalar dani sosai ba ya barni,
da kanshi yamun wanka ya goge mun jiki, kafin muka futo inajin haushin shi, da
haushin abunda na aika, tun daga ranan na daina kulasa na futa hark'an sa gaba
d'aya, shi kuma ya dad'a manne mun duk inda nake yana wajen yana bani hak'uri, nayi
iya k'ok'ari na na rabu dashi, saida muka kai tsawan wata hud'u bana kulasa, wata
rana na d'auko maganin da Abbah ya tab'a siya mun ina gidan Isah, nace bazan shanye
kar yayi expired, A ZATO NA na gyaran fata ne, na shanye su duka, ranan a tsaye na
kwana, washe gari Ambrose na kirana na d'auka jiki yana b'ari, yayita bani hak'uri,
nace masa na hak'ura amma yazo yanzu ina neman sa, yana zuwa nace masa mu shiga
ciki, muna shiga na kawo masa ruwa mai sanyi da drinks naje na rufe ko ina kafin na
dawo kusa dashi na zauna, cikin kirsa na fara shafa hanun sa ina matsawa nace dama
inaso nace maka zan hak'ura ne amma saika mun alk'awarin baza kasake aikata mun
makamancin abunda kamun ba"

Shafa shi da nakeyi ba k'aramun kawo wuta yayi ba, jiki na rawa yace mun yayi
alk'awarin bazai sake ba, wannan karan ma kuskure ne, ya tashi tsaye yana mik'a
yace mun zai wuce gida domin idan ya cigaba da zama anan komai zai iya faruwa"

Nima na mik'e ina mik'a ina turo masa k'irji na kusa dashi nace "gaskiya bazaka
tafi yanzu ba, domin bacci nakeso nayi kuma idan ba kowa a gida nayi bacci zanyita
razana, na jawo hanun sa na sharya fuskan sa zuwa k'irjin sa nace ka zauna anan zan
shiga ciki nayi bacci idan na tashi saika tafi"

Ya kasa yin magana domin ya gama kaiwa makura a sha'awa sai d'aga mun kai kawai
yayi, zare hijabin jikina nayi dama rigan jikina ba maraban sa da tsirara na juya
ina tafiya ina kad'a masa jiki, daidai zan shiga d'akina naji yayi ihu yana cewa
chaiii, murmushin mugunta nayi kafin na shige d'akin da yake kusa da falo ba tare
dana juyo ba, ina shiga na kwanta, nakai minti ishirin da shiga amma banji shigowan
saba, harna mik'e zan futa falo sai naji kaman ana sand'an shigowa, nayi sauri na
zare pant d'ina nayi d'ed'e da k'afana, yana shigowa yayi saurin zare kayan sa, ya
hau kaina, bai tsaya b'ata lokaci ba ya fara sex dani yafi awa yana abu d'aya,
still nayi pretending kaman mai bacci saida na fara gajiya nafara juyi kaman zan
farka, saurin zare jikin sa yayi tare da goge mun jiki, dama da condom yayi amfani,
a tunanin sa bazan gane anyi sex dani ba ya iba kayan sa ya tafi falo yasa, gyara
zama yayi wai duk gudun karna ganesa, saida ya samu minti tasalin da futa kafin na
futo ina mutsutstsuke Ido nace masa har yanzu kana nan"

Cikin fara'an sa da murnan bangane abunda yayi ba yace mun "ai bazan iya tafiya ba
harsai kin farka"
Nima nayi murmushi kafin nace "to natashi zaka iya tafiya, nayi mik'a nace masa
jikina duk ciwo yake mun kaman wanda nayi gudu, ka tafi zanje nayi wanka, yana
murna ya futa yana rok'on Allah yasa ya sake samun irin wannan daman, duk ranan da
sha'awa ya tashi mu saina biye masa muje muyita sex, muna gamawa nakejin takaicin
abunda na aikata, tunda na had'u dake na daina duk abunda nakeyi, na fara rayuwa ta
irin naki mai tsafta, amma duk da haka Ambrose bai rabu dani ba, shi bayi da burin
daya wuce nace zan aure sa, yauma da kikaga ina kuka tun jiya na tashi da
matsanancin sha'awa kuma bana son na aikata zina, shiyasa na futa hayyacina duniyan
tamun zafi" ta k'arasa maganan cikin matsanancin kuka.

Aisha rungume ta tayi suna kuka kaman ransu zai futa, bayan sunyi shuru Aisha ta
dubeta tace "ba laifin ki bane Fadila zaman kad'eci ba abunda baya jawowa, ki
duk'ufa istingifari insha Allahu Allah zai kawo miki mafuta ya futo miki da miji
nagari kiyi auran ki, sannan inaso ki dad'a sawa a ranki kin rabu da k'azamin
rayuwa bazaki sake aikatawa ba, insha Allahu zakiji kina kyaman meyi kuma Allah zai
yafe miki.

Fadila da zakiji abubuwan da suka faru dani a rayuwa ta saikin zubar mun da
hawayen da tsayiwan su zai miki wahala, ki godewa Allah ke ba namijin daya taba yau
daran zuciyar ki, babu wanda yazo miki da soyayyan gani kasheni, sannan kukayi aure
daga kan shinfud'a har rayuwar yau da gobe bai gaza miki ba, sannan daga baya ya
juya miki baya ya yaudare zuciyar ki, ya koreki daga rayuwar sa, ada na binne duk
rayuwar danayi a zuciya ta nayi alk'awarin bazan taba tunawa ba ballan tana na
fad'awa wani, kuka ne ya kubce Mata, Fadila ganin kukan na zallan bak'in ciki ne
yasa ta kasa hanata ta barta sai datayi me isarta kafin ta share hawayen ta.

Jajayen idonta ta d'ago ta zubasu a cikin na Fadila da itama nata yayi jajazur tace
"Fadila maza biyu sunyi wasa da zuciya ta ko kuma nace miki sunyi wasa da rayuwa
ta, na basu yarda da amana duk sukayi watsi dashi suka mun abunda sukaga dama, na
mallaka musu jikina dare rana ruwa sanyi bana iya hanasu jikina, na tak'aice miki
ko akan hanya muke sha'awar su ta motsa zamuyi parking mu gangara gefen titi na
d'aga zani na biya musu buk'atan su kafin mu cigaba da tafiya, yanzu zan baki
labarin abunda suka mun a rayuwa ta, sanadiyar da yasa na tsani kowani irin namiji
a rayuwa ta kenan, nake musu kallon ko wani namiji ba adali bane mayaudari ne'"

Suna na Aisha ni y'ace ga..................kwala kiran sallan azahar da akayi ne


yasa suka tashi domin su gabatar da sallah sai su dawo Aisha ta cigaba da bata
tarihin rayuwar ta.

~PAID BOOK~

Katin MTN na 300 ta wannan number 08103807998 ko kuma ku tura 300 ta wannan account
number.
0148811051 Nabiyyah Aminu GTbank nagode🥰

Mmn Ashfaq
9/14/21, 7:18 PM - Buhainat: ☘️A ZATO NA ☘️

~PAID BOOK~
Nabeeha Aminu ( Mmn Ashfaq )

bismillahirrahmanirrahim

FREE PAGE


?11

"Wannan littafin na kudi ne mai buk'atan karanta shi zai tura 300 ta wannan account
number d'in 0148811051 Nabiyyah Aminu GTbank. Idan an tura sai a turawa wannan
number alert 08103807998 domin tabbatar da an biya, Idan kuma katin MTN ne sai a
tura ta wannan number 08103807998.

Bayan sun idar da sallah Fadila ta gabatar musu da abinci, kallon abincin Aisha
tayi tace "bana cikin mood d'in dazan iya cin abinci, nagode da kulawan ki gare ni,
kiyi sauri ki gama na baki labarina dan banaso dare yamun ana, saboda Momma tace
nadawo da wuri.

Fadila ture abincin gefe tayi tace "nima bazan iya ciba, kibani labarin ki sai muci
abincin daga baya, dan tun kafin ki fad'a mun k'alubalen da kika fuskan ta, naji
hankalina ya tashi"

Kallon ta Aisha tayi murmushi kafin tace "sunana Aisha A.A Munnir.

Alhaji Abdullahi Abubakar Munnir wanda mutane sukafi sanin sa da AA Munnir shine
ma'aifina, cikekken d'an kasuwa ne ya shahara sosai wajen saida sark'a da d'ankunne
gold da dai duk wani nau'in zinare sanann yana hark'an dutse, yana da manyan store
na kayan abinci da yake saiyar dasu a terminus yana bada sarin duk wani nau'in
kayan abinci da kika sani, A.A Munnir aifaffan garin Jos ne, amma asalin su mutan
Kano ne kasuwanci ne ya kawo iyayen sa Jos inda aka aifesu su biyu shida k'anwan sa
Khadija, Ma'aifiyar sa aifaffiyan Jos ne saidai ita asalin su mutanen Maiduguri ne.
Allah ya bud'awa dansu kasuwa sosai, A.A Munnir duk abunda ya tab'a sai Allah ya
saka masa albarka.

Watarana yana shagon gold d'insa, wata yarinya kyakykyawa tazo siyan d'an kunnen
gold, dukda ba halin sa bane kula y'an Mata amma yaji ta kwanta masa arai.

Bayan ta gaishe su tace tana son d'an kunne da tsobe ne, yace duk kalan da kikeso
akwai amma da zaki iya hak'ura zuwa jibi zamu kowa wasu design masu kyau, tace to
shikenan zan dawo insha Allahu, harta juya zata tafi ya kirata yace "inaga dakin
bani number ki ana kawowa saina kiraki, gudun kar mutane su kwashe kafin kizo" ta
bashi number ta, ta tafi, tana komawa gida ya kirata ya shaida Mata dalilin karb'an
number ta da yayi, sannan yace ta masa kwatancen gidan su zai kawo Mata d'an kunnen
da daddare, kaman wasa suka fara soyayya har Allah yayi auran su, Allah ya azurta
su da y'aya biyar hud'u maza mace d'aya, Muhammad shine Babban d'ansu sai Mahmood!
Muhaisin! Muhusin sai y'ar auta Aisha dukan su ahalin gidan sun d'aura soyayyan su
akan ta, duk abunda takeso shi akeyi a gidan, amma hakan bai hanasu bata ilimi da
tarbiya ba.

Akwai wani yaron mak'otan mu mai suna Sameer kullun a gidan mu yake wuni, zai kai
sa'an Yaya Muhaisin, gidan su Sameer da gidan mu mun dawo kaman y'an uwa, shakuwa
ce mai k'arfi tsakani na da Sameer, kullun tare muke cin abinci shi yake kaini
school da Madarasa, lokacin tashi idan yayi ya d'auko ni, a koda yaushe yana cikin
faran ta mun da kawo mun duk abunda yasan ina so, lokacin da na shiga JSS 2 Yaya
Muhammad da Yaya Muhmood sukayi aure inda suka tafi da matar su can k'asar da suke
aiki, har ma kai matakin budurwa samarika suka fara kawo mun hari, bani da abokin
shawaran daya wuce Sameer, akwai wani d'an abokin Abee wato na Yusuf da yace yana
son na, daga farko harna amince dashi mun fara soyayya, lokacin Sameer ya tafi
karatun lauya, duk lokacin da mukayi waya dashi yakan cemun "Aisha badda kula ko
wani irin samari, domin ni nasan irin mijin daya dace ki aura"

Nakan mishi murmushi nace "Yaya Sameer zakaji mamakin zab'in da nayi idan ka gansa,
kuma nasan kaima zaka soshi domin mun dace da juna sosai" akoda yaushe na fad'a
masa haka yakan d'auki abun wasa, lokacin dana gama secondary School shi kuma yayi
daidai da kammala karatun lauyan sa ya dawo gida, tare mukayi party kammala school
d'in mu, tunda yaga yadda Yusuf yake manne mun naga yanayin sa ya canja, loakcin
da Yusuf ya mik'a mun gift d'insa, na nunawa Sameer amma fur yak'i kallon gift
d'in yace naje na ajiye ai ya gani, har aka gama taron bayi da walwala, bayan kowa
ya watse yace muje gidan su yana son magana dani, na cewa Momma zamuje gidan su
Yaya Sameer bata hanani ba, amma naga kaman ranta baiso na futa da daddare ba,
dama Momma da Ido take mana hukuncin duk laifin da mukayi shiyasa idan mukaga
yanayin yadda tayi magana mukan fahinci abunda yake zuciyar ta, nace mishi yayi
hak'uri zanzo da safe Momma bataso na futa da daddare"

Ajiyan zuciya ya sauk'e yace ba komai zamu iya yin maganan anan ma, Momma taga mun
dawo falo mun zauna, batace mana komai ba ta tashi ta shige dakin Abee ta barmu,
yana ganin futan ta yayi hamdala a zuciyar sa ya matso kusa dani ya rik'e hanuna
atake idonsa yayi jajazur kaman jan gauta ya kuma tsareni dasu, yanayin sa tsoro ya
fara bani na fara k'ok'arin janye hanuna, dan duk a tsorace nake, jin muryan sa
kaman me shirin kuka nayi yana cewa "Aisha yanzu kin mun adalci kenan?
Nayi shuru domin bansan abunda na masa ba, ya cigaba da cewa "ba wanda baisan kalan
soyayyan da nake miki ba na tabbatar da cewa kema kanki kinsan ina sonki, shine
daga tafiya na karatun shekara biyu kika juya mun baya kika fara soyayya da wanda
kikeso, meyasa baki fad'a mun baki sona ba tun kafin na tafi? Ya k'arasa maganan
idon sa yana zubar da kwalla. Duk ya d'aure mun kai na rasa ina maganan sa ya dowa,
girgiza kai yayi yace "nasan baza kice komai ba domin kinyi nisa dason wanda ya
kikaga yafi dacewa dake, Aisha ban tab'a tunanin akwai ranan da zakiso wani na ba,
da wanine ya fad'a mun haka bazan tab'a yarda dashi ba, saidai kisan kin cutar da
zuciya ta, kinsa na sabawar wa zuciya ta da abunda bazata tab'a samu ba, kisa a
ranki idan kikaji ance miki na mutu kece sila, soyayyan kice ta kashe ni, ya had'a
hannayen sa biyu yace ina miki fatan Alkairi" kafin ya mik'e ya futa yana layi
kaman wanda yasha wani abu, na kasa tsayar dashi domin na kasa gane abunda yake
tafiya a lokacin kwata kwata kwakwalwa ta takasa aiki, inaso nace ya dawo ya sake
mun bayani yadda zan fahinta amma na kasa tsayar dashi, saida naji ya futa a gidan
gaba d'aya na kwanta awajen tare da sake kuka da iya kacin k'arfi na, mutanen gidan
ne duka suka yio kaina hankalin su a tashe kowa yanaso yaji maiya faru, Abee ya
rungume ni a jikin sa sosai danjin kukan yake har cikin zuciyar sa yace "Mamana ki
fad'a mun abunda ya sakaki kuka idan baso kike muma mufara miki kuka ba"
Kasancewar bamu iya b'oye iyayen mu komai kaman yadda suma basu b'oye mana duk
abunda yake damun su, dan a haka muka taso mukaga sun gina rayuwar su, dakyar na
iya tsayar da kuka na nafara basu labarin duk abunda Sameer ya fad'a mun da kuma
yanayin daya futa. Ajiyan zuciya suka sauk'e a tare Momma ta share hawayen daya
zubo Mata, dan bata iya juran ganin hawaye a idon yaran ta ballan tana Aisha datafi
soyuwa a zuciyar ta, zuwa tayi ta rungume ni tace kiyi hak'uri komai zai daidaita
da izinin Allah, Yaya Muhammad tsaki yaja yace to badda shi wa yake irin wannan
shashancin taya zaka raini soyayyan mace a zuciyar ka tun tana yarinya, katafi ka
barta a lokacin data kai mimzalin sanin maiye so, a tunanin sa dole kuna jin abu
iri d'aya a zuciyar ku? Tsaki ya sakeyi yabar wajen yana takaicin saka masa k'anwa
kuka da yayi, domin duk cikin su Muhammad ya fisu zafin rai, abu kad'an yakan b'ata
masa rai saidai yana da saurin sau k'owa da son nasa, idan kana son kaga b'acin
ransa ka tab'a masa k'annan sa, ranan sai kayi danasanin sanin sa.
Lallashi na sukayi tayi tare da kwantar mun da hankali, Yaya Muhmood yace "kije ki
kwanta na baki kwana biyar, kafin mu koma duk wanda kikaji yafi kwanta miki arai ki
fad'a mana zamuyi gaggawan aura miki shi, tun kafin su rud'aki" da wannan shawaran
duk sukayi na'am, muka watse na tashi zan tafi d'aki na Momma tace.............
300 ta wannan account number 0148811051 saiku tura shaidan biyan ku ta wannan
number 08103807998 ko katin MTN shima ta wanann number 08103807998

Mmn Ashfaq
9/14/21, 7:18 PM - Buhainat: ☘️ A ZATO NA ☘️

~PAID BOOK~

Nabeeha Aminu ( Mmn Ashfaq )

Bissimillah Rahmanin Raheem

"Wannan littafin na kudi ne ,mai bukata karanta shi zai tura 300 ta wannan account
number din 0148811051 Nabiyyah Aminu GTbank. Idan an tura sai a turawa wannan
number alert 08103807998 domin tabbatar da an tura, Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura
ta wannan number 08103807998 ko katin MTN 300!

FREE PAGE


? 12

Momma tace "kiyi hak'uri Aisha, rayuwar y'a mace haka yake da zaran takai zummulun
da maza zasuce suna sonta, tayita ganin k'alubale kala kala, ki daure ki futar da
d'aya ki aura a cikin su inba haka ba wasune zasu sake turo kai su rikita miki
kwakwalwa"

Jikina duk yayi sanyi nace "to Momma nagode kafin na tafi d'aki na, hankalin Momma
bai kwanta na kwana ni kad'e ba, shiyasa bata barni na kwana ni kad'e ba, tace muje
d'akin ta na kwana acan, duk wani motsina tana kula dashi, washe gari Yusuf yazo
gidan mu saidai ya ganni ba walwala, yanayi na ya canja ba kaman yadda muka saba
ba, daya tambaye ni me yake damuna nace masa gajiyan jiyane kawai a jikina, ya
yadda da abunda nafad'a masa, yasan gajiya ba abunda baya sakawa, yace naje na huta
zaizo da daddare ko gobe dan akwai abunda yakeson ya tambaye ni, nace masa ya bari
sai gobe domin yau inaso nayi bacci da wuri, yace ba komai shima zaiso na huta.

Shuru shuru har kwana uku Sameer bai shigo gidan mu ba, hankalina ya fara tashi a
tunani na yayi fushi dani shiyasa yak'i shigowa, da yamma nacewa Momma zanje gidan
su Sameer na duba shi, tace mun na dawo lafiya, zan futa kenan Ummin Sameer ta
shigo gidan mu tace ina zakije haka y'ata? Nace "Ummi zanje na duba Yaya Sameer ne
naga kwana biyu bai shigo ba" tace da wajen ki nazo amma kije idan kin duba shi, ki
dawo da wuri ina jiran ki a wajen Momman ki, nace Mata to kafin ta shige ciki ni
kuma na futa, banga kowa a falon gidan ba na shiga d'akin sa nan ma baya nan, nace
koya futa ne Ummi bata sani ba, kaman zan futa wani zuciyar yace na duba d'akin
Ummi na juya na nufi d'akin Ummi ina shiga nagan shi a kwance akan gadon Ummin, na
k'arasa kusa dashi na zauna nace Yaya Sameer bacci kakeyi ne"

Bud'e Idon sa yayi muna had'a Ido ya mayar ya rufe, ganin idon sa har yanzu ja
kaman na randa yabar gidan mu yasa nayi saurin rik'e hanun sa, sake hanun nayi da
sauri saboda zafin da naji jikin sa yayi nace "subbahanallahi Yaya Sameer baka da
lafiya ne?
Yayi murmushi muryan sa irin na marasa lafiya yace kin damu da ciwo nane?
Shuru nayi k'irji na yana bugawa da k'arfi nace "Yaya Sameer dan Allah kayi hak'uri
wallahi bansan kana sona ba, kuma laifin kane da baka fad'a mun ba kafin ka tafi,
yanzu ka tashi ka fad'a duk yadda kakeso ayi"
Murmushi yayi idon sa yana rufe yace "karki damu Aisha kije kiyi duk yadda kikeso,
bazan hanaki auran wanda zuciyar ki takeso ba, saidai zanyi farin ciki ace soyayyan
kine tayi ajalina"
Gaban tane yayi mummunan bugawa, zare ido tayi tana kallon sa, shima ita yake kallo
idonsa yana zubar da hawaye, a hankali ya furta ina sonki Aisha badan daina sonki
ba har k'arshen nunfashi na, sannan ina tayaki son Yusuf zanyi murna naga kina
farin ciki a rayuwar ki" tausayin sane ya kamata ta rasa me zatace masa, gashi yana
Mata fatan alkairi kuma yana kuka da wanne zata yarda! A zuciyar ta tace "anya
maganan da yake futowa a bakin sa gaskiya ne? Kodai yana fad'a ne dan nayi farin
ciki? Anya idan nama Sameer haka na mishi adalci kuwa? Kanta ta fara girgizawa
afili tace banyi ba wallahi banyi masa adalci, ta sake matsowa kusa dashi sosai har
suna juyo bugun zuciyar junan su tace "Yaya Sameer kayi hak'uri ka yafe mun wallahi
duk abunda nayi abisa rashin sani nayi sa, insha Allahu bazaka mutu da bak'in
cikina ba, saidai mu mutu muna alfahari da junan mu, inn-ina tafarayi muryan ta
yana rawa tace inaaaaa inaaa s....sai kuma ta kasa k'arasawa, ya tashi zaune da
sauri yasa hanunsa d'aya ya dafa kafad'an ta d'ayan hanun baisan lokacin daya
d'aura sa akan breast d'inta ba yace "kina me Aisha? Ki fad'a dan Allah! Kice kina
sona zanyi farin ciki dajin hakan, wallahi Aisha ina sonki fiye da rayuwa ta,
soyayyan ki tafiye mun komai dad'i a duniyan nan, kowani bugun zuciya ta da sunan
ki yake tafiya, Aisha kin zamo rayuwa ta bana iya aikata komai ba tare da tunanin
ki ba dan Allah kice kina sona koda son a fatan bakin ki ya tsaya bai shiga zuciyar
kiba"
Kallon sa takeyi yadda yake ta sambatu kaman ba mai cikekken hankali ba gashi ya
matse mata kafad'an ta harta farajin zafin irin rok'on daya mata ga hanun sa da
yake kan breast d'inta tace "Yaya Sameer kafad'a ta, ina ciwon da kakeyi yaje?
Murmushi yayi yace ai kece maganin duk wani ciwon da nakeyi a duniyan nan, cutar
zata cigaba da dawwama ne da zaran kince baki sona, lafiya kuma zata tabbata gareni
idan har zuciyar ki ta aminta da soyayya ta"

Turo d'an k'aramun bakin ta tayi tace "wayyo kafad'a ta k'irji na Yaya Sameer zai
karye" bin bakinta yayi da kallo yanajin kaman ya kamasa yayita tsotsa ko zaiji
sanyi a zuciyar sa, yayi murmushi tare da sake Mata kafad'a ya sauk'e hanun sa akan
breast d'inta, ya sake matsowa kusa da ita sosai kaman zai mayar da ita ciki yace
"kice kina sona ko kuma na miki kuka"

Dariya maganan sa ya bata itama cikin tsolaya ta maimaita abunda ya fad'a, kafin ta
tashi ta gyara zaman gyalan ta tace "nima bansan ko ina sonka yanzu ba, kabari idan
natafi k'aro karatu duk abunda zuciya ta taraya mun idan na dawo zan fad'a maka"
tana gama fad'an haka ta futa da gudu ta barsa yanata murmushi, shi kad'e yasan
abunda yakeji a halin yanzu wani murd'a maransa ta masa wanda saida ya saki
k'aramun k'ara yace "wayyo Allah Aisha kice kina sona a d'aura mana aure gobe donji
nake kaman naci babu, nakai mak'ura a sha'awan ki, hak'uri na yazo k'arshe zuwa
yanzu, jikin sa har b'ari yakeyi wajen cire belt d'in wandon sa, penis d'insa ya
futo da gudu, ruf da ciki yayi yana shafawa yana nishi, ba k'aramun matsa yakema
penis d'insa ba, danso yake ya futar da ruwan ciki ko zaiji dama dama, tunawa da
yayi a d'akin Ummi yake kuma karya b'ata Mata gado tazo ta zaci da Aisha yayi sex,
yasa ya tashi ya shiga toilet d'in Ummi ya sakewa kansa ruwan sanyi yana tunanin
yadda daransu na farko zai kasance, daya tuna irin laushin dayaji a nonon ta, saida
penis d'insa ta sake harbawa matseta yayi a jikin bango yana sauk'e nunfashi."

Aisha data shiga gida d'akin ta tawuce direct bata yadda sun had'u da Ummin Sameer
ba, itako Ummi sai zaman jiranta takeyi, Momma ta kalleta tace hak'uri zamuyi
Zainabu muyita ma yaran nan addu'an Allah ya had'a mana kansu, tun jiya nakeso naji
Aisha tace mun Sameer takeso domin nafi Mata sha'awan sa, amma batace komai ba
Saidai inata addu'a domin raina yafi son Sameer hakama duk mutan gidan nan shi suke
so, ki kwantar da hankalin ki insha Allahu zamu rinjaye ta, Ummi tace bani da bakin
dazan gode miki Momma, Sameer shi kad'e ne d'an da Allah ya bamu shiyasa zanso naga
ya samu mace tagari irin Aisha, bazan so ya auri wanda zata rabani dashi ba"

Momma tace "hakane Allah yasa matar sa ce" kafin sukayi sallamah ta koma gida, tana
shiga ta duba d'akin ta bataga Sameer ba ta futo ta duba d'akin sa dana Baban sa
duka baya nan, tayi shuru tana tunanin ina zai shiga shida bayi da lafiya, futa
tayi ta duba d'akin da yake zama idan zaiyi research ta ganshi yana rubutu yana
murmushi, ta k'arasa itama tana murmushi tace nayi farin cikin ganin ka cikin
walwala, ka fad'a mun Aisha ta amince ne?

Murmushi ya Mata kafin yace "bata amince ba amma alamu ya nuna kaman zata iya
amincewa, domin ta shiga damuwa da ganin yanayin dana shiga akanta, kuma naga
soyayya ta a cikin kwayar idonta, kama hanun ta yayi yace "Ummi ki taimaki rayuwar
d'an ki guda d'aya da Allah ya baki, zuciya ta takamu da matsanancin soyayyan ta,
Aisha itace rayuwa ta idan bata aure niba nasan rayuwa ta tazo k'arshen, ki taimaki
rayuwar d'an autan ki Ummi, Ummi ki tab'a k'irji na kiji yadda nunfashi na yake
futa da sunan Aisha" idon sa ya fara tsiyayan hawaye. Ummi tace "karka damu Sameer
insha Allahu Aisha takace bata da mijin daya fika a duniyan ta" shafa kansa tayi
kafin ta juya ta koma d'akin ta tanajin wani irin k'unan bak'in ciki a cikin
zuciyar ta, zama tayi a bakin gadon ta tace "ni Zainabu yau mai zangani, Sameer
d'ina yanama wata soyayyan da yafi wanda yeke mun, jikin tane yayi sanyi dan tasan
muddin ya samu Aisha zai iya mantawa da ita, tashi tayi tana zirga zirga a d'akin
domin nemawa kanta mafuta, tace anya zanbar wannan auran ya yiyu? Wata zuciyar tace
Mata idan kika hana auran zaki auresa ne? Shuru tayi saboda jin abunda zuciyar ta
tace, ta girgiza kanta kafin ta furzar da iska mai zafi daga bakin ta tace "zansa
Ido a zaman rayuwar ku na aure, bazan tab'a bari ki juya mun d'a ba Aisha, domin
soyayyan da yake miki yayi yawa koni ban samu kwatan saba a wajen ubansa, d'an da
nakeso ya soni fiye da duniyan sa, shima ace bazan samu ba, hakan ma bazai tab'a
yiyuwa ba dole ya sano fiye dake Aisha, koda yake kin samu tarbiya maikyau nasan
bazaki tab'a yin abunda bana so ba" da wannan tunanin taji zuciyar ta yayi sanyi.

Ummi na futa Momma ta tashi ta shiga d'akin Aisha domin taga shigowan ta, a kwance
ta sameta tayi ruf da ciki, a hankali ta kira sunan ta, Aisha tayi saurin goge
hawayen ta kafin ta tashi, Momma tace "Aisha inaso kiyi zurfin tunani akan wanda ya
kamata ki aura, dan bazamu miki dole ba saidai mu baki shawara, bazan b'oye miki
abunda yake zuciya taba" ta sake kiran sunan ta Aisha!
Ido kawai ta d'ago tana kallon Momma batare data amsa ba, Momma ta cigaba da cewa
"Aisha ina miki sha'awan auran Sameer, domin yaron yana da hankali da sanin darajan
mutane, kuma yana sonki sosai, yanzu rayuwa ta b'aci Aisha, ka auri wanda yafi
sonka yafi ka auri wanda kaine kafi sonsa, nasan Yusuf nasan ki kuma yayi
d'awainiya dake, saidai bai damu da me kike ciki ba, ko kuma idan ya ganki a damuwa
shima ya shiga, kiyi tunani sosai Aisha duk wanda kika zab'a zamu taya ki sonsa,
fatan mu Allah ya miki zab'in alkairi" Momma na gama maganan ta tashi ta futa a
d'akin.
Aisha fashewa tayi da kuka domin harga Allah tana son Yusuf, kuma bata k'in Sameer
sai ma tausayin sa da takeji, tashi tayi ta d'auro alola tayi sallan nafila, tajima
tana rok'on Allah ya zab'a Mata wanda yafi alkairi a cikin su, kafin ta ninke
dadduman taje ta kwanta, ranan wuni guda bata futo ba, sai da yamma da Yusuf ya
kirata yace yazo, ta tashi taje ta wanke fuskan ta tafuta, bata tsaya mishi
kwalliya ba duk wanda ya ganta zai iya gane tana cikin damuwa sosai, tana zuwa ta
zauna a gefen sa tace sannu da zuwa"

Kallon ta yayi fuskan sa ba yabo ba fallasa ya amsa gaisuwan data mishi, bai damu
da yanayin daya ganta ba ballan tana ya tambaye ta me yake damun ta
yace......................
Dan Allah idan kinsan kina da k'arfin sha'awa kuma baki da miji, karki karanta
novel d'ina kizo daga baya kina zagina, domin akwai fad'akarwa da romantic sosai a
ciki nagode🥰

Insha Allahu gobe zan gama Free page maiso sai yayi magana a sakashi a paid group
nagode🥰

300 ta wanann account number 0148811051 Nabiyyah Aminu GTbank saiku turo shedan
biyan ku ta wannan number 08103807998 ko katin MTN ta wannan number 08103807998

Mmn Ashfaq
9/14/21, 7:18 PM - Buhainat: ☘️ A ZATO NA ☘️

~PAID BOOK~

Nabeeha Aminu ( Mmn Ashfaq )

Bissimillah Rahmanin Raheem

"Wannan littafin na kudi ne ,mai buk'atan karanta shi zai tura 300 ta wannan
account number 0148811051 Nabiyyah Aminu GTbank. Idan an tura sai a turawa wannan
number shedan biya 08103807998 domin tabbatar da an tura, ko katin MTN shima ta
wanann number 08103807998

13

yace "jiya nace miki akwai maganan da nakeso muyi, kin shirya sauraran magana na,
ko kuma na rik'e kayana, domin na ga yanayin ki kaman wanda aka miki dole kafin ki
futo"

Shuru tayi tana tuna maganan Momma, ada baya bata tab'a lura da yanayin Yusuf ba
sai yanzu da Momma ta fad'a Mata, tambayan kanta tayi taya suka fahinci abunda ni
da nake zama dashi ban fahinta ba? Ganin tunanin zai b'ata Mata lokaci yasa tace "a
koda yaushe ina da lokacin sauraran duk abunda zai futo daga gare ka"
Ji yayi kansa ya huru domin yasan zai iya amfani da soyayyan da take masa ya saka
Mata duk dokan dayaga dama, gyaran murya yayi yace "inaso ki fad'a mun abunda yake
tsanin ki da wanda naga yana ta manne miki ranan graduation d'inki?
Murmushi tayi ganin tambayan sa me sauk'i ne tace "kana nufin Yaya Sameer?
Yatsina fuska yayi kafin yace "ban damu da sanin sunan saba, kawai tambayan ki nayi
waye shi a wajen ki!"
Tace "Yaya Sameer mak'ocin mune, kuma akwai shakuwa mai k'arfi a tsakani na dashi,
tun ina yarinya yake d'awainiya dani, abunda yasa kaga yanata tsayuwa kusa dani,
mun had'a party mune tare, shima ya kammala degree d'insa na biy..... d'aga Mata
hanu yayi cikin k'unan rai da tsawa yace " ya isa haka ba cewa nayi kibani tarihin
rayuwar sa ba, ko kuma matsayin karatun sa kawai amsa d'aya nake buk'ata daga gare
ki, kuma wallahi kika k'i fad'a mun zan iya rabuwa dake, ki fad'a mun meye matsayin
sa a wajen ki? Ya k'arasa maganan kaman wanda zai dake ta.
Murmushi tayi domin sai yanzu tagane abunda Momma take hango Mata, wanda soyayya
yasa ta kasa fahinta, k'ura masa Ido tayi ba tare datace komai ba, ya fisgo hanun
ta ya matse a cikin nasa yace "karki d'auki abunda na fad'a da wasa domin wallahi
zan iya aikata duk abunda nace, ki gaggauta bani amsa tun kafin na rasa nutsuwa
ta"
Murmushi tayi a karo na biyu kafin ta kwace hanun ta, wani irin kallon ka rainawa
kanka hankali take aika masa, ta tashi tsaye ta fara tafiya sai kuma ta dawo ta
zauna ta k'ura masa Ido suna kallon juna Ido cikin Ido tace "Yusuf kenan an gaya
maka idan ka rabu dani mutuwa zanyi ko kuma zan rasa wanda zai soni ne? Shuru tayi
na wasu y'an second ni kafin ta cigaba da cewa rayuwar kane kana da ikon yin duk
abunda kaga dama da ita, idan kaga dama zaka iya cigaba da sona idan kuma kaga dama
kaje ka so duk wanda ta maka, amma ka sani ni Aisha bana d'aya daga cikin Matan da
zasu tsaya namiji yana wulak'an tasu, tsaka nina da Yaya Sameer bai shafeka ba
saika bari idan ka aure ni zakayi duk ikon dakaga dama, wannan ina k'ark'ashin kane
dole nabi duk abunda kakeso, amma yanzu ka sani ina gidan ubana ne ni nake da iko
da rayuwa ta, nizan zab'a wa kaina duk wanda naga daman yin rayuwa dashi, dan haka
ka tsaya a iya matsayin ka, idan ma tambayan kakeso kasan da irin harcen da zaka
tambaye ni" batayi aune ba saiji tayi an kwashe ta da mari, ya tashi yana huci yana
nunata da yatsa idon sa yayi jajazur.
Murmushi kawai ta masa tace nagode sosai da irin wannan kulawan Yusuf, ta tashi ta
shige cikin gida, yana kwala Mata kira amma tak'i tsayawa, haushi ne da takaicin
kansa ya kamasa, zama yayi tare da dafe kansa da duka hanun sa biyu, yana tambayan
kansa meyasa ya Mata haka, yana mungun san Aisha ganin itama tana sonsa sosai yasa
yake Mata abunda yaga dama, murmushi yayi a fili yace nasan bazaki iya rabuwa dani
ba Aisha, zan barki ki nemeni da kanki kibani hak'uri, da wannan wawan tunanin ya
tafi, a daidai get d'in shigowa suka had'u da Sameer, saurin danne abunda ya taso
masa Sameer yayi ya mik'a masa hanu fuskan sa d'auke da murmushi yace "barka Malam
Yusuf"
Yusuf kallon banza ya watsa masa kafin yayi tsaki ya rab'a ta gefen sa ya wuce.
Sameer murmushi yayi yace da kasan yadda na tsane ka bazaka mun haka ba, ya kad'a
kai yayi shigewan sa, yana shiga Momma kawai ya samu a falo ya tsuguna ya gaisheta
kafin ya tambaye ta Aisha"
Momma tace "d'azu dai ta futa domin tayi bak'o, amma bansan kota dawo ba ka duba
d'akin ta" saida ya rumtse idonsa saboda yadda maganan Momma ya soke shi a zuciyar
sa yace "kaman bak'on ta ya tafi bazan duba d'akin ta ko tana ciki" ya tashi jiki
ba kwari Momma ta bishi da kallin tausayi tana mishi addu'an samun nasara, knacking
yakeyi a k'ofan d'akin amma yaji shuru, yayi sallama ya kai sau goma kafin ta amsa
tace tana zuwa, tashi tayi da sauri taje toilet ta wanke fuskan ta kafin ta futo ta
bud'e masa k'ofan, yana ganin ta ya sakar Mata murmushi a take kuma annurin fuskan
sa ya dauk'e ya shigo d'akin da sauri ba tare da sun rufe k'ofan ba sukaje suka
zauna a bakin gadon ta, rik'e hanun ta yayi idon sa cike da kwalla yace "waya tab'a
mun ke Aisha?
Murmushi ta kwakwulo tace meka gani Yaya Sameer? Yace "Aisha dan Allah karki b'oye
mun komai, nasan yadda kikeyi idan kina cikin farin ciki, nafi kowa sanin yanayin
ki idan kina cikin damuwa, kuma damuwa ya bayyana a fuskan ki, ya shafa fuskan ta
idonsa na zubar da hawaye yace kuma an mareki Aisha ki fad'a mun abunda kikayi aka
dakeki, tsawan rayuwa ta ban tab'a ganin ahalin gidan nan sun dakeki ba domin ke
yarinya ce mai kiyaye b'acin ran kowa, me kikayi suka dakeyi?
Aisha bataji b'acin raiba lokacin da Yusuf ya mareta sai yanzu da taga b'acin rai a
fuskan Sameer kafin taji ta tsani Yusuf da dukkan mai sonsa, fad'awa jikin Sameer
tayi ta saki kuka maicin rai, shima ya kasa rik'e kukan sa, sunkai minti uku suna
kuka kafin Sameer yayi k'ok'arin danne nasa kukan ya rarrashe ta, yasan idan ya
cigaba da runguman ta komai zai iya faruwa, dan ko yanzu ya fara jin yanayin sa
yana canjawa, d'ago ta yayi yana share Mata hawaye tare da girgiza Mata kai halamun
tayi shuru, shuru tayi tayita sauk'e ajiyan zuciya, suna had'a Ido ya sakar Mata
murmushi, itama tsintan kanta tayi data mayar masa yace "kiyi hak'uri nasan laifi
kikama su Momma shiyasa suka dakeyi, amma inaso kiyi k'ok'ari ki dawo yadda kike da
yarinya mai kiyaye b'acin ran kowa, yanzu tashi mu futa mu zaga gari ko?
Tace masa "to zan kiyaye nagode da kulawa" kafin ta d'auki gyalan ta suka futo daga
d'akin yana rik'e da hanun ta, Abee! Momma dasu Yaya Muhammad duk suna falon, atare
suka mik'e dukan su saboda ganin shatan mari a fuskan ta, Yaya Muhammad ne yaje ya
fusge hanun ta a hanun Sameer yana wurga masa kallon banza ya kasa magana domin
yasan idan yace zaiyi magana zai iya yin kuka kuma zai iya rufe Sameer da dukan
daba wanda zai iya kwatan sa, Abee ne ya bud'e baki cikin sanyin murya yace "Sameer
mai tamaka ka mareta?
Zaro Ido yayi yace "wallahi Abee bani na mareta ba, hasalima a haka nazo na samu
fuskan ta nazaci kune kuka daketa, shiyasa nace Mata tayi k'ok'ari ta dawo yadda
nasanta a baya me kiyayen zuciyar ku, kuma nace tazo muje tasha iska ko zataji
sanyi a ranta"
Duka Ido suka zuba Mata sunaso ta tabbatar musu da abunda Sameer ya fad'a.
Rungume Yaya Muhammad tayi ta fashe da kuka tace "bashi ya mareni ba, Yusuf ne ya
mareni wai dan ya ganni da Yaya Sameer ranan graduation d'ina"
Had'a baki sukayi harda Sameer d'in wajen cewa Yusuf?
Ta girgiza musu kai Abee ya furzar da iska mai zafi a bakin sa zuciyar sa na masa
k'una yace "koni dana aifa kayana ban tab'a dukan taba, amma ina cikin gidan wani
shashasha yazo ya dakan mu y'a?
Sameer yana huci yace "hakan bazai tab'a yiyuwa ba tun kafin ya aure ki ya iya
d'aga hanu ya mareki? Wallahi saina d'auki mummunan mataki akansa, ya matso kusa da
ita yace bani number sa sannan ki mun kwatancen gidan su"
Yaya Muhammad ne ya dafasa yace "kayi hak'uri Sameer ba tanan zamu hukunta saba,
Abee kaima kayi hak'uri ni nasan ta inda zan hukunta sa kuma karka ma Baban sa
magana gudun kar zumuncin ku ya lalace, kubar ni dashi ni nasan ta inda zan hukunta
sa"
Sunsan Muhammad idan yace abarshi zai d'auki matakin abu abarshi kawai, domin
bazaiyi abunda za'ayi dana sanin saba, amma wanda zai d'auki matakin akansa sai
yayi kuka da idonsa, ya kama hanun ta yace Sameer kuje ka zaga da ita ko zataji
sanyi a ranta, sannan idan ya kiraki karki k'i d'auka, kuma karki nuna masa baki
sonsa kinji? Tace masa "to Yaya"
Murmushi Sameer yayi yace "nagode Yaya Muhammad" kafin suka futa, a falon ba wanda
ya sake magana amma idan kaga fuskan kowa a wajen zaka san suna cikin b'acin rai
sosai.
Sameer suna futa yace ki jirani anan bazan futo da mota na" tace to.
Sameer duk inda yasan in sukaje zataji dad'i a ranta nan ya kaita, yayi ta Mata
abunda zataji sanyi a ranta, duk abunda yasan tana sonsa saida ya isa Mata shi
kafin su dawo gida harta manta da abunda ya faru, suna dawowa yace taje ta huta zai
shigo da daddare, ta mishi godiya zata futa ya rik'o hanun yace "ina sonki Aisha"
kafin ya Mata kiss a hanun ta, ta futa tana murmushin daya nuna farin cikin ta a
fili, ta shiga gida da murnan ta tafara nuna musu abunda Sameer ya siya Mata, suma
ba k'aramun farin ciki sukayi ba ganin ta cikin walwala, suka fara d'auke Mata kewa
tare da k'ok'arin tura Mata son Sameer a zuciyar ta, dan sun yarda da irin son da
yake Mata, kuma sunsan koya aureta bazai barta cikin k'unci.

Sameer da murnan sa ya shiga gida suna had'uwa da Baba ya rungume sa yana cewa Baba
ka tayani murna soran k'iris burina ya cika"
Baba shima cikin farin cikin ganin d'ansa yana murna ya dad'a rungume sa yace
halamu ya nuna mun ciwon d'ana ya kusan warkewa, yanzu ka bani labarin a wani
mataki kuke da Aisha?
Murmushi Sameer yayi yace "mun kusan kaiwa matakin k'arshe Baba dan nafara ganin
soyayya ta a kwayar idonta" dad'a rungume juna sukayi suna cewa munyi nasara munyi
nasara, ya dube d'ansa da tsatsan soyayya yace.......

300 ta wannan account number 0148811051 Nabiyyah Aminu GTbank sai ku turo shedan
biyan ku ta wannan number 08103807998
08103807998

Mmn Ashfaq
9/14/21, 7:19 PM - Buhainat: ☘️ A ZATO NA ☘️

~PAID BOOK~

*Nabeeha Aminu ( Mmn Ashfaq )*

bismillahirrahmanirrahim

300 ta wannan account number din 0148811051 Nabiyyah Aminu GTbank, saiku turo
shedan biyan ku ta wannan number 08103807998 ko katin MTN shima ta wanann
08103807998.

*LAST FREE PAGE*


?14

Yace "nasan karatun lauyan da d'ana yayi bazai tafi a banza ba, kaman yadda kasan
hanyan da zakabi ka futo da gaskiyan mai gaskiya, nasan kasan hanyan da zakabi ka
mallaki zuciyar Aisha, Sameer Aisha rainon kane, bai kamata ace mallakan zuciyar ta
ya baka wahala ba, kafi kowa sanin abunda takeso da wanda bataso, kayi k'ok'ari
wajen kyautatawa zuciyar ta, duk abunda kasan zai sakata farin ciki kayi k'ok'arin
yinsa, domin zuciyar mace kaman kwai ne idan ka iya lallab'a shi harku gama rayuwar
ku bazai tab'a fashewa ba saidai ya dad'a sheki"
Ummi ce ta k'araso tana cewa "me uba da d'ansa suke tattaunawa?
Dukan su murmushi sukayi kafin Baba yace "ina koyawa d'ana yadda zaiyi ya mallaki
zuciyar Aisha ce ta hanya mafi sauk'i"

Ya tsina fuska Ummi tayi tace "nazaci kana koya masa yadda zai wulak'an ta matar
sane kaman yadda kakeyi, ta ina za'ace Malami bai iya abuba kuma yake k'ok'arin
koyar da d'alibi?

Baba murmushin takaici yayi yace "son ina maka fatan dacewa da mace tagari, kamila
wanda tasan mutumcin kanta dana iyayen ta, idan kayi wannan dace ka dace da duniyan
ka baki d'aya, idan kuwa ka rasa mace mai kamun kai kasa a ranka ka rasa farin ciki
a duniyan ka gaba d'aya, sanann zaka kasance cikin azumi kaman yadda nakeyi yanzu"
cikin b'acin rai yake maganan, kana ganin sa zaka gane an tab'o masa inda yake masa
k'aikayi ne, ya sake Sameer tare da buga kafad'an sa yace fatan alkairi son, ya
futa ya barsu a tsaye a wajen.

Yana ganin futan sa ya kafe Ummi da Ido yana son ta mishi fashin bak'i akan maganan
da Baban sa yayi, ganin kallon da yake Mata tasan kuma abunda yakeso yaji yasa ta
fara kame kame tana cewa kaje wajen Aishan? tace tana sonka? Ta amince? Nasan duka
mutanen gidan suna sonka ko d'ana? Domin kai me farin jini ne kowa ya sani, nima
yanzu zanje nayi alola ne nayita maka addu'a, ta juya tabar wajen tana sauk'e
nunfashi, ba tare data jira amsan shiba, addu'a takeyi Allah yasa karya dakatar da
ita, tana shiga d'aki ta sauk'e ajiyan zuciya tace "me hakan yake nufi dama yasan
duk abunda nake aikatawa ne? Meyasa bai tab'a nuna mun ba? Kodai wani abun daban
yake nufi? Kai ina ganin akwai abunda yake nufi dan da Alhaji yasan abunda na
aikata a b'oye daya jima da sallamah na, bari ya dawo zan nuna masa kaman bangane
abunda yake nufi ba, ko kuma na kyalesa kawai inaga zaifi mun" sambatu take tayi
ita kadet, da tambayan daba mai bata amsa.

Sameer tunda suka watse suka barshi ya fara musu hisabi akan abunda ko wannan su ya
fad'a, saurin yin istingifari yayi domin hukuncin da zuciyar sa ta yanke kwata
kwata bai masa dad'i ba, Ummi tana tsaka da tunani taji ana buga Mata k'ofa, tasan
kuma bazai wuce Sameer ba dan ga al'adan sa baya shiga d'aki saiya buga k'ofa yayi
sallama koda kuwa d'akin sane, saurin saka hijabi tayi tafara sallah, ta kalli
yamma maimakon ta kalli gabas tsaban tsoro da gudun tambayan d'anta, yana shigowa
ya gane ba sallah takeyi ba , sai yayi murmushi ya tashi zai futa batare daya
kalleta ba yace Ummi ki gyara sallan ki ba gabas kike kallo ba
Juyawa tayi ta kalli
Kudu, ganin duk a rud'e take yasa ya futa a d'akin zuciyar sa tana ta masa sak'e
sak'e, wasa wasa saida sukayi sati biyu Ummi bata bari hira ya had'a su, suna hud'u
ya gaishe, zata koma d'aki ta rufe kanta.

Yusuf ganin har kwana uku Aisha bata kirasa ba, ranshi ba k'ara mun b'aci yayi ba
yace "wato yarinyan nan tafi k'arfin ta kirani ta bani hak'uri kenan ko? Lallai zan
gasata ta ruwan sanyi bata san dawa take magana ba, ranan da suka cika sati biyu da
rabuwa ya yanke shawaran zaije gida ya sameta yaji dalilin dayasa tak'i kiran sa,
yana shiga gidan ya kira wayan ta tana d'agawa ba tare da sallamah ko gaisuwa ba
yace ki futo yanzun nan ki sameni a lambu" bai tsaya jin abunda zatace ba ya kashe
wayar sa.

Aisha murmushi tayi tace "zan nuna maka nima mace ne" saida yakai minti talatin da
zuwa kafin ta futa, tana zuwa tayi sallamah kafin ta nemi waje nesa dashi ta zauna,
d'aure fuska yayi yana shan k'anshi yace "sai yanzu kikaga daman futowa?
Yi tayi kaman bataji abunda yace ba ta cigaba da danna wayar ta tana murmushi,
hakan ba k'aramun k'ona mishi rai yayi ba yace "Aisha dake nake magana fa!
Tace "oh ashe dani kakeyi na zaci da wayar ka kakeyi shiyasa ban baka amsa ba, me
kace ma?
Tsaki yayi yace karki d'auka na damu dakene ko kuma ina miki son da zaki iya juyani
yadda kikaga dama, wallahi Aisha ki kiyaye ni domin cire ki a rayuwa ta ba abune
mai wuya ba a wajena, kibini a hankali inba haka ba kinaji kina gani zaki rasani"

Aisha murmushi tayi zata bashi amsa kenan ta hango shigowan Sameer yaje zai shiga
falon gidan, d'aga murya tayi ta kwalawa Sameer kira ya juyo fuskan shi d'auke da
murmushi saboda jin muryan ta da yayi, amma suna had'a Ido da Yusuf ya nemi annurin
fuskan sa ya rasa, harya juya zai futa wata zuciyar tace masa karkayi saurin karaya
mai hak'uri shine da nasara wata rana, ya sake fuskan shi tare da nufowa wajen da
take, yana zuwa ya mik'awa Yusuf hanu suka gaisa sai shan k'anshi yake masa, ganin
haka yasa Aisha ta mik'e tazo ta kwantar da kanta a kafad'an sa cikin shagwab'a
tace "Yaya Sameer tun d'azu na shirya inata jiran shigowan ka muje na siyo ice
cream bakazo ba, kuma harna fara fushi" ta k'arasa maganan cikin shagwab'a"
Shafa gefen fuskan ta yayi yana lumshe Ido kafin yace "tuba nake princess naji a
jikina kina buk'atan wani abu shiyasa nazo"
Murmushi tayi tace "akwai ayar tambaya a kanka Yaya Sameer soyayya ba k'arya bane,
muddin kana son abu sona tsakani da Allah zaka fishi son abunda yake so, da kana
son farin cikin sa fiye da komai, da zakasan abunda nakeso, amma taya zakace mun
bakasan mai nakeso ba alhalin tunanin mu nunfashin mu tare suke bugawa tun muna
yara, hakan yana nufin soyayya ta taragu a zuciyar ka, idan hakan ya tabbata zuciya
ta zatayi rauni rayuwa ta zai zamo abun tausayi" yuyowa tayi suna fuskantan juna
idon cike da hawaye ta kallesa Ido cikin Ido tace "Allah ne ya dubeni ya futo dani
daga duhun da zuciya ta tashiga, abaya na fara son wanda bai dace da rayuwa taba,
sai bayan dawowa ka na gane ashe kai zuciya ta take yawan tunanin, kullun sai kazo
mun cikin mafarki batare da bayyana mun fuskan kaba, ina son ka Yaya Sameer son da
ni kaina bansan iya kacin saba, ka rik'e mun zuciya ta karkasa watarana tayi dana
sanin saninka a rayuwar ta" saita fashe da kuka ta fad'a jikin sa ta rungume sa,
wani shock sukaji a tare shima rungume ta yayi kaman wanda za'a kwace masa ita,
idonta yana zubar da hawaye yace "Aisha ina miki son da bayan Allah da Annabin sa
bana ma kowa irin sa, ina sonki fiye da rayuwa ta, Aish raina fansa ne a gareki, ya
Allah idan har akwai ranan dazan sab'a wa Aisha ka d'auki raina kafin wannan ranan,
domin itace rayuwata itace farin ciki na itace nunfashi na, ya Allah idan zamana da
ita akwai cutarwa Allah ka d'auki raina tun kafin na aure ta"
Sake shi tayi tana watsa mishi wani irin kallon daya kusan d'auke mishi nunfashi,
zare ido yayi ya kama kunnen sa tare da tsuguna a gaban ta yace "na tuba tun kafin
nasan laifin da nayi"
Hawaye ne suka wanke Mata fuska tace "Yaya Sameer wace irin addu'a kakeyi, akwai
rayuwar da ba'a sab'awa juna ne? Wannan addu'an tafi komai bak'an tamun rai,
maiyasa bazakace nima idan zan cutar dakai Allah ya d'auki raina tun kafin muyi
aure ba?
Saurin tashi yayi yace haba Aisha wannan wani irin magana ne ya futo a bakin ki,
kinsan fa kece nunfashi na taya zanyi fatan ki rigani mutuwa, idan kika mutu ni
kuma zaman me zan tsayayi a duniya?
Murmushi tayi tace "oh dama abun son kaine taya zakayi wa kanka fatan mutuwa
alhalin ni ina raye, yanzu na gane inda ka dosa, wato so kake na auri wani bayan
kai! To shikenan tunda haka kake so zan auri maza biyu bayan ka tafi ka barni"
Gaban shine yayi mummunan bugawa yace "abar wasan haka ya isa inba so kike zuciya
ta tafashe ki rasani tun yanzu ba, da kinsan inda yau take da muhinmanci a rayuwata
da baza kiyi k'ok'arin b'ata mun farin cikina da wannan maganan ba, yanzu muje ko"
ya fad'a yana kanne Mata Ido d'aya harsun fara tafiya sukaji ta bayan su ana tafa
musu sukayi saurin juyowa dan harga Allah soyayya tasa sun manta dawani a wajen.
Yusuf ya taso yazo ya tsaya a gaban su yace "gaskiya ban tab'a ganin wasan
kwaikwayon daya birgeni a rayuwata ba irin na yau, yanzu kowa ya fad'a abunda
yakeso zan bashi, domin draman ku ya birgeni sosai"
Aisha murmushin daya futo Mata da ainihin kyauta tayi tace "Yusuf Makama kenan a
banzan tunanin ka wasan kwaikwayo mukayi ko? To idan ma shine zanso nayita maimaita
shi da Yaya Sameer d'ina, idan ma wasan kwaikwayo ne gaskiya naji dad'in wasan
domin acikin wasan yayi nasaran d'auke zuciya ta gaba d'aya ya dawo dashi nashi,
kayita d'aukan sa a wasan kwaikwayo amma kasa a ranka nan da wata biyu zamu gayyace
ka taron d'aurin auran mu" tana gama fad'an haka ta kama hanun Sameer tana watsa
mishi wani kallo mai narkar da zuciya dasa lafiyayyan namiji a cikin wani hali.
Yusuf a zuciye ya d'aga hanu zai tsinka Mata mari sai ji yayi an d'auke sa da wani
gigitacce mari kusan sau shida, dakyar ya iya ganin wanda ya mare sa, yace Sameer
kake ko waye kasan waye ni kuwa?
Yace niko nasan waye kai, kai wawane soko mai halin dabbobi, badda kai shashashan
mace ma tafi gaban mari ballan tana wannan mai daraja da kima, kayi sa'an zuciyar
Princess d'ina ya tab'a sonka, da badan haka ba wallahi nada d'aure ka har k'arshen
rayuwar ka naga gatan ka a duniyan nan, banza shashasha, ya juyo ya kalli idon ta
daya bushe ba ko d'igon hawaye yace "princess kiyi hak'uri kiyafe mun bansa hanu
akansa da gangan ba saidan zuciya ta bazata juri ganin wani ya d'aga miki hanu ba"
Rungume sa tayi duk da taji k'unan marin daya ma Yusuf har cikin ranta, amma saita
danne dan bataso ya gane har yanzu tana son Yusuf tace "ban tab'a sanin soyayya
haka take da dad'i ba sai yau, Yaya Sameer ka fad'a mun duk abunda kake buk'ata a
gareni komai nauyin sa zan maka shi yau domin nasaka farin ciki mai d'aurewa"
Matsowa yayi kusa da ita kaman zai shige jikin ta yace "kin gama mun komai Habibty
abunda ya rage ki mallaka mun zuciyar ki gaba d'aya ki barni nayi rainon ta na
juyata yadda nakeso, na miki alk'awarin insha Allahu ba abunda zai faru da ita"

Wannan karan dariya tayi ba murmushi ba tace ai dama takace Yaya Sameer, ban tab'a
tabbatar da zuciya ta mallakin ka bane sai yau, kayi duk inda kakeso da ita, domin
ka mallake ta tun Aisha batasan waye ita ba Yaya Sameer ina sonka, ina sonka fiye
da duniya ta"
Rik'e hanun ta yayi suka bar wajen domin in ta cigaba da fad'a masa magana irin
haka za'a iya aifan d'an daba Ido a wajen, dama da mota ya shigo gidan bud'e Mata
gidan baya yayi yace ki shiga Habibty domin ni driver kine, zan fara girmama ki tun
daga yau.

Zagaye shi tayi ta shiga gaban motan tace "ni kuma bazan iya juran zaman baya ba
naba wani daman kalle mun miji" futa sukayi cikin farin ciki kowa ya gansu yaga
masoyan da suka dace da juna, a hankali yake driving hanun shi d'aya yana cikin
nata, yana sauk'e wahalallan nunfashi, sai kallon ta yake yi yana lumshe Ido,
abubuwa yake sak'awa aransa da dama, har suka dawo gida Yusuf yana tsaye a inda
suka barshi ya kasa ko da motsawa, dan ganin abun yakeyi kaman a mafarki, bazai
manta ranan da Aisha tace masa harta mutu bazata tab'a son wani d'a namiji bayan
shi ba, da wannan kalman nata yake Mata duk abunda yaga dama domin a zaton sa shi
kad'e ne a zuciyar ta, sai kuma yau yaga rayuwar ta juya masa, dafe kansa yayi da
k'arfi yace "ina nasan wasa kike mun Aisha, b'acin raine kawai yasa kikaga kaman
kina son wani fiye dani alhalin ni kad'e na dace dake, ni kad'e zan iya rik'e
amana, indai ina raye bazan tab'a barin soyayyan wani yayi tasiri a zuciyar ki ba,
danni kad'e akayi ki, zan baki kwana uku domin zuciyar ki tayi sanyi, nasan ina
baki hak'uri zamu cigaba da soyayyan mu kaman yadda muka saba, zuwa yayi ya wuce ta
bayan motan su zuciyar sa tana masa k'una, yana ayyana irin rashin mutumcin dazai
sa Aisha tama Sameer idan suka shirya.

Yaya Muhammad ne ya juyo fuskan sa d'auke da murmushi sai yaga kowa a wajen
murmushi yakeyi, a tare suka had'a baki wajen cewa Alhamdulillah, sai kuma suka
kwashe da dariya, Yaya Muhaisin yace "ashe k'anwan tamu jaruma ce wajen sarrafa
kalaman soyayya, da wanine yazo yace mun ita take fad'an haka zan musan ta.
Yaya Muhmood yace "ko yau zan iya barin k'asar nan domin hankalina ya kwanta,
k'anwa ta tayi abunda nakeso, dan wallahi sai yau nake jin kewan iyalina" Abee yayi
murmushi yace "lallai y'ata jaruma ce tasa kowa hankalin sa ya koma ga matar sa, ba
wanda ya isa yabar k'asar nan batare daya tsaya mun tsayar da auran y'ar auta naba"
Muhammad yace "Abee ai sai muce gobe ya kawo sadaki a saka musu rana, muma fa
ya'yan mutane muka bari acan, kar musa zuciyar su yayi rauni, Muhusin yace sai
yanzu kuka san da Matan ku? Harara suka watsa masa wanda yasa duk wanda yake falon
yin dariya.
Momma tace "wannan abunda nagani ba k'aramun faranta mun rai yayi ba, Yusuf yanzu
zai fahinci zuciyar mace ba dutse bane, dan tafi auduga laushi, ya kamata kuyi
gaggawan sanya auran su kar su had'u su rud'a Mata kwakwalwa, nasan Aisha har yanzu
tana son Yusuf, kuma na tabbatar tafiyan da Yusuf yayi da wani shirin zai dawo.

Yaya Muhammad yace hakane Momma gobe zamuce ya kawo sadaki a saka musu rana, kinga
nan da wata d'aya sai a d'aura musu aure, kowa yayi na'am da abunda yace kafin suka
watse, Abee kuma ya zauna zaman jiran shigowan ta murmushi yayi yace............

Alhamdulillah anan free page ya k'are

Labarin littafin A ZATO NA cike yake da abun tausayi da kuma na nishad'i, kuyi
k'ok'ari ku mallaki cigaban labarin domin jin ya rayuwar wa'innan y'an Mata biyun
yadda zata kare, shin Fadila zata iya rik'e kanta har sai tayi aure? Ko kuma zata
cigaba da biyewa Ambrose suna sex? Ina labarin Aisha da Sir Armaan shin zata yarda
ta karb'a soyayyan sa?

Ku biyo Mmn Ashfaq domin jin yadda zata labarin zata kaya, domin ta fek'e alkalamin
ta domin nishad'anar daku karku bari a baku labari.

300 ta wannan account number 0148811051 Nabiyyah Aminu GTbank ko katin MTN ta
wanann number 08103807998 nagode saina jiku masoyana🥰
08103807998

Mmn Ashfaq
9/14/21, 7:19 PM - Buhainat: Wanann littafin na kud'i ne mai buk'atan karantawa zai
turo 300 ta wanann account number 0148811051 Nabiyyah Aminu GTbank sai ku turo
shedan biyan ku ta wannan number 08103807998 ko katin MTN ta wanann number
08103807998 sai naji ku🥰

15...............

Abee yace "Allah ka nuna mun ranan auran Aisha na, zan nuna mata gatan da samun
wanda aka masa irin nata zaiyi wuya a wannan k'arnin namu."

Lokacin da suka shigo suka tadda Abee shi kad'e a falon Sameer cikin girmamawa yaje
ya gaishe shi, ita kuma Aisha tace sannu da hutawa Abee na, ya amsa Mata da cewa
sannu da dawowa Maman Abee, kafin ta wuce d'akin ta tabarsu tare Abee ya dube sa
yace "Sameer gaskiya na yaba da hankalin ka tun kana yaro hakan yasa nake maka
sha'awan auran Aisha, idan ka shirya ka turo iyayen ka gobe mu sanya ranan auran
ku"

Sameer tsaban farin ciki baisan lokacin da hawaye suka fara gangaro masa ba ya kasa
bud'e baki yama Abee godiya sai kuka yake masa bakin sa yana motsi halamun akwai
abunda yakeso yace amma ya kasa, Abee ya buga bayan sa yace karka damu kafi k'arfin
haka a wajen mu tashi kaje Allah ya maka albarka" tashi Sameer yayi jikin sa duk
yayi sanyi, yana futowa ya kwasa da gudu kota kan motar sa bai biba, ya shiga gidan
su yanata kwalawa Baban sa kira a daidai k'ofan falo sukayi karo da Baba, Ummi ma
jin kiran yasa ta futo da sauri kanta ko d'ankwali babu.
Baba yana ganin farin cikin da yake kan fuskan d'ansa yayi sujjada yace
Alhamdulillah nasan yaukan munyi nasara!
Sameer cikin farin ciki yace "Baba yau nasaran gaba d'aya tazo mana, domin Abee da
bakin sa yace mun na sanar dakai gobe kuzo a yanke ranan auran mu"

Baba yace "Alhamdulillah aiko yanzu yace muzo zamuje saidai zamu bari zuwa goben
da yace dan karyaga zak'ewan mu da dawa, saidai zan kirasa na mishi godiyan abun
alkairin daya mun"

Ummi da take tsaye takejin duk abunda suke fad'a ta tab'e baki tace "Sameer duk
akan mace kakeyin haka?
Yace "Ummi ya naga kaman baki farin ciki da faruwan hakan!"
Ya mutsa fuska tayi tace "taya kake tunanin zanyi farin ciki da faruwan hakan,
domin naga take taken ka nema kake ka fifita yarinyan nan fiye dani uwar dana aife
ka, Sameer dani da ita wa kafi so?
Jin tambayan yayi wani iri yace "wannan wani irin tambaya ne Ummi? Kema kinsan kowa
da irin soyayyan sa a zuciya ta kefa uwata ce wanda ta kawo ni duniya, ko kin manta
aljanna na yana k'ark'ashin k'afan mine? Taya zan fifita wata akanki, saidai inason
Aisha fiye da rayuwa ta rasata tamkar rasani ne" juyawa yayi ya koma gidan su Aisha
domin ji yake zuciyar sa tana masa k'una dajin abunda Ummi tace, ganin Aisha ne
kawai zai saka zuciyar sa tayi sanyi"
Yana futa Baba ya kalle ta yace "waike wacce irin macce ne, da kika fiye son kanki,
zan baki shawara ki hana d'anki aure kawai, ku tare d'aki d'aya kina bashi farin
cikin da matar dazai aura zata bashi domin naga kinfi kwarewa wajen bama wasu farin
ciki fiye da mijin ki, ki sani kin kusan kaini mak'ura, kina kiyaye irin wannan
maganan inba haka ba zaman mu zaizo k'arshe domin ina zaune dake ne badan farin
ciki ba sai dan guje miki zagin duniya, bazan so duniya tayita aibata uwar d'ana
ba" d'aki ya shige ya barta a wajen hankali tashe, ta d'aura hanu akai tace wayyo
na shiga uku dama Baban Sameer yasan duk abunda nake aikatawa a b'oye? Wayyo ni
wayyo rayuwa ta Allah karka bashi ikon sakina ko na auren wata bayan ni, domin ba
abunda na tsana kaman kishiya, d'akin ta tashige gaban ta yana ta mummunan bugawa,
ta d'aya bangaran kuma auren da Sameer zaiyi ya tsaya Mata arai, batajin zata iya
zuba Ido wata can ta juya mata d'a ba itaba, gaskiya ya zamo dole ta d'auki mataki
tun kafin ayi auran ko kuma ta bari idan anyi auran ta d'auki mataki.

Kaman yadda Abee suka buk'ata washe gari suka kawo goron tambayan Aisha had'e da
sadakin ta, aka sanya aure nanda sati hud'u mai zuwa, murna wajen Sameer ba'a cewa
komai, a ranan su Yaya Muhammad da Yaya Muhmood suka bar k'asar, sai satin bikin
zasu dawo suda iyalai su.

Momma zagewa tayi wajen gyara y'arta domin taga rawan k'afan ango yayi yawa shiyasa
ta killace ta, ta datse duk wani hanyan dazai had'a su, danso take tama y'arta
gyaran da duk inda ya shiga bazai iya zamaba idan bata kusa dashi, Aisha har kuka
takeyi idan Momma na tsuma ta domin ta gaji dashan magungunan da take bata, gashi
kullun mai dilke saita gasata da hayak'i duk tagaji da abubuwan da ake Mata, tunda
aka fara dama Momma ta ware Mata d'aki guda d'aya, sanann tunda aka fara bata tab'a
kallon madubi bi, yau biki sauran kwana biyar, yau kuma mutanen Germany suka
bayyana, Matan Yaya Muhammad da matar Yaya Mahmood suna shiga d'akin da Aisha take
sukayi mutuwan tsaye tsaban canjawan da tayi, sai yaba gyaran da aka Mata sukeyi,
Aunty Faty tace "Aisha anya kuwa Sameer zai gane ki?
Zunb'uro baki tayi tace "Aunty Faty yau satina uku rabona da Yaya Sameer, Momma ta
kwace wayata ta hanashi zuwa wajen da nake bansan meyasa tayi haka ba, wallahi ji
nake kaman zanyi hauka na rashin ganin sa*
Aunty Faty rungume ta tayi tana buga bayan ta tace kiyi hak'uri Autan Abee, Momma
gata take miki bazaki gane ba sai nan gaba, zakiji mamaki ranan da kuka had'u da
Sameer dan sai ya miki k'aramun hauka"
Aisha ta d'ago tana dariya tace dan Allah Aunty Faty da gaske idan ya ganni zaiji
dad'i?
Aunty Suwaiba Matan Yaya Mahmood tace ina zuwa bazan nuna miki wani abu, d'akin
Momma taje ta d'auko k'atan madubi tasa a gaban Aisha tace waye wannan.
Aisha saida gabanta ya fad'i ganin kyau da tayi tace Aunty Suwaiba nice na dawo
haka? Gaskiya na fasa yin event d'in da zamu had'u da Yaya Sameer, kucewa Sameer ya
sauk'e komai ayi dinner kawai shima sai ranan wuni za'ayi, kuma dan Allah ko
ankaini ku hanasa ganina sai mun had'u a wajen dinner ya ganni"
Aunty Faty tace "yadda kikace haka za'ayi Autan Abee"
Aunty Faty bata tsaya b'ata lokaci ba ta kira Sameer ta sheda masa abunda Aisha ta
fad'a, cikin fad'uwan gaba yace "Aunty Faty yanzu Aisha ta dena sona, tak'i naganta
kuma ta kashe wayan ta, ji nake kaman zuciya ta zata fashe, dan Allah kice Mata
idan na Mata wani abune ta yafe mun, wallahi idan kika ganni saikin tausaya mun,
rashin ganin ta yafi komai d'aga mun hankali a halin yanzu, ji nake komai ya futa a
Raina"

Murmushi Aunty Faty tayi tace "kayi hak'uri Sameer! Aisha takace har abada ranan
daka ganta zaka gane itama tayi kewan ka sosai, tana nan tana killace maka kanta
ne, kuma bataso ta futo wasu mazan su raba Mata hankali tafison ta zauna ita kad'e
tayita rainon soyayyan ka a zuciyar ta ko bakaso taji sonka ya dad'u a zuciyar
tane?
Da sauri ya bata amsa da cewa nafi kowa buk'atan hakan, kuma idan haka ya kasance
akwai goron albishir da zan baki mai girma, sukayi sallamah yanajin farin ciki a
zuciyar sa, dan sai yau yaji hankalin sa ya kwanta daya samu wanda sukayi maganan
Aisha da ita.
Aisha itama lumshe Ido tayi dataji muryan sa kasancewar muryan wayan a bud'e yake
shiyasa taji duk yadda sukayi.

B'angaran Ummi itama zubar da komai tayi ta fara hidiman bikin d'anta tilo, ba
k'aramun zubar da kud'i takeyi ba wajen had'a kayan auran sa da abubuwan da ake
buk'ata, shi kansa Baba mamakin irin kud'in da take kashewa yakeyi, shidai yasan
bai bata ko sisi ba dan bata tambaye shi ba, shuru yayi daya tuna irin abunda
takeyi a b'oye, shima ya cigaba da hidiman sa shida d'ansa, danso sukeyi suyi taron
da baza suyi k'ara'i ba daga baya.

Yusuf kullun jira yakeyi yaji kiran wayan Aisha, dan yasan duk abunda tayi tayi
shine kawai dan ta b'ata mishi rai kaman yadda ya b'ata Mata, domin irin son da
take masa bazata iya tab'a son wanin saba, dan a baya ba irin tsawan da baya Mata,
amma kwata kwata bata tab'a nuna damuwan taba, tsaki yayi yace "saida yaron nan ya
dawo yake neman ya wargaza mun tsari na, furzar da iska mai zafi yayi da bakin sa,
ya cigaba da cewa ya zamo dole na ladaftar dake Aisha, duk ranan da kika dawo
hanuna saina dulmiyar da zuciyar ki da soyayya ta, daga k'arshe na azaftar dake,
ba'a ma Yusuf irin wannan laifi mai girman ya kyale, dole nayi wasa da rayuwar ki
na koya miki hankali, domin ki kiyaye nan gaba ko haukaci ne ya Mata laifi bazata
guje saba, ko ta had'a wasan kwaikwayo a gaban sa, sa'an dataji d'aya ina sonta
bazan iya rabuwa da itaba, domin ina Mata son dani kaina bana ma kaina, yau yana
zuwa office aikin gaggawa ya sameshi wanda zasu tafi Kaduna domin gudanarwa, washe
gari ya tattara yabar garin akan idan ya dawo ko bata kirasa ba shi zaije ya
sameta, da wannan gurb'ataccen tunanin yabar Jos, ya tafi auran saura kwana biyu,
duk abokan sa sun sani amma suna tsoron fad'a masa, saidai duk lokacin da suka
zauna zasu tambaye sa Aisha yace musu tana nan lafiya, ya bata suspension ne, a
zuciyar su suce ko kuma tayi suspended d'in kaba.

Yau ya kama d'aurin aure inda manyan mutane masu kud'i da talakawa suka halarci
taron d'aurin auran, ana shafa fatiha Sameer ya fashe da kukan farin ciki dan bai
tab'a tsammanin zai mallaki Aisha ba, sai gashi Allah ya dubi zuciyar sa da k'arfin
soyayyan da yakewa Aisha ya mallaka masa ita, abokan sa sai tsokanan sa sukeyi,
suna cewa lallai zaka dawo mujin tace sai yadda Aisha ta juya ka.
Muryan Baba sukaji yana cewa ai d'ana mijin kantace ne, domin daga yau ya dawo
bawan Aisha, dariya sukayi ya rungume Baba yana cewa nagode Baba da gudumawar daka
bani wajen mallakan zuciyar Matana, kaima Allah ya baka macen da zata saka ka farin
ciki a rayuwar ka"
Baba baiji mamakin maganan da d'ansa ya fad'a ba domin yasan d'ansa lauya ne wanda
yasan kan aikin sa, yasan ya karanci yanayin zaman sune da kuma irin maganan da
yake wurgawa yau da kullun, dad'a rungume d'ansa yayi yanajin wani iri a ransa, a
zuciyar sa yace amin son, insha Allahu na kusan samun mace tagari wanda zata soni
tsakani da Allah, ba irin ma'aifiyar ka data yaudare niba, ganin Baba yayi shuru
kuma bai sake saba ya d'ago jikin sa a sanyaye yana cewa "kayi hak'uri Baba komai
lokaci ne watarana zai wuce kaman ba'ayi ba.
Yace hakane son Allah Albarkaci auran ku, ya kad'e muku duk wani futunan da zai
shigo muku, abokan Baba ne sukazo sukayita ma Sameer fad'a kafin taro ya watse, da
yamma aka d'auki amarya saida aka zaga da ita gari sosai kafin suka dawo layin aka
kaita gidan Ummi, tana ta kukan rabuwa da iyayen ta.

Sameer bayi da burin daya wuce yaga idon matar sa, da daddare bayan mutane sun
kwanta ya nufi d'akin da Amarya da y'an uwanta suke, a hankali yake buga k'ofan,
Aunty Faty har sun fara bacci taji buga k'ofan kaman a mafarki ta bud'e idonta a
hankali taga k'arfe d'ayan dare tace waiye kuma wannan, murmushi tayi tasan ba
wanda zai iya musu irin wannan aikin inba Sameer ba, ta duba wajen da Aisha take
kwance taga tajima tana baccin ta, futowa tayi falon a hankali tace waye ne?

Yace Aunty Faty Sameer ne, dan Allah kicewa Aisha ta futo ko ganin ta nayi saita
koma"
Aunty Faty tayi murmushi tace "haba Sameer hanzarin mai kakeyi gobe uwar haka kana
tare da matar ka, kaga dakyar muka samu tayi bacci tana ta kukan zata koma wajen
Abeen ta, dan Allah karka tayar mana da ita ta hana mu bacci, kayi hak'uri gobe
zamu had'u a wajen dina"
Kaman zaice Mata ta tashe ta idan tayi kuka zai rarrashe ta, sai kuma yaga rashin
dacewan fad'an hakan sauk'e ajiyan zuciya yayi yace to shikenan Allah ya kaimu
goben, ya juya yana tunani kala kala a zuciyar sa damin b'oye masa kanta da Aisha
ta farayi ya fara damunsa amma ai gobene k'arshen ranan zaiga ko shima za'a bashi
wani uzurin.

Washe gari gida ya cika mak'il kowa ka gansa yana cikin farin cikin bikin, Ummi sai
shiga da futa takeyi, tana raba kyautukan data tanada domin taron da take ganin
bazata sake irin saba, domin Sameer yace Mata shi mace d'aya ta ishe sa.
Baba yana waje yaga sai futowa da manyan jakunkuna akeyi a gidan sa, Mata sai
tsegumi sukeyi suna cewa biki sai kace bikin y'ar Shugaban k'asa ko kuma y'ar
k'aruna, sai kud'i ake zubarwa kaman ba'a san darajan suba, tashi yayi ya shiga
cikin gidan ta ko ina taron Mata ne a cike, haka ya rab'a ta tsakiyan su ya wuce ya
bud'e d'akin sa ya shiga, wayan Ummi ya kira tana d'agawa yace......

08103807998

Mmn Ashfaq
9/14/21, 7:19 PM - Buhainat: Wannan littafin na kud'i ne mai buk'atan karantawa zai
turo 300 ta wannan account number 0148811051 Nabiyyah Aminu GTbank sai ku turo
shedan biyan ku ta wannan number 08103807998 ko katin MTN shima ta wannan number
08103807998 saina jiku🥰

16............

Tana d'agawa yace kizo ki sameni a d'aki yanzu ina jiran ki" yana gama fad'a ya
kashe wayar sa, da mamaki Ummi take kallon wayan tace lafiya kuwa yake mun irin
wannan kiran gaggawan kodai yanaso na bashi jakane ya sallami bak'in sa, tashi tayi
tacewa k'awayen ta tana zuwa tana shiga ta tadda shi yanata zaga d'akin, ta k'arasa
da sauri tace lafiya Alhaji kake nema na?
Nunata yayi da yatsa yace "bikin d'ana ba gurb'ataccen biki bane karki kuskura ki
sake ba y'an uwan na ko kuma mutane na jakan da bansan ta inda kud'in sa ya futo
ba, kibawa mutanen da kiga gayyata da y'an uwan ki, kibar y'an uwana suma suji da
mutane na da y'an uwan mu, domin Albarka nakeso auran d'ana yayi ba lalacewa ba".
Ya k'arasa maganan yana huci ta dubesa cikin rashin fahintan inda maganan sa ya
dosa tace "Alhaji ban fahinci abunda kake nufi ba, ko zaka k'ara mun bayani"
Murmushn takaici yayi yace ban damu daki fahinci abunda nake fad'a ba, nafison kiyi
amfani da maganan da nayi inba haka ba za'a k'arasa bikin nan dake ba" futa yayi ya
barta a wajen baki sake tana ta maimata kalman baza a k'arasa bikin da ni ba? tace
to kasheni zakayi komai nasan baka isa ka sakeni ba, saidai ka k'are a kunfan baki,
amma zanbi abunda kace na yau d'aya, shima gudun karka kunyata ni a gaban k'awaye
nane, zaman gidan d'ana kuwa sai yadda naso za'ayi shi, baka isa ka shiga mun
wannan hurumin ba, tsaki tayi ta koma cikin mutane tana walwalan ta, dangin Baban
Sameer suma suka fara rabon kayan su dama ya sanar dasu yadda zasuyi, da daddare
ango ya shirya tsaf yana jiran futowan amarya domin mutane duk sun tafi, yakai
minti talatin a mota bata futo ba ya kira wayan Aunty Faty yace Mata su yake ta
jira tun d'azu basu futo ba, kunyan shine ya kamata ta rasa mezatace masa saita
mik'awa Aisha wayan domin ba kowani namiji bane zai iya juran irin abunda suka
masa.
Aisha cikin sanyin murya tace "Habibi"
Saida ya lumshe idonsa danjin muryan ta yasa duka tsikan jinin sa sun tashi a
kasalance yace "haba Habibty maiyasa kika mun rowan ganin ki haka? Kuma yanzu ma
ina waje kink'i futowa, idan laifi nayi ake mun irin wannan horon dan Allah ki yafe
mun"
Tace "Habibi kayi hak'uri ka yafemun ban zaci tare zamu tafi ba, yanzu haka ina
mota a k'ofan hole ina jiran ka"

Cikin d'aga murya yace "what? Kina nufin kin tafi kenan? Aisha dama baki sona kika
bari akayi auran mu? Meyasa kika yaudari zuciya ta?
Tasan yana fad'a ne kawai dan be ganta ba, amma suna had'uwa zai iya manta komai,
tayi shuru ta rasa abunda zatace masa yaji sanyi saboda tasan idan ta futo su tafi
tare zasu iya fin awa d'aya a mota yana kallon ta basu futo ba, kawai saita saka
mishi kukan k'arya tana cewa wallahi Yaya Sameer ina sonka kaine ma naga yanzu ka
dena sona tunda gashi kanata mun fad'a a ranan farin cikin mu, sai ta cigaba da
kukan k'arya"
Muryan shi yana rawa ya fara magana yace "kiyi hak'uri Habibty bazan iya yafewa
kaina kukan dana sakaki yau ba, ganinan zuwa kimun duk hukuncin da zaisa zuciyar ki
tayi sanyi" ya kashe wayar yana cewa abokin sa muje tana can, suna isa ya futo
yanata raba Ido gaya ta ina motar su yake, Ummi ce ta k'araso wajen tana cewa haba
Sameer kun barmu a tsaye tun d'azu ance bazamu shiga hole ba harsai kun iso, yanzu
kace ta futo mutane su samu su shiga domin dare ya farayi.
Yace ba tare mukazo da ita ba" Ummi tace meyasa bakuzo tare ba? Haka na tsara zuwan
mu, kije yanzu zaku fara shiga tana nan wajen, magana yama abokin sa a kunne yaje
yasa aka bud'e musu hole d'in suka fara shiga.
Ta bar wajen tana ta mita, saida kowa ya gama shiga sauran abokan ango kawai a
waje, Sameer gaban sa sai fad'uwa yakeyi dan ya kira wayan Aunty Faty yafi a k'irga
amma wayan a kashe, ya sunkuyar da kansa yana duk addu'an dayazo mishi baki, abokan
sa sai mita suke masa akan yayi sakewa Aisha dan gashi sai juya shi takeyi tun
kafin su fara zaman hak'uri, shidai baice musu komai ba, k'aran motocin dayaji ne
yasa shi d'aga kai yaga ko suwaye, ganin motocin suna da yawa yasa ya mayar da
akansa k'asa yasan wasu masu dinnern ne daban, wata faran motace tazo ta tsaya a
kusa dashi kafin soran sukayi parking a saitin inda yake ko wannen su ya k'ure
hasken motan sa, rai b'ace suka tsaya suna kallon wanann irin rainin wayon da ake
shirin musu wani daga cikin abokai yace wannan wasu irin mutane ne dan kunzo event
d'inku saiku haske mu da wutan mota, koda yake ba laifin ku bane laifin amaryan
mune data tsayar damu a waje tak'i zuwa. Shidai Sameer baice komai ba kuma har
yanzu bai d'ago kansa ba, wani gigitacce k'anshin tirare ne ya doki hancin sa,
saurin istingifari yayi a zuciyar sa domin yana ganin jin k'anshin turaren ma yaci
amanan matar sa, gashi k'anshin sai kusanto shi sukeyi abokan sa sake baki sukayi
dukan su ganin wata balarabiyan yarinya na shirin runguman abokin su, Sameer baiyi
aune ba yaji mutum a kwance a jikin sa, jin muryan daya kusan zautar dashi ne yasa
ya dawo daga dogon mamakin daya tafi ya d'agota yana k'are Mata kallo, ta shagwab'e
fuska tace "sorry Habibi nasan na b'ata maka rai da yawa"
Bakin ta yake tabi da kallo yanajin duka tsikan jikin sa yana tashi, kai bakin sa
yayi saitin nata yana shirin Mata kiss ko zaiji sauk'in abunda ya taso masa Yaya
Muhammad yayi gyaran muryan daya dawo dashi hayyacin sa, sai kuma kunya ya kamasa
kwata kwata ya kasayin magana sai binta da kallo yakeyi kaman sabon makanta

Abokan sa sukace indai wannan halittan itace matar ka zaka iya kwana kana jiran ta
domin ta cancanci fin haka ma, dan duk abunda lafiyayyan namiji zai buk'ata tana
dashi, Allah ya baku zaman lafiya da zuri'a dayyiba, muma Allah yasa mu a danshin
ka.
Wani irin kishine ya turnik'e shi a zuciyar sa, dan ji yake kaman ya fasa shiga
wajen dinner su koma gida amma ba hali, ya lumshe idonsa ya sake damk'e hanun ta
kaman wanda za'a kwace masa ita, sanar da MC akayi ga amarya da ango shigowa,
wak'an da Adam A Zango ya musu na aure aka sake yana tashi cikin baitin sa mai
dad'in sauraro, a hankali ango da amarya suke takawa inda abokai da y'an uwan
amarya suka take musu baya wasu na gaba, dan amarya bata da k'awa ko d'aya sai y'an
uwa da Matan Yayun ta, suna shiga hole ya d'au tafi kowa burin sa yaga amaryan data
sakasu zaman jira, sukaje wajen da aka tanada domin su suka zauna, Sameer ya kasa
ya tsare bayason kowa yagane masa fuskan amarya, ya juya yana magana kafi ya juyo
Matan Yaya Mahmood tazo ta bud'e Mata fuska saiji yayi hole ya d'au tafi, anzo
anata d'aukan su foto, yana juyowa yaga fuskanta a bud'e, saida ya razana ganin
kyau datayi ya kwanto da kanshi yace "Habibty bazan iya juran ganin mutane sunata
kallon ki ba, gaskiya ki tashi mu tafi kawai"

Murmushi ta masa wanda ya kusan zautar dashi a zaune tace "kayi hak'uri Habibi
nayau d'aya ne kawai, dalilin dayasa Momma ta b'oye ni kenan dan tama rana irin na
yau tanadi, kwata kwata baya fahintan abunda take fad'a domin ya tafi wani duniyan
daban yana hango yadda daren su nayau zai kasance, hanun ta ya kamo ya saka ta
cikin babban rigan da yake jikin sa, ya d'aura hanun ta akan penis d'insa data
tsaya tun lokacin data kwanto a jikin sa, kuma har yanzu ya kasa kwanciya, dukda
gabanta ya fad'i saboda jin girman penis d'insa, amma bata nuna masa ba ta matsa a
hankali tana shafawa, kusan shid'ewa yayi yana lumshe Ido, saijin muryan MC sukayi
yana cewa yana buk'atan amarya da ango su futo suyi rawa, kafin ta zame hanun ta a
hankali, tana lumshe Ido itama domin maganin da Momma ta d'ura Mata ya fara aiki,
dakyar murya sa yake futowa yace basu iya rawa ba, MC yace to su futo yana buk'atan
ganin su, dakyar ya bari suka futo saida ya gyara zaman penis d'insa kafin ya rik'o
hanun ta yana matsawa suka futo, MC yace inaso naga gatan amarya yanzun nan, su
Yaya Muhammad suka futo suka watsa naira kaman dan bikin kawai suka nema kud'in,
kafin aka buk'aci dangin ango suzo su nuna masa gata, Ummi ce ta futo da tawagan ta
suka fara watsa kud'in daya tsorata mutane, saida MC yace mungode Hajiyah zaku iya
komawa, daidai da Sameer ya tsorata da kud'in da Ummin sa ta zuba, bayan anyi taro
an watse ango da amarya suka shiga mota suka nufi gidan su da yake filin sukuwa,
tunda suka futo Aisha taketa kukan rabuwa da y'an uwanta, har suka isa gida batayi
shuru ba, dakyar ya lallashe tayi shuru yace taje tayi alola suyi sallah, bata masa
musu ba ta bud'e drawer ta d'auki dogon rigan material ta saka, dan tun ranan da
za'ayi jere aka taho Mata da kayan ta, ganin ko tashiga toilet bazata iya cire
wedding gown d'inta ba, tazo gaban sa ta tsaya tace "Yaya Sameer tayani cirewa"
Ya tashi tsaye yaja zip d'in rigan zuwa k'asa, kafin ya duba gefe sa gefe shima
akwai zip ya janye su, ya fara zare Mata rigan a hankali, mutuwar tsaye yayi ganin
na shanun ta daya bayyana a waje, yakai hanun sa ya shafasu yana lumshe Ido,
daganan ya zarce da shafa jikin ta, ta rik'e hanun sa tace zanyi alola!
Nunfashi mai zafi ya furzar ya d'aga Mata kai yana ganin shiganta toilet shima ya
futa yaje d'akin sa ya d'auro alola, yana shigowa daidai itama ta futo daga toilet
ya shinfud'a musu dadduma suka tada sallah, nafila raka'a biyu sukayi, suna idarwa
ya kama goshin ta yanata Mata addu'a, bayan ya idar ta kifa kanta akan gwuwa ta
tana rera kuka, Sameer jin kukan yakeyi har cikin zuciyar sa ya kasa jurewa ya
jawota jikin sa ya matseta yana hura Mata iska a kunne, shuru tayi tanajin tsikan
jikin ta yana tashi, ta d'ago a hankali tace "Yaya Sameer shikenan na rabu da Abee
na da Momma? Saita sake fashewa da kuka, bakin su ya had'a wajen d'aya yana bata
hot kiss, k'anshin jikinta dayake shak'a yana dad'a dulmiyar dashi saida ya
tabbatar ya kashe Mata jiki sosai kafin ya mik'ar da ita ya zare rigan da yake
jikinta, rungume ta yayi ya b'alle mab'allin breziyan jikinta ya zare sa ya wurga
k'asa, jin dukiyan fulanin ta yana sukan shi a k'irji yasa jikin sa ya d'auki b'ari
yana futar da nunfashi da sauri da sauri, d'aukan ta yayi ya kwantar da ita akan
gado ya zare pant d'inta tare da jallabiyan da yake jikin sa, ya saka hanun shi a
k'asan ta nunfashin sane ya kusan d'aukewa jin wajen a jik'e, amma yana mamakin
rashin hanasa da batayi ba, kuma yasan ance duk amaryan data kawo budurcin ta
tsoron mijin ta takeyi amma yaga Aisha ko sau d'aya bata rik'e hanun sa da sunan ya
bari bata soba, sai zuciyar sa ta fara rawa, itako Aisha hud'ubar Matan Yayun ta
tabi, sunce duk abunda zaiyi karta hanasa, da farko zai d'auka ita ba budurwa bane,
saiya d'auki hanya tukunna zai k'ara girmama ta, saidai cikin zuciyar ta a tsorace
take jikinta sai b'ari yakeyi, shi kuma Sameer ya d'auka b'arin da jikinta yakeyi
na tsaban jaraba ne, dukda jikin sa yayi sanyi amma bai fasa abunda yakeyi ba,
yasan ko ta bud'e kaman rafi yanasan Matan sa haka, kuma rashin budurcin ta bazai
tab'a rage soyayyan da yake Mata ba, yakai hanun sa da niyan fingering d'inta saiya
fasa ya cikaga da shafata yana sarrafa breast d'inta, lokacin da yake mulmula Mata
kan breast d'inta kusan shid'ewa tayi ta k'ank'ame shi tana sauk'e nunfashi a kunne
sa, cigaba yayi da shafeta yakai hanun sa kasanta ya shafa saman tare da mulmulawa,
duk sun birkice kowa so yake yajisa a jikin d'an uwan sa, kifata yayi ya d'ago
bombom d'inta sama ya kwantar da kanta k'asa ya seta abarsa rintse idon sa yayi
domin yasan shigewa zatayi zurum, ya tura da k'arfi wanda saida ta saki k'ara
jikinta ya fara b'ari domin wani irin azaban zafin dataji, shima saurin bud'e
idonsa yayi jin ko kan abunsa bai shiga a zaton sa a cinyan ta ya buga shiyasa taji
zafi, amma ga mamakin sa sai yaga akan hanyan sa yake bai kauce ba, ya juyo da ita
ta kwanta filata yatsan sa ya saka yaji wajen kirif zare ido yayi jikinsa yana
b'ari, dazai iya hak'uri daya barta ya bud'e wajen a hankali saidai bazai iya ba,
sake saita abun yayi ya fara turawa a hankali kuka ta saka masa da k'arfi ta damk'e
dantsen hanunsa, duk da ko rabi be shiga ba amma sak'on ya isa har kwakwalwan sa,
turawa yayi tayi a hankali kafin ya fara up and down, zuwa wani lokaci Idon sa ya
rufe ya manta akan budurwa yake, yayita gurzanta tun tana ihu har tayi shuru tana
futar da nunfashi dakyar, bayan wani lokaci ya..............

Mmn Ashfaq 08103807998


9/14/21, 7:20 PM - Buhainat: Wannan littafin na kudiy ne mai buk'atan karanta shi
zai tura 300 ta wannan account number 0148811051 Nabiyyah Aminu GTbank. Idan an
tura sai a turawa wannan number alert 08103807998 domin tabbatar da an tura, ko
katin MTN shima ta wanann number 08103807998 nagode🥰

17........

Bayan wani lokaci ya saurara Mata ya rungumo ta yana sanya Mata albarka, itadai
Aisha nunfashi take futarwa dakyar, toilet yaje ya had'a Mata ruwa mai zafi yazo ya
d'auke ya gasata sosai, ledan daya shigo dashi ya d'auko murmushi yayi ganin ko
kazan amarcin basu samu daman ciba ya fara aiki, laimin tsami ya d'auko ya raba
tsakiyan da wuk'a, yaje ya d'aga k'afan ta kafin tayi magana harya fara goga Mata a
gaban ta wani wahalallai ihu ta sake da dasheshshiyar muryan ta tace "Yaya Sameer
wannan wani irin mugunta kake mun dama irin tanadin da kake cewa kamun kenan? Sai
yau na tabbatar da basona kake ba, ka shirya azaftar dani ne kawai" sai hawaye ya
fara gangarowa a Idon ta kaman an bud'e bakin famfo, barin abunda yakeyi yayi ya
hauro samanta ya rungume ta yana zubar da hawaye yace "wallahi Aisha Allah ne
shedata ina miki son dani kaina bansan iya kansa ba, ina sonki fiye da komai a
rayuwata, wannan laimin tsamin da kika gani masana ne sukace mun idan ka karb'a
budurcin Matar ka, ka d'aure ka goga Mata shi a gaban ta bayan kun gama sex, zaiyi
saurin d'auke Mata zafi da rad'ad'in wajen, ban miki dan mugunta ba ko dan bana
sonki, kiyi hak'uri ki yafe mun, ko kuma ga wuk'a ki yanka kan penis d'ina saiki
goga mun laimin tsamin muji zafin tare"
Zaro Ido tayi waje tace "aini ba munguwa bane irin ka, nika yankani da penis
d'inka, ni kuma na yanka ka da wuk'a, bazan iya ba, amma bazamu sakeyin sex ba har
mu mutu"
Saurin had'e bakin su yayi saida ya tsotseta san ranshi kafin yace "lallai za'a
d'auki gawata a gidan nan, domin jikin ki shine farin ciki na da cikon rayuwata"
rungume ta yayi a haka bacci ya d'auke su, da asuba da kanshi ya Mata wanka ya
had'a Mata tea mai zafi tasha kafin ya bata pen relief tasha, bacci ne ya sake awun
gaba da ita, ba ita ta farka ba saida su Aunty Faty sukazo yazo ya tasheta ya Mata
wanka yasa Mata kaya simple makeup ya Mata amma ba k'aramun kyau tayi ba, ya rik'o
hanun ta suka futo tana d'ingishi, Aunty Faty suna ganin futan sa suka kwashe Mata
da dariya suna tsokanan ta da Autan Abee an girma ta saka musu kuka ganin kukan da
gaske takeyin yasa suka fara lallashin ta suna bata hak'uri, sai bayan mangarib
suka bar gidan, yana ganin futan su ya shigo a tsakiyan gado ya sameta ta zuba uban
tagumi da sauri ya haura saman gadon ya jawota jikin sa yana shafata, kafin yace
"kewa ko Habibty?" ta d'aga masa kai batare datace komai ba, yace kiyi hak'uri idan
kika warke zamuje mu duba su, rungume sa tayi tana masa godiya, ya had'e bakin su
waje d'aya yana bata hot kiss tare da shafa breast d'inta, kiran sallan isha ne ya
d'agasu, bayan an idar ya zuba kajin daya siyo Mata yace "zomu biya bashin jiya, a
baki yayita bata naman saida yaga zatayi amae kafin ya barta, ya bata ruwan madara
da zuma, kafin shima yaci ya tattara wajen, d'aukan ta yayi sukaje toilet ya wanke
Mata baki shima ya wanke nasa suka futo, kayan bacci shara shara ya saka Mata shima
yasa suka kwanta, tasha shafe shafe da tand'e tand'e saidai bai kusanceta ba soboda
yasan tasha wahala jiya sosai, rungume ta yayi yana sauk'e nunfashi duk ya b'ata ta
da ruwan sperm, a take bacci ya d'auke ta, sai juyi yakeyi maransa yana murd'a
masa, sai yayi kaman zai bud'e k'afan ta sai ta bashi tausayi ranan inda yaga rana
haka yaga dare domin ko bacci b'arawo kasa d'aukan sa yayi, cikin dare ta farka ta
gansa ya rik'e maransa yanata juyi taso ta tambaye sa abunda ya hanasa bacci, sai
kuma tayi shuru tasan tana masa magana zai murk'usheta, da asuba data farka ta
ganshi yana sallan, yana sallamah yazo ya d'auke ta yana cewa kin tashi, toilet ya
kaita ya wanke Mata baki kafin ya Mata wanka ya barta tayi alola suka futo, shiya
jasu sallan asuba, ta koma zata kwanta yace "Habibty kiyi hak'uri na goge miki
gabanki da laimin tsami jiya na kasa bacci, idan na tuna ni'imar da Allah ya miki
sai penis d'ina yayita mun zafi, ya d'aga jallabiyan da yake jikin sa yace kin
ganshi tun jiya yake a haka bai kwanta ba, ki taimake ni muyi jinyan wajen" lumshe
Idon ta tayi domin ganin penis d'insa a tsaye saida tsikan jikin ta ya tashi, a
hankali tace "to" da sauri ya d'auko laimin tsami ya yanka ya fara goga Mata yana
bata hak'uri, ganin harya gama wajen zafi yake Mata yasa ta sak'i k'ara mara sauti
tace "Habibi zafi"
Bud'e wajen ya sakeyi yaga inda yayi ja saita bashi tausayi ya kafa bakin sa a
wajen yana hura Mata iska tare da lashewa wajen tsikan jikin ta sai tashi keyi,
Malam Sameer daga hura iska ya zarce da sucking d'inta da harce, yana wasa da
saman, ambaliyan ruwa tayita mishi a fuska yana lashewa, jiki na b'ari yace "pls
Habibaty kimun abunda zanji sauk'in feeling d'in da nakeji"

Tunawa da fad'an dasu Aunty Faty suka Mata tayi na cewa karkiji k'yaman gaban mijin
ki, idan kina al'ada ki kamata ki lugwugwuta abunki kisa a baki ki shanye sa tas,
soyayyan ki da kiman ki zai dad'u a idonsa duk inda ya shiga kina mak'ale a zuciyar
sa.
Ture shi tayi ya kwanta flat ta shiga tsakiyan sa tafara sarrafa penis d'in da
hanun ta yana lumshe Ido, jin penis d'insa a waje mai d'umu ana sama da k'asa
dashi, ya ware Ido danya tabbatar da inda ya shiga suna had'a Ido ta zuk'o penis
d'in kaman yaro yaja no-non uwarsa, ihu ya sake tsaban dad'i yana cewa ki cinye
duka Habibty naki ne, wayyo dad'i ashe haka aure yake da dad'i ban sani ba,
wayyooooo ashhhhhh Aaaaaa sai sambatu marakai yake ta Mata bata, jin abun tayi ya
dad'a kauri a bakin ta zuwa wani lokaci wani abu mai kauri da yauk'u tajishi a
mak'ogoron ta, yunk'urin amae ta fara tana k'ok'arin ciresa a bakin ta ya danna
kanta tare da toshe Mata hanci jikake kut kut ta had'iye bai saketa ba saida ta
shanye tas, ya jawota saman shi ya rungume ta, sai yamutsa fuska takeyi sauk'a
takeso tayi taje toilet tayi amae ko zataji dad'i, ganin yadda takeyi da fuskan ta
ya had'e bakin su waje d'aya ya shanye yawun data tara, da mamaki take kallon sa
ganin ko k'yaman bakin baiji ba, saida ya tabbatar aman da takeji ya koma kafin ya
sake Mata baki, suna mayar da nunfashi, dad'a rungume ta yayi yanajin sonta na zaga
duk wani lungu da sak'o na jikin sa yace "Allah ya miki albarka Aisha, kingama da
rayuwar Sameer, nabaki kaina kyauta kiyi duk yadda kikeso dashi, sai yanzu na sake
tabbatar da kece mahad'in rayuwa ta, Aisha bazan iya rayuwa babu keba, domin kice
jinin da yake zagawa a jikina, ranan ba irin albarkan dabai saka Mata ba, kullun
sai ya rage zafi tukunna suke bacci, yau kwanan su shida da aure, ya duba yaga ta
warke jan da wajen yayi babu, da daddare suna kwance taga ya fara shafata ta biye
masa a tunanin ta tazaci irin wanda sukeyi kullun ne, tun da taga yakai yatsan shi
k'asan ta yana socking tasan yauma zata wahala, hawaye ne ya fara zubo Mata tana
gogewa a b'oye dan bataso ta karyar masa da gwuwa, da zafi zafi yakeyin komai, yazo
d'aukan hanya yaga tana share hawaye, kwantawa yayi a jikin ta yace kiyi hak'uri
Habibty bazan miki da k'arfi ba, idan kuma bakiso na hak'ura" saurin girgiza masa
kai tayi muryan ta yana rawa tace inaso kayi. Murmushi ya Mata yasan ta fad'a ne
kawai, dazai iya hak'uri da yayi, saidai idan ya biyewa tausayin ta shizaiyi ta
cutuwa, k'ok'arin shiga yakeyi amma still hanyan a rufe, dannawa yayi da iya
k'arfin sa domin ya zak'u yajishi a cikin koginta, sukuwa yayi tayi a kanta, daga
farko ta jure azaban gani bayi da niyan dainawa yasa ta saka masa kuka tana dukan
k'irjin sa, bai barta ba saida ya rage ruwan maransa ya koma gefe yana mayar da
nunfashi.
Tun daga ranan bai sake d'aga Mata k'afa ba, kullun saiya kwashi dad'i, tun tanajin
zafi harta saba, itama tana son abunda yakeyi, suka fara gudanar da rayuwar su
cikin so da fahintan juna, yau da daddare ya d'auke ta sukaje gidan Ummi a falo
suka tadda ita, Ummi na d'aga Ido taga Aisha ta dad'a fresh da kumatu taji wani abu
ya soketa a zuciyar ta, a zuciyar ta tace wato yaron nan kulawa yake ba matarsa ya
manta dani ko, bazai tab'a yiyuwa ba dole na nuna mata ni uwar sane, suna gaisawa
Baba ya futo suka gaishe shi yace "dama inaso naje gidan ku aikine ya mun yawa
shiyasa baku ganni ba, lokacin biki taron mutane ya hanani yi muku nasiya, kuyi
hak'uri da rayuwar aure, domin zama ya wuci wasa, yanzu zakuga kuna son junan ku ba
abunda zai faru, idan aka dameku da cewa kuyi hak'uri, zakuce to hak'urin mai
zakuyi, hak'urin kuma yana nan zuwa domin zama ya wuci wasa, Sameer kaine babba ka
zamo mai hak'uri da matar ka, domin Mata suna da rauni zama dasu sai da hak'uri,
dan muma hak'urin ne ya kawo mu har yanzu da badan haka ba, saidai ku tashi ba
iyayen ku mun jima da rabuwa dasu,ke kuma Aisha ki kasance mai biyayya da kiyaye
duk wani hakkin mijin ki, aduk lokacin da kika ganshi cikin b'acin rai karkije
garesa kice saiya fad'a miki abunda yake damun sa, ki masa nasiha tare da kwatancen
irin hak'urin da Annabawa da Sahabban sa sukayi, idan kuma baya buk'ata kifishi
janye masa, duk lokacin da yake cikin farin ciki kifisa farin ciki da kusantan sa.
Nasiha mai shiga jiki Baba ya musu, Ummi duk tagaji da sauraran abubuwan da yake
fad'a, loakcin da ya gama musu nasihan ya futa ba k'aramun dad'i taji ba, itama ta
kallesu tace Aisha nima akwai abunda nakeso na gayami, inaso kisa a ranki ni na
aifi Sameer, kisan kafin ya baki farin ciki dole saiya ban, kuma ban yarda ki juya
mun d'a ba ko kuma ki mayar dashi shashashan namiji, duk abunda zakuyi inaso a
sanar dani kafin a aikata sa, idan kika kiyaye wa'innan abubuwan zamu zauna lafiya
dake, idan kuma kika sab'awa umurni na zaki gamu da b'acin raina.

Aisha jiki a sanyaye tace insha Allahu zan kiyaye duk abunda kika fad'a" Sameer
kansa d'aurewa yayi dajin abunda Ummin sa ta fad'a, ganin Aisha na wajen yasa yayi
shuru bayaso tace yana tuhumar ma'aifiyar sa, sallamah suka Mata kafim suka futa,
Aisha ta zaci zasu shiga gidan sune sai taga ya wuce, hanun sa ta rik'e da k'arfi
tace Habibi! Murmushi ya Mata yace kiyi hak'uri naga dare yayine shiyasa, amma a
satin nan zamuzo ki wuni musu"
Tace "nagode Habibi"
Saida suka biya ya siya Mata kaza dasu ice cream kafin suka koma gida.

Yusuf yau ya diro gari tunda ya shigo yake Allah Allah yaje yaga Aishan sa ko
abinci bai tsaya ciba yayi wanka a gurguje ya saka kaya tare da feshe duka jikin sa
da turare, ya futo yana baza k'anshi, da Baban sa suka had'u daidai ya shigo da
motar sa shi kuma zai futa, da murmushin yace Baba sannu da dawowa, shima Baban da
murnan ganin d'ansa ya dawo yace welcome son yaushe ka dawo?
Yace yanzun nan shigowa ta inaso naje naga Aisha ne saina dawo naci abincin"
Baba yace wata Aishan?
Murmushi Yusuf yayi yace Baba harka manta Aisha na!
Ajiyan zuciya Baba ya sauk'e yace mu koma akwai maganan da nakeso muyi dakai. Yaso
yace masa ya bari idan ya dawo sai suyi sai kuma yaga ya cika masa Ido bazai iya
fad'a ba, ba yadda ya iya, suka koma cikin tare, a falon Baban sa suka zauna Baba
ya dubesa yace "Yusuf dama baku rabu da Aisha ba?
Murmushi yayi wanda ya bayyanar da tsantsan son da yakewa Aisha yace "bamu rabuba
Baba wani d'an k'aramun matsala muka samu, amma yau zanje na warware sa" labarin
abunda ya faru ya bashi"
Baba yayi tsaki yace sun mun daidai da suka hukunta ka tanan dama waye zai yarda ya
baka y'arsa, alhalin kaje har gida ka daka masa ta tun kafin ka aure ta, wallahi
sunmun daidai idan kace bazaka rage wanann banzan zuciyar kaba, dana sani bazai
dena bibiyan rayuwar kaba"
Bai fahinci abunda Baban sa yake nufi ba yace "shiyasa yanzu zanje na bata hak'uri,
kuma insha Allahu bazan sake maimaita maka mancin haka ba"
Baba yayi murmushin takaici yace "mawa zakaba hak'uri bayan yarinya tana gidan
mijin ta, saidai ka gyara halinka ka shirya neman wata"a
A razane Yusuf ya d'ago yace kana nufin Aisha tayi aure?
Baba yace aiba nufi nakeyi ba nace maka tayi aure ta auri wanda yafika sonta da
tattalin ta" tashi yayi ya shige d'aki da takaicin Yusuf.
Yusuf gani yake kaman tsokanan sa Baba yakeyi dan yaji haushin abunda yayi, yayi
murmushi yace aina gyara halina Baba, bazan sake kai hanu jikin ta ba kuma bazan
sake fad'a Mata bak'ar magana ba domin na yarda da irin son da nake Mata, tashi
yayi yaje yawa motar sa key bai tsaya ko inaba sai gidan su Aisha, a kusa da gidan
yayi parking domin yanaso idan ta futo suje ya Mata siyayyan da zata yarda da
soyayyan da yake Mata, gyara zama yayi kafin ya ciro wayar sa ya kirata, jin wayan
ya fara ringing ya lumshe idonsa saboda ya matsu yaji muryan ta, ana d'aga wayan
yace Assalamu Alaiki sahibal kalami!

Sameer murmushi yayi jin abunda ya fad'a yace wa'alaika salam, sannu Malam Yusuf ka
wuni lafiya? Tsaki Yusuf yayi domin muryan ta yaso ya faraji bana wani ba, ya zaci
Yayun tane suka d'auki wayan yace Muhaisin ka wuni lafiya yasu Momma, dan Allah ka
bata wayar.

Sameer yace lafiya qalau Yusuf amma ba Yaya Muhaisin bane, Sameer ne mijin Aisha.
Gaban sane yaji yayi mummunan bugawa da sauri yace bana son irin wannan maganan
banzan da wasan banza kabani Matata domin Aisha bata da mijin daya fini a duniya,
kayi hanzarin bata waya tun kafin na d'au mataki a kanka" Aisha ce ta kwace wayan
ta kashe tace meye amfanin sauraran mutumin dakasan bayi da cikekkiyar hankali?
Murmushi ya Mata ya had'e bakin su waje d'aya domin ba k'aramun kishin abun yaji ba
kuma bayason suyi maganan shiyasa ya had'e bakin su waje d'aya dan ya rage zafi.

Yusuf wayan ya sake bi da kira yakai sau talatin amma ba wanda ya d'aga, futowa
yayi da gudu yaje ya buga k'ofan gidan su Aisha, maigadi ya futo yana ganin sa ya
b'are baki yana dariya yace sannu da zuwa Alhaji yau bazaka shiga bane?
Danne abunda yakeji yayi yace zan shiga inaso ka kiramun Aisha ne mu futa idan mun
dawo saimu shiga"
Maigadi ya sake baki yana kallon sa kafin yace badai Aishan Abee ba, ko baka da
labarin tayi aure sati biyu da suka wuce.......

08103807998 Mmn Ashfaq


9/14/21, 7:20 PM - Buhainat: "Wannan littafin na kudi ne mai buk'atan karanta shi
zai tura 300 ta wannan account number din 0148811051 Nabiyyah Aminu GTbank. Idan an
tura sai a turawa wannan number alert 08103807998 domin tabbatar da an tura ko
katin MTN shima ta wanann number 08103807998

18............

Ido ya zaro waje jikin sa ya hau b'ari ya fara nuna Baba Audu da yatsa sai kuma ya
kwasa da gudu kaman sabon kamun hauka, ya shiga motan sa ya Mata key, da mahaukacin
gudu ya bar layin ikon Allah ne kawai ya kaisa gida, a tsakiyan gidan yayi parking
d'in motan sa, ya futo ko rufe motan bai samu daman yiba, ya kwasa da gudu ya shiga
falon gidan su ya kurma ihu, a razane duka mutan gidan suka futo suna tambayan sa
lafiya! Dan basusan ya dawo garin ba ma, sai ihun sa sukaji.
Kasa magana yayi yanata rufza ihu Baban sane ya futo ya daka masa tsawa yace ya
futa masa a gida dan gidan sa ba gidan mahaukata bane, bakaga komai ba indai kace a
rayuwar ka wanda yake sonka zaka wulak'an ta, zagin sa yayi tayi kafin ya koma
d'aki ya barsu a wajen.
Maman sane tazo ta tsuguna a gaban sa tana tambayan sa meya faru! Dakyar ya iya
bud'e baki yace "Aisha tayi aure ta barni, Mama ki taimake ni kije kisa akashe
auran nan nine mijin daya dace da ita ba wani ba, dan Allah Mama ki taimake ni
karna mutu" kuka ya cigaba dayi wiwi, Mama ta d'ago sa suka koma kan kujera tace
"dama kuna tare da Aisha ne?
Bai b'oye Mata abunda ya had'a suba ya Mata bayanin komai, Mama ta girgiza kai tace
"Yusuf kayi kuskure babba, aiba ama mace haka, yanzu kam Aisha tayi auran ta bamu
da ikon futo da ita, saidai na maka addu'an Allah ya baka wanda tafita" rik'e hanun
ta yayi da k'arfi yace Mama karki mun haka, kinsan banida wanda zaimun maganin
damuwata sama dake, kitaimake ni ki dawo mun da Aisha hanu na, namiki alk'awarin
rik'e ta da amana, bazan tab'a barin d'igon hawaye ya d'iga a idon ta ba"
Tausayin d'anta ne ya kamata tace karka damu yanzu jeka huta zuwa dare zamuyi
magana, sai musan ta inda zamu b'ullo wa al'amarin, lallab'a shi tayi tayi har
hankalin sa ya fara kwanciya, amma tasan Aisha ta mishi nisan da bazai tab'a samun
taba.

Sameer ya zuge zariyan wando saicin amarcin su sukeyi ba kama k'afan yaro, suna
tsaka da amarci Aisha ta fara rashin lafiya sukaje asibiti akace cikine da ita na
sati biyar, ga laulayin daya sakata gaba, gashi Sameer ya kasa d'aga Mata k'afa.

Lokacin da cikin yakai sati shida ta fara bleeding, Sameer na ganin jini yana zuba
a jikin ta hankalin sa ba k'aramun tashi yayi ba, ya d'auke ta suka tafi asibiti
likitoci sukace zasu rik'eta su bata bed rest, har ranshi baya son abunda zai
nisanta shi da ita, saidai ba yadda ya iya, ya kira Momma ya sheda Mata halin da
ake ciki, suna kashe wayan ya kira Ummi itama ya fad'a Mata suna asibiti, kusan a
tare suka iso asibitin, Momma da taga yadda y'arta ta rame a jinyan kwana d'aya ba
k'aramun tausayi ta bata ba, yaso yana kwana a wajen ta amma ganin Momma tace zata
kwana yasa ya hak'ura ya koma gida, saidai kullun a asibitin yake wuni, ranan da
suka cika sati biyu, ciwon cikin ya tsananta likitoti sunyi iya bakin k'ok'arin su
wajen ceton cikin jikin ta amma saidai Allah yayi ba rayeyye bane ya zube, aka Mata
wankin ciki, kafin aka sallame su tunda suka koma gida yake tattalin ta tare da
bata duk kulawan daya kamata, suna zaune a falo ta dube sa tace "Habibi idan jini
ya d'auke zamuje nayi family planning ko?
Da sauri ya kalleta yace "Aisha wannan wani irin tunani ne, bamu da d'a ko d'aya
kike tunanin zamuyi planning kibari idan muka tara yara sai muyi kinji! Nasan insha
Allahu ciki bazai sake baki wahala ba, lallashin ta yayi tayi harta hak'ura, ranan
da jini ya d'auke Sameer ya koma aiki, dan idan yana tare da ita baya iya d'aga
Mata k'afa, har Allah ya sake basu wani rabon, likitoti sukace ya daina yawan
kusantan ta inba hakaba zasu rasa cikin"

Suna dawowa gida yace "kiji su da wani zancen banza, sun isa su hana abunda Allah
yayi niya ne , kona kusance ki koban kusance kiba idan Allah yayi cikin zai zuba
bamu isa mu tare shiba, idan kuma Allah yayi zai zauna sai mun aife sa" itadai
shuru tayi tana jinsa kawai, yana futa takira Momma ta sheda Mata abunda yake
faruwa, Momma tace karki damu zan sa Abee yace masa ya kawoki gida, idan cikin yayi
kwari saiki koma, kafin sukayi sallamah, yana wajen aiki kiran Abee ya shigo wayan
sa ya d'aga cikin girmama irin ta siriki da sirikin sa, Abee yace yana neman
alfarman ya kawo masa Aisha ko sati d'aya tayi a gida saita dawo, idan bazai takura
saba"

Gaban sane ya fara bugawa dummmm amma saiya daure yace "ba damuwa Abee insha Allahu
zamuzo yau idan na dawo daga aiki" sukayi sallamah Abee yanata saka masa albarka,
ji yayi duk aikin ya futa masa akai, ya tashi ya tafi gida fuskan shi a d'aure ya
shiga, tana ganin sa ta taso ta rungume sa tana tambayan sa lafiya ta gansa wani
iri"
Ya fad'a Mata yadda sukayi da Abee kafin ya k'ara da cewa alfarma d'aya zaki mun!
Tace ka fad'a duk abunda kakeso ni kuma zan maka insha Allahu.
Yace "inaso idan mukaje gida kicewa su Abee bazaki iya zama ba, da kibini mu dawo
tare"
K'ura masa Ido tayi na wani lokaci kafin tace "kana ganin Abee bazaice nayi masa
rashin kunya ba?
Yace Abee yana sonki da yawa bazaiji haushin abunda kikace ba saidai yace mijin ki
yana kula dake shiyasa bakison ki rabu dashi"
Murmushi tayi tace "kowa yasan mijina yana sona kuma yana kula dani, basai na fad'a
musu ba, saidai idan mukaje washe gari zance musu zanje na maka girki na dawo, idan
sukaga kullun kana zuwa ka d'auke ni mu futa, zasuce mutafi kawai jinyan ya
k'arare.

Rungume ta yayi yace "Allah ya miki albarka kin kawo shawara maikyau, yaja ta zuwa
tsakar d'akin saida ya gurje ta sosai, sukayi wanka kafin yace yanzu shirya mu
tafi, shida kansa ya had'a Mata kaya a cikin k'aramun akwati.

Suna zuwa gida Abee yayita saka masa albarka, yayi musu sallamah ya shiga gidan su,
Ummi na ganin sa ta washe baki tace "yau bakaje aiki bane?
Yace naje Ummi harna taso na kawo Aisha gidan sune, saboda likitoti sunce ba'a so
tana yawan motsa jikin ta, dan karmu sake rasa cikin da take dashi"
Ummi wani mungun kallo ta watsa masa tace eh lallai na yarda da maganan mutane, da
suke cewa idan ka aifa d'a namiji ka aifawa duniya ne macene kawai taka, ina raye
Sameer ka kasa kawo mun Matar ka tayi jinya anan, shine ka kaita gidan su, dama
najima ina zargin an shanye mun kai, to bari kaji bazan iya juran irin wannan cin
fuskan ba, nina aifeka ba'a asibiti ko gidan raino na d'auko kaba, dan haka na baka
nanda minti talatin kaje ka d'auko ta, ta dawo gidan nan, domin ina da dukiyan
dazan iya rik'e ta, ba abunda iyayenta zasu nuna mun.
Daga bayan ta taji ance "sai tarbiya da tsoron Allah zasu nuna miki, idan kin aifi
Sameer baki aifi Aisha ba, kisani idan kikasa ya d'auko yarinyan nan a gidan su wlh
a bakin auran ki, kai kuma sakarai kazauna ana ta maka maganganu marasa amfani,
tashi ka fuce mun a gida.
Jiki a sanyaye ya tashibya futa, Baba ya dubeta yace "Zainabu kin fara kaini
mak'ura, ki kiyaye lokacin da zan gaji da halinki, koda yake soran kad'an kowa yayi
hanyan sa" ya bar Mata wajen, tsaki tayi tace tosai mai angaya maka na damu da
auran kane, nifa da badan ance mun idan na rabu dakai zanyi talauci ba wlh dana
jima da barin gidan ka, wayace maka yanzu ana zaman soyayya ko biyayya, kana zama
da mutum ne idan kasan zaka k'aru dashi, Sameer kuma d'ana ne dole yabi abunda
nakeso, naga ka damu da yarinyan nan ya zama dole na d'au mataki akan abun tun
kafin lokaci ya k'ure mun, murmushi tayi data tuna hanyan da zatabi ta rage
soyayyan Aisha a zuciyar Sameer.

Sameer tunda ya koma gida yaji gidan ta mishi girma ko ina ya zauna ba dad'i,
tashin hankalin ma sai da dare yayi yaje bacci, badda juyi ba abunda yakeyi, inda
yaga dare haka yaga rana da sassafe ya tashi yaje yayi wanka ya shirya zuwa d'auko
Matar sa.

Ummi itama da sassafe ta shiga gidan su Aisha, bayan sun gaisa tace "kuyi hak'uri
bansan ta dawo gida ba sai jiya da daddare ya kirani yake cemun ya manta bai fad'a
mun ba Aisha tana gidan su, shine nace bazan buga sammako nazo naga y'ata.

Aisha murmushi tayi tace nagode Ummi" Momma tace ai y'arki ta ci yo mai zafi yanata
bata wahala"
Ummi tace "ai ciki shi abune da ba'a samun shi ta sauk'i, Allah yasa ki aifa mun
y'an hud'u, kinga ni na aifi d'aya ke kuma saiki tara mun"
Momma tace "haka Allah yake ikonsa kuma yawanci wanda suka aifi d'a d'aya saikiga
shi ya aifa da yawa, Allah dai yama zuri'an mu albarka ya bamu wanda zamu iya dasu
ba wanda zasufi k'arfin mu ba* hira suka tab'a sosai kafin ta musu sallamah ta
futa, futan ta a gidan yayi daidai da shigowan Sameer tab'e baki tayi, tace
shikenan sun mayar mun da d'a bawan su, bazai tab'a yiyuwa ba kuwa, parking yayi ya
futo da sauri yazo yana dariya yace Ummi na kin shigo ganin y'arki ne?

Ummi ta tab'e baki tace ka shiga idan ka gama inason ganin ka, ya amsa da to kafin
ya k'arasa shiga gidan ita kuma ta futa tana dariyan muguntan data shirya, Momma na
ganin sa tayi dariya tace "ka kasa hak'urin rashin Matar ka ko?
Ya sosa k'eya yace "dama nazo ganin lafiyan tane sanann kuma zan d'auke ta muje
asibiti"
Kasancewar Aisha tama Momma bayanin yadda sukayi dashi a gida, kullun zai d'auke ta
suna futa, sai tace "aiko yanzu ma zaman da kaga munyi anan muna jiran futowan Abee
ne dan yace da kanshi zai kaita asibiti, d'azu sun futo zasu tafi Ummin ka ta shigo
shine ya koma d'aki, amma kayi hak'uri ka barshi ya kaita yau, wani lokacin saiku
tafi tare ko?

Ya sosa k'eyan sa dan harga Allah ba haka yaso ba yaso su futa yaje ta rage masa
zafi dan yanzu haka bakin penis d'insa a kumbure take muryan sa a sanyaye yace
"Momma tunda nazo bazamu hutar da Abee ba?

Momma tace "kasan Abee da Autan sa bazaiji dad'i ba idan kayi haka, zaiga kaman ka
raina wa kulawan sa, ai zuwa asibiti yanzu kuka fara tunda cikin yazo da laulayi
gaba sai kuje tare ko?

Yayi murmushin k'arfin hali yace "to shikenan Momma nagode Allah ya k'ara girma,
duba wajen da Aisha take yayi sai yaga har tayi bacci, Momma tace kona tasheta ne?
Yayi saurin cewa a'a kibarta kawai zan shigo idan na tashi a aiki, ya musu sallamah
ya futa, Aisha tana jin futan sa ta tashi harda lek'awa saida tabbatar ya futa a
gidan kafin ta dawo ta zauna tace................

08103807998 Mmn Ashfaq


9/14/21, 7:21 PM - Buhainat: Wannan littafin na kudi ne mai buk'atan karanta shi
zai tura 300 ta wannan account number 0148811051 Nabiyyah Aminu GTbank. Idan an
tura sai a turawa wannan number alert 08103807998 domin tabbatar da an tura ko
katin MTN shima ta wanann number 08103807998

19..................

Tace "Momma idan ya dawo da yamma zaice mu futa, dan Allah Momma karki yarda, kuma
ko yazo karki bamu waje ki zauna a wajen"

Momma tace "Aisha bazamu takura masa haka ba, idan mukayi haka girman mu zai zuba a
idon sa, saidai bazan yarda ku futa ba amma kullun yazo zan baku waje, nasan abunda
yake damun ki, kiyi hak'uri da yanayin mijin ki wasu suna neman hakan basu samu ba,
keda kika samu saiki godewa Allah ki rungume mijin ki, Sameer yana sonki sosai
karkiyi abunda son zai ragu a zuciyar sa kiyi k'ok'ari ki sake ninka soyayyan ki a
zuciyar mijin ki" nasiha sosai Momma ta Mata, wanda yasa jikin Aisha yayi sanyi da
badan tanason cikin jikin taba databi mijin ta sun tafi tare, saidai tasawa ranta
idan ya shigo da yamma zatayi k'ok'arin ganin ta rage masa zafi.

Sameer yana futa gidan su ya shiga bai samu Baba a gida ba, ya tsuguna ya gaishe da
Ummi ta amsa fuskan ta a d'aure, kallon ta yayi yace waya tab'a mun Ummi na naganta
ba walwala?

Sake d'aure fuska tayi tace "Sameer ba laifin kowa bane laifin kane daka nunawa
yarinyan nan da iyayen ta inada muhinmanci a wajen ka daba zasu fad'a mun maganan
da ransu yaso ba"

Cikin rashin fahinta yace "bangane abunda kike nufi ba Ummi"

Tace "dama ai nasan bazaka tab'a ganewa ba kuma kona fad'a maka ba yarda zakayi ba,
saidai zan fad'a maka koka yarda ko karka yarda duniya ce wanda baizo bama tana
jiran sa, tun jiya na kasa bacci saboda tunanin yadda nashiga naga jikin yarinyan
nan, shine yau na shiga da sassafe danna sake ganin ya ta kwana bud'an bakin
yarinyan nan saita cemun itafa bataso ana tashin ta da sassafe, ina baki ina hanci
dazan Mata sammakon zuwa da sassafe. Tana gama nata uwarta ta amsa da cewa Zainabu
sai kinyi hak'uri da sirikan kifa domin Aisha tun tana gida ta saba ba'a tashin ta
da safe, dan haka gaba idan zaki shigo kibari sai k'arfe goma ko sha d'aya, lokacin
ne take tashi a bacci"
Jikina yayi sanyi daga gwanin ta abu zai dawo mun damuwa nace suyi hak'uri zan
kiyaye gaba yanzun ma nakasa nutsuwa ne yasa nazo naga yadda ta kwana, sai Aisha
tace to munji mungode tunda kin ganni zaki iya tafiya, Mata sai futunan tsiya
kullun da irin abunda kike futarwa, wallahi ina d'aga miki k'afa ne kawai dan
d'anki yana wajen, amma ki kiyaye ni inba haka ba kinaji kina gani zan rabaki da
d'anki"
Jin abunsun yanaso ya wuce gona da iri yasa na tashi jiki a sanyaye nabar musu
gidan, sai tasaka kuka tace yanzu abunda suka mun ya dace kenan Sameer, bani da
d'an danake kallo naji dad'i saikai amma ake ikirarin za'a rabani dakai, saita
share hawayen ta tace nasan ba laifin subane kaine ka nuna musu bani da muhinmanci,
kaje na yafe musu kai."

Idon shine yayi ja ya rasa tunanin mai zaiyi yace "kiyi hak'uri Ummi ba wanda ya
isa ya rabaki da Sameer d'inki, bazan barsu ba zan d'auki mummunan mataki akai, ina
yarsu ne su rik'e ta nima zan rik'e uwata kowa ya zauna da nashi, kibani daga yanzu
zuwa yamma ni nasan irin hukuncin dazan yanke" ya mik'e zai futa ranshi a b'ace.
Ummi tayi saurin rik'o sa tace ban fad'a maka dan kaje ka musu komai ba, kuma
banaso ka nuna musu kasan komai, ka cigaba da bata kulawa kaman yadda ka saba, idan
ta koma gidan ka saika d'auki duk matakin daya dace, kuma indai nina aifeka kabi
duk umurnin dana baka, ina jiran shigowan ka da yamma, kuma ka tabbatar kaje ka
dubata.

Ajiyan zuciya ya sauk'e yace zanyi duk yadda kikeso Ummi, nizan tafi aiki, tayita
saka mishi albarka, yana futa tabi bayanshi da murmushi tace har akwai macen data
isa ta karya mun dokata, saida nacewa yarinyan karsu kuskura suyi abu bada izinina
ba shine zata nuna mun ban isaba, tabbas kece zan nuna miki gazawan ki Aisha"

Sameer tunda ya isa wajen aiki ya kasa aikata komai, zuciyar sa tana masa rawa,
yana mamakin wai Aisha ce ta fad'a haka anya zata iya fad'awa Ummi irin wannan
maganan, kuma wai agaban idon iyayen ta, iya sanin sa da Aisha idan ta tashi da
asuba bata mayar da bacci sai k'arfe goman safe, kodai Ummi batasan Aisha ne
shiyasa ta tsara haka danna tsane ta, saidai kuma bata tab'a mun haka ba bayaso ya
k'arya ta Ummin sa, yana cikin tunani kiran Aisha ya shigo wayan sa kaman bazai
d'auka ba sai kuma ya d'aga yaji abunda zatace, yana d'aga ya Mata sallamah jin
muryan sa wani iri yasa tace kayi hak'uri na katseka kana aiki ko?

Sai yaji bai kyauta ba daya Mata haka yace "a'a bacci nafara ya k'arfin jiki? Tace
Alhamdulillah dama zan fad'a maka mundawo daga asibiti ne, kuma kasan me?

Yace Mata a'a saikin fad'a" ta cigaba da cewa yanzu Ummi na ta kawo mun dambu mai
dad'i, Habibi inason Ummi yau daga safiya zuwa yanzu shigowan ta dubani hud'u, sai
naji kaman na gudu wajen ta"
Kanshi ne ya d'aure baisan lokacin dayace Mata ita tana sonki ke kuma kina koran
ta, har saka Mata lokacin da zatazo dubaki kikayi.

Tace "Habibi kasan wata Ummi nake fad'a kuwa? Nunfashi yaja yace "saikin fad'a mun"
Tace "Ummi ma'aifiyar ka nake fad'a fa, amma kai wata Ummi kake cewa na koreta?
Nasan ni a iya rayuwa ta bani da k'awa Ummi"
Saurin kawar da magan yayi ya wayance Mata kaman a bacci yake amsa wayan sai yayi
shuru, jin shurun shi yayi yawa yasa ta kashe wayar tana murmushi tace "bazan barka
sai zuwa anjima nasan jiya ka kasa bacci shiyasa yanzu dana kiraka kake mun
sambatu"
Wayan yayita bi da kallo yana mamakin hali irin na Ummin sa, yasan zaiyi wuya Aisha
ta iya masa haka, domin tana son duk abunda yakeso ballan tana Ummin sa, bai sake
bi ta kanta ba ya cigaba da aikin sa dan ko ba komai zuwa yanzu yaji sanyi a ransa,
tsaki yayi yace meyasa na yarda da maganan Ummi ba tare danayi bincike ba? Zuciyar
sane ta bashi amsa da cewa dan ita uwarka ce, girgiza kai yayi ya kawar da tunanin
a zuciyar sa kewar Matar sa ya dawo masa, bayan awa biyu ya kira wayan ta, ringing
d'aya ta d'auka tace "ka tashi"
Murmushi ya Mata ya nuna kaman bai fahinci abunda take nufi ba yace sai zuwa anjima
zan tashi ko kina son ganina ne yanzu?

Tace "nufina ka tashi a bacci dan d'azu nakira ka kanata mafarki, kuma a mafarkin
kayi mafarkin wai wata Ummi tazo wajena na koreta"

Dariya ya kwashe dashi yace "Habibty naga halamun cikin nan ya fara sakaki k'arya,
yaushe mukayi waya dake?" baki ta turo gaba kaman tana gaban sa tace "Allah ba
k'arya na maka ba, ka duba wayar ka zakaga lokacin dana kiraka"

Yace to yi hak'uri na yarda ai kece kika gudu kika barni na kasa bacci, Allah yasa
ban rubuta wa mutane shirme a takaddan suba.

Tace kayi hak'uri Habibi nima ban iya bacci ba jiya, kozan koma gidan Ummi ne kaga
anan zamufi sakewa"
Yace Ummi tace miki tanaso ki dawo gidan tane?
Tace "a'a nice kawai na fad'a, naga inata sakata zirga zirga yanzu haka ma suna
falo da Momma suna hira, yau tun dasafe take ta tsaryan kawo mun abunda zanci
wallahi har kunyan d'awainiyan da take mun nakeji, Yaya Sameer nikam nayi sa'an
sirika mai sona da son duk abunda nakeso, yau ko ruwan gidan mu bansha ba ita take
kawo mun komai, Allah ya k'arawa Ummi na lafiya da nisan kwana"

Gaban shine yayi ta fad'uwa tun data fara magana a zuciyar sa yace wai mai yake
shirin faruwa da rayuwa tane? Mai Ummi take nufi ne? Taje gidan su tana ta Mata
bajin ta ni kuma tana kusheta a wajena, kodai kirsan Mata Aisha takeso tamun?
Kai ko kirsan ne ma zan gano mai gaskiya a cikin su yau d'in nan, tsintan muryan ta
yayi tana cewa "Habibi baccin ka koma?
Murmushi yayi yace ina sauraron yadda kike yabon Ummi nane abun yana mun dad'i a
zuciya ta, bazan k'arasa wasu aiki zan kiraki anjima, sukayi sallamah ya kashe
wayan yana tunanin mafuta, da yamma Ummi ta kirasa tace "Sameer yanzu zakazo?
Yace Mata "inaga sai zuwa dare zan shigo Ummi akwai wani abune?
Tace "a'a kawai dama na tambaye kane" sukayi sallamah ya kashe wayan, duk wayan da
sukeyi yana cikin anguwan
Yayi sauri ya futo a motar sa yaje ya shiga gidan su Aisha yaje d'akin Mai gadi
suka zauna suna ta hira, bai jima da shiga ba saiga Ummi ta shigo da kulan abinci a
hanun ta zata wuce Sameer ya kalli Baba Audu yace alfarma d'aya zaka mun dan Allah
kaje ka karb'a kulan hanun Ummi na ka shiga dashi, sannan kasa Bluetooth d'in nan a
aljihun ka, ka jirkirta futowa sai kaji sun gama fad'an abunda zasuce, sannan dan
Allah karkayi yadda zasu gane muna tare ko kuma nina turo ka.

Baba Audu yace "to yallabai ya futa da sauri ya kulle k'ofan gidan kafin yabi bayan
Ummi da gudu yana cewa barka da shigowa Hajiyah, ya karb'a kulan hanun ta ya shiga
Mata dashi, a falo ya samu Momma da Aisha suna kallo ya washe baki yace Hajiyah
k'arama ya k'arfin jiki!
Tace jiki Alhamdulillah Baba Audu, Ummi ce ta shigo suka Mata sannu da zuwa, Ummi
taje ta rungume Aisha tace sannu yarinya na ya k'arfin jiki?
Aisha ta sunkuyar da kanta bata amsa ba sai murmushi da take mata, Momma tace jika
mai dad'i, Zainabu naga wannan jikan naki ya tafi da zuciyar ki, sai wahala yake
baki ya hanaki nutsuwa, anya Sameer bazai fara kishi ba, tun kafin jikan yazo
duniya ya fara k'ok'arin kwace masa fada, shiyasa nace ki tattara y'arki ta koma
wajen ki zakifi samun nutsuwa"

Ummi tayi murmushi tace "danan da can duk d'aya ne, tayi zaman ta kawai anan dan
nasan zatafi sakewa, fatana Allah ya rabata da cikin da yake jikin ta lafiya"

Momma tayi murmushi tace "d'azu da safe da kika shigo tace "tanaso tabi ki dan
yadda kike nuna Mata shiyasa itama takejin sonki a ranta"

Ummi ta shafa kanta tace "badda ke Aisha ai ya zamo dole nasoki, da d'a d'aya nake
dashi, sai Allah ya k'aro mun ke banida ya'yan da nake kallo naji dad'i a rayuwa ta
sama daku biyun nan, shiyasa kullun nake muku addu'an Allah ya zaunar mun daku
lafiya"

Momma ta kalli Baba Audu tace Baba Audu kana buk'atan wani abu ne? Yayi murmushi
kafin yace a'a Hajiyah Babba kawai na tsaya ina sauraron surikai ne, abun ba
k'aramun burgeni yayi ba, dayawa suna nema sirika irin Ummi amma basu samu ba, dan
sirikan yanzu sun dawo da Matan ya'yan su kaman kishiyoyin su, Allah ya k'ara muku
so da fahintan juna"

Suka amsa da amin kafin ya tashi ya futa, yana zuwa yacewa Sameer yau naga abunda
ya burgeni Alhaji, dan Ummi sai yabon sirikan ta takeyi tana fad'a Mata irin son da
take muku kai da ita, yanzu haka na futo sai zurma muku albarka take.
Sameer yayi murmushi yace nagode dama abunda nakeso naji kenan, ya karb'a wayan sa
ya futa yana cewa karkace wa kowa nazo, dan dawo anjima idan Ummi ta futa, dan
inajin kunya na shiga tana nan kafin Yama Baba Audu sallamah ya futa, Baba Audu
yana jinjinawa kawaici irin tasa.

Ummi kuwa ba ita tabar gidan ba saida taji ana kiran sallan mangrib kafin ta musu
sallamah ta futa tana murmushin mugunta tace yaro yaro ne, yanzu badda hauka daga
ita har uwarta sun d'auka sonsu nakeyi, bakusan so nake na gasa ku cikin ruwan
sanyi ba, tana shiga gida ta kira wayar Sameer tace "yanaji ka shiru ne har yanzu?
Yace kiyi hak'uri Ummi bazan samu zuwa ba aiki ya rik'e ni a office sai yanzu na
tashi, kuma nagaji bazan iya zuwa gidan suba.

Ummi tayi murmushi tace "to shikenan kaje gida ka huta, nima naso na shiga na
dubata saidai inajin tsoron kar naje su koreni, amma zanje na dubata da safe"

Yace "kiyi hak'uri da abunda suka miki Ummi idan na tuna abun raina yana k'una,
shiyasa bazan iya zuwa na ganta ba"
Ummi tace "bakaji abunda nace maka ba ko, dan haka kazo yanzu ka dubata, banaso su
fahinci munyi fushi da abunda suka mun, ko kuma suyi zargin na fad'a maka"

Ya sauk'e ajiyan zuciya yace yadda kikace haka za'ayi Ummi na, idan nayi sallah
zanzo, sukayi sallamah ya kashe wayar yana mamakin hali irin na Ummin sa, juya
k'aramun Bluetooth d'in hanun sa yayi yace idan na koma gida zanji duk yadda
kukayi, ko kuma zan b'oye sa a falon su Aisha sai ranan da zata dawo na d'auka sai
naji duk yadda sukayi da ita, da wannan tunanin zuciyar sa tayi na'am, dama yana
cikin layin ya shiga masallacin da yake jikin gidan su Aisha yayi sallah ana idarwa
yaje ya d'auko motar sa a inda ya ajiye ya shiga gidan su Aisha.
Aisha tana kwance taji shigowan motar sa bata san lokacin da.............

08103807998

Mmn Ashfaq
9/14/21, 7:21 PM - Buhainat: Wannan littafin na kud'i ne mai buk'atan k'aranta shi
zai tura 300 ta wannan account number 0148811051 Nabiyyah Aminu GTbank. Idan an
tura sai a turawa wannan number alert 08103807998 domin tabbatar da an tura ko
katin MTN shima ta wannan number 08103807998

20................

Ta mik'e ta saki murmushi dan harta cirai ran zaizo, saita koma ta kwanta lumshe
idonta tayi kaman mai bacci, shigowa yayi bakisan d'auke da sallamah Momma ta amsa
masa, ya tsuguna ya gaishe ta kafin ya tambaye ta mai jiki, Momma tace jiki
Alhamdulillah ta mik'e ta basu waje, zuwa yayi kaman zai canja channel saiya ajiye
Recorder d'insa a gefen receiver ya canja channel ya dawo inda take zaune, shafa
fuskan ta ya farayi a hankali yana sauk'e nunfashi tare da hura Mata iska a kunnen
ta, murmushi ta masa ba tare data bud'e idonta ba tace sannu da zuwa Habibi"
Yace ban yarda da irin wannan tarb'an ba a tashi amun irin wanda aka saba mun"
d'ago ta yayi suka tashi tsaye ya rungume ta yana shafa cikin ta, yakai bakin sa
daidai kunnan ta yace an d'auke mun ke an hanani jin d'umin Baby na" ya hura Mata
iska a kunnen a take tsikan jikin ta ya tashi ta dad'a rungume mishi gam a jikin
ta, ganin sak'on sa ya isa, yasa yayi sama da rigan ta ya fara shafa breast d'inta,
ajiyan zuciya suka sauk'e a tare, suka fara ya mutsa juna, tsugunawa tayi ta kunce
belt d'in jikin sa taja zip saiga penis d'insa ya futo da tsalle kaman d'an kwad'o,
saurin kamawa tayi tana mulmula wa tana zageye kan kaciyan da hanun ta, nunfashi
yake sauk'e Mata da k'arfi yana shafa kanta, turawa tayi a bakin ta tana ciza kan
kaciyan a hankali tana hura masa iska a b'ulin, sandare Mata ya farayi, ganin yana
jin dad'in abunda take masa yasa ta tura shi cikin bakin ta sosai ta fara mishi
tsotsan sweet tana lelaya k'asan, jikin sane ya fara b'ari kaman mazari yana damk'e
kanta dad'i yana mamaye dukkan ilahirin jikin sa, jin penis d'in ya dad'a kauri a
bakin ta tasan ya kusan kawowa ne saita dad'a kaimi wajen zuk'o shi tana mishi wani
irin shafa, damk'e kanta yayi da k'arfi yana wani irin gurnani, jin abu tayi yana
zubowa tsit tsit ya cika Mata baki, ta had'iye kafin ya zare ya koma gefe yana
mayar da nunfashi itama kwanciya tayi a wajen jikinta duk ya mutu tana mayar da
nunfashi, saida ya dawo hayyacin sa ya tuna ba'a gidan su suke ba yayi saurin jawo
wandan sa sama ya gyara zaman belt d'in kafin yazo ya d'agota a k'asa yana saka
Mata albarka, had'a fuskan su yayi waje d'aya yace "Habibty kiyi hak'uri nasan na
baki wahala kuma baki da isheshshen lafiya, a duk lokacin da naganki bana iya
controlling kaina"

Tayi murmushi ta shafa gefen fuskan sa tace ba komai Habibi lalurine ya rabamu,
idan na dawo saina biya duk bashin dana d'auka, hira suka cigaba dayi cikin so da
k'aunan junan su, bashi yabar gidan ba sai wajen sha d'ayan dare, shima dan Momma
ta lek'o tace ya kamata ya tafi dan dare yayi, shiyasa ya tafi badan ransa yaso ba,
yana futa yaga k'ofan gidan su a kulle ya wuce akan da safe zai zo ya gaishe da
Ummi, daya koma gida yaukan ba laifi ya samu yayi bacci, zuciyar sa da gangan jikin
sa cike da kewan matar sa.

Ummi tun da akayi sallan isha take jiran shigowan Sameer taji shuru, ganin har goma
ta wuce bai shigo ba ranta yayi mungun b'aci, tun goma da wani abu take kiran wayar
sa bai d'auka ba har sha biyu, saita fara tunanin anya lafiya kuwa, sake kiran
wayan tayi lokacin yaje mota ya d'auko wayan kenan yaga missed call d'inta yana
k'ok'arin kira kiranta ya shigo.

Yana d'agawa tace Allah yasa kana cikin k'oshin lafiya?

Yace lafiya na qalau Ummi na manta wayan ne a mota sai yanzu dana farka naje na
d'auko" tace maiya hanaka shigowa yau?
Rasa k'aryan da zai Mata yayi can yace "tun lokacin da mukayi waya dake Ummi bacci
ya d'auke ni ban farka ba sai yanzu danko sallan isha ban samu nayi ba, kiyi
hak'uri amma insha Allahu gobe da sassafe zan shigo.

Murmushin jin dad'i tayi tace "karka damu basai ka shigo da sassafe ba kabari idan
ka gama abunda kakeyi saika shigo Allah ya maka albarka, kayi sallah ka kwanta kayi
bacci"

Yace amin kafin ya kashe wayan yana mamakin hali irin na Ummin sa, zuwa yayi ya
kwanta a take bacci ya d'auke sa, itama Ummin bacci mai dad'i tayi cikin kwanciyan
hankali

Da asuba yana tashi ya kira Aisha akan ta tashi tayi sallah bata d'auka ba, saida
ta idar da nafila tabi kiran daya Mata yana d'agawa yace "na tasheki a bacci ko?
Tace "a'a na tashi tun d'azu ka kira ina nafila bansan kai bane dana yanke sallan
na amsa kiran ka tunda bana farilla bane"
Ajiyan zuciya ya sauk'e a koda yaushe son Matan sa sake shiga zuciyar sa takeyi,
tada kabbaran da akayi ne yasa suka kashe wayan shi ya tafi masallaci, itama ta
tashi ta mik'a nata.

B'angaran Yusuf kullun saiya saka Maman shi a gaba yana ta Mata kuka kaman k'aramun
yaro, akan sai taje ta d'auko masa Aishan sa, tun tana rarrashin sa harya kaita
mak'ura tafara mishi fad'a, daga k'arshe ya hak'ura yasa wa ransa bazai sake
wulak'an ta mace ba, dan bai tab'a tunanin akwai ranan da Aisha zata guje saba, da
wanine yace masa Aisha zata tab'a son wani ko tayi rayuwa da wani bazai yarda ba
sai gashi wai yau Aishan sane take rayuwa da wani, kullun sai yayi kukan rashin ta
daga k'arshe ya hak'ura ya dangana dukkan lamuran sa zuwa ga Allah yasan shi kad'e
ne zai iya kawo wa rayuwar sa d'auki.

Mai aiki Momma tana goge goge taga Recorder d'in Sameer, ta kalli Aisha da take
zaune a falo tace "Hajiyah wannan nakine mik'o Mata tayi Aisha tayi ta juyawa kafin
tace "na Sameer ne inaga jiya dayaje canja Channel ya manta a wajen, mayar dashi ki
ajiye idan yazo yau saiya d'auka"
Kullun Sameer yazo saiya tafi Aisha take tunawa da abun.

Wasa gaske saida Aisha tayi wata uku a gidan su kafin ta koma, ranan da zata koma
yazo d'aukan ta har zasu futa ta tuna da Recorder d'in sa, shima yana so ya d'auka
ganin Momma tana wajen ya kasa d'auka, sai Aisha ne tace kullun idan ka shigo ina
mantawa nace maka ka manta recorder ka, nasan kaima ka zaci ka yarne shiyasa baka
tambaye ni ba"
Wayan cewa yayi yace "dama anan na bari? Kai Alhamdulillah kinsan akwai abubuwa
masu muhinmanci a ciki, akansa na d'aga wani shari'an da zanyi fa"
Taje ta d'auko tace nayi tunanin yana da amfani nima shiyasa na adana maka,
sallamah sukama Momma suka tafi, suna zuwa gida ya nemi waje ya b'oye saboda yanaso
duk ranan da tafuta zuwa asibiti saiya saurari maganan da kyau, ta koma ciki ta
yana da wata biyar, suka cigaba daba junan su kulawa yadda ya kamata, lokacin da
cikin yakai wata tara Ummi ta tattaro ta dawo gidan, tazo da kwana shida Aisha ta
tashi da nak'uda tun tana daurewa harta kasa ta sanar dasu, Sameer jiki na b'ari ya
d'auketa suka tafi asibiti sunje k'arfe takwas d'in safiya tara da minti arba'in
daidai Allah ya sauk'e ta lafiya ta samu d'a namiji mai kama da uban sa sak
Ranan suna yaro yaci sunan Baba, wato Abdulrahman ana kiran sa da Areez, ba
k'aramun soyayya tagani a wajen dangin ta da dangin Baban Sameer ba, Ummi set d'in
akwati mai guda 7 ta had'a cike da kayan jinjiri dana Aisha, ta d'auka takai wa
Baba tace "bud'e kaga kayan takwaran ka dana siya masa"
Baba akwatin yayita bi da kallo yana murmushin takaici kafin yace "jikana da uwar
sa y'an halak ne basu amfani da kayan da aka siye sa da kud'in daya futo ta kazamin
hanya, ki tattara kayan ki kije kiba dangin ki, bamu buk'ata, idan kuma kika basu
koda sabulun wanka ne zaki had'u da fishina wallahi, kuma daga yau na haramta miki
komawa gidan su, kiyi zaman ki anan, ai tana da y'an uwan da zasu wanke ta su wanke
Mata d'anta, idan babu ma zan tura musu wanda ya dace, tafiya ya farayi harya kai
bakin k'ofa ya juyo yace wallahin azeem idan kika kai musu wani abu saina sa an
d'aure ki keda dangin ki gaba d'aya" yasa kai ya futa ya barta a zaune a wajen
bakin ta a sake, jinjina kai tayi tace "yau na dad'a tabbatar wa zuwan Aisha cikin
zuri'a ta ba alkairi bane, tunda tazo naketa fuskantan matsala kala kala, ta janye
hankalin miji na dana d'ana a gareni, wallahi itama saina wargaza farin cikin
rayuwar ta.

Bayan taro ya watse sukayi ta zuba Ido suga dawowan Ummi amma shuru har goman dare
yayi, ta dubi Sameer tace "Ummi har yanzu Allah yasa lafiya"
Shima tunanin da yakeyi kenan yace "nafi tunanin taron mutane data had'a a gidan ta
yasa tayi aiki ta gaji, mu barta zuwa gobe mugani"

Aisha ta jinjina kai tace "zai iya kasancewa gajiyan ne, shiyasa nacewa Ummi ta
nema y'ar aiki, yanzu girma ya fara zuwa Mata aikin gidan zai na bata wahala, amma
bazan kirata naji abunda ya rik'e mun ita"

Karb'an wayan hanun ta yayi yace "idan kuma tana bacci kika tashe tafa? Kibarta
nace miki zuwa gobe saimu kirata da safe" jiki a sanyaye tace to Allah ya kaimu
safiyan, daga nan suka fara wani hiran, kafin bacci ya d'auke su.
B'angaran Ummi kuwa tana ta jiran taji sun kirata, taji shuru zuciyar ta yafara
sak'a Mata wani abun daban, a fili tace wato duk bautuwan danaje naketa ma yaran
nan su kasa kirana suji meya hanani dawowa, nasan ba laifin Sameer bane wannan kini
babbiyan matar sane ta hanasa, ya zamo dole na nemo wa kaina mafuta tun kafin
lokaci ya k'ure mun, haka ta kwana zuciyar ta na Mata k'una ga bak'in cikin Baba
gana Aisha da takeso ta wargaza Mata gidan ta anata tunanin, da safe wajen k'arfe
takwas kiran Sameer ya shigo wayan ta.
Ta d'aga ba tare datace masa komai ba ya Mata sallamah nan ma shuru bata amsa ba
yace "Ummi na har yanzu gajiyan ne?
Nan ma shuru batace masa komai ba saiya kashe wayar a tunanin sa network ne, Aisha
tace bazan gwada kiran ta da layina ko zamuji ta, ta kira yakai sau goma ba'a d'aga
ba, ta kallesa tace anya bamu b'ata wa Ummi raiba kuwa, ta fad'a idonta yana ciko
da hawaye"
K'ura Mata Ido yayi na second ni kafin yace "kun tab'a samun matsala da itane a
zaman ta a gidan nan"
Kallon sa itama ta tsayayi kafin tace "matsala kuma? Mezai had'a ni da Ummi da har
zamu samu matsala, ka manta irin sonda Ummi take munne, tunda nake ban tab'a samun
matsala da kowa ba ballan tana nasamu da Ummi na"
Shuru yayi yana auna maganan ta shi kanshi zai iya Mata wanann shedan, amma
k'orafin da Ummi take yawan masa akanta yana bashi mamaki, saidai bazaiyi saurin
yanke hukunci ba, tunda bai gani da idonsa ba, idan kuma yana faruwa da gaske duk
son da yakewa Aisha bazai iya juran ganin tana sab'awa uwarsa ya barta ba" tashi
yayi yace "saina dawo amma zan fara zuwa gida na duba lafiyan Ummi tukunna"

Tamishi fatan dawowa lafiya kafin tace dan Allah idan kaje ka had'a mu a waya na
tambaye ta kona Mata laifi ne yasa ta tafi" d'aga Mata kai kawai yayi ya futa,
lokacin dayaje gida ya samu Baba yana nan shiyasa Ummi bata samu daman mishi
k'orafin komai ba, koda ya tambaye maiyasa bata dawo ba tace gajiya ne kawai, wayan
Aisha ya kira ya had'a su, itama abunda ta fad'a Mata kenan, sai lokacin hankalin
Aisha ya kwanta dataji ba'a Mata laifin komai ba, Ummi kuwa Allah Allah takeyi Baba
ya futa tasamu daman zayyanawa Sameer abunda yake ranta, Baba kaman yasan abunda
takeso tayi ya gyara zaman sa kaman ba inda zaije, har Sameer ya futa Baba yana
nan, sai bayan futan Sameer da wajen awa biyu kafin Baba ya tafi kasuwa, ran Ummi
ba k'aramun b'aci yayi ba.

Kulawa sosai Aisha take samu a wajen Sameer, dan duk wani aikin jego shi yake Mata,
tun daga kan wanka wanki wanke wanke sharan gida girki ba abunda baya Mata, zaman
su abun sha'awa har tayi arba'in baya barinta tayi komai da kanta, tunda jini ya
d'auke suka koma cin soyayyan su, suna kula da d'ansu.

Lokacin da Areez ya cika wata uku da aihuwa Ummi tazo gidan bata samu Sameer a gida
ba, ganin irin k'iba da fresh d'in da Aisha tayi ita da d'anta ba k'aramun d'aga
Mata hankali yayi ba, kasa b'oye hassadan ta tayi a take duk wani annurin fuskan ta
ya d'auke ta dubi Aisha tace "Aisha inaso kisawa ranki ni na aifi Sameer bake kika
aifa mun ba" ta tashi ta futa abunta Aisha tana ta binta tana bata hak'uri amma
bata saurare taba, suna haka motan Sameer ya shigo gidan Ummi na ganin sa ta saka
kuka, ya futo jikin sa yana b'ari

Yazo ya rik'e hanun Ummi jikin sa yana b'ari na ganin hawaye a idon ta ya dafa
goshin sa yana cewa "innalillahi wa'inna ilaihin raju'un yauna tabbatar, meta miki
Ummi?

Kallon sa kawai Ummi takeyi tana cigaba da zubar da hawayen kirsa batare datace
masa komai ba ya sake bud'e baki zaiyi magana ta d'aga masa hanu kafin
tace..............

Mmn Ashfaq 08103807998


9/14/21, 7:21 PM - Buhainat: Bissimillahi Rahmanin Rahim!

Wannan littafin na kudi ne mai bukata karanta shi zai tura 300 ta wannan account
number d'in 0148811051 Nabiyyah Aminu GTbank. Idan an tura sai a turawa wannan
number alert 08103807998 domin tabbatar da an tura ko katin MTN shima ta wannan
number 08103807998

21..........

Tace "muje ka kaini gida"


Jiki na b'ari yaje ya bud'e Mata gaban motan ta shiga, a hanyan su na zuwa gida
badda kuka ba abunda Ummi takeyi, Sameer ba k'aramun tashin hankali ya shiga ba
ganin idan ya cigaba da tuk'in zasu iya accident ya gangara gefen titi yayi
parking, kallon Ummi da taketa kuka da dukkanin k'arfin ta yayi yace "Ummi ki dubi
girman Allah ki fad'a mun gaskiyan abunda Aisha ta miki?

Kallon shi Ummi tayi idonta yana cigaba da zubar da hawaye tace "Sameer dama akwai
ranan da zatazo kace na fad'a maka gaskiya? Wato ni Zainabu ina fad'a maka maganan
k'arya dangane da Matar kake nufi? ta sake fashewa da kuka tana cewa yauni Zainabu
wani irin bak'in rana nake gani, d'an da na aifa a cikina yake mun kallon
mak'aryaciya" Sameer duk ya rud'e ya rasa maizai ce Mata ta fahinci abunda yake
nufi, a hankali yace "Ummi baki fahinci abunda nake nufi bane, inaso ki fad'a mun
abunda ta miki karki b'oye ko kad'an shiyasa nace ki fad'a mun gaskiyan abunda ya
faru, nasan kina son Aisha zaki iya b'oye mun wani abun domin son da kike Mata,
bawai dan kina mun k'arya ba.

A jiyar zuciya ta sauk'e kafin tace "kewan yarinyan nan da jikana ya dameni ganin
tun ana gobe suna rabona da ita, shiyasa nace yau bazan kai musu ziyaran bazata,
ina shiga gidan yarinyan nan tayita fad'a mun abunda taga dama, harda cewa badda
rashin zuciya da munafinci mutum an koresa amma bazai dena zuwa ba, harda cewa ta
rantse da wanda ya halicce ta saita rabani dakai, tunda ba abunda nake tsinana
maka, aihuwa ya aihuwa wai ban Mata ko tsinke ba tsaban ina hassada da abunda ta
aifa, wai taji labarin wai naso na kashe abunda ta aifa shiyasa ta koreni tun kafin
na aikata, Sameer idan kaji irin maganan da yarinyan nan take fad'a mun saika suma
a wajen, nima k'arfin hali nayi dakai zuciya nesa, bawai nak'i muku komai bane data
aihu, saitin akwati yana d'akina tun kafin suna na had'a, ina jiran duk ranan
datazo na Mata bazata ne, amma kaji irin abubuwan da take fad'a mun yau" ganin ya
k'ura Mata Ido baice komai ba tace tabbas na yarda da duk abunda yarinyan nan ta
fad'a, halamu ya nuna mun kafi k'aunan ta fiye dani, daga yau na yafeka kaje ka
zauna da matar ka ta bud'e motar zata futa, yayi saurin rik'eta hanun ta yana
girgiza Mata kai, dan idan yace zaiyi magana komai zai iya faru dashi, danji yake
kaman ya cire zuciyar sa ya yar tsaban k'unan da yake masa, a zuciyar sa yace "irin
sakayyan da ya kamata ki nuna mun kenan Aisha, nasoki tsakani da Allah na fifita ki
fiye da komai a rayuwa ta, naso duk wani abunda ya shafeki, na mayar da iyayen ki
iyayena, ni kuma kirasa irin sakayyan da zaki mun sai zagin ma'aifiyar ta, sannan
kiyi ikirarin saikin rabani da ita, kafin ki rani da ita ni zan fara rabuwa dake,
yana ajiye Ummi a gida ya juya batare dayace Mata komai ba, ya nufi hanyan komawa
gida.

Itako Ummi murmushin mugunta ta sake tace yarinyan baki isa kice zaki mallake mun
d'a ke kad'e ba, gwanda ya rabu dake na aura masa y'ar gidan talakawa wanda bata
gaji arziki ba ballan tana tamun gadara, rayuwar gidan su zanyi ta juya su yadda
raina yake so, ta shige gida hankalin ta a kwance.

Sameer yana shiga gida ya shigo falon ko sallamah babu, Aisha da take ba Areez no-
no ta tashi da sauri tana cewa "Habibi meya b'atawa Ummi rai yau tazo ba yadda na
santa ba?

Wani mungun kallo ya wurga Mata a take tsoran sa ya shigeta tayi saurin bashi hanya
ya wuce, sama ya haura ya barta a wajen zuciyar ta yana rawa, a iya tunanin ta
tasan batama Ummi komai ba, sai tabar abun a d'an Adam ajizi ne, hala wanine ya
b'ata Mata rai abun ya sauk'a a kanta, saidai abunda ya d'aure Mata kai, irin
kallon da taga Sameer ya Mata ya tsaya Mata arai, ta haura sama harta murd'a k'ofan
sai kuma ta jawo ta rufe ta koma d'akin ta, ta tuna abunda manya suke wayan fad'a
Mata idan taga mijin ta yana cikin fushi tayi k'ok'arin kwantar masa da hankali,
idan kuma yak'i kulata tafishi janye masa, idan ya dawo gareta tafishi shige masa,
kwantar da Areez tayi takoma d'akin sa a gaban dress mirror ta sameshi ya dafa
bango da hannayen sa duka biyu ya kifa kansa akan mirror.

Zuwa tayi ta rungume sa ta baya cikin sanyin murya tace "Abban Areez lafiya na
ganka cikin wani yanayi?
Jawo hanun ta yayi ya wurga ta gefe ta bugu da jikin bangon d'akin, a take goshin
ta ya fashe, dafe wajen tayi ta kallesa tace Sameer lafiya kake kuwa?

Wani gigitacce tsawa ya daka Mata kafin yace "futa mun a d'aki kafin naci mutumcin
ki, wawiya mutumiyar banza"
Ganin abunda take kaman a mafarki, a fili tace Sameer anya kaine?
Yace idan bani bane ubanki ne? Tayi shuru tana kallon sa yace ina tambayan ki idan
bani bane ubanki ne? Ganin bazata basa amsa ba kuma yaso tayi magana ya rufeta da
duka ko zaiji sanyin abunda tama Ummi a ransa, cikin tsawa yace futa mun a d'aki
kafin na b'alb'alla ki a wajen nan"
Juyawa tayi ta futa da gudu tana shiga d'akin ta, ta d'auki Areez da yake bacci ta
rungume sa kafin ta saki kuka maicin rai tace "innalillahi wa'inna ilaihin raju'un!
Ya Allah mai yake shirin faruwa dani ne? Ya Allah idan wani abu nake aikatawa bisa
rashin sani Allah ka fahintar dani na daina, ka kuma bani ikon neman gafaran duk
wanda na sab'a musu, ya Allah idan kuma wakai nake sab'awa ban sani ba Allah ka
yafemun kabani ikon maka biyayya ta hanyar da ka turo annabin mu ya koyar damu"
rufe bakin ta tayi tana cigaba da furta Innalillahi wa'inna ilaihin raju'un
Alhamdulillah.

Sameer ji yake kaman yaje ya rarrashe ta dan gani yake kaman bazata aikata abunda
akace tayi ba, dafa kansa yayi yace ya Allah! Wai meyasa na Mata haka ne? Harya
d'auki hanyan zuwa d'akin ta yaje ya rarrashe ta sai kuma ya juyo yana cewa Ummi
bazata tab'a Mata k'arya ba, domin nima nagani da idona duk da banji abunda suke
fad'a ba, amma ai naga yadda take biyo Ummi da gudu halamun ta futa tabar Mata
gidan ta, tsaki yayi yace kaman da kud'in ubanta na gina gidan, zan gasaki a
hankali wanda nan gaba ko ance kima dangin kakan kakan kakan Ummi rashin kunya baza
kiyi ba" komawa d'akin sa yayi yanajin kuna abun a ransa, ranan dukan su ba wanda
ya rintsa, Aisha kwana tayi tana sallah tana kaiwa Allah kukan ta, shi kuma Sameer
kwana yayi yana juyi akan gado, ga kewan Matan sa, dan ta sabar masa da jikin ta
kullun saiya ci kaman tuwo, ga kuma k'unan abunda tama Ummin sa abun ya had'u ya
masa yawa.

Washe gari da sassafe Aisha ta tashi ta shiga kitchen ta had'a masa abun karyawa
kaman yadda ta saba tazo ta jeresa a tsakiyan falo domin Sameer bayason cin abinci
a dinning yafi son ya baje a falo yaci abinci, duba kulolin abincin datayi jiya ta
ga baici ko cokali d'aya ba, ajiyan zuciya ta sauk'e tace "da yunwa ya kwana kenan?
Allah ka sanyaya mun zuciyar mijina, Allah kasa mishi tausayi na a zuciyar sa, ka
zaunar damu lafiya" jin motsin futowan sa yasa tayi saurin goge hawayen daya ke
gangaro Mata.

Tashi tayi taje kusa dashi tace "barka da futowa Abban Areez ina kwana!

Ido ya d'ago yana kallon ta ba k'aramun rama ta masa ba daga jiya zuwa yau duk ta
zube fuskan yayi fiyau kaman wanda tayi amae da gudawa, ga idonta ya kumbura sosai
dakyar ake ganin kwayar idon ta, tausayin tane ya kamasa, kallon juna suka tsaya yi
kaman zai rungume ta, wata zuciyar tace masa idan ka kulata zata cigaba da wuk'an
ta maka uwa, tsaki yayi ya rab'a ta gefen ta zai wuce tayi saurin kamo hanun sa
tace "dan Allah Abban Areez kayi hak'uri ka yafemun abunda na maka, duk da bansan
laifin da nayi kake azaftar da zuciya taba, ka taimake ni ka fad'a mu, na nemi
yafiyan ka wallahi zuciya ta baza iya d'aukan rashin kaba, dan Allah ka tsaya ko
ruwan zafi kasha kafin ka futa, kaga abun karya na had'a maka tun d'azu" wanin
banzan kallo ya watsa Mata wanda saida yasa hanjin cikin ta ya kad'a, batasan
lokacin data sake hanun sa ta durk'usa a wajen ba, tana ganin futan sa ta saki
marayan kuka, da badan bata son sirrin gidan ta ya futa ba data kira ko Yaya
Muhaisin ne ta fad'a masa halin da take ciki ko zuciyar ta zaiyi sanyi, saida taci
kuka kafin tayi shuru, kukan Areez dataji ne yasa ta tashi jiki ba kwari ta haura
sama, yaron yana ganin ta ya fara kwalkwala dariya, ta d'auke sa ganin tak'i masa
magana kuma batayi dariya ba saiya saka Mata kuka, saurin rungume sa tayi itama
tasa kuka tace "Areez kayi hak'uri yau Mom d'inka bata cikin walwalan yi maka wasa
ne, yaron kuka ya cigaba dayi ganin bazaiyi shuru ba yasa ta kwantar dashi a cinyan
ta tafara masa wasa, dariya yafara Mata itama ta biye masa sunata dariya, koba
komai ta d'anji sanyi a ranta, yadda baici abincin dare dana karyawa ba haka itama
ko ruwa batasa a bakin taba, k'arshe ma niyan azumin nafila kawai ta d'auka,
abincin karyawan ta tattara ta futa ta nemi almajiri ta basa, ganin k'arfe ukun
rana yayi tasan ya kusan dawowa ta shiga kitchen ta had'a masa abinci mai rai da
lafiya, duk abunda tasan yanaso saida ta dafa masa, ta jere su a falo, wanka taje
tayi ta saka riga da wando roba roba, ba k'aramun kyau kayan ya mata ba, ta gyara
d'anta ganin mangariba ya gabato tayi alola ta d'auko dadduma da hijab suka futo
falo, har akayi mangrib da Isha Sameer bai dawo gida ba, ita kuma ta kasa shan
ruwa, daga k'arshe taje ta had'a tea tasha ta dawo ta zauna zaman jiran dawowan sa,
kuka ne ya kubce Mata ganin har sha biyun dare bai dawo ba tace "Sameer ya kakeso
nayi da zuciya tane, maiyasa ka fara mun abunda bazan iya d'aukan saba, ka sabarwa
zuciya ta da soyayyan ka amma rana tsaka ka nemi ka juya mun baya, dan Allah ka
dawo gareni mijina ina sonka sosai wallahi bana k'aunan ganin b'acin ranka" kuka
tayi tayi bata san lokacin da bacci ya d'auke ta tana ba Areez no-no ba.

Sameer bashi ya shigo gidan ba sai k'arfe biyun dare ganin ta yayi a zaune ta
rungume d'anta suna bacci, kuma daga gani kuka taci kafin tayi baccin danga hawaye
duk ya bushe a fuskan ta, tsaki yayi yace "d'an halak kika tab'a Aisha tabbas saina
koya miki hankali" ya wuce dak'i ya kwanta abunsa, sanyin asuba ne ya hura ta fara
laluman neman bargon da zata rufe su, bataji ba bud'e idonta tayi taga a falo suke,
saurin duba wajen da ta ajiye abinci tayi taga nan ma yana nan yadda yake, a fili
tace "meya hana shi dawo wa? Anya lafiya kuwa vai tab'a kai mangrib a waje bama
ballan tana ya kwana, wayan ta tafara dubawa akan ta kirasa taji ko yana lafiya,
motsin bod'e k'ofa ne yasa ta tsaya taga waye zai futo, ganin shi tayi cikin shirin
sa na tafiya masallaci ya sauko' ko kallan inda suke baiyi ba ya futa abunsa, da
Ido tayita binsa harya futa, kafin ta share hawayen daya gangaro Mata tace "komai
yana da lokaci dama ance zaman aure sai an had'a da hak'uri, dama Allah bazai barni
cikin farin ciki kullun ba dole wataran saiya jarabce ni domin ya gwada imani na,
Allah kabani ikon cin jarabawan nan" tashi tayi ta d'auki d'anta suka shiga d'aki,
tayi alola tayi salla, bata daddara ba ta sake shiga kitchen ta had'a masa abun
karyawa, tazo ta kwashe na jiya ta jera masa wanda tayi yau, zaman jiran futowan sa
tayi, can sai gashi ya futo da shirin sa na tafiya office, tashi tayi tace "ina
kwana Abban Areez" bai kulata ba sai cigaba da tafiyan sa da yayi tace "ga abun
karyawa na had'a maka, dan Allah karka futa baka karya ba"
Fuce wansa yayi batare daya kalli inda take ba, girgiza kanta kawai tayi tace
"Allah ka kawo mun k'arshen wannan matsalan" ta tattara abincin jiya dana yau ta
futa dashi, tsaban damuwa ya Mata yawa duk ta fige ta rame kaman ba Aisha ba, ko
kwalliya bata samun daman yi.

Abu kaman wasa Sameer ya futa hark'an ta dana d'anta gaba d'aya, duk yadda taso ya
fad'a Mata abuda ta masa amma fur yak'i, ya daina cin abincin ta ya daina Mata
magana, idan Areez zai kwana yana kuka bazai kula saba, koya tambaya mai yake damun
sa, idan ka ganta inba kyakykyawan sani ka Mata ba bazaka gane taba, rayuwa duk ya
juya Mata a lokaci kad'an, raban ta da ganin Momma ta tun kafin tayi arba'in, gashi
bata saba da kowa ba a unguwar ballan tana suna shigo Mata hira, kullun daga ita
sai d'anta suke wuni a gidan, da ta d'auka ba amfanin da mutane zasu Mata tunda
mijin ta yana da lokacin ta, sai yanzu take dana sanin, ta gane ashe mutane rahama
ne.

Abee yana zaune a falo a shida iyalan sa, ana tattauna yadda auran Yaya Muhaisin da
Yaya Muhusin zai kasance, Yaya Muhaisin yace nikan shurun Aisha ya fara damuna, duk
yadda Aisha take d'aukin auren mu yazo, gashi yazo taja baya tayi shuru"

Yaya Muhusin yace "abunda ya d'aure mun kai ranan dana kirata nace Mata ankai
sadakin mu banji tayi wani murna sosai ba, jiya na sake kiranta akan tazo ta had'a
mana kayan aure, saita fashe mun da kuka tace mubawa Ummi ta had'a mana kawai saita
kashe wayan, nayita kiranta bata d'aga wayan ba.
Shuru falon ya d'auka kaman masu tuna wani abu, Abee ne ya fara magana yace "anya
auta tana cikin kwanciyan hankali? Yanzu bata kiran kowa kuma idan aka kirata sai
kaji muryan ta a sanyaye, idan na tambaye ta saitace wai ba komai.

Momma tace "abun dubawa anan rabon Aisha da gida tun kafin ta aihu, yanzu inaga
takai wata bakwai da aihuwa, da mijin ta yana k'ok'arin shigowa mu gaisa shima
shiru, anya Aisha tana cikin kwanciyan hankali?

Abee yace "lafiya shi yake b'uya, nasan da dawani matsala data kirani ta fad'a mun"
Momma tayi murmushi kafin tace "Abee kenan inaga ka manta waye y'arka ko, yarinyan
dako ciwon takeyi bata fad'a sai anyi da gaske, nidai hankalina yafi bani akwai
abunda yake damun ta"
Abee ya nunfasa yace "gobe yaran nan su kaiki ki duba mana halin da take ciki"
Momma tace da yafi kam Allah ya nuna mana goben, washe gari misalin k'arfe goman
safiya Momma suka futo zasu tafi gidan Aisha daidai zasu futa a layin motar Sameer
ya danno kai, Yaya Muhaisin ya tsaya dan su kaisa, sai gani sukayi ya zuge glass
din window sa yaja motar da gudu, Momma tace "anya Sameer ne wannan?
Yaya Muhusin yace "shine to me yake faruwa ne, kodai bai gammu bane? Amma muje koma
meye idan mukaje zamu gani"
Sukaja motar jikin su a sanyaye horn sukayi maigadi ya bud'e musu get d'in, Momma
da sauri ta futo a motar dan ta matsu taga y'arta, knocking suka farayi a k'ofar
falon, Aisha da take zaune ta buga tagumi taji ana knocking ta tashi rungume da
d'anta a hanun ta tana cewa waye ne?.............

Mmn Ashfaq. 08103807998


9/14/21, 7:21 PM - Buhainat: Bissimillahi Rahmanin Rahim.

Wannan littafin na kudi ne mai bukata karanta shi zai tura 300 ta wannan account
number din 0148811051 Nabiyyah Aminu GTbank. Idan an tura sai a turawa wannan
number alert 08103807998 domin tabbatar da an tura ko ko katin MTN shima ta wanann
number 08103807998.

22..........

Momma tace "ni ce ki bud'e mun Aisha"


Tanajin muryan Momma ta bud'e da sauri tana cewa oyoyo Momma na, yau kune a gida
na?
Momma gaban ta ba k'aramun fad'uwa yayi ba lokacin da sukayi Ido hud'u da Aisha,
ganin yadda ta rame tayi bak'i k'irjin nan kaman ba no-no, idanta yayi zuru zuru,
Muhaisin da Muhusin ne suna shigo sukaje suka zaune, suma sunata binta da Ido,
sunaso su tambaye ta amma Momma da Ido ta musu halamun karsuce Mata komai.
Tashi tayi taje kawo musu ruwan sha, dan yanzu ko firewater baya kawowa gidan, kofi
ta d'auka taje ta ibo musu ruwa a famfo, da Ido kawai suke binta suna mamakin duk
diri irin na Aisha yanzu babu, harta kawo musu ruwan idon su yana kanta, duk saita
tsargu tace "Momma yau kun tuna dani, gaskiya naji dad'in ziyaran da kuka mun, ya
Abee na?
Momma danne damuwan da yake ranta tayi saurin yi, fuskan ta d'auke da murmushi tace
"Aisha munga kwana biyu bakizo bane shine mukace bari muzo mu duba ki duk da lafiya
ne yake b'uya ba ciwo ba, kuma Alhamdulillah mun ganki lafiyan ki kad'au, zamuje
mucewa Abee kina cikin k'oshin lafiya da kwanciyan hankali"
Yaya Muhaisin yace "saidai d'anki ya rame ko baki bashi no-no yasha ya k'oshi, ko
kuma kin mishi abunda Mata sukeyi kunika"
Murmushi tayi kafin tace "bani da komai Yaya Muhaisin, kuma yana shan nono ya
k'oshi, saidai k'iriniyan sane yayi yawa, ga laulayin hak'ori daya sakashi gaba,
inaga shiyasa ya rame."

Momma tace "hakane kasan idan goyo yad'an ja har uwa ma ramewa takeyi, saidai ke ki
godewa Allah baki tsoron tsotso kaman ni, dan idan ina goyo ramewa nakeyi sosai"
mik'ewa Momma tayi tace "kutashi mu tafi tunda munga lafiyan ta"
Aisha tayi rau rau da Ido tace "dan Allah karku tafi ku barni, zuwan ku ba k'aramun
kewa ya d'auke mun ba, har naji sanyi a raina"
Momma k'ura Mata Ido tayi tana karantan yanayin ta saita girgiza kai tace "mijin ki
baya gari ne? Gaban tane ya buga dam dam, dan tambaye yazo Mata a bazata, muryan ta
yana rawa tace "yayi tafiya tun wata biyar da suka wuce amma ya kusan dawowa" duka
tsayawa sukayi suna kallon ta sai suka fara tambayan kansu to wa suka gani da suke
zuwa?
Momma ta dafa ta tace karki damu komai yana da k'arshe, tunda ya kusan dawowa kinga
kad'eci zai k'are"
Kuka takeso tayi amma bataso su fahinci tana cikin damuwa, ta kalli Yaya Muhusin
tace "Yayana tunda kuka shigo bakayi magana ba?
Murmushin dole ya Mata ya Mata halamu da hanu yana azumin magana ne, ta kwashe da
dariya tace "yaushe ya dawo kurna ne Momma? Kodai duk a cikin d'aukin auran ne!
Sukayi dariya amma badda Muhusin da idon sa yayi jajazur, futa yayi a falon yasa
waya a kunnen sa kaman an kirasa, yasan idan ya cigaba da kallon ta zai iya kuka,
shiyasa yaje ya shiga motan, Momma ta shafa kan Areez tace "ragon namiji tunda na
shigo kake bacci, anya zaka iya ciyar dani kuwa?
Sukayi dariya kafin suka Mata sallamah suka futa, ta rakasu har jikin mota suna
had'a Ido da Yaya Muhusin taga idon sa yayi jajazur kaman kuka ma yakeyi, saita
juya da sauri tanace musu sai anjima ku isa gida lafiya.

Bayan ta sukabi da kallo harta b'ace wa ganin su, kafin suka shiga motan jiki a
sanyaye, sunje bakin get maigadi ya taso zai bud'e musu get Yaya Muhaisin ya ciro
dubu d'aya yace gashi Baba ya karb'a yana musu godiya, saiya dafe kanshi yace
"Momma munyi mantuwa fa bamu gaisa da Sameer ba kuma naga kaman motan sa yana nan!
Maigadi yace "ai bada motan ya futa ba, da d'ayan ya futa, inaga sab'ani kukayi dan
bai jima da futa ba kuka shigo"
Yaya Muhaisin yace "mun zaci yana ciki ne kaga ba dad'i kazo gidan mutum harka futa
baku gaisa ba, mungode sosai, suka masa sallamah kafin ya wangale musu get suka
futa, har suka isa gida ba wanda yama d'an uwansa magana, kowa da abunda yake
tunani a zuciyar sa.

Sun isa gida suka tadda Abee bai futa ba, Momma tace "Abee mai kakeyi har yanzu
baka futa ba?
Yace "nakasa futa ne ina jiran ku dawo naji ya kuka samu Aishan"
Momma tayi murmushi tace "lafiyan ta qalau tace mu gaishe kama, itama tana nan
zuwa"
Yaya Muhusin yace "Momma bai kamata mu b'oye masa halin da muka sameta ba, duk da
bata fad'a mana komai ba, amma yanayin ta yaci ace mun fahinci tana cikin mawuyacin
hali, kiyi tunani dakyau da abunda ta fad'a, cewa tayi fa mijin ta yakai wata biyar
da tafiya, kinga hakan yana nufin tsawan wata biyar ya d'auka yana azaftar da ita"
tsawa Momma ta daka masa tace bana son zancen banza, ita ta maka wannan bayanin da
bakin ta, ka Mata fatan alkairi mana, ba kana fad'an abunda zuciyar ka ta fassara
ba" tana gama fad'an maganan ta nemi waje ta zauna, wayar shi ya ciro ya mik'awa
Abee, Abee na karb'a ya zare ido yanaso yayi magana, kuma bayaso ya k'arawa Momma
damuwa ko tayita ma d'anta fad'a, saidai yasa a ransa zai bincika duk halin da suke
ciki, kasuwan da bai futa ba kenan ya koma d'aki ya kwanta, yanata tunani kala
kala, wanda ya janyo hawan jinin sa ya tashi, ba shiri aka kaishi asibiti, kwanan
shi uku a asibiti mutan Germany suka iso, sun samu jikin sa ya fara sauk'i, Yaya
Muhammad yace "ya banga Auta ba ko bata iso bane?
Sukayi shuru dukan su can Yaya Muhaisin yace "Auta batasan Abee bayi da lafiya ba,
dan Momma ta hana a fad'a Mata, wayar Yaya Muhusin ya karb'a yace "taya za'ayi mu
da muke nesa muka sani sai ita da take cikin gari bata sani ba, idan taji kunsan
zatayi fushi daku, yana surutu baisan ta d'aga ba, saiji yayi tana cewa Yaya
Muhusin baka jina ne?

Yace bashi bane Yayan ki Muhammad ne ya kayi banganki a asibiti ba?


Murya na rawa tace "waye bayi da lafiya? Yace Abee yana kwance a asibiti yau kwanan
sa uku, har munzo ke bakizo ba kashe wayar tayi ta haura sama da gudu ta d'auko
hijabi da zanin goyo, ta futo bata dako sisi, tana ta takawa a k'afa saiga mai
napep ya tsaya a gaban ta tace "Malam zaka kaini asibitin doctor Shugaba amma sai
munje zan karb'a kud'in ka na baka"
Yace zaki bani kud'in drop? Tace muje ko nawane zan baka, tafiya sukeyi tana ta
addu'an Allah yasa jikin sa da sauk'i, kiran Yaya Muhaisin ne ya shigo wayan ta, ta
d'aga murya na rawa tace Yaya Muhaisin ya jikin Abeen?
Yace jiki da sauk'i kin futo ne konazo na d'auke ki?
Tace "na futo, yana doctor Shugaba ko? Yace Mata eh muna wajen, kinyi nisane? Tace
mun d'anyi nisa, Yaya Muhaisin dan Allah ka jirani a get d'in asibitin kaba mai
napep d'in kud'in sa" mamaki abun ya basa jin ko kud'in napep bata dashi, yace Mata
ba komai zaki samemu a get d'in. Yaya Muhammad ne ya kalle sa yace me tace? Ajiyan
zuciya ya sauk'e kafin yace "tace na jirata a get na biya mai napep kud'in sa ta
manta bata d'auko kud'i ba, kai ya girgiza yace ina mijin ta yake ya barta ta shiga
napep idan wani abu ya sameta a hanya wallahi bazan bar shiba. Ya k'arasa maganan
cikin fushi, Yaya Muhusin yayi murmushi kawai a zuciyar sa yace damma baka ganta
bane, nasan daka ganta hukuncin dazaka yanke sai yafi haka, Yaya Muhaisin yace
bazanje na jirata kar tayita jiran mu!
Yace tsaya muje Muhusin ya rufa musu baya akabar Momma da Yaya Muhmood da tun zuwan
sa baiyi magana ba hankalin sa yana kan Abee dayaga tun shigowan su yanata zubar da
hawaye, suna futa ya sake matsowa kusa dashi yace "Abee kanka yana maka ciwo ne?
Murmushin dole yayi yace "ka bari nanda mintina kad'an zakaga abunda ya jawo nazo
asibitin nan, nasan hankalin ku saiyafi nawa tashi, dan dukan mu munama abun
soyayyan gaskiya, mun fifita abun fiye da kowa a cikin gidan mu, amma yanzu rayuwa
ya juya wa abun baya, ya dawo abun tausayi alhalin yana da gatan sa.

Yaya Mahmood kansa duk ya d'aure ya kasa d'aukan kalma d'aya daga cikin abunda Abee
yake fad'a masa, ya kalli Momma yace "wani abune muke son sa a cikin mu, bayan ku
da kuka aife mu?
Momma tace nima ban fahinci abunda yake nufi ba inaga alluran baccin da aka mishi
ne yake sakashi sambatu. Momma bata san yaga photon Aisha ba shiyasa bata fahinci
inda maganan sa ya dosa ba, Abee bai sake ce musu komai ba ya rufe idonsa yana jin
duk abunda suke fad'a.

Yaya Muhammad suna futa keke napep d'in yana tsayawa ta futo da sauri tana cewa
Yaya mai yake damun shi, kallo d'aya Yaya Muhammad ya Mata ya kawar da kansa dan
bai ganeta ba ya zaci watace take tambayan Muhaisin jikin Abee, sake kawar da kansa
yayi yana duba ta ina zata b'ullo, amma muryan ya masa kama dana Aisha jiki a
sanyaye tace sannu da zuwa Yaya Muhammad ko kaima zaka gujeni ne shiyasa kak'i
kulani?
Juyowa yayi da sauri yana kallon ta saiya duba yaron bayanta yace "Aisha kece" tayi
murmushi tace nine Yaya Muhammad baka ganeni ba ko? Saita fashe da kuka ta fad'a
jikin sa rungume ta yayi ya kasa magana sai dad'a matseta yakeyi a jikin sa zuciyar
sa yana masa zafi, muryan mai napep sukaji yana cewa Malama kubani kud'ina na tafi
ta d'ago tana kallon Yaya Muhaisin dashi ma idonsa yayi jajazur tace "Yaya kud'in
sa bani da ko sisi ne kuma bazan iya zama ba shiyasa na taho nasan zaku bashi" hanu
yasa a aljihu ya ciri gudan dubu ya mik'a masa, tafiya suka farayi mai napep yana
cewa ga canjin ku, ta juyo tace kaje dashi Malam, baki ya b'are yana cewa irin ku
mukeso Hajiyah.

Abee ne ya bud'e Ido ya kalli Yaya Muhmood yace kaje waje zakaga abunda ya d'aga
mun hankali, jikin sa a sanyaye ya futa yana tunanin ko mala'ikan d'aukan rai Abee
ya ganine yake irin wannan maganan, tafiya yakeyi yana ta tunani, hango su Muhaisin
yayi suna haurowa da wata Matan dabai Santa ba, yasa ya nemi waje ya tsaya yana
jiran isowar su ya fad'a musu abunda Abee yake fad'a, suna zuwa suka zauna a
barandan masallacin da yake asibitin,ganin sun zauna a wajen ya nufosu shima, Yaya
Muhammad sai kallon ta yakeyi, saida yayi k'ok'arin daidai ta kansa kafin yace
"Auta me yake damun ki? Gidan ki ba abinci ne?
Yaya Muhmood maimaita kalman Auta yayi a zuciyar sa a fili kuma yace Auta kuma? Ina
take? Yaya Muhammad yayi murmushi yace ga tanan a gaban ka kalleta dakyau zaka
ganeta, k'ura Mata Ido yayi baisan lokacin da bakinsa ya fara furta Innalillahi
wa'inna ilaihin raju'un Aisha bakida lafiya ne bamu sani ba?
Kuka ta saka musu tace lafiya na qalau ba abunda yake damuna. Muhusin ne ya k'araso
wajen yace Yaya Muhammad kai kad'e zaka iyasa ta ta fad'a mana abunda yake damun
ta.
Muhammad kallonta yakeyi kafin ya karb'a yaron bayan ta ya rungume sa yace "Autan
Abee tsakanin mu bamu saba b'oye wa junan mu damuwar muba, inaga kaman haka iyayen
mu suka goya mu, sannan baki da wanda suka fimu a duniyan nan, mune Yayun ki mune
k'annen ki mune k'awayen ki, uwa d'aya uba d'aya ya wuci wasa Aisha no-no ba k'arya
bane, ki taimake mu ki taimaki zuciyar mu daga zullumin daya shiga ki fad'a mana
gaskiya, idan kikak'i zakisa mu tsani kammu, sannan rashin fad'an zai jawo mu rasa
ma'aifin mu"
Idon ta zaro tana kuka tace "Yaya Muhammad zan fad'a muku amma dan Allah ku kaini
naje naga Abee na" ta k'arasa maganan cikin matsanancin kuka, hanun ta ya rik'e da
d'aya hanun sa, d'ayan kuma yana rungume da Areez suka tashi dukan su suka shiga
d'akin da Abee yake, tana ganin sa taje da gudu ta rungume sa tana cewa nayi kewan
ka Abee na" k'ura Mata Ido yayi a fili yace "waya bai nuna mun raman ki kaman yadda
nagani yanzu ba, Aisha y'an uwanki mazama basuyi bak'i ba saike, jikin ki ya
tattare kaman tsohuwa, mai yake faruwa dakene wanda bamu sani ba Mamana?

Juyawa tayi ta kalli Yaya Muhammad wanda shima ita yake kallo ya Mata halamu da
tayi magana suna sauraron ta, rungume Abee ta sakeyi tana kuka ba wanda yayi
yunk'urin tsayar da ita saida tayi mai isarta kafin tayi shuru, ta fara basu labari
tun daga ranan da Ummi tazo gidan da abunda ta fad'a, har izuwa yau da take tsaye a
gaban su"
Shuru wajen ya d'auka ba wanda yace uffan, sunkai minti arba'in kowa da abunda yake
tunani a zuciyar sa Yaya Muhammad ya kore shurun da cewa "Sameer yaci amanan mu, ya
yaudare mu, ya nuna miki soyayya a gaban idon mu ashe ta k'arya ne, maiyasa tun
lokacin baki fad'a mana ba?
Cikin kuka tace "na zaci zan iya maganin abun da akaina tunda ba laifin komai na
masa ba, amma har yau baya shiga hark'a ta, tun ina abinci dashi bayaci inda na
ajiye haka zanzo na d'auki kayana na, harna daina, na cigaba da addu'a nasan Allah
yana sane dani"
Abee yace ba laifin ta bane rashin fad'an laifun mune da muka jita shuru bamu bita
munji ya take ciki ba, duk da muma ba laifin mu bane, yarda da muka d'auka muka ba
yaron nan, amma ba komai ki koma gida, zamusan yadda zamu b'ullo wa abun, kuma bamu
ya yaudara ba kanshi ya yaudara da sannu Allah zai cire miki hakkin ki a kansa"

Suna cikin magana Baban Sameer ya shigo d'akin domin duba Abee, ido ya k'urawa
Aisha yanaso ya gane itane ko ba ita bane, saida take tsuguna tana gaishe sa, ba
tare daya amsa gaisuwan ba yace "badai Aisha Matar Sameer ba?
Sukace masa itace" jinjina kai Baba yayi yace "tabbas biri yayi kama da mutum,
tunda naga yaron nan sun manne da uwarsa, da sassafe zan ganshi a d'akin ta da
daddare har nayi bacci suna tare, nasan akwai abunda take kitsa masa, ki k'ara
hak'uri akan wanda nasan ki dashi, insha Allahu yau zamma tufkar hanci, na miki
alk'awarin komai zai wuce kaman bai faru ba, kiyi hak'uri y'ata ki fad'a mun abunda
yake faruwa a gidan ki" bata b'oye masa komai ba ta sanar dashi, shuru yayi yana
kallon ta yana mamakin hali irin na Zainabu, sai hukuri yake ta bata.
Ita dai kanta yana k'asa batace komai ba, Baba har ya futa idonsa yana kan Aisha
yana jinjina lamarin, yana futa Momma tace "kiyi hamdala wa ubangiji nasan matsalan
gidan ki yazo k'arshe insha Allahu.

Tace "Momma kenan, a tunanin ki Sameer d'in da kika sani dane?

Momma tace............

Mmn Ashfaq 08103807998


9/14/21, 7:21 PM - Buhainat: Bissimillahi Rahmanin Rahim!

Wannan littafin na kud'i ne mai buk'atan karanta shi zai tura 300 ta wannan account
number 0148811051 Nabiyyah Aminu GTbank idan an tura sai a turawa wannan number
alert 08103807998 domin tabbatar da an tura ko katin MTN ta shima ta wanann number
08103807998

23............

Momma tace "a ko da yaushe anaso bawa yana mawa kansa fatan Alkairi, tunda Baban sa
da kansa yace miki ya miki alk'awarin daidaita miki gidan ki, sai kice Allah yasa,
bawai kice ba zaiji maganan sa ba"

Aisha ba tace komai ba sai matsawa kusa da Abee da tayi tana tambayan sa me yake
damun sa yasa aka kwantar dashi, Abee yace jinina ne yahau Auta, amma yau
Alhamdulillah naji sauk'i.
Ta jinjina kanta bata sake magana ba sai ta dawo tamkar bak'uwa a cikin su, idan
suna magana saidai ta bisu da Ido kawai, da yamma Momma tace Muhaisin ka mayar
Aisha gida kar dare ya Mata anan.
Ido ta zaro tana kallon su tace "harkun gaji dani? Momma tace bazamu tab'a gajiya
dake ba, ki tafi kar gaba ya hanaki zuwa" tace "Momma yanzun ma bashi ya barni ba,
idan ya futa tun asuba ko da sassafe baya dawowa gidan sai tsakiyan dare, dan Allah
kubarni na kwana anan, hakan bazai tab'a damun saba" kallon ta sukeyi da tausayawa
Momma ta danne tausayin tace "kiyi hak'uri rayuwar aure ya gaji haka, dama zomu
zauna ne zomu sab'a, watarana komai zai wuce kaman ba'ayi ba, saidai muga kinzo
kina dariya.

Ta girgiza kanta tace "Momma nawa rayuwar auran ta banbanta dana kowa, da kunsan
irin bak'in cikin da nake k'unsa a gidan, baza kuso na koma ba, amma tunda kince na
tafi zan tafi saidai ku shirya kukan rasani, dan daf nake dana had'iye zuciya ta na
mutu, gidan miji ba dad'i, nazo cikin y'an uwana ana korana, ba komai ni kuma kalan
nawa jarabawan kenan."

Momma tashi tayi ta wanka Mata mari tace "Aisha yaushe kika dawo mara tarbiyya ina
magana kinayi, hala haka kikema mijin ki shiyasa ya futa hark'an ki"
Duka wajen da mamaki suke kallon Momma, dai dai da da Abee ya kasa magana, Aisha ta
zuguna a wajen tana kuka tace "kiyi hak'uri ki yafe mun Momma bansan fad'an halin
da nake ciki zai b'ata miki raiba, a tunani na zaki tausaya wa rayuwa ta data juya
mun lokaci guda, amma namiki alk'awarin zan koma bazan sake futowa na, Sameer ko
yankani zainayi bazan sake fad'awa kowa halin da nake ciki ba, ta juya ta kalli
duka mutanen d'akin tace kuma ku yafe mun dan Allah, ku tayani neman gafaran Momma,
Abee na Allah ya baka lafiya, tana gama magana ta tashi ta futa tana tafiya tana
kuka, dukan su ba wanda yayi yunk'urin dakatar da ita, domin abunda Momma tayi ba
k'aramun k'ona musu rai yayi ba, tayi nisa a tafiyan ta duk tagaji ga Areez ya
tashi sai kuka yake Mata itama kukan takeyi, wani bawan Allah ya tsaya a gaban ta
da napep d'insa yace "Hajiyah tafiya ne? Cikin kuka tace Malam kaje kawai bani da
ko sisin dazan baka, a k'afa zan tafi" yace karki damu shiga nakai ki, duk inda
zakije, ta shiga tana ta masa godiya, suka fara tafiya, ganin kukan tan bamai
k'arewa bane yace "Hajiyah kiyi hak'uri da rayuwa nasan mutuwa aka miki, ko kuma
kina da mara lafiyan da take jin jiki, addu'a ya kamata kiyi bawai kiyita kuka ba,
kowa da kika gansa a wannan rayuwar da kalan tasa jarabawan, wani zakiga gidan
mijine batayi sa'a ba, wata kuma talauci ne ya musu ka tutu, wasu dangin miji, wasu
jinya Allah ya sauk'ar musu ayita magani ba sauk'i, abubuwa da dama yakan faru da
bawa, amma idan yayi hak'uri sai kiga kaman bai faruwa, Allah saiya kawo masa
d'auki a rayuwar sa, tafiya sukeyi yana ta Mata nasiha har taji zuciyar ta yayi
sanyi, tana ta masa godiya.

Bayan futan ta yakai da minti goma Abee ya kalle su yace yanzu a k'afa zaku bar mun
y'a ta tafi, hakan ya nuna mun kona mutu bazaku iya rik'e mun ita ba, a razane suka
kalli hanyan dukan su, sun manta da bata da mota, a tare suka futa suka shiga mota
sunata bin hanya amma ko mai kama da ita basu gani ba, gudu sukeyi a titi, suna
addu'an Allah yasa suganta, har suka isa gidan ta mai gadi yace musu ai tunda ta
futa hankali a tashe da safe bata dawo ba, komawa sukayi akan zasu sake duba hanya,
sai sukaga wani napep yana shigowa bayan napep d'in sukabi, yana sauk'e ta tafuta
tana cewa nagode bawan Allah, kaima Allah ya tausayawa rayuwar ka kaman yadda kaji
tausayi na, bani da abunda zan baka amma insha Allahu duk kwanan duniya zan namaka
addu'an alkairi" zaiyi magana yaga maza hud'u sun kewaye wajen ba k'aramun razana
yayi ba yace "Hajiyah bai kamata ki saka mun da haka ba, wallahi napep d'in nan ba
nawa bane aro aka bani na nemi abincin dazan ciyar da iyalina" murmushi tayi tace
ba masu cutar dakai bane dukan su Yayu nane, ta rab'a ta gefen su ta wuce, suka
kalle mai napep d'in Yaya Muhammad yace "nawa ne kud'in ka? Murya na rawa yace
"taimakon ta nayi naga tana tafiya tana kuka d'anta yana kuka, shine na d'auke su
kyauta" jinjina kai Yaya Muhammad yayi yace kuma kace napep d'in ba naka bane ko?
Daga musu kai yayi dan duk a tsorace yake, Yaya Muhammad yace kasan wajen da ake
siyar da napep nan kusa?
Yace "eh nasani Alhaji" mota suka shiga sukace yayi gaba zasu biyo shi a baya,
baiyi gardama ba yayi musu jagora har zuwa wajen da ake siyar da napep, ga mamakin
sa sai yaga sun siya napep sun bashi, sukace kaje ka mayar da na aron, ga naka
Allah ya dafa maka yasa maka albarka a ciki.

Sujada yayi yana godewa Allah kafin ya tsuguna yana ta musu godiya yace "dan Allah
ku kula da rayuwar baiwan Allah nan, domin tana cikin matsanancin damuwa tunda na
d'auko ta take kuka har muka iso bata daina ba"

Yaya Muhammad yace "ba damuwa insha Allahu zamuji da wannan, suka mishi sallamah
suka tafi, ganin abun yakeyi kaman a mafarki wai yau shiya mallaki napep nashi na
kansa yace Alhamdulillah annabi yayi gaskiya dayace ka taimaki wani Allah ya
taimake ka da kansa"

Gidan Aisha suka koma a falo suka tadda ita ta tasa d'anta a gaba tana ta kuka,
tana ganin shigowan su tayi shuru ta sunkuyar da kanta k'asa, zama sukayi dukan su
kusa da ita suna son Mata magana amma zuciyar su tayi rauni, Yaya Muhammad ne yayi
k'arfin halin yin magana yace "kiyi hak'uri Aisha dukan mu muna sonki bazamu iya
rabuwa dake ba, har abada kin tab'a ganin jini ta guji jinin sa, to kisa a ranki
bazamu iya rayuwa babu keba, sanann ina rok'on Allah idan barin ki gidan nan shine
alkairi Allah ya rabaku, idan kuma zaman ki shine alkairi Allah ya daidaita
tsakanin ku, amma ki sani na tsani mijin ki Aisha bazan iya sake son shiba koda zai
dawo yana goyaki yana baki abinci a baki yana wanke miki kashi"

Murmushi kawai tayi tace Yaya Muhammad kaima kenan, ban tab'a tunanin watarana zaka
so mutum sannan kazo kak'i saba, Sameer ya futa a raina gaba d'aya ina zaman jiran
sakamako daga wajen ubangiji nane kawai, nasan Momma tamun fad'a ne badan bata sona
ba saidan na zauna a gidan mijina, amma banji dad'in yadda ta k'ara mun zafi akan
zafi ba" rarrashin ta sukayi tayi har tayi shuru, saida suka tabbatar zuciyar ta
yayi sanyu kafin suka tafi.

A asibiti Abee ya kalli Momma bayan futan ya'yan sa yace "ki koma gida bana
buk'atan ganin ki anan"

Ta kallesa tace "na koma gida kuma na barka da wa? Yace "dama ke kike bani lafiya
ko kuma ke kike tsaran rayuwata da zakice ki barni da wa? Sasan indai kika cigaba
da zama anan zan iya had'iyen raina na mutu domin baki cancanci uwa ta gari ba,
banga laifin Aisha data k'i fad'an damuwan ta tuntuni ba, tasan idan ta fad'a
tozarta ta zakiyi shiyasa ta rik'e damun wanta inyaso ya kashe ta, kije Allah ya
isa tsakani dake, bazan tab'a yafe miki ba nasan haka kikayi ta azaftar mun da y'a
tun tasowan ta a bayan Ido na, ki futa kibani waje kafin bakina ya furta abunda
bazai mana dad'i ba daga baya"
Momma jiki a sanyaye ta futa a d'akin idon ta yana zubar da hawaye, tsawan rayuwar
ta da mijin ta bata tab'a samun matsala dashi ba sai yau, yau d'in tasan laifin
tane, ita kanta batasan meyasa tama Aisha haka ba, ita daya kamata ta rarrashe ta
amma saita dad'a Mata zafi, meyasa nama kaima haka? Haka ta koma gida tana ta kuka
da dana sanin abunda tayi.

Lokacin da suka dawo asibiti basuga Momma ba kuma basu tambaye taba domin yau ba
k'aramun b'ata musu rai tayi ba, dan uwa uwa ne bazasu iya rabuwa da ita ba, amma
da wanine ya musu haka dasun rabu dashi kenan har abada, cigaba sukayi da jinyan
Abee ba tare da kowa yaje gida ba

Baba yana barin asibiti ya kira wayan Sameer yace idan ka tashi a aiki kazo ina
neman ka" Sameer ya amsa da to Baba, bashi ya tashi agun aiki ba yau sai wajen
mangrib, yana shigowa gida ya had'u da Baba zai tafi masallaci ya tsuguna yana
gaishe shi, ko kallon inda yake Baba baiyi ba, saiya d'auka hala baiji gaisuwan
bane saboda yana sauri yayi alola yabi bayan sa basu futo a asibitin ba saida akayi
sallan isha, suka nufo gida a tare ba wanda yayi ma wanin sa magana, Baba d'akin sa
yayi direct Sameer ya rufa masa baya kusan tare suka shiga d'akin suka nemi waje
suka zauna, ya sake gaishe da Baba, wannan karan ya amsa ba yabo ba fallasa.
Baba yace ya iyalin? Ya soso k'eyan sa kafin yace suna nan lafiya da tare zamuzo ma
sai nace tabari sai gobe muzo ta gaishe ku"
K'ura masa Ido Baba yayi yanajin irin k'aryan da yake watso mishi yace "Masha
Allah, amma ya sirukan naka kana zuwa kuna gaisawa kuwa?

Yace "yanzu ma kafin na shigo saida na shiga muka gaisa dasu"

Cikin takaici Baba yake kallon sa kafin yace "Sameer yaushe ka dawo mutumin banza
ne ban sani ba, wato kayi watsi da duk tarbiyan dana kwashe tsawon shekaru ina
baka, kun watsa mun k'asa kaida uwar ka a idon mutanen da suke ganina da mutum ci,
suke tunanin nafi k'arfin gida na, abunda kayi kana ganin shine ya dace ko?

Tunda Baba ya fara magana ya kafesa da Ido yana jin abunda yake fad'a, har Baba
yayi shuru bai dena kallon sa ba.
Baba ya girgiza kai yace "ko nima zaka dakeni nine ko kuma zaka daina mun magana
kaman yadda kama matar ka, saboda na fad'a maka gaskiyan yadda ka dawo da rayuwar
ka?

Shuru Sameer yayi yana tunanin k'ok'ari irin na Aisha da tazo har gida ta kawo
k'aran sa wajen ma'aifin sa, girgiza kai yayi a zuciyar sa yace tabbas Aisha saina
miki hukuncin da sai kinyi dana sanin sanina a rayuwar ki. Tsawa Baba ya daka masa
yace "bada kai nake magana ba?
Saurin dawowa yayi daga tunanin daya tafi yace "wallahi Baba Aisha sharri take mun,
tunda na aure ta ban tab'a musgunawa rayuwar taba, nasan so take ta shiga tsakani
na dakai shiyasa tazo ta had'a k'aryan ta, kuma ka tambayi iyayen ta kullun sainaje
na gaishe su, kaga da akwai wani matsala da bazanje na gaishe suba"

Baba yace "mutumin banza itace ta tsara k'arya ko kai, da kana shiga ka gaishe da
iyayen ta daka san halin da gidan su yake ciki, ba ita tazo ta fad'a mun ba ninaje
idona ya gwada mun, yau kwanan ubanta uku a asibiti tunda yaga yadda y'arsa ta dawo
jinin sa ya hau aka kaishi asibiti, idan na isa dakai kuma nakai na fad'a maka
magana kaji, kaje ka rarrrashi matar ka kuzauna lafiya, idan kuma ban isaba kaje
kayi duk abunda ranka yakeso, duniya ce ta isheka riga da wando harda zanin goyon
uwarka, tashi ka bani waje mutumin banza wanda ya d'auko halin uwarsa a sama"

Sameer jikin sa a sanyaye ya tashi ya futa domin tunda yake basu tab'a samun
matsala da Baba ba sai yau, yasan gaskiya Baba ya fad'a masa ya k'udura a ransa
zaije su zauna lafiya da Matar sa, ya zubar da shirman daya d'auka yana bud'e
k'ofan yaji sunyi karo da mutum ya bud'e baki zaiyi magana kenan ta toshe bakinsa
tace..

08103807998

Mmn Ashfaq
9/15/21, 5:39 PM - Buhainat: Bissimillahi Rahmanin Rahim.

Wannan littafin na kud'i ne mai buk'atan karanta shi zai tura 300 ta wannan account
number 0148811051 Nabiyyah Aminu GTbank idan an tura sai ayi screenshot a turawa
wannan number 08103807998 domin tabbatar da an tura ko katin MTN shima ta wanann
number 08103807998 nagode saina jiku🥰

24..............

A hankali ta mishi rad'a a kunne da yayi shuru kar Baba ya gane tana wajen kafin
taja hanun sa zuwa d'akin ta ranta a b'ace ta kallesa ta fara magana " naji duk
yadda kukayi da Baban ka, dama tunda naga shigowan ku naji hankalina bai kwanta ba,
nabi bayan ku dannaji abunda zaku fad'a, Sameer wai me Baban ka yake nufi dani ne?
Shi bai bani kulawa ba sannan bayaso ka bani kulawa, yafi son ya ganni cikin k'unci
kullun, to wallahi bai isaba yanzu ya zamo dole nafara karb'an y'anci na a gidan
nan, idan yana gadaran shiya aifeka to ai ni ba rok'on ka aka bani ba, so yake kaje
ka dawo bawan Aisha tayita juyaka yadda ranta yaso, to bazan jura ba idan har nono
na kasha ka rayu na baka kwana uku ka saki yarinyan nan, ni kuma na maka alk'awarin
zab'a maka macen data dace da rayuwar ka"

Gaban shine yayi mummunan buga ya d'ago kansa da sauri yana Mata kallon kinsan
abunda kika fad'a kuwa, kaman tasan abunda yake nufi tace "Sameer kasan duk duniyan
nan ba wanda yakai uwa son d'anta, da gudun abunda zai zai cutar dashi, idan kuma
kana ganin ni uwar dana aifeka zan cutar daikai ne, kaje kayita zama da matar ka,
saidai idan ka sake kirana da kalman uwa ban yafe maka no-no na daka sha ka rayu
ba.

Murmushi yayi yace "Ummi kenan ance miki yanzu ina son Aisha ne, da'a watannin
bayane kikace mun na rabu da ita bazan iya ba, saboda lokacin ina Mata son dani
kaina bansan iya kacin saba, zuwa yanzu ta futa mun arai gaba d'aya, idan na ganta
ji nake har zuciya ta yana tashi, kibani lokaci kad'an zan cika miki burin ki, zan
barta na kwana biyu ne saboda kar Baba yace banbi umarnin saba.

Shafa kansa Ummi tayi tace "zakayi albarka gudaliyan d'ana"

Yau da wuri ya koma gida dan so yake yaja Mata kunne da babban murya yana shiga
gidan d'akin ta ya nufa da k'arfi ya bud'e k'ofan yana cewa ina kike dan uba.....a
razane suka farka, Areez ya saka ihu saboda ya razana sosai, muryan ta yana rawa
tace Sameer lafiyan ka kuwa mai muka maka ka shigo mun d'aki da zagi?
Kallon banza ya watsa Mata yace "ubanki ne ya gina mun d'akin da zakice na shigo
miki da zagi, ko kuma koya mun yadda zanyi da gida na zakiyi y'ar gidan masu
tarbiya, ina so ki bud'e kunnen ki dakyau kiji ni, idan kikace zaki shiga tsakani
na da Baba na, wallahi saina illata rayuwar ki banza munafuka kawai, wato baki samu
nasara akan Ummi ba shine zaki koma kan Baba, mu zuba ni dake shege ka fasa" ya
futa fuuuu a d'akin yana ta zagin ta.

Yana futa ta tashi ta rufe musu k'ofa tana murmushi tace "Sameer kenan idan ka kaji
dani wayace ka zauna dani dole! Kuje ku k'are munafurcin ku kaida Ummi, dad'in abun
akwai Allah, yana sane da halin da nake ciki, shi zaimun maganin komai, rarrashin
d'anta tayi tayi dakyar ta samu yayi shuru, suka cigaba da baccin su, domin zuwa
yanzu ta saba da halin sa, duk abunda zai Mata baya damun ta, batafi minti talatin
da kwanciya ba taji anfara kiran sallan farko, tashi tayi taje ta d'auro alola
tafara nafila, kafin tayi sallan asuba, ta juma tana addu'a, kafin ta tashi ta
ninke dadduman ta gyara d'akin ta sukayi wanka, kafin ta futa zuwa asibiti tana
shiga Abee ya bud'e Mata hanu taje ya rungume su ita da d'anta yace kunce mun aboki
na mu gaisa"

Yayun tama da murnan su suka tambaye ta, ta tashi lafiya, dan basuyi zaton zatazo
ba.

Kanta a sunkuye tace "lafiya qalau ya Abee ya kwana da jiki? Suka had'a baki wajen
cewa Alhamdulillah, Yaya Muhammad yace kedawa kikazo? Ido ta zaro tace
subbahanallah Yaya nida mai napep ne nace mishi ya jirani yanzu zan futo masa da
kud'in sa"

Murmushi yayi yace kwantar da hankalin ki kina shigowa Muhusin ya futa ya duba amai
kikazo, nasan ya bashi kud'in ma yanzu" Yaya Muhusin ne ya shigo ya kalleta yace
"Aisha ya naga kaman kinyi kuka dan idon ki kaman a kumbure yake"

Murmushi tayi tace "Yaya Muhusin ai yanzu ba abunda za'a mun ya sakani kuka, domin
na saba da komai, jiya Areez ne ya tsorata yanata kuka munkai kusan k'arfe hud'u
kafin yayi bacci, ni kuma ban samu nayi bacci ba saida nayi sallan asuba, kwata
kwata baifi baccin minti arba'in nayi ba saboda inaso nazo naga jikin Abee na"

Yaya Muhmood yace "Allah sarki iyaye Mata kuna k'ok'ari sosai Allah ya raya miki
shi da imani, amma meya razana shi?
Murmushin takaici tayi kafin tace "Sameer ne ya bud'e mana k'ofa da k'arfi yanata
zage zagen sa, shine ya razana yayita kuka, gashi yanzu yana biyan bashin baccin ya
barni Ido biyu"
Tausayin tane ya kamasu Abee yace "ai bai isa yama Autana wayo ba, ko kije wancan
gadon ku kwanta tare kuyi bacci ko kuma na tashe shi"

Yaya Muhammad ya gane Abee wayo yakeso ya Mata dan tasamu tayi bacci, ya tashi yana
murmushi yace "Abee baza ayi haka ba ya had'a Mata tea mai kauri ya zuba Mata
farfesun da Momma ta turo dashi da safe yace maza shanye yanzu kije ki kwanta, dan
bazan so a tasar mun d'a ba" hira sukayi ta Mata tana dariya danso suke taci ta
k'oshi, kafin ta kwanta, aiko yau taci abincin da rabonta taci kaman sa tun kafin
su fara samun matsala da Sameer, saida suka tabbatar ta k'oshi kafin suka karb'a
Areez a hanun Abee suka kwantar dashi sukace ta kwanta a bayan sa, suyi bacci kona
minti goma.

Bayan ta kwanta tace "yau banga Momma na ba ina taje? Yaya Muhammad yace "karki
damu idan kin tashi zamuyi maganan" bata sake cewa komai ba ta kwanta ta lumshe
idonta, d'akin shuru ya d'auka kowa da abunda yake tunani a zuciyar sa, saida suka
tabbatar tayi bacci tukunna suka fara magana, Yaya Muhammad yace "Abee kana ganin
haka zamuyi ta zuba Ido ana wulak'an ta mana k'anwa, ba tare damun d'au matakin
komai ba? Abee yayi murmushi yace "tunda Baban yaron yace zai d'auki mataki mu zuba
Ido mugani, ni ina rok'on ku dakuyi ta Mata addu'a idan ba alkairi a zaman su Allah
ya rabata dashi, ya bata wanda ya fishi alkairi, nasan idan Baban shi bai d'auki
mataki ba Allah zai d'auka mana da kansa, ni nafison nashi ma" shiru sukayi ba
wanda ya sake yin magana, tun k'arfe tara Aisha take bacci har aka kira azahar bata
tashi ba, da d'anta yayi motsi zata rungume shi tasa mishi nono a baki, lokacin da
suka dawo daga masallaci sukace zasu tasheta tayi sallah, Abee yace ku kyale ta,
maybe ta jima bata samu dama irin na yau ba, duk lakacin data tashi da kanta sai
tayi sallan.
Wajen k'arfe uku Areez ya farka yana ta tsalle tsalle, ganin zai tasheta yasa suka
futa dashi waje, ba ita ta farka ba sai hud'u da rabi, ta tashi tana salati.
Abee ya kalleta yace "Mamana kin tashi? Tayi murmushi tace "na tashi Abee, anyi
azahar ko?

Yaya Muhmood ne ya kwashe Mata da dariya yace "har la'asar ma anyi" Ido ta zaro
tace shine baku tasheni nayi sallan Azhar ba? Abee yace "karki damu Mamana zaki
iyayi yanzu ma" tashi tayi ta shiga toilet d'in da yake d'akin tayi alola ta
gabatar da sallah, bayan ta idar tayi addu'a sosai, tanaso ta tambaye su Areez amma
ta kasa dan da kunya tace musu ina d'anta yake, tana zaune a wajen suka shigo da
Yaya Muhammad, yana ganin ta ya fara tsallan zaije wajen ta.
Dariya sukayi sukace wato zaka nuna mana kasan Maman ka kenan. abinci suka zuba
Mata taci sosai wajen magariba suka mayar da ita gida, suka bata kud'i mai yawa a
hanun ta, kafin suka koma asibiti, ba k'aramun dad'in kud'in taji ba.

Momma abun duniya ya dameta ganin daga ya'yan ta har Abee fishi sukeyi da ita,
tunda ta dawo gida ba wanda yazo kuma har yanzu ba wanda ya kira ta, tana gama
abincin asibiti taje tayi wanka, ta shirya driver yana zuwa d'aukan abincin ta rufe
gida ta bishi, Abee na ganin ta yace "meya kawo ki?
Kafin tayi magana Aisha tazo ta rungume ta tace sannu da zuwa Momma na, kwana biyu
nayi kewan ki" shafa kanta Momma tayi tace Allah ya miki albarka.
Ganin ta sakewa Aisha tana ta janta a jiki, yasa suma suka sake Mata sosai.

Aisha kullun sai taje asibiti acan take karyawa taci abincin rana kafin ta dawo
gida, bayan kwana hud'u aka sallami Abee ya koma gida, ranan kaman zatayi kuka dan
zuwanta asibiti ba k'aramun kewa yake d'auke Mata ba, bata bisu gida ba daga
asibitin ta koma gidan ta, washe gari tana zaune a falo tana cin abincin rana
Sameer ya shigo, kallon banza yayita binta dashi ko kollon sa batayi ba,ta cigaba
da cin abincin ta ball yayi da kwanan abincin da takeci yace "a gidan uban wa kika
samu kud'in da kika siya nama kikasa a abinci? Bai jira amsan taba ya cigaba da
cewa wato kin fara bin maza kina karuwanci ko?
ki sani ni ba fasik'i bane bazan iya zama da fasik'an mace ba"
Ganin bazata iya zama yana zagin taba yasa ta tashi ta d'auki d'anta zata shiga
d'aki, fisgota yayi ya d'aga hanu zai mareta ta rik'e hanun tace koda wasa Sameer,
kabar ganin kana zagina ina kyale ka, kayi tunanin zaka dakeni ka daki banza,
wallahi idan kayi kuskuran tab'a jikina, sai mun koya maka tarbiyyan da baka dashi"
ta fisge riganta ta barshi a wajen yana tunanin ya daketa ne koya barta, a zuciyar
sa yace idan tak'a mana ni lauya ne Yayan ta ya fini girma a lauyan ci, dan zasu
iya sawa a kore shi a aiki gaba ma.

D'akin sa ya shiga rai b'ace ya nemi paper ya rubuta *"ni Sameer na saki Mata na
Aisha saki d'aya, saboda rashin kunyan datama Ummi na, ta zageta a gaban idona, dan
haka taje kowa Allah ya bashi rabon sa"*
D'akin ta ya shiga ya wurga Mata takaddan lokacin tana bawa Areez no-no, d'auka
tayi ta duba taga takaddan sakin tane tace "Alhamdulillah Alhamdulillah
Alhamdulillah Allah nagode ma daka nuna mun k'arshen wahala na, ta d'ago Ido ta
kallesa tace sannu da k'ok'ari nagode" ranshi ba k'aramun b'aci yayi ba A ZATON sa
zatayi ta kuka tana bashi hak'uri, futa yayi a d'akin yana zaginta, abun goyo ta
d'auka ta goyi Areez tana futa maigadi ya kalleta yace "Hajiyah yau har naji dad'i
dana ganki cikin farin ciki, sab'a nin kwana kin baya" murmushi tayi tace "nagode
sosai Baba"
Yace a dawo lafiya Allah ya tsare hanya, tana futa ta shiga napep ya kaita gida, da
Abee ta fara had'uwa a falo, kafin su gaisa Momma ta shigo, sukace lafiya muka
ganki da rana tsaka? Murmushi tayi tace "ku tayani murnan wahala ta tazo k'arshe"
ta mik'a musu takaddan sakin, Abee yana karantawa yace "innalillahi wa'inna ilaihin
raju'un Allah kasa haka shine mafi alkhairin a gareta" ya kalli Momma yace kuje ku
kwaso kayan ta"

Momma tace to kafin ta kira Yaya Muhusin da Yaya Muhaisin a waya ta sheda musu
halin da ake ciki, sukace Mata su had'u acan, dama su Yaya Muhammad sun tafi yau da
sassafe, a gidan suka had'u dasu, almajire suka kira suka futo musu da duk kayan da
suka san mallakin tane, saida aka cika manyan mota biyu da kayan kafin sukafi.

Sun isa gida daidai Baba ya futo daga gida zaije masallaci, yaje ya samu Momma suka
gaisa yace kayan wa kuka ibo? Momma tace "kayan Aisha ne yau Sameer ya sauwak'e
Mata"
Baba yace "yaushe akayi sakin har akayi fad'an bamu sani ba? Saiya d'aura hanun sa
duka akai yana kallon motan kayan.
Gida Momma ta shiga ta barshi a wajen dama Aisha tun kafin Baba ya futo ta shiga
gida, ranan Baba ya kasa bacci yana ta nemo wa kansa mafuta yace "Sameer bazaka
tab'a samun mace tagari irin Aisha ba, uwarka ta d'aura ka akan hanyan da bazai
tab'a b'ulle maka ba, ina rok'on Allah karya baka ikon yin nadama harsai lokaci ya
k'ure maka.
Washe gari da sassafe ya tafi gidan k'anwan sa ya fad'a Mata abunda yake faruwa,
sanann yace "na gaji da halin Zainabu yau zan rubuta Mata takaddan ta tabar mun
gida kar bak'in cikin ta ya kashe ni"

Goggo Hafsa tace "Yaya kaine kak'i d'aukan shawara, tun tuni nake ce maka ga
k'anwan mijina Maryam, na yaba da halinta nasan insha Allahu bazaku tab'a samun
matsala da itaba, amma kak'i kana ganin kaman ka wuci auran budurwa, duk bamu san
abunda yake had'a ka da matar kaba amma ba amfanin zama cikin damuwa kullun, idan
bakayi hankali watarana zaka tashi da ciwon zuciya"

Yace "Hafsatu yaran yanzu ba'a musu dole taya zataga ina da magidancin d'a tace
zata yarda ta aure ni, sai nake ganin kaman mun shiga hakkin ta"

Murmushi Goggo Hafsa tayi tace "da kasan waye Maryam bazaka fad'a haka ba, Maryam
yarinya ce mai sauk'in kai, da girmama na gaba da ita, samarika da dama sun futo
zasu aureta tak'i, dana tambaye ta tace mun ita bata son auran yaro ne tafi son
Sugar Daddy wanda zaifi tattalin ta da sanin darajan ta, saidai abin takaicin har
yau ba dattijon dayazo yace yana sonta sai yara"

Baba yace shikenan duk lokacin da tazo gidan ki kice Mata ina sonta duk yadda
kukayi da ita naji daga bakin ki" Goggo Hafsa tace "ai a gidan nan take tun tana
yarinya take hanuna, suna maganan sukaji sallamah, suka kallin k'ofan shigowan
dukan su Goggo Hafsa tace.........

08103807998
9/15/21, 5:39 PM - Buhainat: Bissimillahi Rahmanin Rahim!

Wanann littafin na kud'i ne mai buk'atan karanta shi zai tura 300 ta wannan account
number 0148811051 Nabiyyah Aminu GTbank idan an tura sai kuyi screenshot ku turawa
wanann number 08103807998 domin shedan an biya ko katin MTN shima ta wannan number
08103807998 .
25............

Goggo Hafsa tace "yar halak tak'i anbato, zo ki zauna anan muyi magana"

Maryam tazo ta zauna kusa da Goggo Hafsa, tun shigo wanta Baba ya kafeta da Ido, a
zuciyar sa yace "yarinyan ba laifi farace kyakykyawa ba laifi gata da diri daidai
ita, muryan ta yaji tana cewa "ina kwana Yaya! Yace lafiya qalau y'an Mata ya
karatu ko an gama"

Kanta a sunkuye tace lafiya qalau Alhamdulillah na gama karatu aiki nake nema"
Baba yace Masha Allah amma dakin hak'ura da aikin kinyi auran ki, zaifi miki
mutumci" itadai kanta yana k'asa batace komai ba, Goggo Hafsa ta tashi tace bazan
baku waje ko zakufi sakewa.

Baba kasa magana yayi dan besan ta inda zai fara ba, gani yayi yama yarinyan girma
idan yace zai aure ta, sannan kuma kaman ya tauye Mata hakkin ta, saida yayi da
gaske ya daure zuciyar sa yace "Maryam na jima ina wani tunani a kanki saidai ina
tsoron fad'a miki domin bansan ta inda zan b'ullo wa lamarin ba, shuru yayi na wani
mintina kafin ya cigaba da cewa idan bazan takura kiba inaso ki bani aron zuciyar
ki, ma'ana muyi aure"

Da sauri ta d'ago kanta tana kallon sa sai kuma ta sunkuyar da kanta tana murmushi,
Baba yace bakice komai ba?
Tashi tayi ta futa da sauri tana dariya a tsakar gida ta tadda Goggo Hafsa ta
rungume ta tana cewa nagode Goggo Hafsa kice nima ina sonshi, saita kwasa da gudu
ta koma d'akin ta, Goggo Hafsa tayi murmushi tace Alhamdulillah, ta shiga d'akin
tace meka fad'awa yarinyan nan take murna haka?

Baba yayi murmushi yace "nace ina so na aure ta ne kawai" Goggo Hafsa tace tasamu
abunda takeso shiyasa take ta farin ciki, kaman wasa suka fara maganan har akasa
ranan auran sati shida.

Sameer yana dawowa gida da daddare yaga falon wayam ba komai haurawa sama yayi da
sauri ya lek'a d'akin Aisha yaga wayam, abun bai basa mamaki ba saida ya shiga
d'akin sa yaga kayan sa a jibge a gefe ba gado ba dirowa, duk abunda yake mallakin
ta sun kwashe girgiza kai yayi yace zakusha mamaki na, a gida zanyi ta bar muku
y'arku bazan tab'a dawo da ita ba harsai kunsha wahala kun nemeni da kanku"

Aisha ba k'aramun kulawa take samu ba agun iyayen ta kowa nan nan yakeyi da ita da
d'anta, sunyi k'ok'ari wajen ganin sun kawar Mata da bak'in cikin da yake zuciyar
ta, kuma Alhamdulillah ta fara sakewa damuwan ya fara barin ta, ita da d'anta a
cikin sati biyu har sun fara k'iba kyaunta ya fara dawowa.

Baba shirin bikin sa yakeyi ba tare da ya sanarwa Ummi da Sameer ba komai cikin
nutsuwa da kwanciyan hankali yake gabatar wa.

Sameer a tsorace yake shigowa gidan, tun yana b'uya wa Baba harya fara futowa a
gaban sa, amma daidai da rana d'aya Baba bai tab'a masa maganan iyalan sa ba, saiya
fara tunanin Baba baisan ya saki Aisha ba, koda yama Ummi maganan, tace idan ya
sanima ya zaiyi damu, yanzu na gaji da zuba masa Ido yana abunda yaga dama, ya zamo
dole na karb'a y'anci na a cikin gidan nan, nima daga yau zan fara saka dokan da
za'a bi, idan yana gadaran shine ubanka yana da iko dakai, to nima uwarka ce danni
na aifi kayana ba wani shegen daya tayani d'awainiya dakai tun kana ciki" shidai
Sameer baice Mata komai ba harta gama surutan ta, kafin suka ci gaba da wani hiran.

Goggo Hafsa ba k'aramun shirya Maryam takeyi ba danso take Baba ya gane Mata suna
suka tara, duk da baya zuwa hira amma yana kiranta a waya akai akai, duk lokacin
daya kirata yakanji kaman karsu daina wayan baisan soyayya yana da dad'i ba sai
akan Maryam, ko Ummin Sameer lokacin dayake neman ta kullun hiran su siyamun kaza
bani da kaza inaso kabani kud'i nasiya kaza, damuwan ta kud'i bata damu da suyi
hiran soyayya ba, amma Maryam yarinya k'arama duk ta rikita shi da kalaman soyayyan
ta, bata tab'a tambayan sa kud'i ko tace bata da wani abu ba, shiyasa yarinyan ta
sake shiga ransa yake ganin girman ta da kiman ta sosai.

Yau biki saura sati d'aya gyare gyare Baba yakeyi a gidan sosai, Ummi bata kawo
komai a ranta ba, dan gyaran gida halin sane idan yaga waje ya fara kod'ewa zai
fara gyaran gidan, saidai wannan karan gyaran yafi na ko yaushe, Baba yaso ya saka
amaryan sa a wani flat daban, saidai kuma yana tsoron kar Ummi ta takura Mata, gata
k'araman yarinya, hakan yasa ya kira Goggo Hafsa yace karsu Mata furniture's, su
siya Mata kayan kitchen kawai saboda a wajen sashen sa zata fara zama kafin ta koma
nata

Goggo Hafsa ba k'aramun dad'i taji ba da abunda ya fad'a dama cuku cukun had'a
kud'in furniture d'in sukeyi, kayan kitchen kam sun jima da tara wa, kasuwa suka
shiga suka Mata siyayan abubawan da bata da shi.

Yau ya kama d'aurin aure gidan ya cika fam y'an uwan Baba sai kaikawo sukeyi, su
d'aura wannan su sauk'e wancan, Ummi tana d'aki a kwance tun asuba takejin hayaniya
a gidan ta amma bata futo ba dan bata kawo a cikin gidan bane, saida taji hayaniyan
yayi yawa ta tashi ta futo, taga y'an uwan Baba a cike fam sunata girki, a zuciyar
ta tace badai Aisha ne zata dawo ba? Saurin girgiza kanta tayi tace hakan bazai
tab'a faruwa ba domin ba wanda ya isa yamun iko da d'an da na aifa a ciki na,
futowa tayi tana hura hanci tace "taron mai kuke mun a gida ba tare da izini na ba?

Ko Arzikin kallo bata samu ba ballan tana tasa ran zasu amsa Mata, hakan kuwa ba
k'aramun k'ona Mata rai yayi ba cikin b'acin ran abunda suka Mata tace "wallahi
baku isa kusa d'ana ya zauna da Matar da bana sonta ba, idan ma bikin dawowan Aisha
kukeyi kunyi a banza, domin yau yarinyan nan ta dawo yau zansa ya saketa muzuba ni
daku shege ka fasa, ta juya fuuuu ta shige d'aki, toilet ta shiga tayi wanka, tana
futowa tayi kwalliya na gani a fad'a ta futo hanun ta rik'e da k'aramun jaka ta
yafa k'aramun gyale ( tayani gantali) tafiya takeyi cikin sauri tana taunan cingom
ta wuce su ta futa a gidan domin sauri takeyi mutanan ta suna jiran ta.

Harta futa ba wanda ya kalleta sai hidiman gaban su sukeyi, bayan futan ta kad'an
Baba ya futo yana musu sannu da aiki, kafin ya tambaye su Ummi, sukace masa bata
jima da futa ba, ya girgiza kai yana takaici hali irin nata, a zuciyar sa yace
Allah ya ganar dake ki daina aikata abunda kikeyi, kafin ya koma d'aki yayi wanka
ya futa shima, da rana ya dawo ya sake shiri na musamman idan ka ganshi bazace
shine Baba ba, yana futowa y'an uwansa suka fara mishi gud'a suna mishi fatan
Alkairi da dacewa da mace tagari, yana futa gidan su Aisha ya shiga, Abee yayi ta
mishi tsiya yana tsokanan sa wai mijin yarinya, yace karka damu kai kuma zan maka
addu'an Allah yasa ka auri under age, Momma tace "haba Baba a gaban idona kake mun
irin wannan fatan, suka kwashe da dariya, Aisha tazo ta tsuguna ta gaishe shi, Baba
yace shirya mun aboki na mutafi dan baza'a d'aura auran takwaran shi bashi ba, yau
saiyaci goro da mintin d'aurin auran Kakan sa, a gurguje ta mishi kwalliya suka
futa tare harda Abee, Momma ba k'aramun dad'i takeji ba idan taga yadda Baba yake
kula da Aisha da d'anta, daga gidan masallaci suka fara zuwa bayan an idar da
sallah suka wuce wajen d'aurin auran, mutanen Baba sun halacci taron d'aurin auran
sosai, ko auran saurayi baikai na Baba Jama'a ba, da yamma aka kawo amarya d'akin
ta, idan kaga Baba yau zakasan yana cikin farin ciki, kuma duk inda zaije yana
manne da Areez yana fara kuka zai siya masa nutric milk yasha, Sameer koda ya shigo
gida yaga dandazon mutane ya tambaye su Ummi sukace ta futa, harzai futa saiya dawo
yace "taron mai akeyi a gidan mune? Sukace masa yaje ya tambayi Baban sa, ya futa
yanata tunanin mai ya faru ne kuma daga ganin taron bana mutuwa bane kona bak'in
ciki, domin fuskan kowa ka gansa yana cikin farin ciki, hango Baba yayi suna zaune
da Abee a k'ofan masallaci yaje tay gashe su sai kallon Areez yakeyi, yanaso ya
d'auke sa, Abee daya lura da hakan yace ka d'auke sa ku gaisa mana, hanu yasa zai
d'auke sa a cinyan Baba yaron yasa ihu yana k'ank'ame Baba.

Baba yayi murmushi yace "sake shi karka razana musu d'a" yace Baba ba Areez bane?
Tambayan sa ya b'ata wa Baba rai sosai, a zuciyar sa yace wato bai rik'e kaman nin
yaron ba, waya ya d'aga ya kira Aisha yace futo ki karb'a yaron nan ki bashi no-no
sai kidawo mun dashi, Sameer tsayawa yayi yaga waye uwar yaron, Areez yana hango
Aisha ya fara tsalle a jikin Baba yana mik'a Mata hanu, tana karasowa wajen ya tafi
da jikin sa gaba d'aya sauran kad'an ya fad'i Sameer ya taro sa, ihu ya sake sawa
ganin wani ya sake kai hanu zai d'auke sa, Baba ya kalle sa fuskan sa d'auke da
murmushi yace "nace ka daina tsorata musu yaro ko?
Hanu Aisha tasa ta d'auki yaron yana ganin sa a hanun uwarsa ya fara kyalkyala Mata
dariya, kafin ta juya suka koma gida, ko kallan inda Sameer yake batayi ba, Abee
shi kansa abun ya masa dad'i, Sameer kuwa kafad'a ya bud'e a zuciyar sa yace kuje
ku k'arata da ya soni da karya soni duk d'aya ne a wajena, ya juya ya shiga motan
ransa a b'ace, ya manta da tambayan da zaiyi wa Baba, ranan kwana yayi baiyi bacci
ba yana takaicin abunda d'ansa ya masa da maganan da Baba yake fad'a masa.

Anyi taro lafiya an watse gida ya rage daga amarya sai k'awayen ta, Baba ya shigo
ya sallame su, d'akin ya rage daga amarya sai angon ta, tashi yayi yaje d'akin Ummi
ya duba yaga har lokacin bata dawo ba girgiza kai yayi ya ajiye Mata kazan ta kafin
ya dawo d'akin amaryan sa, alola sukayi suka gabatar da nafila raka'a biyu ya dafa
goshin ta yayi addu'a, kafin Baba ya Mata tambayoyi ta amsa mishi, hijabin jikin ta
ya cire ya ajiye a gefe ya kalleta yana kashe Mata Ido d'aya.

Ummi bata dawo ba sai goma da rabi, Ido tayita rabawa a gidan ta ganshi tsaf ko ina
a gyare, d'akin ta tashiga ta ajiye duk abubuwan data shigo dashi idonta tane ya
sauk'a akan ledan da Baba ya ajiye mata ta bud'e taga gasheshshiyan kaza ne ta
d'auka tace idan ma kasiyo ne danka lallab'a ni nabar Aisha da Sameer kayi a banza,
ta tashi tace bazan mayar maka da tsiyar ka domin niba bak'uwan kaza bane kullun a
cikin cinta nake ta futo fuuuu ta nufi d'akin sa.

Baba ya tashi tsaye ya kalli Maryam yace "nima ki cire mun rigan" ta sunkuyar da
kanta k'asa dan ba k'aramun kunyan sa takeji ba ya d'ago fuskan ta yace "Maryam ni
mijin kine bai kamata ace kinajin kunyana haka ba, wannan kunyan zai iya cutar da
rayuwar auran mu" ya d'aga hanun sa sama yace maza cire mun kai ta d'aga tana
kallon sa taga ya lumshe Ido yana jiran yaji tafara cirewa ta d'aga hanun tayi da
tuni ya fara b'ari zata b'alle botir d'in rigan taji an banko musu k'ofan d'akin a
razane ta sauk'e hanun ta kalli kofan.............

08103807998

Mmn Ashfaq
9/15/21, 5:39 PM - Buhainat: Bissimillahi Rahmanin Rahim.
Wanann littafin na kud'i ne mai buk'atan karanta shi zai turo 300 ta wannan account
number 0148811051 Nabiyyah Aminu GTbank sai kuyi screenshot ku turawa wanann number
08103807998 shedar biyan ku, ko katin MTN shima ta wannan number 08103807998.

27........

Tana mamakin abunda ya fad'a, kafad'a ta d'aga tace ta ruwan sanyi zan gasa ku
kaida Matar ka, dan bazan zuba Ido kuna mun irin wannan karuwancin a gida na ba,
kuma ina jela ce kaje kuyita cin abunku bana buk'ata dan nima ina da.....sai kuma
tayi shuru ta wuce ta koma d'aki tana hararan k'ofan d'akin Maryam.

Bayan ya dawo ya wuce d'akin Maryam akan gado ya ganta a kwance ya Mata sallamah ta
juyo ta kalle sa tace sannu da dawowa Hubby"
Yace yau ba oyoyo ne? Murmushi tayi tace "yau bani bace dakai shiyasa" k'ura Mata
Ido yayi yace "dama nace miki akwai inda zanje ne ko akwai ranan da kike dani da
ranan daba kece dani ba, ko kin gaji dani ne? Saurin girgiza masa kai tayi, yace
"daga yau harmu k'are rayuwar mu muna tare idan kinga ban kwana a d'akin kiba bana
garine, ko tafiyan ya kamani dake zan tafi dan bazan iya tafiya na barki a gida ba.

Tasowa tayi ta rungume sa tana so tace masa Ummi fa sai kuma tayi shuru tana tsoron
kar ta b'ata masa rai, kullun a d'akin ta yake kwana iya kacin sa da Ummi a tsakar
gida shima ba kullun suke had'uwa ba, Ummi kuwa bata da aiki saina zagi kullun a
gidan, yau ma tana zage zage Maryam ta futo da gudu taje bayan ta, ta b'uya tana
cewa Aunty na ki taimake ni Hubby zai kamani, ta damk'e ta sosai Baba ne ya futo da
gudu daga shi sai boxer a jikin sa yana cewa baki isa ki tayar mun da sha'awa ki
gudu ki barni ba, zuwa yayi suna kokuwan saiya d'auke ta, tana kyalkyalewa da
dariya tana rik'e bayan Ummi.
Ummi ko tsaban takaici ta rasa mai zatace musu, wani abune yazo ya tokare ta a
k'ahon zuciya wanda ya hana magana futowa daga bakin ta, har Baba ya d'aga Maryam
cak ya rataye ta a kafad'an sa bata iya musu magana ba, suna had'a Ido da Maryam ta
Mata gwalo tare da kashe Mata Ido d'aya suka shige d'aki tana shafa wuyan Baba.

Tunda suka shiga Ummi ta kasa sauk'e nunfashi can ta kurma ihu had'e da ashar tace
dan kutuman......baku isa ku mayar dani shashasha ba a gida na, dole nasan abunyi,
zage zage tayi tayi, har suka gama abunda zasuyi sukayi wanka, suka futo rik'e da
hanun juna, mota suka shiga suna hira suka futa a gidan, ba wanda ya damu da zagin
da takeyi, basu bi ta kanta bama ballatana susan tanayi, kai ta girgiza tace wai
yau wani za'a nunawa bariki ni Zainabu, bazai tab'a yiyuwa ba.

Kwanci tashi ba wuya agun Allah yau Aisha ta futa idda, futan ta yayi daidai da
bikin su Yaya Muhusin da Yaya Muhaisin, dama an d'aga ne saboda tana idda, ba
k'aramun bidiri akayi a bikin ba, amare suka tare a gida jensu, Aunty Faty da
sukazo bikin taji mamakin mutuwar auran Aisha, yau suna kwance ta kasa hak'uri tace
"Aisha yanzu Sameer da kansa ya iya sakin ki?

Aisha tayi murmushi tace "Aunty Faty a farko ina ganin abun kaman wasa wai Sameer
ne ya juya mun baya, daga k'arshe harya iya sakina"

Aunty Faty ta jinjina kai tace "ina tarin soyayyan da yake miki kodai dama ba sonki
yakeyi ba sha'awan ki kawai yakeyi?

Murmushi Aisha tayi tace "dama soyayya gaskiya ne, Sameer yayi amfani da k'arfin
sha'awan sa, ya rinjaye ni da kalman soyayya ya kori maisona tsakani da Allah, daga
k'arshe da buk'atan sa ya biya akaina yaji nahau masa kai saiya koreni gidan mu,
domin amfanina ya k'are a wajen sa, saidai yanzu abun baya damuna na tsani Sameer
fiye da tunanin ki"

Aunty Faty tace "kiyi hak'uri ki k'ara tawakkali akan yadda nasan ki da sannu Allah
zai nuna miki sakayyan daya miki akan Sameer, muna nan dake watarana zakiji shi da
uwarsa"

Bayan biki da sati biyu Abee ya nema Mata admission a islamiyan Albayan ta fara
zuwa, a gida take barin Areez saboda yayi wayo yana gudun sa ko ina, sannan ba
abunda baya ci, kuma ya saba da mutanen gidan sosai, wataran akan Idon sa take
tafiya bai damu ba.

Tana fara zuwa islamiyan mane ma suka fara Mata turuwan zuwa saita fara kulasu daga
baya taji ta tsane su, abun ya fara isan Momma da Abee kwata kwata tak'i aure, duk
wanda yazo wajen ta idan aka tambaye shi sai tace ya fiye yawan dariya, wani kuma
tace yana turo tumbi gaba sai mai yawan surutu, ko wannen da abunda take fad'a
akansa, daga k'arshe suka zuba Mata ido.

Tunda ta shiga Albayan wani malamin su ya kwallafa rai a kanta, yanaso ya Mata
magana yana jin tsoron kar tace bata sonshi, bibiyan ta yayita yi harya gano gidan
su ya shirya yazo ya samu Abee, kallo d'aya mutanen gidan suka mishi sukaji ya
kwanta musu arai, Aisha takanji mamakin ganin sa da takeyi a gidan su, saidai iya
kacin ta dashi gaisuwa bayan nan ba abunda yake had'asu, kullun yana manne da
Areez, lokaci guda Areez ya saba dashi, a hankali yayi ta shige Mata harya fad'a
Mata abunda ya kawo sa, daga farko tak'i amince masa, ganin yadda yake kula da
d'anta kaman shiya aifesa yasa ta amince dashi, saidai bata sake masa sosai ba,
bata sonshi kuma bata k'insa, yana ganin ta sake masa ya turo sadakin sa akasa musu
ranan aure, har aka daura aure ta tare bata ji a ranta tayi aure ba kuma bata tab'a
jin sonsa ko kad'an a ranta ba, ango ya shigo sukayi sallah ya bata naman daya
shigo dashi tace ta k'oshi ya ajiye a gefe yace to muje mu kwanta, suka tafi da
farko kaman bazai Mata komai ba harta fara bacci taji ana shafa ta, duk abunda ya
Mata bataji feeling ba, ya bud'e k'afan ta yayi addu'an saduwa da iyali kafin ya
zurma gugan sa ya zaci zaiji wajen a wangale sai yaga dakyar gugan sa ta shige,
baifi minti goma yanayi ba ya sauk'a akanta ya koma gefe yana mayar da nunfashi,
bayan ya huta ya sauk'a ya had'a musu ruwan wanka yayi itama taje tayi, bai sake
sauraron taba sai washe gari da daddare shima yana hawa kanta yayi realest ya
sauk'a ya barta, dama bata damu daya kusance taba kuma idan yazo bazata hanashi ba,
ganin irin kyautata wan da yake Mata yasa itama ta fara mishi biyayya duk abunda
tace tana so zai kawo Mata, a haka har Allah ya bata rabo, ta aifi y'arta mace
murna wajen Abdullahi ba'a magana, ranan suna y'ar taci sunan Momma Fatima ana
kiran ta da Afra, tunda ya aihu ya daina kula ya'yan kowa ya kwallafa rai akan
Afra, Areez idan yazo hutu baya kulasa hakan bai dameta ba, sai tace wasu Momma su
daina yawan kawo sa su bari zatana zuwa tana ganin sa, daidai da rana d'aya bai
tab'a tambayan ta meyasa Areez baya zuwa gidan ba, ta cigaba da kula da mijin ta da
y'arta.

Ba k'aramun soyayya Abdallah yake nuna Mata ba, bayan an yaye Ihsan Allah ya sake
bata wani ciki, shima ba k'aramun laulayi tayi ba, ga nauyin cikin ya sauk'a akan
cinyan ta, bayan wani lokaci ta aifi d'a namiji aka mayar masa da sunan Baban sa
Abdallah ana kiran sa da Affan, kulawa sosai yake basu, kafin su buk'aci abu zai
kawo musu, ganin haka y'an uwan sa suka sakashi a gaba wai daga ita sai ya'yan ta
suke cin kud'in sa suka d'auki tsanan duniyan nan suka d'aura Mata, duk da tasan
sun tsaneta amma bata fasa kyautata musu ba, duk lokacin da zataje wajen su takanyi
siyayya mai yawa takai musu, amma duk da haka bata birgesu, sunsha fad'a da
Abdallah akanta bata sani ba,

Ummi suna zaune da Sameer tace "na gaji da ganin ka haka ba aure Sameer, gaskiya na
gaji da zama ba surika, yanzu kai kad'e kawai nake gani a matsayin d'ana ya kamata
ka kawo mun jika"
Ya kalleta yace "Ummi kin manta kina da jika ne? Tace "dole na manta mana yaron da
idan suka shigo da Baban ka ya ganni kaman yaga abun tsoro ina kai hanu jikin sa
zai saka ihu kaman wanda zan yanka shi, shiyasa na tsani yaron kwata kwata baya
raina kaje ka auro mun wanda zata kawo mun jikokin da zasu soni, amma ace yaro wai
jika nane tsaban ya gaji bak'in halin uwarsa yafi sabawa da Maryam fiye dani" bata
gama rufe baki ba Maryam ta shigo gidan bakin ta d'auke da sallamah hanun ta rik'e
da Areez ta wuce su, ko kallon inda suke Areez baiyi ba ballan tana susa ran zaizo
wajen su, Ummi tace ka gani ko yaro kaman ba jinin mu ba, wallahi da badan yana
kama dakai ba sai nace ba jinin mu bane.

Sameer ya sauk'e kansa k'asa zuciyar sa yana masa k'una yace "karki damu Ummi yaje
ya k'ara ta da uwarsa, nine dai uban sa basu isa su canja mun matsayi a wajen sa
ba, saidai har yanzu banga Matar da nake so ba idan kina da wanda kikaga ta dace
dani sai ayi auran.

Albarka Ummi tayita saka mishi kafin ya tafi, yana futa itama ta futa taje gidan
k'awar ta bayan sun gaisa tace"dama nazo magana akan Sameer ne wai yaga Khadija
y'ar wajen ki yana so"

Khadija da take zaune a wajen tace "waye ma Sameer? Koda yake kice yazo na ganshi
idan yamun shikenan idan kuma bai mun ba saiya k'ara gaba" Ummi tace nasan ma zai
miki idan kika ganshi, sukayi sallamah ta tafi.

Khadija y'ar talakawa ce amma tana da fad'in rai, ko k'awaye batayi da ya'yan
talakawa, ta jima tana son Sameer ganin yafi k'arfin ta yasa ta hak'ura, sai gashi
yau tana zaune an kawo Mata shi cikin ruwan sanyi, tasan zaiyi wuya Sameer yace
yana sonta dan bata kama k'afan matar sa a kyau da diri ba, Ummi ce kawai takeso ya
aure ta, tsalle tayi ta fad'a cinyan Maman ta tace Umma dama yazo mana har cikin
gidan mu, numa zamu fara cin nama da kifi da tsob'on kwallaba, sukayi shewa da
kafin Umma tace "yanzu zan nunawa Zainabu ita k'araman jahila ne saina rama duk
abunda tamun.

Khadija tace "me ta miki Umma?

Umma tace "Zainabu k'awa tace tare muka tashi, kuma nafi ta farin jinin samarika,
ganin haka yasa take bin duk wanda yazo wajena take kushewa ni tace musu ni karuwa
ne, lokacin da Baban ki yazo nema na da taga shi talaka ne ba k'aramun dad'i taji
ba tayita zigani har na aure sa, shiyasa nakeso ki gasa mun ita sosai.

Khadija tace karki damu Umma zan rama miki duk abunda ta miki har wanda bata miki
ba saina rama miki"

Da daddare Sameer yazo ya ganta, ko kad'an bata mishi ba amma tunda zab'in Ummi ne
ya hak'ura, yace Mata kicewa iyayen ki idan sun shirya zan turo dan banaso abunda
zai b'ata mun lokaci".

Khadija ta sunkuyar da kanta k'asa kaman mutumiyar kirki tace "gaskiya iyaye na
basu da k'arfi idan kace zaka futo bamu da kud'in da zamuyi kayan d'aki, saidai
daga baya.

Sameer kawar da fuskan sa yayi yace wannan ba badamuwa bane, zan turo maganan auran
akwai komai a d'aki na, Ummi zataje ta duba duk abunda babu sai mu siya"

Har yanzu kanta a k'asa yake saita saka mishi kukan k'arya tace "nagode sosai Allah
ya k'ara bud'i da d'aukaka. Yace Mata ameen kafin sukayi sallamah ya tafi.

Yana zuwa gida ya fad'awa Ummi duk yadda sukayi da Khadija, Ummi tace "yanzu ka
samu matar aure Sameer, da kaje ka auri yarinyan da baka isa ka juya taba, Aisha
tana gadaran iyayen ta masu kud'i ne shiyasa takeyin duk abunda taga dama, ta
zageni son ranta, amma Khadija bata taso a gidan kud'i ba ballan tana mana taurin
kai.

Duk da baya tare da Aisha amma baya son ana kushe ta, tashi yayi yace zanje na samu
Baba na fad'a masa duk yadda mukayi dashi zakiji, yana futa yaje d'akin Baba ya
buga k'ofa Maryam ta taso ta bud'e, tana ganin sa ta fad'ad'a murmushin ta tace
Sameer maimakon ka shigo shine kake buga k'ofa, bissimillah ka shigo Baban ka yana
ciki" bayan ta yabi yana mamakin ganin ta da ciki, suna shiga ya gaisheta kafin ya
gaishe da Baba, ta tashi ta basu waje tana futa yace "Baba dama na samu matar da
zan aura ne kuma mun daidai ta kammu shine nazo na fad'a maka"

Kallon sa Baba yayi tayi kafin yace "yaushe kakeso aje? Yace ko gobe Baba daka iya
zuwa idan ka shirya.
Baba yace Allah ya kaimu, ka kawo kud'in auran saika kaini gidan"
Ya masa godiya kafin ya mishi sallamah ya futa, washe gari tare suka kai kud'in
auran, a kasa aure nan da sati biyu.

Aisha tunda akayi auran su bata tab'a samun matsala dashi ba, yau suna kwance tace
Abdallah lamarin ka yana bani mamaki yanzu ko maganan Areez baka so na maka bansan
meya maka ba ka tsani yaron"

D'aure fuska yayi yace "wannan ba abunda ya shafe ni bane, meye had'ina da d'anki
dazaki dameni da maganan sa, nine ubansa ko bayi da uba ne da zaki na mun maganan
yaron, idan baso kike muna samun matsala ba to ki rabu dani da maganan sa.

Saida ya gama fad'an sa kafin tace "Allah ya baka hak'uri ban zaci magana na zai
b'ata maka raiba, amma insha Allahu bazan sake ba" yace dayafi miki ya tashi ya
futa ya barta a wajen, tun ranan bata sake masa maganan Areez ba, yau ta shirya zai
kaita gida, tun kafin su futa yake tabin ledan hanun ta da kallo da suka shiga mota
ya kasa hak'uri yace Mata ledan meye a hanun ki?
Tayi murmushi kafin tace kayan dana siyawa Areez ne" d'aure fuska yayi yace akan
bayi da uban dazai siya masa kayan dazai saka ne ko me?

Abun ya fara isarta tace.......

08103807998

Mmn Ashfaq
9/15/21, 5:39 PM - Buhainat: Bissimillahi Rahmanin Rahim.

Wanann littafin na kud'i ne mai buk'atan karanta shi zai turo 300 ta wannan account
number 0148811051 Nabiyyah Aminu GTbank sai kuyi screenshot ku turawa wanann number
08103807998 shedar biyan ku, ko katin MTN shima ta wannan number 08103807998.

26..

D'aga hanun ta tayi da tuni ya fara b'ari takai saman k'irjin sa zata b'alle botir
d'in taji an banko k'ofan d'aki a razane ta sauk'e hanun ta tana kallon k'ofan Baba
ya juyo da fuskan ta yana Mata murmushi, sake juyawa tayi sukayi Ido hud'u sukayi
da Ummi saita sake wani shu'umin murmushi ta mayar da hanun ta k'irjin sa ta fara
b'alle botir d'in kafin ta zare rigan, sunkuyawa tayi ta kunce zariyan wandan sa ta
sauk'e wandan kasa, ta mik'e Baba bai dawo daga duniyan tunanin daya tafi ba, sai
jin bakin ta a cikin nasa tana basa hot kiss, Ummi mutuwan tsaye tayi na wucin
gadi, sake zare ido tayi ganin wai yau mijin tane yake kissing wata mace ba ita ba,
ashar ta kurma da k'arfi tace me nake gani yau Baban Sameer karuwa har cikin gida
na?

Kalman ba k'aramun b'ata mishi rai yayi ba, kuma bayaso ya bata daman da zata b'ata
masa daran daya jima yana jiran zuwan ta, sake Maryam yayi yaje ya rik'e hanun Ummi
suka fara tafiya a tunanin ta hak'uri zasuje ya bata suna zuwa k'ofan d'akin ya
hankad'a ta waje ya rufe k'ofan da key, da murmushi a fuskan sa ya juyo, d'aukan ta
yayi cak suka wuce bedroom d'in sa, Baba yaji mamakin yadda ya rikice akan k'araman
yarinya ya kasa control d'in kansa, ba k'aramun murzan ta yayi ba, duk da Maryam
tasha wuya amma tayi iya bakin k'ok'arin ta wajen bashi had'in kai, da safe da
kanshi ya gyarata ya bata magani tasha, kafin bacci ya d'auke ta.

Ummi tana ganin ya rufe k'ofa ta saka ihu tana ta zage zage, daga k'arshe ta tafi
d'akin ta gabanta yana matsanancin bugawa, tana shiga ta yarda d'an kwalin fa tana
zaga d'akin kaman sabon hauka tace "mai hakan yake nufi badai aure yayi ba, kai
bazai tab'a k'ara aure ba, dan tun kafin muyi aure yace mun ko mutuwa nayi bazai
k'ara aure ba, danni kad'e na ishesa rayuwar duniya, kuma yasan darajan alk'awari
bazai taba sab'a mun ba, Allah kasa karuwa ya d'auko gobe zata tafi gidan su" yadda
taga rana haka taga dare, da safen tana ta jiran futowan su har k'arfe goma yayi
basu futo ba, kasa hak'uri tayi taje ta buga musu k'ofa, takai awa d'aya tana buga
k'ofan kafin Baba ya futo yana ganin ta ya sakar Mata murmushin da shi kad'e yasan
ma'anan sa, itama da murna ta ganin ya sake mata fuska tace sannu da futowa Baban
Sameer"
Yace yawwa sannu uwar gida sarautan Mata kin tashi lafiya?
Zare Ido tayi tana kallon sa tace "uwar gida kuma amarya ba, taya akayi na dawo
uwar gida kawai, ka had'a mun duka biyu zanfi jin dad'i"

Baba yace "ada can baya kenan amma yanzu tunda kina da k'anwa dole ki rik'e d'aya,
shima idan kikayi sakaci dashi zaki rasa shi, wanda tazo a bayan ki ta kwace"

Cikin tashin hankali tace "ka fahintar dani dan Allah, dan ban fahinci inda maganan
ka ya dosa ba"
Murmushi yayi yace "yanzu kuwa nasan jiya kinga taron mutane a cikin gidana, toba
taran komai bane illa taron aure na, kuma a jiyan Matar gidan ta iso, wanda nake
fatan na k'are rayuwa ta da ita, kuma nasan kema zakiji dad'in zama da ita, domin
yarinya ne da iyayen ta suka gina ta akan tarbiya irinta addinin musulunci kuma sun
koya Mata sanin darajan d'an Adam da girmama duk wanda zama ya had'a su koda kuwa
ta girmesa"

Ihu Ummi tasa tana cewa baka isaba wallahi ina raye ka k'ara aure, dole ka saketa
ta futa tabar mun gida na, dan ina raye banga Matar data isa ta shigo mun gida ba
harta had'a k'irji dakai" ture shi tafara k'ok'arin yi, ya jawo ta baya yace "karki
kuskura ki tasar mun Mata, ki rik'e haukan ki watarana zai miki amfani, a tunanin
ki Zainabu haka zan k'are rayuwa ta cikin azumi kullun, ko ance miki niba
lafiyayyan namiji bane, kije ki cigaba da rayuwar da kika zab'awa kanki, nima zanyi
nawa rayuwar da Matana, sannan idan kika kuskura nasake futowa naganki anan saina
baki takaddan ki kinbar mun gidana, domin rayuwa mai tsafta na nakeyi a ciki ba
irin naki ba, kuma kina maganan ba wanda ta isa ta had'a k'irji dani, ita ba iya
k'irji kawai muka had'a ba komai namu ya had'e jiya, sannan bakiji yadda yarinyan
nan take da dad'i ba jiya har kusan zaucewa nayi akanta, ya kama kije kiba iyayen
ta tukuici domin na kwashi ni'imar da ban tab'a tunanin akwai irin saba a duniya"
d'aki ya shige ya barta baki sake ta kasa furta daidai da kalma d'aya, wani irin
zafin kishi ne yake taso Mata daga dukkanin jikin ta yana sauk'a a zuciyar ta, jiki
ba kwari taja k'afa ta koma d'akin ta, waya ta d'auka takira Sameer yana d'agawa
tace yazo ya sameta yanzun nan, bata jira jin mai zaice ba ta kashe wayar ta.

Sameer hankali tashe ya shigo gidan tana ganin sa ta rushe da kuka saida tayi mai
isarta kafin tace "yanzu ace kaman ni amun kishiya?

Yace "ban fahince kiba Ummi kimun bayani ta yadda zan fahinta"
Hawaye ta share kafin tace "aure Baban ka yayi Sameer ba tare daya sanar dani ba,
kuma yamun alk'awarin bazai k'ara mun kishiya ba har k'arshen rayuwar mu.

Sameer ya d'ago Ido yana kallon ta, ba auran da Baban sa yayi bane ya d'aga mishi
hankali sai ganin yanzu kwata kwata ya futa hark'an sa, duk abunda zaiyi baya fad'a
masa alhalin ba haka suke daba, hankali a tashe ya futa ya nufi d'akin Baban sa,
zai bud'e k'ofan kenan yaga futowan sa yayi saurin tsugunawa ya gaishe sa, ya amsa
ba yabo ba fallasa kafin ya wuce sa ya futa zuwa wajen motan sa, da sauri yabi
bayan sa Baba ya juyo ya kalle sa fuskan sa a murtuk'e yace lafiya kake bina?
Saida ya sosa k'eyan sa kafin yace "dama inaso na tambaye ka laifin me namaka yanzu
ka daina kulani, kuma har aure kayi ba tare dana sani ba"

Baba yayi murmushin takaici kafin yace "tunda nayi aure ban fad'a maka ka d'auki
duk matakin daya dace kawai a kaina" yana gama fad'an haka ya shige motan sa ya
futa, da mamaki Sameer yayita bin motan da kallo harya futa a gidan kafin ya tashi
jiki ba kwari ya shige motar sa ya futa a gidan shima ba tare daya sake bi takan
Ummi ba.

Yau sati d'aya dayin auran kuma yaune Baba zai fara futa aiki, tare suka jero da
Maryam yana rungume da ita zata mishi rakiya zuwa wajen motan sa, Ummi ta futo
fuskan nan a murtuk'e tace inason magana dakai"!

Maryam ta saci kallon ta taga tana cika tana batsewa saita sunkuyar da kanta tace
ina kwana Aunty!
Ummi kallon banza ta Mata tace "kuji mun munafinci daban kwana ba zaki ganni? Kuma
niba Aunty ki bane ba naso munafunci kije can ki nemi Aunty ki, ko kuma ance miki
wajen ki nazo?

Abun dariya yaba Maryam domin an fad'a Mata halinta tun kafin ayi auran, kuma dama
tasan kad'an daga ciki, kallon Baba tayi ta kashe masa Ido kafin tace zanyi kewan
ka hubby" ta matso kusa dashi ya sunkuyo da kansa ta kama leb'en sa na k'asa ta
tsotsa kafin ta sake shi tana shafa k'irjin sa tace "Allah ya dawo mun dakai lafiya
ka kula mun da kanka" ta juya takoma d'akin ta tana kad'a masa d'uwawu.

Baba ya. D'aga murya yace anya zan iya futan nan kuwa jirani mu koma dama ban
k'oshi ba dama d'azu"
Juyowa tayi ta mishi gwalo kafin ta kwasa da gudu ta shige d'akin ta, baki da hanci
ya sake yana kallon ta yana dariya.
Ummi ganin abun take kaman wasan kwaikwayo tace "a gabana kake iya kula wata mace?
Ta fad'a tana nuna kanta, dariya yayi ya shiga motan sa batare dayace Mata komai
ba, ganin tafiya zaiyi ya barta yasa tayi saurin cewa magana nakeso muyi fa?
Ba tare daya kalli inda take ba yace inajin ki idan maganan bamai b'ata lokaci
bane" nunfashi taja kafin tace "kasan ka gama kwanakin da zakayi a d'akin ta, yau
zaka dawo d'aki na"
Murmushi yayi yace dama ina kwana a d'akin kine?
Sake baki tayi tana kallon sa kafin tace "niba matar ka bane? Itama ta wurgo masa
tambayan gabanta yana bugawa dan tana jin tsoron amsan dazai bata

Murmushi takaici yayi yace "sai yau kika san ni mijin kine, inaga munkai tsawan
shekara goma sha baki damu dani ba, ba ruwan ki da hakkina da yake kanki, da farko
ban fahinci inda kika dosa ba shiyasa kikaga ina ta binki akan kibani hakki na,
amma daga baya na hak'ura nabarki kije kiyi duk abunda kikeso nasan ranan kuka yana
nan zuwa, kuma har yanzu ke matana ne amma bansan nan gaba kad'an ba, saidai kisa a
ranki bazan tab'a kasancewa dake ba a matsayin mata da miji, idan zaki iya zaman
d'anki bissimillah idan kuma kina ganin ina cutar dake ki fad'a mun na baki
takaddan ki kiyi gaba ki auri wanda ranki yakeso ko kuma ki cigaba da rayuwar ki,
bazan tab'a miki dole ba kona hanaki abunda kikeso rayuwar kine kiyi abunda kikaga
dama"

Ummi tace wannan ne baka isaba, ya zamo dole kabani hakki na nima dan yanzu nima
ina buk'ata, kuma ya zamo dole yau ka kwana a d'aki na" Baba key yayi wa motar sa
yabar gidan, harya futa tana binsa da Ido kafin ta d'aga kafad'a tace baku san waye
Zainabu ba ta ruwan sanyi zan gasa ku kaida Matar ka dan bazan zuba...........

08103807998

Mmn Ashfaq
9/16/21, 3:38 PM - Buhainat: To Allah dai yasa muga wucewar shi lfy
9/16/21, 5:28 PM - Karima Niger: Ameen ya rabbi
9/16/21, 5:41 PM - Buhainat: Bissimillahi Rahmanin Rahim.

Wanann littafin na kud'i ne mai buk'atan karanta shi zai turo 300 ta wannan account
number 0148811051 Nabiyyah Aminu GTbank sai kuyi screenshot ku turawa wanann number
08103807998 shedar biyan ku, ko katin MTN shima ta wannan number 08103807998

28...........

Abdallah wannan ba hurumin ka bane baka da ikon da zaka hanani siyawa d'ana abu, ka
tsaya a iya hurumin ka karka sake shiga mun nawa, Areez d'ana ne ba d'an wani ba
idan abunda na mallaka na bashi wannan bai shafe kaba, tunda ba mutuwa nayi ba
ballan tana kace an bashi gadon ka"

Juya kan motan sa yayi suka koma gida yace "indai a mota na zaki tafi da kayan nan
saidai ki fasa zuwa" suna isa gida yace futa mun a mota duk lokacin da kika ga
daman zuwa gidan ku saiki shiga keke napep kije amma ba'a mota naba.

Bata kulasa ba ta futa ta taje ta tara napep tahau suna zuwa gida Areez ya futo da
gudu yana Mata oyoyo, kafin ya rungume k'annan sa, sukaje suna wasa dan Allah ya
d'aura masa son k'annan sa suma suna sonsa, ta gaishe da Abee kafin ya tafi kasuwa,
ya barta a gidan suna ta hira da Momma, saidai zurfin ciki bai barta ta fad'awa
Momma halin da take ciki a gidan taba.

Da yamma Abee ya dawo daga kasuwa ya samesu yace har yanzu baizo ya d'auke ku ba?

Aisha tace "yace munyi yawa bazamu sake shiga masa mota ba, shine nace nima yau
Abee na zai bani mota na taho da tawa kowa ya rik'e nasa.

Abee yayi murmushi yace "to ki d'auki motar Yayan ki Muhammad idan ya dawo saiya
siya wata"
Momma tana so ta hana ta tsoron kar Abee ya sake ja Mata Allah ya isa akan Aisha
yasa tayi shuru lokacin da zasu tafi Areez yayita kuka wai ta bar mishi Afra da
Affan ko kuma ta tafi dashi, dakyar aka lallab'a shi suka tafi, Abdallah yana
dawowa yaga sabon mota a gidan sa ya zaci tayi bak'o ne ya shigo baiga kowa ba yace
Mata motar waye a waje?

Kafin ta bashi amsa Affan yace Abee ne yaba Mommy mu" kallon ta kawai yayi ya
shige d'akin sa, bai sake Mata magana ba, sukaci gaba da zaman su ba yabo ba
fallasa.

Yau aka d'aura auran Sameer da Khadija ango sai rawan k'afa yakeyi yau zaici abunda
ya jima bai ciba, da yamma aka kai amarya gidan ta, k'arfe takwas abokai suka raka
ango, k'awayen amarya da y'an uwanta sukace akwai kwanan k'awaye ya tafi sai gobe
ya dawo, Sameer rufe idon sa yayi ya koresu, suka tafi ransu a b'ace, bayan kowa ya
watse ya hauro kan gadon ya jawota jikin sa ya fara shafata, Khadija tace baka bani
kazan amarcin ba ka fara shafeni kuma yunwa nakeji" duk da abunda ya masa wani iri
wai budurwan amarya da kanta tana neman kazan amarcin ta, ya sauk'a ya d'auko ledan
naman daya shigo dashi, saida taci ta k'oshi ta d'aura da ruwan Madara kafin ta
tashi ta cire kayan ta, da yamu shanshan nonon ta ya fara arba, yakai hanu zai
tab'a tace hanzarin mai kakeyi Sameer nifa takace har abada, idan kayi hak'uri ma
yanzu zakaci ka k'oshi, ina rage maka hanya ne dan banaso ka wahala, ta cire kayan
jikin ta tas kafin tazo ta kwanta a jikin sa ta fara shafa k'irjin sa, a tunanin sa
wayewa ne kawai ya Mata yawa, ya tuna Aisha itama bata hanashi kanta ba harya fara
tunanin ko bata kawo masa budurcin tabane, saidai ya d'auki hanya ya jita a rufe
gam, jawo Khadija yayi jikin sa ya matse ta yana sauk'e nunfashi, kafin ya fara
kissing d'inta ta ko ina, kasa jure abunda yake Mata tayi ta fara mayar masa suka
rikita juna, kwantar da ita yayi yamata rumfa da kafin yayi addu'an saduwa da iyali
ya saita abarsa ya d'auki hanya, rufe idonsa yayi ya fara turawa a hankali gudun
kar taji zafi, amma ga mamakin sa sai yaji ya wuce zulummmm saurin bud'e Ido yayi
yana kallon ta, ya kasa cigaba da abunda yakeyi, Khadija ganin zai b'ata Mata
lokaci gashi takai matakin k'arshe a sha'awa ta turesa ya fad'i tahau kansa ta fara
sukuwa tana ihu, shidai Sameer d'an kallo ya dawo tayita juyasa yadda takeso, saida
ta gaji dan kanta ta sauk'a akansa, ta kwanta a gefe tana mayar da nunfashi kafin
bacci yayi awun gaba da ita, Ido ya k'ura Mata yana jinjina k'ok'ari irin nata,
gashi batazo mishi da budurcin taba, amma ko a jikin ta saima kwarewan ta da take
nuna masa, Aisha ce ta fad'o masa arai ya tuna randa ya karb'a budurcin ta ba
k'aramun wahala tasha ba, kwana sukayi da zazzab'i a jikin ta, saidai yakai kusan
sati yana jinyan ta kafin ta warke, ya kalli Khadija da take ta baccin ta hankali
kwance, tashi yayi yaje yayi wanka ya dawo ya kwanta a k'asa, da asuba dakyar ta
tashi tayi sallah tana idarwa ta fara laluman sa kasa jure abunda take masa yayi ya
d'aga ta cak suka tafi kan gado, bai tsaya romancing d'inta ba domin babu abun
shafawa a jikin ta ya fara sex da ita baifi minti 15 ba ya sauk'a domin bai gane
abunda yakeyi ba, jinta yayi kaman dusan masara dan jiyayi kaman yana cin kazan da
ba magi ba gishiri, duk k'arfin sha'awan sa ya koma baya dan idan ba ita ta nemesa
ba baya jin sha'awa, saidai ba laifi suna zaune lafiya tana mishi biyyaya daidai
gwargwado amma kullun a tambayan kud'i take, idan ya hanata ranan ko magana bazata
mishi a gidan ba kuma baza tayi girki ba, Ummi kuwa kullun a cikin Mata kyauta
take, amma hakan baya birge Khadija saidai bata nuna Mata.

Yau Areez ya tada borin saiyaje wajen k'annan sa Momma ta kira Yaya Muhaisin tace
yazo yakai Areez gidan Maman sa, Areez sai d'aukin yakeyi yau zaije yaga Afra da
Affan, suna zuwa ya futa da gudu ya shiga gidan a falo ya samesu Aisha ta rungume
d'anta tana murnan ganin sa, Yaya Muhaisin ya shigo suka gaisa yace da yamma zanzo
na d'auke sa, Aisha tace "dan Allah kubarshi sai gobe yau ya d'aya ya kwana a
gidana"
Yaya Muhaisin yace "Allah yasa Kaka nun sa su yarda dan inda basu so yayi nisa dasu
d'in nan zaiyi wuya su barshi ya kwana" sukayi sallamah ya tafi Abdallah yana
dawowa yaga Areez a falon sa ransa ba k'aramun b'aci yayi ba, tana mishi sannu da
dawowa ko kallan inda suke baiyi ba ya shige d'akin sa da daddare yaci abinci ya
kwashe yaran sa suka shiga d'aki ya rufe, itama bata bi ta kansu ba ta rik'e hanun
Areez suka tafi d'akin ta suka kwanta, da sassafe ta tashi tama yaran abun karyawa
ta shiryasu yakaisu school, kafin ta shirya Areez tana jiran azo a d'auke sa ya
tafi school, saiga Abdallah ya shigo ya shige d'akin sa ya futo ya mik'a Mata farin
takadda ta karb'a tana ce masa na meye?

Yace "idan kika bud'e zaki gani, hankali kwance ta bud'e ta fara karantawa.

Ido ta d'ago ta kallesa tace "innalillahi wa'inna ilaihin raju'un Alhamdulillah,


kai kuma kalan taka salon kenan? Amma ka burgeni fa, daka iya sakina ba tare dana
maka komai ba, sannu da k'ok'ari nagode Allah ya saka da alkairi, dakanta taje ta
nemo motan iban kaya, kafin ta kira yaran mak'ota suka tayata kwashewa Momma suna
zaune a falo suna karyawa sukaji sallaman ta, Abee yayi murmushi yace "yaron Abee
ya d'ago ki da sassafe ko?

Murmushi itama tayi tace "bashi ya d'ago niba Abdallah shima ya gaji da zama dani,
yau ya bani takadda na batare da komai ya had'a mu ba"

Abee yace "Mamana ki fad'a mun gaskiyan abunda ya had'a ku, nasan dole akwai wani
abu" kanta a k'asa tace "wallahi Abee bamu tab'a fad'a da Abdallah ba, saidai nasan
baya son Areez yanzu, muna zaman lafiya daidai gwargwado, inaga Abee kalan nawa
jarabawan kenan maza su nuna mun soyayyan daga baya su gujeni, nagode wa Allah
dayasa ban tab'a son Abdallah araina ba, haka rabuwa ta dashi bazai tab'a damuna
ba, kuma nabar masa ya'yan sa nima zan rik'e nawa"

Ajiyan zuciya suka sauk'e a tare Momma tun da tafara magana taji tausayin rayuwar
y'arta ya shigeta sosai, Abee yace karki damu Aisha insha Allahu watarana zakiyi
dariyan da baki tab'a zaton zakiyi shi a rayuwar ki ba, ki shiga ciki ki huta, zuwa
anjima sai kuje a ibo kayan ki" tace tare nake da motan kayan yana waje"

Bayan shigan ta d'aki Momma ta sake hawayen data mak'ale tace "rayuwar yarinyan nan
yana bani tausayi, Allah ka bata ikon cin jarabawan ta"
Abee yace amin kafin ya kira y'an uwanta duka ya fad'a musu halin da ake ciki, suma
ba k'aramun girgiza sukayi ba.

Abdallah yana dawowa yaga ta kwashe kayan ta tas, bai damu ba ya iba yaran sa yakai
su gidan iyayen sa, ba k'aramun fad'a suka mishi ba sukace yanzu ya yakeso rayuwar
ya'yan sa ya kasance ba uwa" bud'an bakin sa yace "suna dani ba lallai sai sun
zauna da uwar su ba, danni ma ba abunda bazan iya musu ba" shuru sukayi suka
kyalesa domin sunsan ranan nadama yana nan zuwa masa, yaran ba k'aramun kuka sukayi
ba na rashin uwar su domin akwai shak'uwa mai k'arfi tsakanin su.

Yaya Muhammad ya kira Abee ya rok'e sa akan yaba shi Aisha tayi karatu a wajen sa,
ko hankalin ta zaifi kwanciya, Momma ne ta fara k'i kafin Abee ma yak'i daga baya,
ba yadda baiyi ba daga k'arshe ya hak'ura, Aisha kullun sai tayi addu'an Allah
karya ba Abdallah ikon zuwa bikon ta harsai ta futa idda, aiko bai kirata ba sai
ranan da jini yazo Mata na k'arshe, tak'i d'aga wayan sa yayita kira ba'a d'aga ba
har yayi fushi ya daina kira, ta futa idda da sati biyu suka fara zuwa biko da
iyayen sa, Abee yace tafuta idda saidai yabi layin mane ma, hankalin sa ba k'aramun
tashi yayi ba, ya dawo kaman mahaukaci duk inda take yana wajen.

Ganin bata da niyan komawa yasa Abee ya nema Mata admission a university of Jos
tafara karatun ta cikin nasara, ta cire aure da son aure a ranta.

*Cigaba labari*
08103807998

Mmn Ashfaq
9/16/21, 5:41 PM - Buhainat: Bissimillahi Rahmanin Rahim.

Wanann littafin na kud'i ne mai buk'atan karanta shi zai turo 300 ta wannan account
number 0148811051 Nabiyyah Aminu GTbank sai kuyi screenshot ku turawa wanann number
08103807998 shedar biyan ku, ko katin MTN shima ta wannan number 08103807998.

29.........

Ajiyan zuciya Aisha ta sauk'e tare da goge hawaye da gefen zanin ta, wani yawun
bak'in ciki da takaici ta hadiye kutttttt, ji take kamar an aza Mata bak'in dutsen
karfe a k'ahon zuciyar ta, dafe saitin zuciyar tayi tare da runtse ido saboda zafin
da yake Mata, da kyar ta iya bud'e baki tace "kinji abunda ya faru da rayuwa ta
Fadila, maza biyu sunyi yadda suke so da zuciya ta, shiyasa yanzu nake ganin duk
wanda yamun maganan aure ba masoyina na gaskiya bane, nafison nayi rayuwa ta a
haka, ba ruwana da wani namiji, domin duk soyayya k'arya ne, daga zaran najima ya
gama samun abunda yakeso a jikin ka zai zubar dakai, ya fara tunanin kawo wata
rayuwar sa" saita fashe da kuka maicin rai.

Fadila ta dubi Aisha da take ta kuka cike da tausayi tace "kiyi hak'uri Aisha ba
duka maza bane suka had'u suka dawo d'aya, duk mazan da kika aura sha'awa yafi
soyayyan da suke miki yawa, abunda mu Mata muka kasa ganewa yanzu kenan, bamu iya
banbance soyayyan da sha'awa, munfi d'aukan sha'awa da muhinmanci akam soyayya,
saboda duk namijin da yake sha'awan ki yakan nuna kinfi duniyan sa muhinmanci a
wajen sa, zai nuna miki idan ya rasaki zai iya mutuwa, mu kuma hakan saiya rufe
mana Ido mu kore masu sonmu na gaskiya muso masu sha'awan mu, karyi wa dukkanin
maza husabi iri d'aya, ki mik'a lamuran ki ga Allah nasan yana sane dake zai dubi
lamarin ki ya kawo miki farin ciki a cikin rayuwar ki, dan Allah ina neman alfarman
kar kiyi gaggawan koran mutumin nan daya damu da rayuwar ki, kibashi dama kiga
kalan tashi kulawan.

Aisha girgiza kai ta farayi tace "wani irin kulawa ne bangani a wajen Sameer ba,
wani irin soyayya ne Abdallah bai nuna mun ba, amma kike cewa naba wa mutumin da
bansan sunan saba daman ya yaudari zuciya ta? Anya Fadila kina sona?

Fadila tace "zanso ki fahince ni, Sameer ke kika d'auki yarda da soyayya lokaci
guda kika bashi, sannan kuma baku d'auki lokaci kuna soyayya ba akayi auran ku
kaman an gaji dake, hakama Abdallah daga ya nunawa Areez so kika bashi yardan ki,
amma wannan inaso ku zauna kisan halin sa yasan naki kafin kuyi aure, inaji a
jikina wannan shine wanda Abee da Momma suka jima suna miki addu'an zuwan sa
rayuwar ki"

Murmushin takaici tayi tace "Fadila a tunanin ki ana gane halin mazane kafin a aure
su?

Rausayar dakai Fadila tayi tace "dan Allah kimun wannan alfarman"

Aisha tace "idan kina da wani buk'atan ki fad'amun zan mikishi, amma na gama da
wannan"
Lokaci ta duba taga har k'arfe hud'u yayi ta tashi da sauri tace "Fadila zan tafi
kar Momma tamun fad'a" Fadila tace "kitsaya muyi sallah sai mu tafi tare" dakyar ta
tsaya sukayi la'asar suka futo tare, suna zuwa gida Momma ta kalle idon su tace
"kukan me kukayi

Aisha tace "naje na samu Fadila tana kukan tunawa da ma'aifiyar ta shine na taya
ta"

Momma da tausayawa ta kalli Fadila tace "kiyi hak'uri Fadila kowa da kalan nasa
jarabawan, haka Allah ya tsara kalan taki rayuwar bazaki tashi da ma'aifiyar kiba,
kamata yayi ki duk'ufa Mata addu'a bawai idan kin tunata kiyu ta mata kuka ba, duk
da kuka ya zamo dole amma addu'a yafi komai.

Fadila tace "nagode Momma insha Allahu duk lokacin da suka fad'o mun zan musu
addu'a, duk da bansan ma'aifiya taba, amma ina kewan su duka biyu, musamman Baba
Uwani na" saita fashe da kuka maicin rai, rarrashin ta Momma tayi tayi, kafin ta
d'aura Mata da nasiha, sosai nasihan Momma ta shige su, zuwa mangrib ta tafi gida.

Aisha bayan ta gama komai ta kwanta taji wayan ta ya fara ringing, agogon saman
d'akin ta duba taga k'arfe sha d'aya da rabi, wayan ta d'auko a saman gado tana
tunanin waye zai kirata da daddaren nan, ganin number ne ba suna ta d'aga tasa a
kunnen ta batare da tayi magana ba, dubawa yayi yaga an d'aga kuma ba'ace komai ba,
yayi gyaran murya a hankali, kaman mai koyan magana ya Mata sallamah, ta amsa mishi
cikin sanyin murya.

Gaban shine yaji yayi mummunan bugawa sakamakon jin muryan ta wani iri yace Allah
yasa ban tashe ki a bacci ba" shuru tayi na y'an dak'ik'ai kafin tace "banyi bacci
ba yazu nai dai nake shirin yi"
A jiyan zuciya ya sauk'e yace "dama na kira kine dan naji lafiyan ki sanann na sake
rok'on alfarma a awajen ki"
Tace "alfarma kuma? Alfarman mai kake nema a waje na?
Kaman mai tsoron kar a hanashi wani abu yace "dan Allah a karo na biyu ina sake
rok'on ki amince mun nazo wajen ki ko gaisawa muyi sau d'aya"

Duk da bata son wani abu ya had'a ta da wani d'a namiji amma wanann bawan Allah da
bata san sunan shiba yana bata tausayi tace "ba komai zaka iya zuwa gobe" ba
k'aramun farin ciki Sir Armaan yayi ba, godiya yayi ta mata kafin sukayi sallamah,
ita tafara kashe wayan ta gyara kwanciyan ta atake bacci ya d'auke ta batare datayi
tunanin waye shiba, kafin shima ya sauk'e a kunnen sa, sujjada yayi ya godewa
Ubangijin mu daya nuna masa wannan ranan, tashi yayi ya d'auro alola ya fara
gabatar da sallan nafila, bayan ya idar da sallah ya fara tunanin a wani yanayi
zaije Mata, yayi shigan talakawa ne ko kuma yaje Mata a yadda tasan shi, ya jima
yana wanann tunanin daya kasa nemo mafuta, yanke shawaran ya kira Mom d'insa ya
sanar da ita halin da yake ciki ko tana da shawaran da zata bashi yayi.

Layin ta ya kira yana jin ya fara ringing ya lumshe idonsa.

Mom kaman a mafarki taji ana kiran wayan ta, jin ringing d'in yak'i d'aukewa yasa
ta bud'e idonta danta tabbatar, d'aukan wayan tayi taga sunan Yareema Armaan yana
yawo akai, da sauri takai wayar kunnen ta dan tunda suke bai tab'a kiranta goman
dare ba ballan tana yau daya kira k'arfe biyun dare, bata iya amsa sallaman da yake
Mata ba tace "kana cikin k'oshin lafiya Yareema?

Ajiyan zuciya ya sauk'e kafin yace "ba sosai ba Mom"

Mom tace subbahanallahi mai yake damun ka?


Ya rasa ta inda zai fara Mata bayanin da zata fahince shi, sai yau yaga rashin
kyauta wansa na b'oye Mata da yayi, a hankali yace Mom ki yafe mun dan Allah"
Gabanta ne ya fara bugawa da k'arfi, tace "kayi hanzarin sanar dani abunda yake
damun ka son!

Yace "Mom na b'oye miki abunda na futa yi, na muku k'arya da aiki naje alhalin ba
haka bane, inajin kunyan nace miki ina buk'atan addu'an ki akan abunda na futo
nema"

Jin yayi shuru ta sauk'e ajiyan zuciya tare da kiran sunan shi tace "Yareema nasan
ba aiki bane ya futar dakai, tun farko naji abunda ka fad'a ne kawai, amma nasan
akwai wani abunda ka b'oye sa a ranka, ko kuma akwai wani aikin da kakeso ka
gudanar dashi cikin sirri, karka damu na yafe maka b'oye mun da kayi, yanzu ka
fad'a mun inda kake da abunda kajeyi"

Yace "Mom matar aure naje nema kuma na samu, amma har yanzu ban samu had'in kanta
ba"
Mom tace "bata sonka kenan ko mai?

Yace Mom bani kad'e bane bata so duk mazane bata so a rayuwar ta, ba wanda ta tsana
kaman wanda zaizo yace yana sonta, Mom Allah ya jarabeni da sonta, bansan me zanyi
ta amince dani ba, naji ance talaka takeso Mom na Mata k'aryan ni talaka ne ko zata
amince, gashi tace mun nazo gobe mu gaisa, shine na rasa a wani yanayi zanje Mata
talaka ko mai kud'i"

Mom tace mai maza suka Mata da zata tsane su haka? Bai b'oye Mata komai ba ya sanar
da ita labarin rayuwar Aisha gaba d'aya, Mom saida ta zubar da hawayen tausayi ta
sauk'e ajiyan zuciya kafin tace "kayi kuskure Yareema, ba'a neman aure da k'arya,,
duk ranan data san k'arya ka Mata bazata sake yarda da kaiba, gobe kaje koda ranta
zai b'aci ka fad'a Mata gaskiya, amma karkace Mata kai d'an sarki ne, amma kayi
k'ok'ari ka nasar da iyayen ta asalin ka, koda ita baka sanar da ita ba, sanann ka
sanar da ita kaiba d'an garin bane, sannan kuma ka sanar da ita aikin ka na
gaskiya.

Yace zan fad'a Mata Mom bazan sake Mata k'arya ba, Mom ki tashi kiyi sallah ki
rok'a mun Allah dacewa, Mom inaso ki rok'i Allah ko ita ba alkairi bane a gareni ya
juya mun ta dawo alkairi ga rayuwa ta.

Tausayin d'anta ne ya kamata tunda ya girma suke fama dashi akan yayi aure yak'i,
sai gashi Allah ya kawo masa lokacin, saidai kuma da wahalallan soyayya ya fara
tace "karka damun Yareema insha Allahu zakayi nasara, ka turo mun photon ta
nagani."

Yace Mom bani da photon ta wanda take ita kad'e sai wanda na d'auke ta a class bata
sani ba, da wanda na d'auke ta tana tafiya" Mom tace ka turo mun shi haka inaso
naga wanann mai nasaran data sace mun zuciya da tunanin d'ana" suna kashe wayar ya
tura Mata fotunan Aisha da yake wayar sa duka, Mom na ganin photos d'in Aisha tayi
kabbara tace dole ka muce akanta, insha Allahu matar kace Yareema nima mace ta
burgeni ballan tana kai, photon tayi tabi da kallo d'aya bayan d'aya haka kawai
taji son Aisha ya shiga ranta sosai kallan waya data Mata sai taji sonta kaman y'ar
data aifa a cikin ta,, tashi tayi taje ta d'auro alola tafara gabatar da nafila,
b'angaran Sir Armaan shima salla yayi tayi, k'arfe takwas ya tafi gidan su Aisha,
yakai awa biyu yana kiran wayan ta bata d'aga ba.

Aisha saida ta gama duk aikin data sabayi kafin ta haura d'akin ta hanun ta d'auke
da abun karya wanta, ta cire kaya kenan zata shiga wanka taji kira ya shigo wayar
ta taje ta d'aga ganin number mutumin da ta mishi alk'awarin yazo yau, d'agawa tayi
ta kara a kunnen ta bakin ta d'auke da sallamah ajiyan zuciya taji yanata sauk'e
Mata a kunnen ta kafin yace Alhamdulillah Alhamdulillah kiyi hak'uri na dameki ko?

Tace "a'a ba komai ina kwana?


Ya amsa da lafiya kafin ya cigaba da cewa "na kasa hak'uri ne tun jiya nake ta
Allah Allah gari ya waye nazo wajen ki, shiyasa dana kira baki d'aga ba nayita
kira, idan hakan ya b'ata miki rai kiyi hak'uri ki yafe mun"

Aisha ciro wayar tayi a kunnen ta danta tabbatar dawa take waya, sai taga number
data sani ne sai tace "nice zan baka hak'uri dan bansan ka kirani ba, ina kitchen
ina mana abun karyawa sai yanzu na shigo d'akin"

Murmushi yayi yace Alhamdulillah nagodewa Allah dayasa ba fushi akayi dani ba, dama
inaso nace miki nazo ne tun k'arfe takwas yanzu haka ina k'ofar gidan ku"

Aisha zare Ido tayi tace............

08103807998

Mmn Ashfaq
9/16/21, 5:41 PM - Buhainat: Bissimillahi Rahmanin Rahim.

Wanann littafin na kud'i ne mai buk'atan karanta shi zai turo 300 ta wannan account
number 0148811051 Nabiyyah Aminu GTbank sai kuyi screenshot ku turawa wanann number
08103807998 shedar biyan ku, ko katin MTN shima ta wannan number 08103807998.

30......

Zare ido tayi tace kana nufin har kazo? D'aga Mata kai yayi kaman yana gaban yace
"eh ina waje tun 8"

Nunfashi taja kafin tace "kayi hak'uri ina zuwa amma yanzu wanka zanyi nayi
breakfast, ka shigo cikin gidan mu kacewa mai gadi yakai ka d'akin bak'i kafin na
futo" godiya ya Mata kafin ya kashe wayar.

Gyara parking d'in motan yayi ya futo knocked yayi Baba Audu ya lek'o yana ganin sa
ya washe baki yace "barka da zuwa Malam Muhammadu ka...maganan sane ya mak'ale
ganin Sir Armaan cikin shiga na alfarma yace Muhammadu kaine kuwa?
Sir Armaan yayi murmushi yace nine Baba Audu"
Baba Audu yace ya akayi kayi ka dawo mai kud'i a lokaci guda?

Sir Armaan yace "neman aure nake so nayi na gaskiya, bana so daga baya ta gane waye
ni ta guje ni ko ta tsane ni saboda na b'oye Mata asali na, Baba Audu niba talaka
bane ba, banga amfanin na canja shiga ba, hakan yana nuni da isgilanci ne ga
ubangiji na tunda ba haka yayi niba, zan maka bayanin waye ni daga baya, yanzu tace
ka kaini d'akin bak'i zata futo ta sameni acan"

Baba Audu jiki a sanyaye ya kaisa d'akin bak'i ya juyo ba tare dayace mishi komai
ba, dan yasan zaiyi wuya Aisha ta amince dashi, kuma yana Mata sha'awan sa, dan
bisaga alamu yaron zai rik'e ta da amana, harya dawo d'akin sa ya zauna yana ta
tunani, dan ba k'aramun bak'in cikin kasancewar sa mai kud'i yayi ba.

Aisha a gurguje tayi komai ta futo, ko karyawa ba tasamu tayi ba ganin lokaci yana
ta tafiya yasa ta hak'ura saita dawo zata karya, d'akin Momma ta shiga ta gaisheta
kafin tace "Momma mutumin daya bani kyautan sark'an nanne yau yazo mu gaisa, shine
nace Baba Audu ya kaishi d'akin bak'i"

Momma tayi murmushin daya futo da zallan farin cikin da yake zuciyar ta tace "Allah
ya tabbatar da alkairi a had'uwan ku tashi kije karya ga jimawan ki, sannan kafin
ya tafi kice muna son ganin sa"

Da sauri ta d'ago kanta tace "Momma ba soyayya mukeyi bafa"


Momma tayi murmushin tace "nasani Aisha ba maganan soyayya zamuyi dashi ba, ya
kamata kasan wanda yake kiran y'arka, karkiyi tunanin zamu sake miki gangancin da
mukayi a baya, idan zaki k'are rayuwar ki a haka, ba zamu ce sai kinyi aure dole
ba, amma zanso watarana naga y'ata ta samu farin ciki a rayuwar ta, tashi kije ki
futa da addu'a"

Aisha jikin tane yayi sanyi tace "nagode Momma nima zan so ace nayi aure kodan
ganin farin cikin iyaye na, saidai ina tsoron halin maza, Momma dukan su halin su
d'aya, duka da soyayya suke zuwa mun, da sun samu abunda sukeso saisu futo mun da
wani hali daban, kiyi ta mun addu'a Momma idan da rabon zan sake aure zanyi" hawaye
ne yayita gangarowa a idon ta, Momma ta taso ta goge Mata tace "mai rai bayi tab'a
futar da tsammani Aisha, basai kince nayi miki addu'a ba kullun a cikin muku nake
musamman ke da jarabawa yake ta kutsowa cikin rayuwar ki, kisa a ranki kinci na
baya zakuma kici na gaba, tashi ki shiga toilet ki wanke fuskan ki karya gane kinyi
kuka"

Bayan ta wanke fuskan ta futa d'akin bak'i ta nufa, tun kafin ta k'arasa taji
gabanta yana bugawa da k'arfi, addu'a tayi kafin ta shiga d'akin bakin ta d'auke da
sallamah, amsawa yayi ba tare daya d'ago kan saba, nesa dashi taje ta zauna, muryan
ta a sanyaye tace "ina kwana"

Tsikan jikin sane yaji ya tashi saboda jin dad'in muryan ta, muryan sa yana rawa
yace lafiya qalau, na sameki lafiya"

Ta amsa da "lafiya qalau" dukan su har yanzu kansu yana k'asa ita haka kawai ta
kasa d'ago Ido ta kallesa shi kuma tsoro ne ya hanashi kollon inda take, sunkai
minti goma ba wanda ya sake magana a cikin su ji yayi jikin sa ya fara b'ari murya
na rawa yace "kiyi hak'uri ki yafe mun Aisha nasan ni mai zunubi ne a wajen ki, na
miki laifin da bansan ko zaki iya yafe mun ba, ya tsuguna a wajen yace Aisha zuciya
ta sabuwa ce a soyayya ban tab'a son ko wace mace ba bansan ya ake soyayya ba saida
na ganki, akanki na fara sanin zafin soyayya ina rok'on Allah yasa akanki zan gama
sanin sa, nafara shigo rayuwar ki da k'arya nama iyaye na k'arya na taho zuwa
gareki, sai jiya na sanar da ma'aifiya ta halin da nake ciki, ita ta dawo dani kan
hanya kafin ta nusar dani ta nuna mun illan yin k'arya, tace nazo na baki hak'uri
na fad'a gaskiyan abunda ya shafi rayuwa ta, kuma itama insha Allahu zasuzo tare da
k'anne na su tayani rok'on ki yafe mun"

Magaan shi duk ya d'aure Mata kai, taga bata sanshi bama ballan tana tace ya taba
Mata wani abu kodai shi salon tashi yaudaran kenan? Ta tambayi kanta har yanzu
kanta yana k'asa bata d'ago ba tace "bawan Allah bamu san juna ba ko kuma nace ni
ban sanka ba, taya zaka mun k'arya ko kuma laifin da zakayi ta neman gafara na, dan
Allah karka yaudari zuciya ta tanan, maza biyu sunzo mun da salon dayafi naka ma,
amma daga k'arshe suka jefeni da mungun kalamu tare da takaddan saki, dan Allah
karka sake cewa kana sona kabari muna gaisawa kawai inaga hakan zaifi mun dad'i"

Hawaye ne ya wanke masa fuska, dan baisan wani irin so yake Mata ba yace "dan Allah
Aisha ki fahince ni Allah ne sheda na ban ajeye aiki na bar garin mu dan nazo na
yaudare kiba, Aisha ni major general ne na Nigerian Army sannan ni d'ane ga sarkin
Gombe, lokacin da nazo garin nan na ganki Allah ya d'aura mun soyayyan ki, tun
lokacin na kasa samun nutsuwa, dalilin dayasa na d'auki hutu a wajen aiki kenan
nama iyayena k'aryan zan tafi kudu wani aiki, gudun kar nace musu neman aure su
d'aga hankalin su sai anyi auran da wuri, ni kuma inaso harsai kin yarda dani kafin
su sani, jiya na rasa mafuta na kira ma'aifiya ta nasheda Mata halin da nake ciki,
ba k'aramun murna tayi dajin labarin ba kuma ta mun addu'a sosai tace nazo na sanar
dake gaskiyan maganan, abunda baki sani ba Aisha saboda ke na nemi koyarwa a school
d'in da kike har nayi sa'an sanin department d'inki, na d'auki course d'in da
kikeyi, bawai ina fad'a miki hakan bane dan kiji tausayi na nafad'a miki gaskiyan
abunda nayi ne akanki, bazan sa kisoni dole ba, amma zanso naganki cikin farin
ciki, ko bazaki soni ba dan Allah ki d'auke ni a matsayin Yayan ki"

Jin yayi shuru yasa ta d'ago Idon ta a razane ta tashi bakin ta yana furta Sir
Armaan dama kaine?

Ya d'aga Mata kai idon sa yana zubar da hawaye yace nine Aisha kiyi hak'uri ki yafe
mun"

Kai ta girgiza tace meyasa zaka mun k'aryan baka tab'a soyayya ba bayan nasan kana
da y'an Mata da dama a school d'in?

Share hawayen sa yayi yace "nasan akwai y'an Matan da suke sona a school d'in, amma
ni nasan mutum d'aya nakeso a school d'in kuma ranan data bar school d'in nima
ranan na sallame su nabar wajen, danke na zauna kin tafi mai zan zauna nayi, yanzu
haka ina hotel d'in dana kama, iya kacina nazo nan layin na wuni da daddare na koma
hotel d'in"

Kai ta sunkuyar tace "kayi hak'uri da abunda zan fad'a yanzu, nasan bazai maka
dad'i ba amma idan ya b'ata maka rai ka yafe mun, gaskiya da zan iya sake aure
dana aure ka, amma bazan iya sake ba wani namiji amanan kaina daga baya ya yàudare
niba, ba irin soyayyan da ban ganiba ba irin kalamu da kulawan da bangani ba, amma
daga k'arshe suka wahalar da rayuwa ta batare da wani hujja ba, kaba Maman ka
hak'uri kace Mata ban yaudare kaba kawai bana son kane, amma zamuna gaisawa a waya
nagode" ta tashi zata tafi yayi saurin cewa "nagode da daman da kika bani, zan tafi
yau insha Allahu, amma zan na zuwa ina ganin ki, aduk lokacin da kikaji zaki iya
auren wani dan Allah karki manta dani, inaso kimun alfarman shiga cikin gidan ku na
gaishe da iyayen ki, nima inaso na dawo d'an gida"

Tace ba komai zamu iya shiga yanzu ma" kallon ta yayi yana goge guntun hawayen sa
yace "ki nema mun izinin shiga dan haka Addinin mu yace"

Futa tayi ba tare data ce mishi komai ba, yana ganin futan ta ya dafe kansa da yake
sara masa kaman zai rabe gida biyu, hawaye yana zubo masa a hankali ya furta
Innalillahi wa'inna ilaihin raju'un Allah ka shiga lamari na, ka sassauta zuciyar
Aisha, kabata ikon fahintan maza ba duka mu dawo d'aya ba, ku kuma mazan da kuka
yaudare ta Allah ya isa tsakani na daku, dan kune silan saka zuciya ta a k'unci,
dalilin ku yasa Aisha tak'i amincewa dani, hawaye yake ta zubar harta dawo bai sani
ba, kasancewar a fili yake duka maganan yasa taji duk abunda yake fad'a, ba
k'aramun tausayi ya bata ba, sai taji kaman ta bashi dama, ko shine mai share Mata
hawaye, saurin girgiza kanta tayi a zuciyar ta tace duka halin su d'aya, gyaran
murya tayi kafin ta sake masa sallamah da sauri ya kalli inda take fuskan sa d'auke
da murmushi yace "sun amince na shigo?
Tace "eh sun amince amma ka goge fuskan ka kafin ka shiga"

Da hanu ya goge fuskan yace "muje" tana gaba yana binta a baya har suka shiga
falon, Aisha d'akin ta, ta shige ta barshi ya kara'sa, Abee da Momma ya samu a
falon ya gaishe su cikin girmamawa, suka amsa kafin Abee yace ba Allah yanzu
iyalina take cemun Aisha tayi bak'o daga ina kake kuma dame kazo wajen ta?

Sir Armaan kanshi yana k'asa ya sanar dasu daga inda yake da kuma iyayen sa kaman
yadda ya fad'a wa Aisha, kuma ya fad'a musu dalilin zuwan sa garin.

Abee ya jinjina kai yace "naji abunda kace saidai y'ata ba budurwa bace auran ta
biyu yaran ta uku, bansan ko kasan da haka ba"

Kanshi yana k'asa yace "nasan komai game da rayuwar Aisha, dan banzo wajen taba
saida nayi bincike akanta, ina sonta a haka, saidai ta sheda mun bazata sake aure
ba, hakan bazai sa na hak'ura ba zanyi ta bibiyan rayuwar ta, idan ina da rabo zan
sameta, saidai naga kaman magana na ya b'ata Mata rai dan Allah ku tayani bata
hak'uri, banzo nan garin danna yaudare taba, nazo ne da niyan na wanke Mata bak'in
cikin da sauran suka saka Mata, amma bazan so na Mata dole a rayuwar taba, nagode
sosai da izinin shigowa da kuka bani, nizan tafi kuma yau nakeso na koma kan aiki
na, dan Allah kumun alfarman na sake ganin ta kafin na tafi"

Momma da tunda ya fara magana taji idon ta yana so ya zubar da hawaye tace "karka
damu idan Aisha Matar kane zaka aure ta insha Allahu, nasan bawai bata sonka bane
kawai tana tsoron halin maza ne, ka jirata zata futo kuyi sallamah" godiya ya musu
kafin ya futa Momma kiran Aisha tayi a waya tace tazo bak'on ta zai tafi, suna gama
wayan ta futo a kusa da d'akin Baba Audu ta same shi ya kalleta kafin ya sakar Mata
murmushi yace "ina fatan an yafe mun laifin da nayi?
Tace "ka daina cewa na yafe maka domin baka mun komai ba, saidai idan nice na maka
laifin, domin dalili na ka ajiye komai naka daga k'arshe kuma bakayi nasara ba"

Sir Armaan yayi murmushi yace............

08103807998

Mmn Ashfaq
9/17/21, 6:57 PM - Buhainat: Bissimillahi Rahmanin Rahim.

Wanann littafin na kud'i ne mai buk'atan karanta shi zai turo 300 ta wannan account
number 0148811051 Nabiyyah Aminu GTbank sai kuyi screenshot ku turawa wanann number
08103807998 shedar biyan ku, ko katin MTN shima ta wannan number 08103807998.

31.........

Sir Armaan yayi murmushi yace "ban cire ran zanyi nasara ba nan gaba, zanje nayita
tsayiwan dare ina had'aki da Allah, Aisha k'aunan ki nakeyi ba sha'awan kiba kuma
nasan ko baki aure niba bazan daina sonki ba, kije kiyi tunani laifin wani baya
shafan wani ko a wajen Allah" sunkuyar da kanta tayi, yayi saurin cewa kiyi hak'uri
na sake laifi ko? Zan tafi amma dan Allah idan na kiraki karki k'i d'aga wayata"

Tace zan d'aga insha Allahu, Allah ya kiyaye hanya ya kaika gida lafiya nagode
sosai da kulawa, sannan ina sake mik'a godiya na, na kub'utar dani dakayi daga
hanun H.O.D"

Yace "bake na kub'utar ba kaina na kub'utar, domin da yayi miki wani abu bazan
tab'a yafewa kaina ba, dan haka karki sake mun godiya nine zan godewa Allah, na
tafi Gimbiya Aisha sai kinji kirana"

Batace mishi komai ba ta juya ta fara tafiya, bayan ta yayita bi da kallo harta
shige ciki, kafin yaje yama Baba Audu sallamah ya tafi, yana shiga hotel d'in ya
tattara kayan sa ya basu makullin su ya d'auki hanya, bayan awa uku ya isa garin
Gombe a fada ya yada zango, wajen mai Martaba ya fara zuwa ya gaishe shi, kafin ya
shiga cikin gidan Mommy tana ganin sa tun kafin su gaisa tace "anyi nasara kuwa
Yareema"
Kwantar da kansa yayi akan cinyan ta yace "har yanzu banyi nasara ba Mom, Aisha
tana tsoron amincewa dani, gani take kaman nima yaudaran ta najeyi, ki tayani da
addu'a Mom nasan idan ban auri Aisha ba haka zan k'are rayuwa ta batare da nayi
aure ba"

Mommy ta shafa kansa tace karka damu insha Allahu Aisha Matar kace, zamu shirya
tafiya nida y'an uwanka a satin nan kabamu address d'inta kawai"
Kanin sa Ahmad ne yace "Yaya Armaan wacce yarinya ne takeso tayi wasa da daman ta,
batasan irin Matan da suke binka bane kake k'i? Ka shareta kawai ka zab'i d'aya
daga cikin wa'inda suke rububin sonka nasan sai tayi dana sanin rasa gwarzon namiji
irin ka"

Amree ta karb'a da cewa Yaya kaban mamaki dama akwai mace da zaka tsaya tana b'ata
maka lokaci, ka shareta kawai ga Mata nan birjik a gari, ka tsaya akan wanda bata
kai ajinka ba kana b'ata lokaci, nifa har naji na tsane ta ma tun kafin na santa"
kallon da taga yana matane yasa tayi saurin had'iye maganan da yake bakin ta a
hankali yace "lallai nayi sake da yawa a gidan nan, amma ba komai zan gyara komai
da kaina, daga yau idan ina zaune a waje na ganku wlh saina b'alla yaro, ashe baku
da tarbiya ban sani ba, yau nine zanzo nace ina son abu, a gaban idona kice kin
tsani ta, kisa a ranki akwai ranan da zan tsane ki, tashi ki ban waje tun kafin na
rasa nutsuwa ta" Amreen jikin tane yayi sanyi ta tana so ta bashi hak'uri, saidai
ganin yadda ransa ya b'aci yasa tayi shuru ta shiga d'aki tana kuka, dan tunda ta
taso bata tab'a ganin b'acin ran Yayan ta irin na yau ba, Ahmad yace "Yaya dan
Allah kayi hak'uri ba musan maganan mu zai b'ata maka rai haka ba, kuma bamuyi
hakan dan ka....hanu ya d'aga masa cikin b'acin rai yace zaka iya tafiya sannan
daga yau na cire ka a cikin lamura na domin baka da amfani a waje na, zaka iya futa
kaban waje" Ahmad hankalin sa ba k'aramun tashi yayi ba, ba abunda ya tsana a
rayuwar sa kaman yaga d'an uwansa yana fushi dashi, a take idon sa ya fara zubar da
hawaye ya bud'e baki zai sake bashi hak'uri, Mommy ta mishi halamu daya futa kawai,
yana futa ya kira number Azmina yana jin ta d'aga ya fashe Mata da kuka, hankali a
tashe tace "Ahmad meye faru? Waye ba lafiya ko mutuwa akayi? Dakyar ya iya cewa
Aunty Azmina Yaya Yareema ne yayi fushi dani"
A jiyan zuciya ta sauk'e kafin tace kayi shuru ka fad'a mun abunda ya had'a ku"
share hawayen sa yayi kafin ya sanar da ita duk abunda ya faru.
Tsaki tayi tace ban tab'a tunanin baku da hankali ba sai yau, koni kun b'ata mun
rai bashi bama, taya za'ace yana Babba yazo yace yana son abu ku kushe masa, wanann
ai rashin d'a'a ne, kuyi k'ok'ari ku koyi yadda ake magana a gaban manya, Yaya
Armaan ubane a gare mu ba waba, a koda yaushe yana k'ok'ari yaga yaso duk abunda
mukeso koda kuwa hakan zai takura sa, kabari gobe zan kira Areefa muzo mu bashi
hak'uri, idan kuma mijin ta zai barta zamu shigo anjima" kashe wayan tayi ranta a
b'ace dan ba k'aramun b'ata Mata rai maganan yayi ba, kiran layin Areefa tayi tana
d'agawa ta sheda Mata abunda yake faruwa, Areefa tace bansan yaushe yaran nan
zasuyi hankali ba, mijina baya gari amma yace idan abun gaggawa ya taso naje yaban
izini, yanzu ki futo nima yanzu zan futo mu had'u a gida kawai, sukayi sallamah.

Bayan futan yaran Mommy ta shafa kan Armaan tace "bansan d'ana da fushi irin haka
ba, Armaan kai ne Babba kuma uba a gare su, kana hak'uri da yanayin su, dukan su
yara ne basu san maiye zafin soyayya ba shiyasa suka fad'a haka, amma banji dad'in
abunda ka fad'a akan Ahmad ba, koba komai jinin kane bai kamata kayi fushi dashi
haka ba, nasan ya maka laifi amma ina taya shi rok'on gafaran ka"
Lumshe Ido yayi kaman mai bacci still kanshi yana cinyan ta, duk maganan da takeyi
yana ji amma yak'i bata amsan ko d'aya, data dameshi da magana ma saiya tashi zai
bar Mata falon daidai nan Azmina da Areefa suka shigo falon, Amreen tana jin
shigowan su ta futo da gudu ta rungume su, tana tura baki gaba, Areefa tace Autan
Mommy maiya faru kike fushi haka"
Cike da shagwab'a tace ba Yaya Armaan bane ya koreni d'azu wai dan nace bana son
yarinyan da take wulak'an tashi" bata k'arasa rufe baki ba taji sauk'an mari ta tau
tau a fuskan ta wanda saida yayi sanadiyar d'auke wan jinta da ganin ta, Mai
Martaba ne ya k'arasa shigowa yana cewa subbahanallah Azmina mai auta ta miki kika
Mata irin wannan marin?

Cike da takaici tace "Abba yarinyan nan har tayi girman da zatana fad'an abunda
taga dama a gaban mu, ta kalli Amree da take ta zubar da hawaye tace kisa a ranki
saina hora ki shashasha, amma ba laifin ki bane laifin Mommy ne data barki kike
fad'an abunda kikaga dama alhalin mu ba irin tarbiyyan data mana ba kenan" wajen da
Armaan yake ta kalla idon sa a lumshe tamkar baisan abunda yake faruwa a wajen ba
tace Yaya Armaan wajen ka mukazo muje daga ciki.
Sai a lokacin ya bud'e idon sa da yayi jajazur ya kalleta kafin ya mik'e sukabi
bayan sa batare da sun gaisa da iyayen suba, Ahmad shima mara musu baya yayi, suna
shiga sashen sa Azmina ta nemi wajen ta zauna kusa dashi ta rik'e hanun sa,, cikin
nutsuwa da ladabi tace "Yaya Armaan naji abun alkairin daya zo mana gaskiya nayi
murna sosai hakan nema yasa muka kasa zama da Ahmad ya nasar damu mukazo domin
tayaka murna" d'aga Ido yayi ya kalli Ahmad da kansa yake k'asa yana zubar da
hawaye kafin yace "na samu wanda nakeso Azmina amma ita bata sona, saboda kallon
hali d'aya takema maza duka, labarin rayuwar ta ya basu ya cigaba da cewa wannan
dalilin yasa tak'i amincewa da soyayya ta"

Areefa ta matso kusa dashi tace "karka damu Yaya Armaan insha Allahu zata amince
nasan kaima gani takeyi kaman yaudaran ta kajeyi, amma a hankali nasan zara amince
dakai"
Ya jinjina kai yana kallon y'an uwansa, Ahmad yazo ya tsuguna a gaban sa ya d'aura
hanun sa duka akan gwuiwan sa yace "Yaya Armaan ka yafemun a baya nama abun wani
irin fahinta ne, sai yanzu dakayi mana bayani na fuskanci inda ta dosa, duk da
nasan d'azu nayi maka magana cikin rashin girmamawa, dan Allah ka yafe mun bazan
sake aikata laifina na baya ba" shafa kansa Armaan yayi yace karka damu k'ani na
nayafe maka" sun jima suna tattauna yadda zasu tafiyar da Aisha harta amince, daga
k'arshe suka yanke shawaran zuwa Jos nanda kwana uku.

Mai Martaba ya kalli Amreen yace "ina tausaya wa rayuwar ki idan kika bari y'an
uwanki suka juya miki baya, Amreen yaushe aka aifeki da zakina saka baki a maganan
Yayun ki, kibi rayuwa a hankali domin baki da gatan d'aya wuce su a duniya, koda
yake kaman yadda suka fad'a laifun uwarki ce bazan musanta ba, data d'aura ki akan
hanya kaman yadda ta d'aura su bazakiyi haka ba.

Mommy dai kanta yana k'asa domin bata iya magana idan ran Mai Martaba yana b'ace,
saidai tasawa ranta saita hukunta Amreen domin tasa kowa yana ganin laifin ta,
Azmina ne suka futo suna dariya dukan su amma badda Armaan, tsugunawa sukayi suka
gaishe da iyayen su kafin sukace zasu juya Mommy tace "da wuri haka zaku tafi?
Areefa tace Mommy dama wajen Yaya Armaan mukazo kuma mungama abunda ya kawo mu mai
zamu tsayayi
Sallamah suka musu suka futa batare da sun kalli inda Amreen take ba.

Suna futa Amreen ta saka kuka tanajin k'unan rashin kulata da y'an uwanta basuyi ba
tace "Mommy dan Allah kibasu hak'uri wallahi nima ina son matar da Yaya Armaan
yakeso, ba wanda ya kulata a iyayen , tashi sukayi suka bata waje Mommy tana cewa
idan baki da bakin da da zaki basu hak'uri kiyi ta zama a wajen.

Baba suna zaune a d'aki yana ma Maryam tausa tace "Hubby na gaji da zaman d'aki mu
futa tsakar gida nasha iska"
Murmushi ya Mata ya shafa cikin ta daya tsufa aihuwa yau ko gobe yace duk yadda
kikeso haka za'ayi Amarya ta, futa yayi yaje ya shin fud'a mata kafet mai laushi a
k'ark'ashin bishiyan gwaiba ya dawo ya d'auke ta kaman jinjira ya zaunar da ida ya
tokare bayan ta da filo, kafin ya d'aura k'afan ta duka a cinyan sa yana matsa Mata
a hankali, Ummi daga window ta hango su ranta ba k'aramun b'aci yayi ba, ta tashi
ta shiga wanka a gurguje ta shirya cikin k'ananan kaya, tsayin rigan bai wuce
cibiyar taba sai wandon jeans daidai gwuiwan ta tazo ta zauna a tsakiyan su tana
shafa cinyan Baba tana girgiza masa jarkan no-non ta.

Maryam ta kalle ta abun sai yaso ya bata dariya a zuciyar ta tace zan nuna miki ke
k'ara mane a iya kirsa, kallon sa Maryam tayi tafara ya mutsa fuska.

Saurin ture hanun Ummi yayi ya sauk'e k'afan ta a hankali ya matso kusa da ita
kaman zai shige jikin ta yace Sweet mai yake damun ki?
Kallan inda Ummi take tayi tace "bana son k'anshin turaran jikin tane ji nake kaman
zanyi amae, yunk'urin amae ta farayi, da sauri Baba ya tashi ya kama hanun Ummi
saida ya kaita nesa da inda suke ya kalle ta yace............

08103807998
9/19/21, 10:32 PM - Buhainat: Bissimillahi Rahmanin Rahim.

Wanann littafin na kud'i ne mai buk'atan karanta shi zai turo 300 ta wannan account
number 0148811051 Nabiyyah Aminu GTbank sai kuyi screenshot ku turawa wanann number
08103807998 shedar biyan ku, ko katin MTN shima ta wannan number 08103807998.

32........

Yace "meya kawo ki wajen da Mata na take hutawa?


Ummi ta kallesa tace "niba matar ka bane, ko kuma bani da ikon zuwa wajen da kake
ne?

Kallon ta yayi daga sama zuwa k'asa, shigan da tayi ba k'aramun dariya ya bashi ba
saida yayi mai isar sa kafin yace "da zaki gane da kin daina sa irin wanann kayan
domin baya miki kyau, kibar Maryam y'ar shila tasa, sanann ki saurare ni dakyau wlh
idan kika kuskura kika sake saka mun wannan turaran mai kama dana aljanu a cikin
gidana saina mungun b'ata miki rai, idan kina son zaman lafiya dani kiso abunda
Maryam takewo inba haka ba...." ya girgiza kansa kawai yabar wajen, da Ido Ummi
tayita binsa harya koma inda Maryam take ya zauna a kusa da ita yana shafa wuyan ta
zuwa k'irjin ta kaman wanda zai mayar da ita ciki, ita kuma tana ta sauk'e
nunfashin sai sannu yake jera Mata, fuskan sa kaman zaiyi kuka yace kiyi hak'uri
sweet na Mata gargad'i bazata sake zuwa kusa dake ba" Ummi gwalalo idonta tayi
waje tace "kai abunda ake mun a gidan nan ya isheni ya zamo dole na d'auki mataki
akai, bazan tab'a bari yarinya k'arama tazo ta kwace mun gida na ba.

Aisha tunda Sir Armaan ya tafi ta manta dashi, Abee ma basuce Mata komai ba akansa
sun zura Mata Ido kawai suna Mata addu'an zab'in alkairi, tana kwance a d'aki suna
waya da Fadila taji shigowan sak'o a wayan ta saida suka gama wayan ta duba sak'on
sunan data ganine ya bata mamaki tace dama baka manta dani ba, sak'on ta fara
karantawa-:
Amincin Allah ya tabbata a gareki masoyina, hasken idaniya ta, na kanyi farin ciki
matukar ina jin muryan ki, na kan manta da dukkan wani damuwar da nake ciki idan na
tuna dake, shuru na baya nufin na manta dake ne, ko bana baki kulawa, saboda ko
yaushe a cikin zuciya ta kece kullum kike kusa da ita, dan Allah ki ba zuciyar ki
hak'uri ta taimake ni ta karb'a soyayya ta na miki alk'awarin bazan tab'a yaudaran
kiba, kuma nasan kema bazakiyi dana sanin kasancewa dani ba, ina sonki Aisha!
Baki ta tab'e tace lallai kana da aiki, wayar Fadila ta sake kira tana d'agawa tace
"na manta ban sanar dake wani abu da yafaru dani ba, inaso idan baki komai dan
Allah kizo gidan mu yanzu dan maganan bana waya bane" Fadila tace aiko inayi zan
ajiye nazo naji, domin nasan abunda zaki fad'a mun mai muhinmanci ne" suna kashe
wayan Fadila ta d'auki key motar ta tafuto, d'akin Momma ta fara shiga suka gaisa
kafin ta wuce d'akin Aisha.

Aisha na ganin ta tace "bansan maiyasa kike d'aukan abu da muhinmanci ba, daga ce
akwai maganan da zamuyi har kinzo"

Fadila murmushi tayi tace "duk wanda yake da muhinmanci a wajena nakan d'auki duk
abunda ya futo daga garesa da muhinmanci, Aisha da kinsan yadda nake jinki a raina
bazaki fad'a haka ba, yanzu mubar wanann maganan ki fad'a mun abunda ya faru dake"
Tashi tayi ta zauna tace "kiyi hak'uri Fadila naso na sanar dake tun lokacin da
abun ya faru, dayake ba wani muhinmanci maganan yake dashi a waje na ba shiya na
manta saida ya turo mun sak'o kafin na tuna, ta kalleta dakyau tace "Fadila ki
tuna Sir Armaan?
Fadila tace "taya zan manta Sir Armaan mutumin daya taimake mu ya kub'utar damu
daga tarkon H.O.D

Ajiyan zuciya Aisha ta sauk'e kafin ta fara bata labari dalla dalla tun daga farko
har sak'on daya turo Mata yau" ganin Fadila tayi ta sauk'a akan gado ta kafa goshin
ta a k'asa tana sujjadar shukkur, kafin ta d'ago tazo ta rungume fa tana cewa
Alhamdulillah, Allah nagode ma daka nuna mun wannan ranan ina raye, wallahi Aisha
najima ina addu'an Allah ya kawo mun wannan ranan, sai gashi yazo a lokacin da ban
zata ba, kai Alhamdulillah gaskiya naji dad'in wannan labarin yau ranan farin ciki
ne a gare ni, Allah nagode ma daka cika mun burina"

Aisha baki ta sake tana kallon Fadila da take ta sambatu tace "kinsan abunda kike
fad'a kuwa Fadila kodai baki fahinci abunda nake fad'a miki bane? Magana nake miki
akan Sir Armaan na school d'in da muka gama fa bawai.... d'aga Mata hanu Fadila
tayi
Tace karki wahalar da bakin ki wajen maimaita abunda nariga naji, Aisha na jima ina
miki sha'awan Sir Armaan domin kun dace da juna sosai, kuma irinsu Sir Armaan sune
mazan da ko wacce mace take addu'an Allah ya mallaka Mata, dan Allah Aisha ki
sassauta abunda ki kasawa ranki, idan kika mutu a haka mai zaki cewa ubangijin ki,
Allah ya baki rai da lafiya amma saiki saka masa ta hanyan kin raya sunnan annabin
rahma" ta kamo hanun ta duka biyu ta rik'e a cikin nata tace "nasan da zaki shiga
zuciyar iyayen ki dazaki fahinci halin k'uncin da suke ciki akan k'in auran da
kikayi, wallahi nasan duka y'an uwan ki sun zuba miki ido ne kawai dan basusan
b'acin ranki ko su sakaki a damuwa, ki gwadace musu zakiyi aure kiga irin farin
cikin da zasuyi, amma baza suso suyita ganin ki a gida ba aure ba, idan kinaso ki
cigaba dashan wahala a rayuwar ki kikoma gidan Sameer, idan kuma kinaso ki rabu da
d'anki domin farin cikin mijin ki, ki koma gidan Abdallah, Aisha idan kina son
farin ciki nahar abada ki koma gidan mutumin da yake sonki tsakani da Allah, Sir
Armaan yana sonki kuma zaiso duk abunda ya futo daga tsatsan ki, nasan wallahi ko
k'adangaren gidan ku Sir Armaan ya gani zai mutum tashi, kima kanki fad'a tun kafin
duniya ta miki, ba gata bane ace yau an zuba maka ido kanayin duk abunda kaga dama,
ki duba rayuwa ta mana, na rasa mutum d'aya dazai zo yace mun Fadila kibar kaza
kiyi kaza, abu kaza ya kamata kiyi, kefa kina da gata ta ko ina kina da uwa da uba
kina da y'an uwa da dangi, kowa yana sonki suna gudun b'acin ranki, nifa Aisha guda
d'aya nake dashi, ma'aifina shine gata na shine komai nawa, baya zama a gari ballan
tana yana mun fad'a" ta k'arasa maganan cikin matsanancin kuka"

Aisah rungume ta tayi tanata bata hak'uri kafin ta d'ago ta tace ki fad'a mun yadda
zanyi na soshi, zuciya ta tajima da mutuwa akan soyayya, daiyi wuya asamu d'a na
mijin dazai iya taso da ita, Fadila kinsan irin wahalar da maza biyu suka bani,
maiye tabbacin ku na Sir Armaan bazai wulak'an tani ba?
Fadila murmushi tayi tace "wani lokacin kana ganin mutum ka kan gane zai iya aikata
abu, Fadila ko wasi wasi banayi akan son da Sir Armaan yake miki, mutumin daya bar
komai nasa, yabar y'an uwa da aikin sa yazo domin ki, kuma aranan da kuka fara
had'uwa kika bud'e baki kikace baki sonshi bazaki iya auran saba, kuma ya kasa
hak'uri dake, wanann ba k'aramun masoyi bane, kiyi hak'uri ki daure zuciyar ki, ki
gwada Sir Armaan nasan insha Allahu bazakiyi dana sani ba a rayuwar ki"

Aisha rintse idon ta tayi hawaye na gangarowa, tasan zaiyi wuya ta iya sake yin
aure a rayuwar ta, dan bataga riban da ake samu a aure ba, saidai zata nunawa
Fadila ta amince ne dan hankalin ta ya kwanta, girgiza ta da Fadila tayi shiya dawo
da ita daga duniyan tunanin data tafi tace dan Allah Aisha kice mun kin amince zaki
auri Sir Armaan.

Murmushi Aisha tayi tace idan nace na amince hakan zai saki farin ciki? Fadila tayi
saurin bata amsa da "zai sani farin ciki fiye da tunanin ki"

Aisha tayi murmushi tace "zan amince amma da sharad'i d'aya idan kin amince da
abunda zan fad'a nima na yarda zan auri Sir Armaan"

Ki fad'a koma meye zan amince dashi indai bai sab'awa addini ba" Fadila ta bata
amsa cikin zakuwa dason jin abunda zata fad'a, dafata Aisha tayi tace...........

08103807998

Mmn Ashfaq
9/19/21, 10:32 PM - Buhainat: Bissimillahi Rahmanin Rahim!

Wannan littafin na kud'i ne mai buk'atan karanta shi zai turo 300 ta wannan account
number 0148811051 Nabiyyah Aminu GTbank saiku tura shedan biyan ku ta wannan number
08103807998 ko katin MTN shima ta wanann number 08103807998.

33........

Tace "Fadila zanyi aure amma rana d'aya nakeso a d'aura mana aure, dan bazan iya
tafiya na barki ba aure ba, idan har kin amince nima na amince zan auri Sir Armaan"

Gaban tane ya fad'i tace "Aisha kinsan bani da wanda zan aura yanzu ko?
Aisha tace "zan jira ki harsai kin samu miji, ko kuma maizai hana mu auri Sir
Armaan d'in tare, kinga zumuncin mu zaifi d'aure wa"
Wani kallon banza Fadila ta watsa Mata tace "anya kina da hankali kuwa Aisha?
Wallahi ko mutuwa kikayi bazan auri mijin kiba ballan tana kina raye, tunda nake
ban tab'a jin na tsani kaina irin na yau ba, kidaina mun kwana kwana Aisha, kice
Fadila bazanyi abunda kikeso ba ki tashi ki futa mana a gida bawai, ba kitsaya kina
fad'a mun irin wannan bak'ar maganan ba" jakar ta da gyalan ta ta d'auka zata futa
a d'akin.

Aisha ganin ranta ya b'aci da abunda ta fad'a kuma cikin fushi take maganan sai
taji ba dad'i a ranta, bai kamata ta bak'an ma wanda takeson taga farin cikin taba
a kullun ba, tayi saurin rik'e gyalan tace "kiyi hak'uri Fadila ban zaci abunda na
fad'a zai b'ata miki rai ba, amma ki yafe mun bazan sake ba, saidai ina kan bakata
idan bakiyi aure ba nima bazan yiba" Fadila tace na miki alk'awarin idan ban samu
miji nan da wata d'aya ba ko mai gadin gidan mu zan aura" tana gama maganan ta
kwace gyalan ta tafuto, a falo suka had'u da Momma, kallon ta Momma tayi tayi kafin
tace zonan Fadila! K'arasawa tayi ta tsuguna a gaban Momma kafin tace gani Momma"
Saida ta gama karantan yanayin ta kafin tace "meya b'ata miki rai haka? Ina Aishan
take ta barki zaki tafi ba raka ba? Kunyi fad'a ne?
Tambaya uku ta Mata a lokaci guda, Fadila sunkuyar da kanta k'asa tayi tace "ba
komai Momma, kuma bata b'ata mun rai ba, ta shiga toilet ne ni kuma anata kirana
shiyasa na futo nace Mata zan dawo anjima"
Momma tajita ne kawai amma bata yarda da abunda ta fad'a ba, zatayi magana kenan ta
hango Aisha tana sauk'owa, Aisha ganin Fadila a gaban Momma gabanta ba k'aramun
fad'uwa yayi ba, gashi Momma ta kafeta da Ido tana Mata kallon tuhuma, a zuciyar ta
tace shikenan Fadila ta fad'a mata komai akan Sir Armaan, yau kashina ya bushe
Momma zasusa na auri wanda suke so a karo na uku" muryan Momma taji tana cewa zonan
Aisha, jiki a sanyaye ta k'arosa wajen ta zuguna a gefen Fadila tanata kallon ta,
Momma tace "meya had'a ki da Fadila? Saurin girgiza kai tayi tace "ba abunda ya
had'a mu yanzu ma na sauk'o rakata ne" Fadila tayi saurin cewa"Aisha ina kina
toilet na futo, kuma mace miki Abbana tanata kirana ko?
Saida ta sauk'e ajiyan zuciya kafin tace hakane Momma, itadai Momma taji sune kawai
bawai dan ta yarda da abunda sukace ba, tasan dole akwai abunda yake damun su,
tashi sukayi suka futa jikin su a sanyaye suna zuwa wajen motan Fadila, Aisha ta
dubeta ta kiyi hak'uri Fadila nasan na b'ata miki rai, amma nima bani da burin daya
wuce naga auran ki, ina rok'on Allah ya nuna mun lokacin, kuma ba Sir Armaan bane
bana so, mazan nake tsoro shiyasa"

Fadila ta dafa kafad'an ta tace insha Allahu bazakiyi ta maimaita abu d'aya ba a
rayuwar ki, wannan karan zakiyi farin ciki a rayuwar ki, muyita addu'an neman
zab'in Allah, idan Sir Armaan shine silan farin cikin ki, Allah ya yasa masa
hak'uri da juriyan duk abunda zaki masa, idan kuma bashi bane Allah ya futar mana
da mafi alkairi"

Aisha tace Amin nagode sosai Fadila,kema Allah ya kawo miki farin ciki a rayuwar
ki, mota ta shiga ta tafi kafin itama ta koma cikin gida

Tunani takeyi akan maganan da Fadila ta fad'a Mata tana shiga ta samu Momma inda ta
barta taje gefenta ta zauna, shuru tayi ta kasa magana Momma saida ta gama karantan
yanayin ta kafin ta dafa ta tace "Aisha tun tasowan ki kike sa zurfin ciki, ba
kowani lokaci kike fad'an abunda yake damun kiba, rik'e abu a ranka yakan aifar da
ciwon zuciya, baki da wanda zaki fad'awa damuwan ki a duniyan nan daya wuce ni, bai
kamata ace ina raye kuma tare dake, kina zama cikin tunani ko damuwa ba, ki fad'a
mun abunda yake damun ki"

Idon tane ya ciko da kwalla kaman bazata fad'a Mata ba sai kuma taga rashin dace
wan hakan tace "Momma wai kuna jin k'unan rashin aure na a ranki? kunyi shuru ne
kawai kun barni? Ta k'arasa maganan tare da kafe Momma da Ido, murmushi Momma tayi
tace waya fad'a miki?

"D'azu Khadija ta fad'a mun"


Momma tace "gaskiya ta fad'a miki Aisha dukan mu bamu da burin daya wuce muga kinyi
aure, saidai kuma bamuso mu takura miki, kullun Abeen ki saiya mun maganan yanaso
yaga kinyi aure ko zaki samu farin cikin rayuwa, amma ganin ranki bayaso yasa yayi
shuru ya kyale ki, hanun ta ta rik'e tace Aisha mu iyayen kine masu son farin cikin
ki akoda yaushe, ki daure ki sake gwada aure insha Allahu zaki dace ba duka bane
maza suka zamo iri d'aya"

Cikin kuka tace "insha Allahu zanyi kodan kuyi farin ciki, amma dan Allah kubani
lokaci kad'an, akwai abunda nakeso nayi" Momma cikin farin ciki tace "komai lokaci
ne idan lokacin yazo zakiyi, Allah ya miki albarka yasa ki gama da duniya lafiya"
Areez ne ya shigo da gudu ya fad'a jikin ta, ganin hawaye a fuskan ta yasa shima ya
fara hawayen yana share Mata nata, saurin goge fuskan ta tayi tace "kayi shuru ko
Baban Maman sa ba kuka nakeyi ba idona ne yake ciwo" yace Allah ya baki lafiya Mami
na, suka tashi zasu shiga d'akin ta yace Mami Baban su Affan yazo yana jiran ki a
waje kuma tare sukazo da Affan da Afra, ya mutsa fuska tayi tace kaje kace su Afra
suzo, idan kuma ba wajena sukazo ba zasu iya juyawa, da gudu ya futa yana zuwa ya
bud'e motan Abdallah yana cewa Afra wai kuzo inji Mamin mu, suma futowa sukayi da
gudu suka shiga falon suna ganin ta sukaje suka rungume ta suna murnan ganin
ma'aifiyar su, Momma tayi ta kallon su da tausayawa, dawowa falon tayi suka zauna,
saketa sukayi sukaje suka rungume Momma suna tambayan ta Abee, Momma tace yana
d'akin sa, d'akin suka nufa da gudu a zaune suka sameshi yana karanta jarida kanshi
suka haura suna tsalle shima Abee da murna ya rungume jikokin sa, falo suka dawo
dukan su, sunata musu surutu.

Abdallah yana waje yana ta jiran futowan Aisha amma shuru, gashi yayita kiran
wayanta bata d'auka ba, lamarin ta ya fara d'aure masa kai, yasan Aisha tana da
sauk'in kai da saurin yafiya, amma share shi da takeyi abun yana bashi mamaki, da
wanine yace mishi akwai ranan da zaizo ya kira ta tak'i d'auka bazai yarda ba, haka
ya gama zaman sa Aisha da ya'yan ta basu futo ba, yaran saida sukayi sati biyu
kafin yazo ya d'auke su, shima dan ankoma school ne, ranan da zasu tafi sunsha
kuka, saida sukasa duk wanda yake gidan kuka, Aisha kam d'akin ta takoma ta rufe
tana ta kukan rabuwa da ya'yan ta, yaso su had'u amma tak'i futowa haka ya hak'ura
ya tafi.

Sameer yana zaune a gaban Ummi tana ta fad'a masa abubuwan da Baba da Matar sa suke
Mata, shidai sai hak'uri yake bata dan bayi da abunda zaiyi, ya d'ago ya kalleta
yace Ummi kinga hukuncin Allah ko! da mutane sunata zagina akan na wahalar da
yarinyan nan, sai gashi duniya ta gane ban zalince taba tunda gashi ta kasa zaman
auran da tayi"

Ummi ta tab'e baki tace "ai duk wanda yake zagin ka akan Aisha kallon sa kawai
nakeyi, dan Aisha ba Matan da zakaso d'anka ya aura bane, gashi kai tunda kayi aure
kake tare da Matar ka ba wanda ya tab'a jin kanku, ita kuwa haka zatayi ta aure
tana futowa, dan mungun halinta bazai tab'a barin ta ta zauna lafiya ba"

Sameer yayi murmushi yace "nasan Aisha harta gama rayuwar ta bazata tab'a samun
miji kaman niba, ace duk kyautatawan da nake ma yarinyan nan ta rasa dame zata saka
mun saida zagin uwata, taje ta gama yawon auran ta taga ko zata samu kamana" Ummi
dad'i taji a ranta ganin har yanzu Aisha bata zuciyar d'anta, tashi yayi yace zan
wuce gida Ummi, saina shigo gobe, yana futowa daga gida, ya hango Aisha tana tsaye
da wani a k'ofan gidan su, gashi tayi kyau ga wani k'iba da fresh d'in datayi, wani
tulelen bak'in ciki ne ya tokare sa a k'ahon zuciyar sa musamman dayaga inda take
ma mutumin murmushi, kasa cigaba da tuk'in yayi yaja gefe yanata kallon su, ji yake
kaman yaje ya shak'e wanda suke maganan dashi, itako Aisha batasan yanati bama,
hiran ta takeyi da abokin Yusuf tsohon saurayin ta, saida yaga shigan ta gida
mutumin ya tafi kafin shima ya ja motar sa dagudu yabar layin yana takaicin
tsayawan da yayi.

Da yamma abokin Yusuf ya kirata a waya yace ta futo gashi nan ya dawo, tana futowa
ta gansa tsaye a lambu tare da Yusuf ta k'arasa da dariyan ta tace "Yaya Yusuf yau
kaine a gidan mu?
Yusuf duk da ta masa kyau ga wayewan data dad'a amma hakan bazaisa ya sake Mata
fuska ba yace......

08103807998

Mmn Ashfaq
9/22/21, 7:46 AM - Buhainat: Bissimillahi Rahmanin Rahim.
Wanann littafin na kud'i ne mai buk'atan karanta shi zai turo 300 ta wannan account
number 0148811051 Nabiyyah Aminu GTbank sai kuyi screenshot ku turawa wanann number
08103807998 shedar biyan ku, ko katin MTN shima ta wannan number 08103807998.

34........
Yace abun ya baki mamaki ko? Aina barki kije ki gama yawon aure auren kine domin
nasan bazaki tab'a samun kamana ba, yanzun ma nazo na fad'a miki ina cikin k'oshin
lafiya ne rashin ki bai kashe niba"

Murmushi tayi tace "meya kawo wanann maganan Yusuf, kai d'an uwana ne bai kamata
ace irin wannan maganan yana futowa a bakin kaba, ai dama nasan rashina bazai tab'a
kashe kaba, saidai ya k'ara maka lafiya, kaman yadda nima rashin ka bazai tab'a
illata niba, saidai na cigaba da samun farin ciki a rayuwa ta.

Yace "naga farin ciki kam tunda duk wanda kika aura saiya koroki, gashi daga
k'arshe kin dawo kina baran na aure ki, saidai kin makara bazan iya auran sauran
wasu ba" abokin sa yace Yusuf wani irin magana kakeyi, haka mukayi dakai dama ko
kuma so kake ka tozarta ni a gaban ta? Aisha tace ka barshi ya fad'a abunda yake
ransa, Yusuf an gaya maka na rasa mijin aure ne?wallahi ko maza sun k'are a duniya
bazan tab'a aure namiji mai hali irin naka ba" yace "maza basu k'are ba amma harki
mutu bazaki tab'a auran namiji irina ba" ganin zai b'ata Mata rai yasa ta tafi
tabarsu a wajen yanata surutan sa, abokin sa yace yanzu mai kayi kena haka?

Yace bazaka gane ba Yakubu ina mungun son Aisha idan na tuna maza biyu sunyi tsalle
a ruwan cikin ta, sai naji raina ya b'aci, kuma idan na nuna Mata ina sonta zata
jamun aji shiyasa nake fad'a Mata maganan danaga dama, kaga gaba idan nazo zata
gane samun irin mu yana da matuk'ar wahala.
Yakubu yace "bansan meyasa kwakwalwan ka yake baka positive abu ba akoda yaushe, ya
kamata kana tunanin abunda zaiyiyu ba abunda bazai tab'a yiyuwa ba, amma kasa a
ranka daga yau nagama rakoka wajen ta" juyawa yayi ya shige mota ya tafi yabar sa,
murmushi Yusuf yayi yace har yanzu baka karanci halin Mata bane shiyasa kake fad'an
haka"

Aisha tana shiga gida taka wayan ta yana neman agaji taje da sauri ta d'aga ba tare
data duba sunan me kiran taba, sallamah taji ammata cikin sanyin murya ta amsa tana
duba number da aka kirata gani tayi batasan mai number ba, kuma batasan muryan
wanda ta kirata ba, daga d'aya b'angaren taji ance ina wuni Aunty Aisha ya gida"

Aisha tace "lafiya qalau Alhamdulillah"

Daga d'aya b'angaran akace "yasu Areez Afra da Affan! Aisha sake fuska tayi jin an
anbaci sunan ya'yan ta duka tace "suna nan lafiya saidai kiyi hak'uri bangane dawa
nake magana ba"

Tace "hakane nasan baki da number na kuma baki sanni ba, sunana Azmina k'anwan
Yareema Armaan, tunda ya dawo yake bamu labarin ki, shine nace bari mu kiraki mu
gaishe ki, ga Areefa nan ma zaku gaisa, Areefa ta karb'a ta gaishe ta kafin tace
"Aunty na naji duk abunda ya faru dake a rayuwar ki tun daga kan Baban Areez har
abunda Baban su Affan da Afra ya miki, kiyi hak'uri da rayuwa kowa da kalan tasa
jarabawan, dan Allah kuba mu dama koda sau d'aya ne kiga kalan namu kulawan, Aunty
Aisha nasan Yaya Yareema bazai tab'a cutar dake ba, tunda yake bai tab'a soyayya ba
sai akanki, ba yadda iyayen mu basuyi dashi ba akan yayi aure amma yak'i, kwatsam
Allah ya aiko dake cikin rayuwar sa, dan Allah karki dasa masa tsanan Mata a
zuciyar sa, ki taimaki rayuwar mu ki aure sa, bawai ina nufin Yayana bazai tab'a
b'ata miki ba a rayuwar ki, amma nasan zai kimanta adalci a zaman takewan ku" shuru
Areefa tayi tana jiran taji mai zatace, b'angaran Aisha ma shuru kawai tayi tana
sauraran ta k'irjin ta yana bugawa, saida Areefa tace kina jina kuwa?

Tace "ina jinki"


Areefa tace "kiyi hak'uri na cika ki da surutu ko, amma inaso kiyi tunani maikyau,
nasan duk masoyin ki bazai tab'a son ki zauna haka ba aure ba, zamu kiraki wani
lokacin muji hukuncin da kika yanke, ina Areez da k'annen sa mu gaisa!
Aisha tace "Areez ne kawai a hanuna sauran suna gidan Baban su, falo ta futo taba
Areez wayan yasa a kunnen sa yana cewa Mami waye wannan"
Kafin ta bashi amsa yaji ance doctor Areez, kaman sun san sunan da yakeso kenan,
baki ya washe yana cewa ina wuni Aunty, ta amsa da lafiya kafin suka fara hira,
dagewa yayi yana basu labarin idan ya girma zai dawo doctor kaman Mamin sa, kuma
zaikai Afra da Affan maka, duka hiran su akan k'annen sa da Mamin sa kawai sukeyi,
sunkai kusan awaya suna ta hira saidai kaji Areez ya kwashe da dariya, Momma sai
kallon yadda ya sake da wanda suke wayan kawai takeyi, ta zaci da Fadila yake wayan
shiyasa bata tambaye Aisha ba, Abee ne ya futo yaga yadda jikan sa yake dariya
harda kifawa, ya kalli Aisha yace dawa yake waya haka?

Sunkuyar da kanta tayi tace "k'annen Sir Armaan ne suka kirani shine sukace na basu
Areez" jinjina kai Abee yayi kawai ya tsaya yana kallon yaron, saida ya gama wayan
ya mik'owa Aisha wayan yana cewa Mami anjima Auntyn Gombe tace zata kirani muyi
waya harda Daddy Gambe tace zata had'a mu" itadai Aisha karb'an wayan ta tayi ta
haura sama tana mamakin yadda Areez ya sake dasu, da daddare tana zaune akan
dadduma bayan ta idar da shafa'i da wuturi taji k'aran wayan ta, tana dubawa taga
number Sir Armaan ne ta d'aga bakin ta d'auke da sallamah" ajiyan zuciya taji ya
sauk'e kafin ya amsa Mata sallaman yace da fatan ban takurawa Gimbiya Aisha ba?
Kawar da tambayan tayi da cewa ina wuni ya aiki" ya amsa da Alhamdulillah, kiyi
hak'uri Aisha na kasa jure rashin jin muryan kine shiyasa na kira ki, amma karki
zaci na kira danna takura miki akan dole saikin aure nine, kawai na kira dan nasamu
nutsuwa ne a zuciya ta, Aisha rayuwa tana tafi bazamu tab'a maimaita wunin daya
wuce mana ba saidai muyi ta washe gari, ki godewa Allah dake ake cutarwa bake kike
cutan wani ba, inaso kibani dama idan na cuceki kibarni da Allah nasan shi kad'e
zai iya saka miki, Aisha duk wanda ya cuceki ki zuba Ido kiga Allah zai barshi haka
ne, wallahi nasan duka mazajen ki basu da burin daya wuce suga kin dawo garesu a
halin yanzu, saidai ni bazan so haka ba, fatana Allah ya dad'a saka miki k'insu a
zuciyar ki, ni ban damu da kiso ni ba fatana ki aure ni, zanji dad'in ranan dazan
bud'e idona naganki a matsayin matana, ranan bansan wani irin farin ciki zanyi ba,
ranan sai nayi sadakan da ban tab'a yin irin saba, nasan zakice na dameki da
surutu, ba laifina bane kene kika mayar dani haka, nima wani lokacin nakan ji
mamakin kaina na yawan maganan da nakeyi a gaban ki"

Aisha tayi murmushi tace "dama haka kake ba akaina ka dawo haka ba, ka tab'a ganin
wanda ya canja a lokaci guda?

Yace nagani tunda gashi ya faru a kaina" tace ka manta alk'awarin daka d'auka mun,
kace zakana kirana muna gaisawa a matsayin Yaya da k'anwan sa, ba'a matsayin masoya
ba"

Hanun sa ya had'a waje d'aya kaman tana gaban sa yace tuba nake, daga yanzu bazan
sake miki maganan soyayya ba, saidai idan bakina ne ya sub'uce kinsan zuciya da
abunda takeso" Areez ne ya shigo yana cewa Mami ki futo muci abinci" Sir Armaan
yace ban tab'a ganin d'ana ba zan iya kiran sa video call mu gaisa? Tace zaka iya
amma bayan na futa ba" murmushi ya Mata yace yadda kikace haka za'ayi Gimbiya
Aisha"

Kashe wayan yayi ya kira video call ta mik'awa Areez ta futa a d'akin, Areez gaishe
shi yayi yace "bansan kaba waye kai"

Sir Armaan yayi murmushi yace "Daddy kane"


Areez ya ware Ido yace kaine Daddy Gombe?
Sir Armaan ya ware Ido yace "waya fad'a maka nine Daddy Gombe?
Areez yace d'azu Mommy Gombe itama muryan ta irin naka munyi waya tace mun Daddy
Gombe zai kirani" Sir Armaan yayi murmushi a zuciyar sa yace nasan dasu Azmina
sukayi waya, hira sukayi tayi da Areez kaman sun saba, yayita mishi shirman yara
Sir Armaan yana ta biye masa"

Ganin ya jima bai futo ba Momma tace "me Areez yakeyi a d'aki ne har yanzu"
Aisha tace yana waya da Sir Armaan ne" Momma ta jinjina k'ok'ari irin na gidan su
Armaan, kuma taji dad'i inda suke nuna kulawan su akan y'arta da jikan ta, har suka
gama cin abinci Areez bai futo ba, ta tashi taje ta duba ko yayi bacci ne, tana
shiga Areez ya juyo da wayan yace "Daddy kaga Mami na?

Saurin kashe wayan Sir Armaan yayi dan yasan baza taji dad'i ba idan ya ganta a
cikin kayan da yake jikin ta, k'arasawa tayi da sauri takwace wayan zata kashe, sai
taga ashe anma kashe tace "maza wuce kaje kaci abinci" futa yayi yana kukan ta
kashe masa waya"

Sir Armaan rungume wayan yayi a k'irjin sa yanajin son Areez kaman d'an daya aifa,
dan yaron ya birgesa gashi ya iya magana, sak'o ya rubuta Mata ya tura Mata kafin
ya ajiye wayan.

*Na kasance ma’abocin soyayya zuciyata ma ta gaskata hakan, lokaci na shud’ewa


soyayyar ki na k’aruwa a cikin zuciyata, a lokacin da ki ke cikin farin ciki
kyakkyawar fuskar ki na bayyanar da murmushi mai taushi da tausasa zuciyar
ma’abocin kallonta, kece wadda na ke so a cikin zuciyata babu wata da zata iya
canja matsayin ki a wajena. Ina k’aunar ki Aisha.* Tana gama karantawa tayi
murmushi ta ajiye wayan, kafin ta kwanta ta rasa meyasa har yanzu bata jin zata iya
aure a rayuwar ta.

Da safe bayan tagama duk aikace aikacen ta, ta kwanta zata huta Fadila ta fad'o
Mata arai saurin tashi tayi ta zauna tana cewa kaddai Fadila tayi fushi dani ne?
Yau tsawan sati biyu rabona da ita, bata kirani ba kuma batazo ba, tashi tayi ta
saka hijabin ta, d'akin Momma taje suka gaisa tace "Momma inaso naje na duba
lafiyan Fadila naga kwana biyu batazo ba kuma bata kirani ba"
Momma tace "ki gaishe ta idan kinje" tana shiga gidan taga wani inyamuri a jingine
a jikin motan sa waya a kunnen sa da halamu kiran waya yakeyi yana jiran a d'aga,
kasa wucewa tayi taje wajen motan tace sannu sir! Ya amsa Mata da yawwa mah" tace
kaine Ambrose?
Yace "eh nine lafiya? Kai ta girgiza tace ba komai inajin sunan ka a wajen Fadila
ne, baki ya washe yace ki taimake ni kice ina jiran ta a waje, tun d'azu nake kiran
wayan ta bata d'auka ba maybe ta shiga wanka ne ko tana bacci"
Aisha tace "zan fad'a Mata" kafin ta shige cikin gidan tana takaicin kulasa da
Fadila takeyi har yanzu.

Fadila tana kwance akan katifa damuwan duniya ya dameta, ta rasa waye zatace ya
futo ta aura, gashi alk'awarin data ma Aisha saura sati biyu ya cika, kiran Ambrose
sai shigowa wayan ta yakeyi tak'i d'auka saita fara tunanin tunda yace zai
musulunta koshi zata aura ne, a razane ta tashi jin an banko k'ofan d'akin ta da
k'arfi, ganin Aisha ne yasa ta sauk'e ajiyan zuciya tace "kinji yadda na tsorata
kuwa?

Cikin b'acin rai Aisha tace......

Mmn Ashfaq
9/22/21, 7:46 AM - Buhainat: Bissimillahi Rahmanin Rahim.
Wanann littafin na kud'i ne mai buk'atan karanta shi zai turo 300 ta wannan account
number 0148811051 Nabiyyah Aminu GTbank sai kuyi screenshot ku turawa wanann number
08103807998 shedar biyan ku, ko katin MTN shima ta wannan number 08103807998.

35.......

Cikin b'acin rai Aisha tace "kin mun alk'awarin kin daina kula mutumin nan meya
kawo sa gidan ku?

Fadila ta zare ido tace kina nufin Ambrose? Aisha tace "dama akwai wanda mukayi
tab'a maganan sa dake ne bayan shi"
Fadila tajawo hanun ta tace zoki zauna muyi shawara naji dad'in zuwan ki a wannan
lokacin" zama sukayi a bakin gado Fadila tace "Aisha ki yarda dani tunda na had'u
dake ban sake yin sex da Ambrose ba, koya kirani a waya bana d'auka, yau d'in ma
bansan meyazo yi a gidan mu ba, amma tunda yazo zanje muyi magana dashi akan auran
mu, idan baki manta ba na tab'a fad'a miki yace mun zai musulunta"

Wani kallon banza ta watsa Mata tace "ban tab'a tunanin baki da hankali ba sai yau,
Addinin mu bai yardar mana mu auri namiji dan yace zai musulunta dankai ba, namiji
ne aka halattar masa ya auri macen daba musulma ba, zaki iya auran sa, domin
watarana zai iya rinjayen ta tadawo Addinin sa, ke kuma a hankali zai rinjayen ki
kidawo Addinin sa, Fadila kiyi hak'uri da abunda na fad'a miki ranan, ki nutsu
insha Allahu a hankali Allah zai kawo miki mijin ki kema"

Tace "nagode Aisha da shawaran da kike bani akoda yaushe, amma kin amince zaki auri
Sir Armaan?

Aisha murmushi tayi tace karki damu na kusan yanke hukunci akan yiyuwar hakan,
yanzu dai tura masa sak'o akan yayi hanzarin barin gidan ku kar Abban ki yazo ya
sameshi a wajen, kice zaki kirasa daga baya" tura masa abunda Aisha tace tayi yana
karantawa yabar gidan, kunsan inyamuri da tsoro.

Kiran Momma ne ya shigo wayan ta tana d'agawa tace kizo yanzun nan kinyi bak'i,
kafin tayi magana har ta kashe wayan ta, ta kalli Fadila tace "wai nayi bak'i ko
suwaye oho" Fadila tace tashi muje ko suwaye ma zamu gani.

Suna shiga gidan sukaga motoci na alfarman guda hud'u a haraban gidan, shiga sukayi
suna tunanin waye yazo haka, Fadila ne a gaba Aisha na bayan ta sukayi sallamah aka
amsa musu, suna ganin su sukaga kamannin Sir Armaan a fuskan su, musamma namijin da
badan Sir Armaan ya fishi girma ba sai ka d'auka shine, zama saukayu kafin suka
gaishe su, Azmina ta k'ura musu Ido tana Addu'a Allah yasa Aisha ce budurwan Yayan
ta duk dai Fadila ma ba laifi, bakin ta takai kunne Areez da yake zaune a cinyan ta
tace waye Mamin ka a cikin su? Ya kallon inda Aisha take yayi yace Mami kin dawo?
A tare Fadila da Aisha suka d'ago kai suna mishi murmushi, Areefa ta kasa hak'uri
tace "dan Allah ku nuna mun Aunty Aisha na a cikin ku?
Fadila tayi murmushi tace "gata nan kusa dake" sunkuyar da kanta Aisha tayi dan
ganin dattijuwan Matan da take cikin su ya tabbatar Mata da itace ma'aifiyar Sir
Armaan sai taji kunya ya kamata, a ranta tace yanzu haka ya fad'a musu duk abunda
na fad'a masa, had'a baki sukayi wajen cewa Alhamdulillah! Amreen ta taso ta
rungume ta tace "dole Yaya Yareema yayi fushi dani mana, ashe shi yaga abunda ya
gani.
Areefa tace "Aunty Aisha yace mana kin tab'a aure har biyu kuma kina da yara uku,
sai naga kaman ya fad'a ne kawai, dan jikin ki ya nuna mana ke budurwa ce baki
tab'a aure ba" Amreen tace dama taya zaki kalleta ki yarda ta tab'a aure, ce mana
yayi ke kika aifi Areez.
Areez yace "Aunty Amreem Mamin mune mu uku badda ke, dani da Afra da Affan"

Mommy ta kalli Momma da take ta musu murmushi tace "Hajiyah da gaske y'arki ta
tab'a aure? Momma tace "kaman yadda ya fad'a muku hakan ne, tayi aure biyu yaranta
uku"

Mommy tace Masha Allah "insha Allahu idan kika amince kika shigo cikin mu bazaki
tab'a dana sani ba, Aisha Armaan yana sonki sona gaskiya, wallahi Armaan bai tab'a
soyayya ba sai akanki, munyi farin ciki lokacin dayace mana ya samu Matan Aure,
amma daga baya yace kince bazaki aure saba, Armaan ya shiga damuwa akan hakan,
zakiga kaman bai damu da abunda ba, amma halin da yake ciki a zuciyar sa ya wuce
tunanin ki, yanzu yakai duk lokacin da Armaan yazo gida baya zama ayi hira dashi
kaman yadda ya saba, yana daurewa ne kawai amma da badan haka ba tunani zai iya
kwantar dashi, dan Allah ki taimake ni Aisha ki amince da auran sa, inba haka ba
zaiji tsoron sake soyayya, dan iyace miki Armaan zai iya k'are rayuwar shi baiyi
aure ba, dan haka yake tun yana yaro idan yaso abu bai samu ba, yakan iya hak'uri
da abun har abada, kin ganni nima uwace bazan so na miki dole ki auri abunda baki
soba, amma zanso ki sakeyin aure koda kuwa ba Armaan zaki aura ba"

Aisha sunkuyar da kanta tayi hawaye wani nabin wani a fuskan ta a hankali tafara
magana kaman maijin tsoron kar'a sace ta tace "Mommy ba Sir Armaan bane bana so ina
tsoron sake aure ne, wancan karan haka sukazo suka nuna mun idan bani bazasu iya
rayuwa ba, dana amince dasu na aure su suka wulak'an tani musamman Sameer ma yafi
azaftar dani, kuma bakiga yadda ya soni ba Mommy, dan Allah Mommy kiyi hak'uri ki
tayani addu'an Allah yasa nagama rayuwa ta haka"

Mommy tasowa tayi ta jawota jikin ta, ta rarrashe ta saida taga tayi shuru tukunna
tace "Aisha bawa baya cire tsammanin rahman ubangijin sa, kisa a ranki yanzu ne
zakiyi aure, kina ma Armaan kallon uban ya'yan ki, insha Allahu bazakiyi dana sani
ba a rayuwar ki, ni kuma na miki alk'awarin rik'e ki tamkar y'ar dana aifa a cikin
ki, inda bazan so Azmina da Areefa su wahala a gidan aure ba kema bazan yarda ki
wahala ba, kibani amanan kanki ni kuma na miki alk'awarin rik'e miki amanan"

Aisha ta kasa magana sai kuka takeyi duka falon ba wanda bai zubar da hawayen
tausayin taba daidai da Mommy dauriya kawai takeyi, amma ji take kaman ta saka kuka
itama, dan ba k'aramun tausayi Aisha ta bata ba, kallon inda Momma take tayi tace
"ki tayani bata hak'uri ko zata amince ta auri Armaan, bawai ina neman auran ta dan
farin cikin d'ana bane, wallahi inama zuri'a ta sha'awan tane, domin nasan ba
k'aramun cigaba zamu samu ba idan ta shigo zuri'a ta, Aisha yarinyan da kowa zaiso
ya mallake tane a matsayin y'a, duk wanda ya ganta yaga nutsuwa da tarbiyya a jikin
ta, dan Allah kubani ita koda bazata auri Armaan ba, zan rik'e ta tamkar y'arda na
aifa a cikina" ta k'arasa maganan tana dad'a rungume Aisha a jikin ta.

Momma tayi dariya tace "wato wayo kikeso kimun kefa Mata ukune dake ni kuma ita
kad'e ce y'ata Mace, duka y'an uwan ta hud'u maza ne, nima kibani duka yaran ki sai
na baki Aisha"

Mommy da sauri tace na amince na baki dukan su, dariya sukasa dukan su amma badda
Aisha da Azmina da take jin kukan Aisha har ranta, tasowa tayi ta kama hanun Aisha
tace muje d'akin ki muyi magana, bata musa Mata ba tayi gaba ita kuma ta biyota a
baya, suna shiga, Azmina tace "Aunty Aisha na fahinci irin k'uncin da kikeji a
zuciyar ki dan Allah kibamu dama mu nuna miki ba duka mutane bane aka iri d'aya,
kowa da irin halin sa, wallahi komu k'annen sa muna sonki ba Yaya Armaan ba" ta
k'arasa maganan hawaye na zuba a idon ta Aisha abunsun ba k'aramun mamaki ya bata
ba ganin dukan su kuka sukeyi dajin labarin ta har ma'aifiyar su kuka takeyi.

Tace "Aunty Azmina na amince zan auri Sir Armaan, fatana ku rik'e mun alk'awari
kinsan bansan kowa a garin kuba, zaku d'auke ni kukaini wajen da bani da uwa bani
da uba da y'an uwa, saiku kawai zanna gani a matsayin dangi na" Azmina rungume ta
tayi tana kukan farin ciki kafin ta futa falo da sauri ta d'auki wayan ta takira
wayan Sir Armaan, lokacin yana kwance a office tunanin Aisha ya addabi zuciyar sa
da farko kaman bazai d'auki wayan ba, dan yasan maganan ta bazai wuce ta tambaye sa
ya suke ciki da Aisha ba kuma duk lokacin data mishi wannan tambayan k'ara masa
damuwa takeyi, ganin tak'i daina kiran ya d'aga yasa a kunne sa batare daya ce Mata
komai ba, saiji yayi tana ta jera Alhamdulillah Alhamdulillah Alhamdulillah" yace
waye ta aihu a cikin ku?

Tace "Yaya aiba mai ciki a cikin mu kaidai albishirin ka?


Yace "Azmina bana cikin mood maikyau dan Allah ki kyaleni kawai" tace Yaya kayi
farin ciki damuwar ka tazo k'arshe finally yau Aunty Aisha ta amince zata aure ka"

Baisan lokacin daya tashi ba yana cewa "dan Allah Azmina karki tsokane ni da irin
wannan maganan, domin kinsan idan kika dawo kikace mun wasa ne zuciya ta zata buga"
tace wallahi Yaya da gaske ne, yanzu haka muna gidan su dukan mu harda Mommy"

Yace "ya akayi kukasan gidan su?

Tace ka manta kabani address d'in gidan su?

Nunfashi yaja yace "Azmina bana so kusata dole ta amince da abunda bataso, zan iya
hak'uri nayita rainon soyayyan ta harna koma ga ubangiji na amma bazan so amata
dole ba"

Azmina tace "Yaya bamu Mata dole ba saidai tace ta bamu amanan kanta idan muka
cutar da ita muda Allah"

Yace "Alhamdulillah nasan bazata tab'a dana sanin kasance wana miji a gareta ba, ki
bata wayan dan Allah naji muryan ta" Mommy ne ta karb'a wayan tace hanzarin me
kakeyi Yareema? Yanzu ka barta bayan mun tafi saika kirata ko zuwa dare" kasan
cewar ta bud'e muryan wayan duka shiyasa kowa yaji abunda sukace, Yaya Muhaisin da
Muhusin da suke zaune a wajen sai yanzu sukayi magana, Yaya Muhaisin yace "shawaran
dazan baku kuyi hanzarin turowa ayi auran nan tun kafin ta canja ra'ayi"

Mommy tace "da mace na karb'an aure da bazan bar gidan nan ba sai an d'aura auren
nan tukunna, amma insha Allahu muna komawa gida zamu dawo da shirin auran mu gaba
d'aya, dan Allah ku kira Baban ta kuce zamu turo ya bamu rana"

Momma tace "baya k'asan amma zan sanar dashi duk yadda mukayi dashi zan sanar dake,
duk yadda sukaso su sake ganin ta k'i tayi ta rufe kanta a d'aki, dazasu tafi
Amreen tace ita kam bazata tafi ba su turo Mata da kayan ta, idan anyi bikin zata
taho tare da Aunty Aisha, haka suka tafi suka barta, suna futa Fadila tayi d'akin
da murnan ta tana cewa ki bud'e mun Aisha nice Fadila, jin muryan ta yasa ta taso
ta bud'e suna had'a Ido ta rungume ta tana kuka tace "Fadila ki tayani addu'a Allah
yasa halin sa ba irin nasu Sameer da Abdallah bane, kuma inaso na rik'e y'aya na
kodan samun nutsuwar zuciya ta"

Fadila tace "karkiyi mishi maganan yaran ki yanzu kibari ayi bikin tukunna, inhar
yana sonki da gaske da kansa zai buk'aci ki ibo ya'yan ki ya rik'e miki su" ta
amince da shawaran Fadila, zuwa tayi ta zauna tana ta kuka Amreen ta shigo ta zauna
kusa da ita, itama saita rungume ta, ta saka kuka, kukan takeyi haryafi na Aisha,
saurin share hawayen ta tayi ta rarrashi Amreen kafin tace baku tafi bane?
Amreen tace sun tafi nice nace zan zauna a wajen ki, ko baki sona? Aisha tace ina
sonki sosai k'anwa ta saidai bansan sunan kiba" tace sunana Amreen nice y'ar autan
su, kafin ta fara bata labarin fushin da Armaan yakeyi da ita har yanzu akan tace
bata sonta, ta cigaba da cewa Aunty Aisha da farko ban zaci Yaya yana sonki haka
ba, shiyasa nace ya rabu dake, sai yau dana ganki nima naji sonki ya shiga raina
sosai, dan jinki nakeyi kaman y'ar uwata na jini, dan Allah ki tayani bashi hak'uri
kozai yafe mun"
Aisha tace "banga abun fushi ba anan, dan kawai kince baki sona, to ai ra'ayin ki
kika fad'a"
Amreen tayi murmushi tace nima rashin sanine yasa na fad'a hakan, amma yau dana
ganki inajin har nafi Yaya Armaan sonki" Fadila sai kallon su takeyi tana murmushi
dan ba k'aramun burge ta sukayi ba, wayan tane ya fara ringing tana dubawa taga
sunan Isah, Aisha tace waye yake kiran ki?

Tace "Isah ne" Aisha tace Allah sarki bawan Allah, wallahi tausayi yake bani"
Fadila tace nifa bawai na d'auki wayan sa bane yayita mun kuka" ganin kiran zai
yanke yasa ta d'aga kafin ta mishi sallamah yace "Allah yasa bakiyi aure ba Fadila?
Ya fad'a gaban sa yana bugawa da k'arfi.

Tace "banyi ba tukunna saidai ina shirin yine yanzu" yace innalillahi wa'inna
ilaihin raju'un dan Allah Fadila ki taimaki rayuwa ta kifasa auran nan, domin Allah
ya bani lafiya zan iya mu'amalan aure dake, yanzu haka ma wayan da nakeyi dake ji
nake kaman naci babu"

Fadila da k'arfi tace "da gaske ka samu lafiya Isah" shima cikin farin ciki yace
"na samu Fadila, yanzu haka ma ina hanyan zuwa gidan ku"

Tace............

08103807998

Mmn Ashfaq
9/22/21, 7:46 AM - Buhainat: 08103807998

36........

Fadila tace nima ina gidan su Aisha amma mu had'u a gidan mu, yanzu zan futo" tashi
tayi zata futa da gudu, Aisha tace bakice mun komai ba zaki futa? Dawowa tayi tace
bani key motar ki, na manta ban futo da nawa ba anaki mukazo" Aisha tace key yana
jikin motan muje na rakaki waje" ta kalli Amreen tace "bazan rakata ina zuwa yanzu
kinji? Amreen ta Mata murmushi kawai, sunzo zasu futa Yaya Muhaisin yayi ta bin
Fadila da kallo kafin yace "Fadila akwai sak'on dazan fad'awa Aisha ta fad'a miki"
tace "to Yaya ina jura" tama Momma sallamah suka futa suna zuwa wajen motan ta
rungume Aisha tace "Isah na ya samu lafiya, zanje mu had'u a gida dan na tabbatar"

Aisha tace "nayi farin ciki sosai, amma karki manta yanzu ke ba matar sa bane kiyi
k'ok'ari ki rik'e mutumcin kanki, kar kice zaki sake mishi jiki, idan ya nemeki
kika bashi had'in kai zaiyi tunanin kina aikata zina da wasu mazan daban, idan ya
miki maganan aure ki amince kice masa shi kike ta zaman jira dama, nasiha Aisha ta
Mata sosai, kuma ba k'aramun shigan ta nasihan yayi ba, dan a zuciyar ta taso ace
yau sunji dad'in junan su, dan idan ya nemeta bazata iya hanashi kanta ba, sallamah
sukayi ta tafi, tana zuwa gida ta tadda Isah yana zaune a motar sa yana jiran ta,
suna had'a Ido ya sakar Mata murmushi mai kashe jiki, kasa futowa tayi a motan,
ganin bazata futo ba yasa ya futo yaje ya shiga motan da take ciki, yana shiga ya
rik'e hanun ta yasa akan penis d'insa da take kumbure kaman zataci babu yace Fadila
kinga ikon Allah ko?
Saurin janye hanun ta tayi tana rufe fuskan ta, dan jin penis d'insa a tsaye ba
k'aramun d'ago Mata sha'awan ta yayi ba, tace Alhamdulillah Allah ya k'ara maka
lafiya" yanzu wa zaka aura? Tayi maganan kaman zatayi kuka.

Ido ya k'ura Mata yace "Fadila bani da Matan data wuce ki a duniyan nan, dan Allah
ki fasa auran wanda ya kawo kud'in auran sa gidan ku wallahi nafi shi sonki, kuma
nine na dace dake bashi ba, Fadila karki manta da yatsana na karb'a budurcin ki,
nina bud'e ki na dawo dake cikekkiyar mace batare kin tab'a sanin d'a namiji ba,
dan Allah ki taimake ni karki bari wani d'a namiji ya sanki bayan ni"

Gaban tane ya fad'i atake idon ta ya fara zubar da wahaye a zuciyar ta tace "da
kasan nasan wani d'a namiji nasan zaka iya had'iye zuciyar ka kamutu tsaban bak'in
ciki, ko kuma ka shak'e ni na mutu"

Shi kuma ya zaci kukan ta fara son wanine bazata iya rabuwa dashi ba takeyi yace
"Fadila nasan zafin ka fara son mutum kuma ace ka rabu dashi, amma dan Allah ki
taimaki rayuwa ta ki sake aure na a karo na biyu"

Share hawayen ta tayi tace "Isah ba wanda nake soyayya dashi duk shekarun dakaga na
d'auka banyi aure ba, kullun a zaman jiran ka nake, Isah dazan iya son wanin ka da
na jima da aure, wasa nake maka ba wanda ya kawo kud'in auran sa gidan mu, kai
kawai nake jira"

Hanu ya bud'e zai rungume ta tayi saurin ja da baya tace "kabari idan mukayi aure
sai kayi duk yadda kakeso da jiki na dama naka ne"

Yace "Fadila bazan iya hak'urin mu wuce wanann satin ba, anjima da daddare zanzo na
samu Baba na sheda masa na samu lafiya ya bani Mata na" tayi murmushi tace yanzu
zaka iya fad'a masa ka samu lafiya zaka iya cin y'arsa"
Yace "na iya fad'a masa bana iya cin y'arsa ballan tana sanar dashi na samu lafiya,
kedai ki tsaya kisha kallo akanki ba abunda bazan iya ba" ganin idan suka cigaba da
zama a motan zai iya danne ta yasa ta futo tace kaje ka shirya had'uwan ku da
Abbana, ta shige ciki ta barshi yana ta cije leb'e, tana shiga gida ta fad'a kan
gado tanajin wani farin mara musaltuwa a zuciyar ta'"

Motan shi ya koma yana jin kaman yaci babu, domin samun lafiyan sa yazo mishi da
mungun sha'awa mai k'arfi, kwana biyu nan dakyar yake iya bacci.

Aisha tana shigowa gida Yaya Muhaisin yace "harta tafi" tace mishi eh ta tafi, yace
zoki zauna akwai maganan da nakeso muyi, zuwa tayi ta zauna kusa dashi yace "Aisha
najima inason k'awar ki, ki kaimun k'ok'on barana ko Allah zaisa ta amince, dan
auran ta nakeso nayi idan ta yarda"

Aisha ta juyo da sauri tana kallon sa tace "Yaya Muhaisin meyasa baka fad'a tuntuni
ba? Maiya kabari harsai da tsohon mijin ta ya dawo rayuwar ta tukunna zakace kana
sonta" nan ta kwashe labarin rayuwar Fadila ta fad'a masa saidai ta b'oye masa
halak'an su da Ambrose kafin ta cigaba da cewa "da tuntuni ka fad'a nasan ba abunda
zai hana Fadila auran ka danna jima da hango soyayyan ka a kwayar idonta, amma
yanzu mijin ta na baya yasamu lafiya, idan na fad'a Mata zataga kaman na fiye son
kaina"

Runtse idon sa yayi yanajin zafin abunda take fad'a masa har cikin zuciyar sa yace
"ba komai Aisha nasan Fadila ba Mata nabane, shiyasa na kasa fad'a Mata tun lokacin
dana fara sonta, ina Mata fatan alkairi" ya tashi ya futa jiki a sanyaye zuciyar da
na k'una, ba k'aramun tausayi ya bata ba, tasan ya jima yana sonta, ya kasa fad'a
ne kawai sai kuma yanzu da lokaci ya k'ure masa, tashi tayi ta koma wajen Amreen,
ta sameta da Areez sai hira suke tayi kaman wanda suka san juna tuntuni, Amreen
tace Aunty kin dawo?
Tace "eh nadawo Amreen ya bak'unta? Tace "niba bak'uwa bace tunda kina nan kusa
dani" waya ta mik'a Mata tace "tun futan ki Yaya Armaan yaketa kiranki"

Aisha tace "meyasa baki d'auka ba? Ido ta zaro tace "ki rufa mun asiri Aunty Aisha,
inda Yaya yake fushi dani yaji na d'aga wayan sa aiko da kashi na ya bushe" Aisha
zatayi magana kenan kira ya sake shigowa wayan ta tana dubawa taga Sir Armaan,
d'agawa tayi bakin ta d'auke da sallamah.

Ya amsa Mata kafin yace "Gimbiya Aisha ki fad'a mun gaskiya dan Allah karki b'oye
mun komai, Azmina takura miki sukayi akan ki aure ni ko kuma ra'ayin kine?

A hankali tace "nazaci murna zakayi ba tambaya na ya akayi zaka tsaya yiba, ko
kasamu wanda kake sone a soke wannan?

Da sauri yace "harna mutu bazan tab'a samun wanda ta kaiki ba, Aisha ina sonki fiye
da tunanin ki amma banaso na miki dole akan sona, zanji dad'i idan da kanki kika
amince zaki aureni, ba tursasa ki akayi ba"

Tace "idan tursasa ni akayi zaka fasa kenan? Yace "wayyo Allah na kin kasa fahinta
na, to bari kiji ko tursasa ki akayi kika aureni zanyi farin ciki da hakan, dan a
hankali zan koyawa zuciyar ki yadda zata soni, saboda tsakani na da Allah nake
sonki badan wani abu naki ba, kuma so nake na mallake ki gaba d'ayan ki, shiyasa
nakeso nabi duk hanyan dazan bi dan ganin ya'yan ki sun dawo nawa, inaso mu rayu
waje d'aya dukan mu, dan banaso kina tuna iyayen su"

Tace nagode sai munyi waya anjima, har zata kashe wayan yace baki jiba? Tace ina
jinka yace karki manta Ina sonki kuma bazan daina sonki ba har k'arshen nunfashi
na.

Murmushi tayi tace zamuyi waya bani kad'e bane a d'akin" yace keda waye? Tace nida
k'anwa ta Amreen"
Yace wata Amreen, badai Amreen d'in dana sani ba? Tace itace ko bakaso ta zauna da
nine? Yace na isa bata wayan inaso muyi magana" tace idan ka Mata fad'a ban yafe ba
kuma zanyi kuka, dad'i yaji yadda ta nuna damuwa akan k'anwan sa yace "bazan so
kukan kiba domin kukan ki yafi komai d'aga mun hankali, ki kashe wayan amma dan
Allah idan na kira da daddare ki taimake ni ki d'aga mun waya, dan k'in d'agawan
tamkar dakatar da nunfashi nane"

Tace "da dabana d'agawa maiyasa nunfashin ka bai yanke ba".

Murmushi yayi yace ki daina maganan abunda ya wuce, a baya na futar da tsammanin
samun ki, amma yanzu ganin Mata na nake miki" batace mishi komai ba ta kashe wayan
tana murmushi.
Shima wayan tabi da kallon yana dad'a godewa Ubangijin sa daya shiga lamarin sa.

Da daddare kaman yadda Isah ya fad'a kuwa yazo wajen Abba ya sheda masa ya samu
lafiya zai iya mu'amalan aure yanzu.

Abban shima ba k'aramun farin ciki yayi ba dan dama ya matsu yaga y'arsa tayi aure
yace "kaje ka turo iyayen ka asaka auran ku dan bazamu tsaya b'ata lokaci ba" Isah
abub nema ya samu, yana zuwa gida ya sanar da iyayen sa sak'on Abban Fadila, Maman
sa tace dama batayi aure ba? Yace "Mama muna son junan mu, kuma tayi mun alk'awarin
bazata tab'a auran wani na ba, zata jirani harsai na samu lafiya" ba k'aramun
jinjina wa lamarin sukayi ba, washe gari sukazo aka yanke aure nan da kwana takwas,
Aisha ba k'aramun farin ciki tayi dajin auran Fadila yazo ba, gyaran ciki da waje
suka dage dayi, Allah ya taimake ta bata wani bud'e ba dan baifi sau hud'u Ambrose
ya kusance taba, kuma kullun da ruwan d'umi take tsarki saita koma ta had'e gam,
yau aka d'aura auran ta da Isah a karo na biyu.
Da daddare ango ya shigo da ledan kaji nik'i nik'i a hanun sa, tana ganin sa taje
ta rungume sa tana murnan sake had'uwan su akaro na biyu, alola sukayi suka gabatar
da sallah, kafin sukaci naman daya shigo dashi bayan sun gama yace "tashi muje muyi
wanka" nok'e kafad'a tayi dan ba k'aramun kunyan sa takeji ba yau, ya matso kusa da
ita kaman zai mayar da ita ciki yace "Fadila nine Isan kifa, dan Allah ki zubar da
wanann kunyan karya cutar damu, domin yau ranace ta musamman a wajen mu baki d'aya,
ranan da muka jima munaso ta kasance, dakyar ta yarda suka shiga wanka, Isah yana
arba dana shanun ta ya kud'i me ya kasa control d'in kasa, cafka yakai musu yasa a
bakin sa yana musu tsotsan sweet yana murza kan d'ayan nipple d'inta, sai bank'aro
masa k'irji takeyi, hanu yasa yakai kasan ta yana shafawa tun daga kan maranta har
zuwa cikin ramin, jin wajen a tsuke kaman yadda ya sanshi ba k'aramun dad'i yaji
ba, d'aukan ta yayi cancak bai direta a ko inaba sai a tsakiyan gado ya kamo hanun
ta muryan shi yana rawa yace "Fadila ki tab'a abunki kiji yadda ya samu lafiya"
Matsawa tayi da hanunta tana masa wani irin shafa, sake fucewa yayi a hayyacin sa,
kasa hak'uri yayi ya taso ya Mata rumfa da faffad'an k'irjin sa yayi addu'an saduwa
da iyali ya saita penis d'insa, a hankali yayita turawa har ta shige kafin suka
sake ihu a tare, sukuwa ya farayi tun tanajin dad'i har ta koma jin zafi ta rik'e
damtsen sa tace "Isah ya isa haka na gaji sosai"

Dakyar ya iya cewa "kiyi hak'uri Fadila bazan iya hak'uri ba, kina da dad'i wayyyyo
Allah dad'in ki zai kashe ni, sai yau ta tabbatar da Ambrose shirman sa kawai
yakeyi ba sex ba, saida ya gaji dan kansa kafin ya sauk'a ya koma gefe yana mayar
da nunfashi, rungume ta yayi yana saka Mata albarka yace "dama haka aure yake da
dad'i ban sani ba? Allah nagode ma daka bani lafiya har nasan dad'in sex, Fadila
kinji irin dad'in danaji kuwa? Gaskiya kina da dad'i sosai nagodewa Allah daya
mallaka mun ke wani kad'e, da kinyi aure wani ya kwanta mun dake bazan tab'a yafe
masa ba"

Shafa kansa tayi tace "lokacin da baka da lafiya haka kake tayar mun da sha'awa ka
kwanta kayi baccin ka, kuma nima saina rama kaji irin abunda nakeji a lokacin"
had'a hanun sa yayi duka biyu yace "kiyi hak'uri ki yafe mun bansan haka sha'awa
yake ba, da nasan haka akeji da ban fara miki ba, kema kinsan da ina da lafiya na
bazan miki ba, kiyi hak'uri karki horani tanan domin wannan gidan shine rayuwa ta"
ya k'arasa maganan yana shafa maran ta ganin idan ta barshi zai iya sake kusantan
ta kuma zafi wajen yake Mata yasa ta tashi da sauri tana cewa muje muyi wanka mu
kwanta, jawota yayi yace dan Allah kibarni nayi ko sau d'aya ne!
Baki ta turo gaba tace "kayi hak'uri honey wajen zafi yake mun" kwantar da ita yayi
yace zan miki yadda bazakiji zafi ba, ware k'afan ta yayi ya kafa bakin sa yana
hura Mata wajen yana tsotsa saida yaga takai mak'ura shi kawai take jira kafin ya
mafara aika Mata sak'o, nan ma sun jima suna abu d'aya kafin ya d'auke ta sukaje
sukayi wanka, suna futowa ya kwantar da ita yana buga bayan ta kaman jinjira saida
tayi bacci tukunna yaje ya d'auro alola yafara sallan godiya wa ubangiji daya bashi
lafiya yau ya kasance da Fadilan sa........

Mmn Ashfaq
9/23/21, 6:13 PM - Buhainat: Bissimillahi Rahmanin Rahim.

08103807998

37........
Washe gari Aisha sukazo ita da Amreen, Isah suka tarar a tsakar gida duk ya had'a
zufa yana ta tik'an aiki, ya goge nan ya shara nan, tsayawa kallon sa Aisha tayi a
zuciyar ta tace "duk yadda akayi ya wahalar mun da k'awa ne da daddare" sallamah ta
mishi, ya juyo da sauri yana ganin ta ya sake fuska yana musu sannu da zuwa kafin
suka shiga ciki, ruwa da drinks ya d'auka musu, bayan sun gaisa Aisha tace "ina
Fadilan? Sosa k'eya yayi yace "tana bacci ne kuma bana so na tashe ta shiya nayi
aikin gidan"

Aisha tayi murmushi tace "tunda nazo ya zamo dole ta tashi kuwa" tana gama fad'an
haka ta mik'e ta nufi bedroom d'in su yanaso yace tayi hak'uri karta tashe ta
yanajin kunyan ta, baisan meyasa tunda yaji labarin irin zaman da sukayi da Matan
sa yake ganin girman ta.

Tana shiga taganta akan gado tayi d'ed'e da k'afa tana bacci, duka ta d'aka Mata a
cinya tace "tashi baccin ya isa haka"

A firgice ta tashi tana sosa wajen data daketa tana ganin Aisha ne ta tashi da
sauri ta rungume ta tana murnan ganin ta.

Aisha tace "kin kwanta kinbar mijin ki yanata tik'an aiki a tsakar gida"

Baki ta turo gaba tace "Aisha kinji yadda ya gajiyar dani kuwa, ashe Isah jarabebbe
ne ciwo ne kawai ya dunk'ule sa ban sani ba"

Aisha tayi saurin bige bakin ta tace "wanann sirrin kune bai kamata ki fad'a mun
ba"

Murmushi tayi tace "kullun inaso na tambaye ki saina manta, nikam mai Yaya Muhaisin
yace zaki fad'a miki ki fad'a mun?

Aisha "tace wannan kam ya wuce saidai mu miki fatan Allah ya baki zaman lafiya da
mijin ki"

Fadila tace dan Allah ki fad'a mun bansan meyasa ba nakeso naji abunda zai fad'a"

Aisha tace "Yaya Muhaisin yayi k'auran baki ya kasa sanar dake sai da lokaci ya
k'ure masa, dama so yake nace miki yana sonki zai aure ki, sai nace masa yayi
hak'uri mijin ki ya warke zaki koma hanun sa"
Idon tane ya ciko da kwalla tace "na jima ina son Yaya Muhaisin amma ganin shi
baice yana sona ba yasa nayi shuru ko ke ban tab'a fad'a miki ba, Allah sarki ashe
shima yana sona, kice mishi nagode nima ina son.....da sauri Aisha ta toshe bakin
ta tace "kisan irin abunda ya kamata ya futo a bakin ki, domin yanzu ba kaman da
bane, yanzu kina da aure, fad'an hakan laifi ne babba" murmushi tayi tace zan
kiyaye insha Allahu ina Amreen ko bata biyo kiba ne? Aisha tace tare muke da ita na
barta a falo ne"

Ta sake kallon ta tace ina maganan auran ki da Sir Armaan an yanke rana?

Jikin tane yayi sanyi tunawa da tayi zatayi aure nan gaba tace "a satin nan zasu
kawo kud'in auran su da kayan aure, dan ma Abee ya dakatar dasune yace saiya dawo,
su Yaya Muhammad ma sunce bazasu karb'a kud'in auran ba sai sun sanshi, yanzu zaman
jiran dawowan su yakeyi, duk ya isheni da yawa waya baya minti kad'an ya kirani,
kalman shi guda d'aya kullun ina sonki Aisha, har nagaji dajin wannan kalman, domin
na jima da haddace ta"
Fadila tace "kinsan mu d'an Adam akwai mu da butulci idan muka samu abu sai muce
bamu so, idan kuma muka rasa sai muyita kukan rashin sa, wanann kalman da kulawan
kika rasa a gidan Sameer, kika shiga tashin hankali, Abdallah kam shi bai iyaba ma
kwata kwata, amma yanzu kin samu mai sonki kinaso kiyiwa ubangiji butulci"
Aisha ta jingina kanta da gado tace "duk yadda zan miki bayani bazaki tab'a fahinta
ba, Fadila ke namiji d'aya kika aura, baki tab'a cin karo da wanda ya yaudare kiba,
nifa daga farko ba irin kulawan da basu nuna mun, daga baya kuma suka gasa ni"
Dafata tayi tace "karki damu insha Allahu wahalan ki ya k'are yanzu, Sir Armaan
mutumin kirkine zai kula dake sosai" Aisha tace magana kad'an sai kice Sir Armaan
mutumin kirki ne a ina kika sanshi da zaki dage da yaban halin sa?

Zaro Ido Fadila tayi kafin tace "mayar da wuk'an ko ban sanshi ba yanayin sa ya
nuna hakan, idan ya yaudare ki, ki d'auki kowani irin mataki akaina" Aisha tace zan
d'auka kuwa, falo suka futo tare Isah yana ganin ta ya mik'e ya taro ta yana cewa
sannu honey ya k'arfin jikin? Langwab'ewa tayi a jikin sa tana matse Ido zatayi
kuka, Aisha tace a bari idan muka tafi sai ayi sakalcin dai ko"

Zaunar da ita yayi a hankali yana jera Mata sannu kafin ya had'o tea mai kauri da
farfesu yayita bata a baki saida tace ta k'oshi kafin ya barta, futa yayi ya basu
waje, Amreen sai murmushi takeyi dan yadda take shagwab'an ya birgeta, hira suka
tab'a kad'an kafin suka Mata sallamah suka tafi, yana ganin futan su ya dawo d'akin
yayi ta tattalin Matan sa, tana motsawa zai fara tambayan ta inane yake Mata ciwo,
y'an uwan sa da sukazo ta karb'e su hanu bibbiyu suka tafi suna yaban ta, kulawa
take samu daga wajen Isah da dangin sa sosai, Abban ta dayazo ya ganta ba k'aramun
dad'i yaji ba, sai yanzu hankalin sa ya kwanta ganin ta cikin kwanciyan hankali,
Maman Isah jin ta takeyi kamar y'ar data aifa a cikin ta.

Yau Abee da su Yaya Muhammad suka diro Nigeria kusan a tare jirgunsu ya saukata
k'arfe 8 d'in safiya a Abuja kafin suka d'auko hanyan zuwa gida, suna isowa suka
tadda tarb'a na musamman Momma da Aisha suka tanada musu, bayan sunci sunsha sun
huta Abee yace "ku sake bani labarin wanda yakeso ya auri Auta na" kafin suyi
magana Amreen ta futo ta gaishe su ta koma d'aki Abee yace bak'uwa mukayi ne? Momma
tace k'anwan wanda yakeso ya auri Aisha ne, nan ta basu labarin duk yadda komai ya
kasance kafin Aisha ta yarda.
Yaya Muhammad yace "Aisha bazan sake yarda kije wajen da za'a wulak'an taki ba,
idan ya kiraki kice masa yazo gobe muna son ganin sa, dan sai munyi yar jejeniya a
rubuce , munje kotu yasa hanu kafin mubashi ke, idan kuma yaga bazai iya ba yayi
gaba Allah zai kawo miki wani" Aisha tace "Allah yasa karya amince ma a fasa auran
gaba d'aya, danni tsoron namiji nakeji yanzu" Yaya Mahmood yace karki damu insha
Allahu bazaki sake samun matsala ba.

Da daddare Sir Armaan ya kirata a waya bayan sun gaisa yace Mata Abee sun iso
lafiya? Tace waya gaya maka sunzo? Murmushi yayi yace kin manta ina da d'a me sona
a gidan, tun jiya Areez ya fad'a mun yau zasuzo, suna isowa ya sanar dani, nima
yanzu haka ina Jos naso na shigo na gaishe su yau, sai naga kaman zan takura su
shiyasa zan bari sai gobe idan sun huta sai nazo da safe, amma bazan iya kwana ban
ganki ba, kimun alfarman ganin ki dan Allah kona second biyu ne yanzu haka ina
k'ofan gidan ku"

Tace "shikenan ka shigo d'akin bak'i ina zuwa" tana kashe wayan ta futa falo,
kunnen Areez taja tace bana hanaka surutu ba? Idan na sake ganin wayana a hanun ka
saina zaneka"Momma tace me yayi? Aisha tace "Momma tun jiya ya kira Yayan Amreen ya
fad'a masa Abee zasuzo yau, kuma d'azu suna shigowa yace masa sun iso, shi kuma
dayake bai d'auki aikin sa da muhinmanci ba haryazo yanzu haka yana cikin gidan
nan"

Yaya Muhammad yace "aiko baiyi laifi ba, yanzu je kice masa ya shigo ciki muna son
magana dashi" Areez ya kalle ta yana matsan kwalla yace kiyi hak'uri Mami bazan
sake kula sa ba tunda baki so, yanzu ma yana shigowa zan gudu d'akin ki" dariya
sukayi dukan su Momma tace ba kulasa ta hanaka ba, yawan surutu ne bataso duk
abunda zakayi kana fad'a Mata" ya kalli Aisha yace Mami wai haka ne? Ta gyad'a masa
kai kafin ta haura sama ta d'auko hijabi ta futa zuwa wajen sa, yana ganin ta ya
tashi ya sara Mata yana murmushi.

Nesa dashi taje ta zauna itama tana murmushi kafin ta gaishe sa tace "Yayu na suna
son ganin ka yanzu" fasa zaman da zaiyi yayi yace ki nemo mun izinin shiga a wajen
su"

Tace na nema maka tun kafin na shigo, amma idan munje ka jirani saina shiga d'akina
kafin ka shigo" yace yadda kikeso haka za'ayi, suna zuwa ya tsaya a k'ofan falon,
ta shiga, saida takai minti biyar da shiga kafin yayi sallamah akace ya shigo, Yaya
Muhammad yana ganin sa ya tashi ya sara masa kafin yaje suka rungume juna yana cewa
angaida sarkin Gombawa, waje suka samu suka zauna Yaya Muhmood yace "sarki mai
jiran gado ya akayi kasan gidan mu? Dama kana gari ne har yanzu?
Ido ya ware kafin ya sauk'a k'asa da sauri ya zauna yana dariya yace "dama kune
Yayun nawa ban sani ba?

Yaya Muhammad yace "karde kaine maison auran k'anwa ta Aisha?


Saida ya saci kallon su Abee da suke ta kallon sa kafin ya d'aga musu kai" Yaya
Muhammad yace rashin sani yafi dare duhu dama itace wanda kake bamu labarin kazo
garin nan domin ita? Nan ma kai ya d'aga musu baice komai ba, Yaya Muhammad yace
"ranan ita muka kawo school d'in muna jiran ta futo mu tafi, ai dana san kaine da
anjima dayin auran ku, sai yanzu hankalina ya kwanta danaga kaine mijin da k'anwa
ta zata aura, saidai wani hanzari ba gudu ba kasan ta tab'a aure har so biyu, domin
naga kai saurayi ne bai kamata ace ka fara da bazauraba"

Sir Armaan d'ago kai yayi ya harare sa ya masa kallon zamu had'u a waje kafin ya
mayar da kansa k'asa ya fara gaishe dasu Abee da Momma, Yaya Muhammad da Yaya
Muhmood sai tsokanan sa sukeyi ya kasa basu amsa domin yana jin kunyan idon su
Abee, ganin abun nasu bamai k'arewa bane yama su Abee sallamah ya futa, bayan sa
sukabi sunata mishi dariya, suna futa ya sauk'e nunfashin yakai musu duka yace
"wayace muku ana irin wannan wasan a gaban sirikai ko so kuke Aisha taji inata
surutu tace ta fasa aure na dama lallab'a ta nakeyi"

Yaya Muhammad yace "na yarda da son da kake Mata, dan lokacin da bansan wa kake
nema ba nace maka idan ka aure karama naga saida ranka ya b'aci da abunda na fad'a,
nidai ina rok'on ka dan Allah ka rik'e mun k'anwa amana domin duk wanda ta aura sun
wahalar da zuciyar ta"

Ajiyan zuciya Sir Armaan ya sauk'e yace ban fara son Aisha ba saida naji duk abunda
ya faru da ita, Muhammad inama k'anwan ka son dani kaina bansan iya kacin saba, dan
Allah ku hanzarta yin auran nan tun kafin tace ta fasa, dan na tabbatar da har
yanzu Aisha bata fara sona ba, inaso idan na aure ta na koyawa zuciyar ta yadda
zata soni"

Yadda yake magana da tsantsan damuwa a fuskan sa ba k'aramun tausayi ya basu ba,
sun san abokin su ko soyayyan Shan sweet bai tab'a yiba, dasu iya rantsuwa da akan
Aisha ya fara sanin zafin soyayya, Yaya Muhammad yace karka damu Armaan insha
Allahu za'ayi bikin ku nan da sani biyu dan bazamu koma ba harsai mun d'anka maka
Matan ka a hanun ka" ganin shi sukayi ya kafa kansa a k'asa yana sujjadar shukkur,
mamakin sa sukeyi naganin yadda ya makance da soyayyan bazaura a lokaci k'ank'ani"

Yaya Muhmood yace "amma bazaka fara auran budurwa ba kafin ka aure ta, dan bana so
saika aure ta daga baya kazo kanajin haushin bakai ka fara bud'e waje ba" d'aure
fuska yayi yace "Mahmood zan daina maka kallon Yayan Aisha na, na zazzage ka,
wayace maka ni wanann abunne a gaba na, nifa Aisha nakeso sukutum ba jikin taba, ko
mutanen duniyan nan ne suka gama sanin ta inason kaya na a haka, nasan ko a budurwa
na aure ta watarana zata bud'e ta, ko nace a ranan dana fara kusantan ta budurcin
zai tafi ya barmu, tunda y'an Matan ba dauwa zasuyi dashi ba, nifa kallon jinjira
nake Mata dan bana kawo wani ya tab'a sanin ta, ganin ya'yan data aifa nakeyi
tamkar ya'yan cikina, dan haka karka sake cemun wani ya tab'a kwanciya mun da Mata"
Yaya Muhmood yace Allah ya huci zuciyar Sarki mai jiran gado"

Murmushi yayi yace idan kaga nahau wannan sarautan kasa a ranka Aisha ce takeso,
inba haka ba saidai abawa Ahmad" kallon su yayi yace dan Allah ku kira mun Mata na
muyi sallamah, kun ishe ni da surutu alhalin ba dad'in muryan ku nake jiba"

Yaya Muhammad yace "idan kayi tsiya kaida ganin ta sai bayan bikin ku$

Ido ya zarai yace " ashe zaku shin fud'a taburman karb'an gaisuwa na, amma ban
tab'a tunanin kai mungu bane Muhammad sai yau, tunda Aisha ta amince zata aure ni,
naji bazan iya jure sai lokacin auran mu naganta ba, da kasan yadda nake jin ta a
raina da kun daina zolaya na"

Yaya Muhammad yace "Mahmood wuce muje mu turo masa ita kar ya mana kuka anan"

Yaya Muhammad da kanshi yaje ya kirata tana futo ta kalli fuskan sa tace "ya fasa
auran ko?............

08103807998

Mmn Ashfaq
9/23/21, 6:13 PM - Buhainat: Bissimillahi Rahmanin Rahim.

08103807998.

38........

Tace ya fasa auran ko? Tayi tambayan amma batasan maiyasa k'irjin ta yake bugawa da
k'arfi ba.
Hanun ta ya kamo yace "kije ki same shi a waje idan ya tafi zamuyi maganan daga
baya"
Jiki a sanyaye ta futa yana ganin ta ya sake Mata murmushin sa mai tsada, gefen shi
taje ta tsaya ba tare datace mishi komai ba.

Ajiyan zuciya ya sauk'e yace "Aisha nasan har yanzu baki sha'awan aure na, bansan
mai namiki ba kika tsaneni haka, dan Allah ki fad'a mun kuskure na, na gyara dan ba
abunda na tsana kaman na ganki cikin k'unci"

Kawar da kanta gefe tayi tace "Sir Armaan nasan kana tattalina ne kafin na shiga
hanun ka, amma da zaran ka sameni ka biya buk'an ka shikenan, zan hau kanka kaji na
tsufa maka wata macen kakeso, dan Allah ina neman alfarman duk lakacin da kaji ka
daina sha'awa ta, amfani na ya k'are a wajen ka, ka sake ni kawai ba saika wulak'an
tani ba, kuma muyi yar jejeniya dakai bazan tab'a aihuwa a gidan kaba" ta k'arasa
maganan hawaye na kwaranya a idon ta"

Kasancewar akwai hasken wuta ta ko ina a gidan shiyasa yaga yadda hawaye yake zuba
a fuskan ta, a take yaji wani abu ya tokare masa zuciyar sa, idan yace zai magana
komai zai iya faruwa dashi a wajen, ganin shi tayi yana k'ok'arin shiga motan sa ba
tare dayace Mata komai, yana bud'e motan ya fige ta da gudu yabar gidan, yana jin
k'una aransa, wai yau wanda yakeso tsakani da Allah ita take zargin sa, ba k'aramun
k'unan abun yakeji a zuciyar saba, har ya isa Sharna hotel baiji ya dawo daidai ba,
toilet ya wuce direct ya d'auro alola ya fara sallan nafila kafin ya d'auko Qur'an
yana karantawa sai yanzu yaji sanyi a zuciyar sa hawaye ya samu daman kwaranyiwa a
idonsa, har yana jin haushin kansa daya tafi ya barta a tsaye.

Aisha binshi tayi tayi da kallo harya futa a gidan, kafin ta durk'usa a wajen ta
saki kuka mai cin rai tana takaicin abunda ta masa, Yaya Muhammad ne ya futo ya
sameta a wajen tana kuka, yazo ya d'aga ta yana tambayan ta meya faru, ganin
bazatayi magana ba yasa ya rik'e hanun ta suka tafi d'akin sa, saida tagaji dan
kanta tayi shuru kafin yace "kiyi hak'uri ki fad'a mun abunda ya sakaki kuka?

Bata b'oye masa komai ba ta sanar dashi duk yadda sukayi da Sir Armaan, har tafiyan
da yayi ya barta saida ta fad'a masa, ta d'aura da cewa "Yaya Muhammad tun kafin
ayi auran kenan ya fara fushi dani, idan akayi auran bansan ya zaman mu zai kasance
ba"
Yaya Muhammad ya girgiza kai yace "duk abunda baka da ilimi akansa kai jahili ne,
Aisha da kinsan waye major general Armaan bazaki fad'a wani maganan b'atanci akan
saba, ke ko wani ne kikaga zai kushe sa sai yadda k'arfin ki ya k'are"

Tunda ya fara maganan take kallon sa har yayi shuru tace "Yaya kasan shine?

Yace "nasan shi aboki nane, tare mukayi karatu dashi a Germany, bazan b'oye miki ba
Aisha lokacin da muke karatu, yaran turawan wajen zasuzo su cika a d'akin mu wasun
su har kwanciya sukeyi a jikin mu, muna had'uwa a waje kuma zakiga sunzo da gudu
sun rungume mu, suna mana kiss, amma Armaan hakan bai tab'a burgeshi ba, kullun
saiya zagemu akan barin su da mukeyi suna tab'a jikin mu, mu kuma muyita mishi
dariya muna cewa bai waye ba, bayan mun gama karatu muka samu aiki tare dashi a
wani kamfanin abinci a cikin k'asan Germany , anan na had'u da Fatima soyayya mai
k'arfi ya shiga tsakanin mu, da daddare mukan raba dare da ita muna waya, Armaan
idan ya farka ya ganni yayita tsaki yan cewa bani da aikin yi shi baiga abun
burgewa a soyayya ba, idan kinga Matan da suke sonsa saikin sha mamaki, dan yafimu
farin jini dukan mu, amma daidai da rana d'aya bai tab'a ma mace dariya ba ma
ballan tana tasa ran zai sota, idan nace zan fara baki labarin halin sa saimu kwana
anan bamu gama ba, Aisha jikina yana bani yanzu kika samu mijin aure, da kinga
yadda yaji haushin mu d'azu dan munce mishi mai zaiyi da bazaura saikin sha mamaki,
karki cire sonki a zuciyar sa domin nasan watarana zakiyi dana sani idan kikaga
yadda zai kula da Matar sa, shawaran dazan baki d'aya yanzu kije ki kirasa ki bashi
hak'urin abunda kika fad'a masa, nasan idan ba hakaba yau kwana zaiyi yana kuka,
dan kwata kwata bayi da juriya kuma bayason zargi"

Aisha jikin tane yayi sanyi tace "nagode Yaya Muhammad amma kana ganin idan na
kirasa zai d'aga wayana?

Yaya Muhammad yace "karki damu idan kika kira bai d'aga ba kibarsa, nasan baya
cikin mood maikyau ne" jiki a sanyaye ta futa a d'akin tana shiga d'akin ta taga
har Amreen tayi bacci, waya ta d'auka taje ta zauna akan kujeran gaban dress mirror
d'inta, ta jima tana tunanin ta kirasa ko ta barshi, bata gama tunani ba ta danna
kira akan layin sa, yana fara ringing gabanta ya fara bugawa da k'arfi, saida ya
kusa yankewa ya d'auka tare da Mata sallamah, ji tayi muyan sa kaman na wanda yake
kuka, jiki a sanyaye tace ka koma gida lafiya?

Saida yaja majina kafin yace Mata lafiya qalau Alhamdulillah, batasan mai yasa ba
taji kuka yazo Mata kasa rik'e kukun tayi ta fara rera masa a waya, dafe kansa yayi
yace "Ya salam Aisha yau so kike zuciya ta tafashe ki huta ko?

Cikin kuka dagaji kasan na zallan shagwab'a ne tace "bakai bane ka tafi ka barni a
tsaye a wajen batare daka mun sallama ba"

Ajiyan zuciya yaja yace "kiyi hak'uri ki yafemun nasan na b'ata miki rai dana tafi
nabarki a wajen, saidai ki sani bazan iya jure ganin hawayen ki bane shiyasa, kuma
banaso mutum ya kasa fahinta na, Aisha na fad'a miki iya gaskiya na, amma kink'i
yarda bansan mezance miki ki yarda tsakani da Allah nake sonki ba, Aisha da
sha'awan ki nakeji dana fad'a miki tun farkon had'uwa ta dake, dan Allah Aisha ki
yarda ina sonki"

A hankali tace "na yarda kana sona amma karka sake fushi dani, dan banaso ko laifi
nama mutum yayi fushi dani, nafi son ya hukunta ni a take ya wuce , d'azu daka tafi
kana fushi har naji tsoron kar muyi aure idan na maka laifi ka k'aurace mun"

Murmushi yayi yace "Aisha duk abunda zaki mun bazan tab'a gudun kiba, d'azu ba
fushi nayi ba, saidai naji k'unan zargina da kikeyi a zuciya ta, amma yanzu da
zakiga yadda nakejin farin ciki zakisha mamaki, inaga rabona da nayi farin ciki
irin na yau tun kafin na had'u dake, yaja nunfashi yace Aisha Allah ya nuna mun
ranan dazan mallake ki a matsayin matana, ranan dazan bud'e Ido nagan ki a gefe na
Areez da Affan da Afra suna bamu labari muna dariya, ranan inaga duk duniya ba
wanda zai kaimu farin ciki, dan Allah kisa a kawo su Afra da Affan gobe na gansu"

Ba k'aramun dad'i taji ba ganin ya damu da ya'yan ta tace "insha Allahu gobe da
safe zan kira Baban nac.... saurin dakatar da ita yayi yace idan kika kirasa ban
yafe ba kibari zamuje gidan da Muhammad mu d'auko su"
Murmushi tayi tace "dama ba kiran sa zanyi ba sak'o zan tura masa ta waya"

Yace "idan yaga sak'on ki zaiji dad'i ni kuma hakanne bana so"
Tace "karka damu kafin kazoma, zan fad'awa Yaya Muhaisin ya d'auko mun su, idan
kazo zaka samesu a gida" hira suka tab'a kad'an kafin sukayi sallamah, yau dukan su
sunyi baccin da suka jima basuyi irin saba.

Da sassafe ta turawa Yaya Muhaisin sak'on dan Allah yaje gidan su Afra ya d'auko
Mata su, yana gani yacewa Matan sa yana zuwa Aisha tana son ganin sa, tasan idan
tace ya tsaya ya karya ma ba tsayawa zaiyi ba, shiyasa tace idan kaje kace ina
gaishe ta sai munzo karb'an kaya, yana futa gidan su Abdallah ya wuce a k'ofan
gidan ya had'u dashi hanun sa rik'e da kayan tea, da halamu ya kawo wa yaran sane
zasu karya, bayan sun gaisa yace masa "Aisha ce tace nazo na ibo Mata yaran ta tana
son ganin su"

Abdallah baki ya washe yace "ba komai idan suka karya zan kawo su" Yaya Muhaisin
yace "karka damu idan mukaje can zasu karya, kaga koni nan ban karya ba, ta kirani
tace na ibo Mata su, inaga akwai inda zasuje ne shiyasa ta buk'ace su da sassafe
nan"

Abdallah yace "ba komai bazan futo dasu, Allah yasa sunyi wanka" yana shiga ya
gansu a takure wajen d'aya, kowa yayi wanka amma badda su ance su jira sai an
sauk'e abun karyawa asa musu ruwan wanka"
Tsugunawa yayi ya gaishe da Maman sa kafin yace Mata zai futa da yaran, amma zai
dawo dasu zuwa anjima" tace ku dawo lafiya"
Suna futa sukaga Yaya Muhaisin a tsaye a jikin motan sa da gudu sukaje suka rungume
shi, kafin ya bud'e motan yace muje na kaiku wajen Mamin ku" tsalle yaran suka fara
suna murnan zasuga uwar su, da tausayi Abdallah yayita kallon su har suka tafi ko
kallon inda yake yaran basu sakeyi ba, damuwan su suga ma'aifiyar su da Yayan su
Areez, motan yana parking suka futa da gudu suna cewa Mami Yaya Areez, da gudu
Areez ya futo cikin kayan sa na zuwa Madarasa ya rungume k'annan sa yana murnan
ganin su, Aisha ce ray futo tana dariya suna ganin ta sukaje da gudu suka rungume
ta, Madarasan da ya fasu kenan, dan ba yadda ba'ayi dashi ba ya tafi amma yak'i.

Amreen tana ganin Afra taji yarinyan ta shiga ranta dan kamannin su d'aya da Aisha,
zuwa tayi ta kama hanun ta suka shiga d'akin Aisha ta Mata wanka, itadai Afra da
ido kawai take binta, saida ta gama Mata wanka da kwalliya tace kunzo da kaya ne?

Afra tace muna da kaya a dirowan Mamin mu, zuwa tayi ta duba ta ciro Mata dogon
riga maikyau, kafin tayita d'aukan ta photo, Afra tace Aunty bansan kiba"
Amreen tayi murmushi tace nima Maman kine"
Tace "to meyasa ban tab'a ganin ki a gidan mu ba, kuma idan nazo gidan Momma bana
ganin ki"
Murmushi Amreen tayi dan wayon yarinyan ya burgeta tace "ai na tafi karatu ne
k'asan turawa ban jima da dawowa ba, ko bakiso nane?
Rungume ta Afra tayi tace ina sonki sosai Aunty, kuma yunwa nakeji ban karya ba,
Affan ma bai karya ba" hanun ta taja suka futo daidai Aisha ta futo da Affan daga
d'akin Momma da halamu wanka ta masa, ganin yadda Afra tayi kyau tace iyee y'ar
gidan Aunty ta" wuce su tayi taje ta saka wa Affan kaya, suna futowa ta gansu a
dinning table tanaba Afra abinci a baki, ta kalli Affan tace bakuyi breakfast bane?
Ya d'aga Mata kai tausayin yaranta tane ya kamata ganin har k'arfe goma basu karya
ba, bayan yaran sun karya suka shiga d'akin Abee, dansu gaishe shi, Aisha ta tashi
zata haura sama kenan taji Kiran wayan ta Amreen ta mik'o Mata tana murmushi, ganin
Sir Armaan ne yasa takai kunnen ta tare da mishi sallama, bayan sun gaisa yace ina
yara na?

Murmushi tayi tace suna d'akin Abee, yau Areez yak'i zuwa Madarasa dan gani yake
kaman kafin ya dawo zasu tafi"
Sir Armaan yace "ai sunzo kenan ba inda zasu koma, nima ina hanyan zuwa ki shirya
mun su zamu futa tare, kuma kicewa su Momma yau iyayena zasuzo"
Jiki a sanyaye tace masa to kafin ta kashe wayan ta isar da sak'on sa, tacewa
Amreen zataje gidan Fadila dan yau acan zata wuni, da yake yau Amreen so take su
shirya da Yayan ta yasa tak'i binta.

Lokacin daya iso har Aisha ta futa daya kira wayan ta yace Mata gashi nan a waje,
saita kira Amreen ta fad'a Mata.

Amreen tare suka futa da yaran dukan su, akan Afra ya sauk'e idonsa ganin kaman
ninta da Aisha harya b'aci yasa yaji son yarinyan ya shiga zuciyar sa bud'e Mata
hanu yayi akan tazo, saita b'uya a bayan Amreen tana rufe idonta, tana ganin Areez
yaje da gudu ya rungume sa yasa itama ta cire tsoro taje da gudu ta rungume sa,
d'agata yayi yanata juyata sai dariya take masa, ya sauk'e ta yace Areez ina Mamin
ku?

Areez yace yanzu ta tafi gidan Aunty Fadila" yana fad'a ya zare ido yace Aunty
Amreen dan Allah karkice Mata nayi surutu da yawa, idan taji zatayi fushi dani"

Amreen tayi dariya tace...........

08103807998

Mmn Ashfaq
9/23/21, 6:13 PM - Buhainat: Bissimillahi Rahmanin Rahim.

08103807998
39........

Amreen tayi murmushi tace "bazan fad'a Mata ba yaro na, aiba surutu kayi ba"

Yace "suruta ne Aunty Amreen, Mami tace karna sake fad'an komai saina sanar da ita"

Murmushi Sir Armaan yayi yace "rabu da Mami ka so take kana b'oye wa Daddy ka abu,
kuzo muje yawo tunda itama ta tafi tabar mu" Amreen ta sunkuyar dakai tace Yaya
Armaan nima zan biku" ganin yadda ta takure saita bashi tausayi, koba komai yanzu
ta wanke laifin ta tunda ta zauna a wajen jigon rayuwar sa, murmushi ya Mata yace
"ai dole na tafi da Autan Mommy"

Da gudu taje ta rungume sa tana cewa nagode Yaya na nagode" shafa kanta yayi yace
"ya isa muje kar mutanen Gombe suzo su sameni anan"
Ya kunna mota zasu tafi Areez yace "Daddy munyi mantuwa" ya futa da gudu ya shiga
gida, d'akin Momma yaje bai ganta ba, ya futo ya shiga d'akin Abee anan ya tadda
ita suna magana yace "Momma zamu futa da Daddy Gombe dan Allah ki kira Mami na ki
fad'a Mata, amma kar kice Mata na fad'awa Daddy Gombe ta tafi gidan Mami Fadila,
kice Mata mun tafi yawo kuma bazanyi surutu ba"
Abee yayi murmushi yace "yaran Mami adawo lafiya, bazamu fad'a Mata kayi surutu ba"
ya futa da gudu yana murna, suma dariya sukayi sunajin son jikan su yana dad'uwa a
zuciyar su.

Mota ya koma yace Daddy mu tafi nadawo"


Sir Armaan yace "ina abunda ka manta? Yace "a'a sak'o na fad'a" Sir Armaan yace
sak'on mai ka fad'a? Yace Daddy nace su fad'awa Mami na mun futa yawo dakai, kuma
bazanyi surutu ba" Sir Armaan ya shafa kansa yace Allah ya ma albarka yaro na, ya
bani ikon tarbiyyatar dakai, da baka ilimi mai amfani da albarka"

Duk da baisan gari sosai ba amma yayita zagawa dasu daga k'arshe ya kaisu zoo.

Momma y'an uwanta dana Abee ta kira sai Matan Muhaisin da Muhusin, suka taya ta
aikin abincin tarb'an bak'i, kasancewar hanu da yawa nan danan suka gama komai,
suka gyara gidan, turaren wuta sukasa lungu da sak'o na gidan, tun daga k'ofan
gidan zakaji daddad'an k'amshi yana tashi ta ko ina, wanka sukayi suka zauna zaman
jiran bak'in su, k'arfe goma sha d'aya motoci suka fara jerin gwanon shigowa gidan,
cikin girmamawa suka futo suka karb'e su, Maza suka tafi d'akin bak'i Mata kuma
suka baje a babban falon gidan, abinci na bajinta aka baje musu, Azmina tanacin
abinci tana raba idon taga ta ina zataga futowan Aisha da Amreen, kasa hak'uri tayi
ta tambayi Momma ina Areez da Maman sa suke!
Kafin Momma ta bata amsa yayar Abee tace ai tun sassafe suka gudu a gidan, bayan
sunci sunsha, aka fara shigo da akwatina, mutuwan tsaye sukayi dukan su ganin kaya
kaman bada kud'i aka siye suba, akwatina ne set bakwai shak'e da kaya na alfarma,
Momma wani kayan ma bata tab'a ganin saba sai yau.

Baba hankali tashe yake ma Maryam sannu, d'aukan ta yayi cak zasu futo ya kaita
asinti, yaji ruwa shaaaa a jikin sa saurin komawa da ita yayi d'akin, sai yaga
ruwan ta gaban ta yake zubowa halamun faya ne ya fashe kenan, waya ya d'auko da
sauri ya kira abokin sa Alhaji Hassan ya sheda masa halin da suke ciki, Alhaji
Hassan yace ya kwantar da hankalin sa yanzu y'arsa zatazo ta karb'a aihuwan, basufi
minti biyar da waya ba yarinyan ta shigo gidan, Baba da sauri yazo ya tare ta suka
shiga d'akin, kasa futa yayi komai akan idon sa akeyi, danna saman cikin ta tayi
cikin ikon Allah kuwa saiga kan yaro yana futowa, k'arasa jawosa tayi bata ajiye
saba, taga wani d'an ya futo da gudun sa, Baba yana d'agawa yaga y'a mace ne,
hamdala yayiwa ubangijin sa, kafin ya mik'a wa nurse d'in yarinyan, cikin
k'ank'anin lokaci ta gyara su, Baba futowa yayi da sauri k'afa ba takalmi yayi
gidan su Aisha.

Abee bayan sun gama cin abinci sunyi sallah, suka fara maganan akan abunda ya
tarasu, sadaki aka mik'awa Yayan Abee dubu d'ari uku, Yaya Hamza yace "gaskiya
kud'in ku yayi yawa domin yarinyan mu bazaura ce ba budurwa ba, murmushi sukayi
sukace munsan kunfi k'arfin wannan kud'in ballan tana kuce sun muku yawa, kusani ko
abunda muka tara muka kawo muku baikai darajan y'arku ba, batun bazaura bai tashi
ba, mu yarinya mukeso koda kuwa tsohuwa ce, fatan mu Allah ya basu zaman lafiya da
zuri'a d'ayyiba"

Baffa Hamza yace Ameen mungode sosai, yaushe kuke son auran kosai kun shirya
tukunna?

Malam Yahuza yace "lallai so kake Armaan ya mana kuka yau idan mukace bamu karb'o
ranan auran sa ba, mu ko yanzu kukace a d'aura auran munaso, muna rok'on ku dan
Allah kar kusa yafi sati d'aya dan mu a shirye muke"

Baffa Hamza yace "muma a shirye muke, saidai bazan so na takura yarinyan nan ba,
dan bansan ko tana da nata shirin irin nasu na Mata ba, mubar bikin zuwa nan da
sati biyu ko uku, inaga zaifi"

Malam Yahuza yace "da wannan dan wannan amma inaga duk shirin da zatayi zata iya
gamasa a sati d'aya ma, zamu iya barin bikin a sati biyu ko? Baffa Hamza bayaso
suyita jayayya yace ba damuwa Allah ya nuna mana dare da lafiya, saida sukayi
sallan la'asar kafin suka futo zasu tafi, a tsakar gidan Baba ya tadda su, Abee
ganin sa ba takalmi yaje da sauri yana tambayan sa lafiya?
Ya kama hanun Abee yana cewa Alhamdulillah Maryam ta sauk'a lafiya yanzun nan ta
aifa mun y'an biyu mace da namiji".
Abee yace Masha Allah dole kayi farin ciki, yanzu ku gaisa da waliyen wanda zai
auri y'arka Aisha kafin muje mu samu Momma taje ta duba ta"
Baba yace "Aisha nane zatayi aure? Abee yace insha Allahu nan da sati biyu masu
zuwa ma"
Baba jiki a sanyaye ya mik'a musu hanu suka gaisa, amma har ransa baiji dad'in
auran da zatayi ba, yaso ta dawo hanun Sameer domin yasan kwata kwata bayajin
dad'in Matan daya aura duba da yadda ya rame yayi bak'i, bayan sun gaisa ya kalli
Abee fuska ba walwala ba kaman yadda ya shigo ba yace "zan koma wajen mai jego ka
sanar wa mai d'akin ka" bai jira jin ta bakin Abee ba yayi hanzarin barin wajan.
Bayan futan sa Malam Yahuza yace "kaman d'an uwanka baya farin ciki da auran Aisha,
ko yana sonta ne?

Baffa Hamza yace "bashi yake sonta ba, d'an shi ne mijin ta na fari inaga yafi so
ta koma hanun d'ansa ne, shiyasa dayaji zatayi aure baiyi farin ciki ba"

Malam Yahuza yace "mukan munyi farin cikin hakan, dan da d'ansa bai saketa ba, da
har yanzu Armaan baiga Matan aure ba, tabbas da zanga d'ansa saina mishi kyauta mai
tsoka" murmushi sukayi irin tasu na manya.

Fadila ba yadda tabayi ba akan ta fad'a Mata abunda yake damun ta amma tak'i fad'a
ma Mata, sai da taga ran Fadila ya b'aci sosai kafin ta sanar da ita kud'in auran
ta da kayan auran ta za'a kawo yau, ta dafa Fadila idonta ya ciko da kwalla tace
"Fadila nasan yau zasu bada ranan aure, Fadila ban tab'a jin tsoron aure ba sai
wannan karan, saboda bansan wani irin jarabawa zan fad'a ba"

Tsaki Fadila tayi tace "zuwa yanzu kin fara bani haushi Aisha, ke bazaki tab'a sa
Allah a ranki ba, dan kinyi aure biyu kin samu matsala sai akace kinyi ta dawwama a
cikin matsalan kenan, wanda sukayi aure takwas goma fa su suce mai? Kuma da yawan
su basuyi sa'an auren bane, hakan bai hanasu sakeyin wani ba, ki zauna kina kirawa
kanki matsala kinga sai Allah ya barki da bakin ki, nifa idan kinsan irin wannan
maganan zakina mun kiyita tayar mun da hanaki ki kidaina zuwa gidana"

Kallon Fadila tayi tayi har ta gama fad'an tayi shuru "kai ta girgiza tace " baki
san mai nakeji a zuciya ta bane shiyasa kike mun fad'a, amma insha Allahu daga yau
zanyi k'ok'ari na cire komai a raina na fuskanci abunda yake gabana, nasan duk
abunda zai faru dani da sanin Allah"

Tausayi taba Fadila tace "kiyi hak'uri Aisha nasan yadda kikeji amma bai kamata
musulmin kwarai yayita kirawa kansa matsala ba, Aisha bawai na miki fad'a danna
b'ata miki rai bane kawai inaso ki cire abunda kika dasa wa zuciyar kine" nasiha
tayi ta Mata har hankalin ta ya kwnata zuciyar ta yayi sanyi, k'arfe biyar Aisha ta
futo zata tafi, sallamah sukayi da Fadila ta shiga motan ta, tayi nisa a hanya ta
mirror motan ta hango Fadila tana biyo ta, tma tare suka isa gidan ta futo tace
"lafiya Fadila?

Fadila tayi murmushi tace "idan nace miki mu tafo tare ba yarda zakiyi ba shiyasa
na biyo bayan ki, kayan mu nakeso na gani, dan na matsu naga irin rawan da Sir
Armaan ya taka a akwatin mu" murmushi Aisha tayi tace "meye abun kallo a kayan
bazaura, nasan duk akwatin dazai mun bazaifi gudu biyu zuwa uku ba, lokacin da suka
shiga falon da mamaki suke bin akwatinan da kallo Aisha tace Momma wanann kayan
waye?

Momma tace bud'e ku gani naki ne, Fadila har yawu na hard'e ta wajen cewa namu fa
kikace Momma? Bud'e kayan suka farayi, suna mamakin irin dukiyan da aka zubar a
wajen, wani sark'an gold Fadila ta ciro tace "nasan Aisha kud'in sark'an nan yafi
duka akwatinan da aka miki a auran ki na farko dana biyu" itadai Aisha bata da
bakin magana sai kallon kayan takeyi da Ido, tashi tayi ta shiga d'akin ta tana
mayar da nunfashi kaman wanda tayi gudu, daga kanta tayi hawaye na zuba, a zuciyar
ta tace "wannan wani irin so Armaan yake mun dazai b'arnata kud'in sa haka a kaina?
Fadila ne ta shigo tace Aisha ki godewa Allah daya baki miji kaman Armaan, gaskiya
sai yanzu na yarda Sir Armaan yana miki son da bayan Momma da Abee ba mai miki irin
sa, dan Allah ki rik'e sa da amana, karki bada space d'in da zaiyi tunanin wata a
zuciyar sa"
Aisha ta runtse idon ta hawaye na cigaba da zuba tace "Fadila lamarin sa ya fara
bani tsoro, Allah ya bani ikon mishi biyayya, ina rok'on Allah yasa mun sonsa koda
kad'an ne a zuciya ta" lallashin ta Fadila tayi tayi tare da bata baki kafin ta
tafi.

Sir Armaan basu suka dawo ba sai bayan sallan mangrib, yara suka shigo da kaya
nik'i nik'i, Amreen tana shiga taje ta fad'a a jikin Aisha ta rungume ta tace
"Aunty nagaji sosai"
Shafa kanta Aisha tayi tace sannu Amreen d'ina je kiyi wanka kizo na baki abinci a
baki, idan kinaso har goyaki zanyi" tashi tayi tana tsalle kaman k'araman yarinya
ta haura sama, har ta shiga toilet ta futo da gudu d'aure da towel tace "Aunty
Aisha na manta Yaya Armaan yana jiran ki a d'akin bak'i" tana gama fad'a ta koma
toilet da gudu"

Aisha sauk'e Afra da Affan tayi a cinyan ta, ta d'auki gyale taje kitchen ta ibo
abinci da drinks ta jerasu a tire kafin ta futa, da sallamah ta shiga d'akin ya
amsa Mata tare da tasowa ya karb'a tiren hanun ta ya ajiye, kallon ta yakeyi yana
sakar Mata wani murmushi mai zuwa daga zuciyar ma'abocin soyayya, zama tayi a nesa
dashi ta sunkuyar da kanta, shima zama yayi yace "Aisha sai naga kaman baki murnan
saka ranan auran mu ko sati biyun ne ya miki yawa?

Saurin d'ago kai tayi ta kallesa dan batasan an yanke ranan auran ba, kawai saita
saka mishi kuka, dafe kanshi yayi yace "ya salam Aisha mena miki ne kika tsane ni
haka?
A hankali tace "ban tsane ka ba Sir, kawai naga kud'in daka kashe akaina ne yayi
yawa, koka manta ni bazaura ne?

Sake dafe kansa yayi yace "wannan kalman da kika kira kanki dashi yafi komai k'ona
min rai, Aisha kin kasa fahintan irin son da nake miki, wallahi idan abunda na
malka zai k'are akan ki bazan tab'a damuwa ba, domin samun ki ya fiye mun komai a
duniya ta, sannan kukan ki yafi komai bak'an ta zuciya ta a duniyan nan da zaki
taimake ni ki daina zubar da hawayen nan nasan da kullun zanyi kwanan farin ciki,
dan da kinsan yadda hawayen nan yake hanani bacci dakinji tausayi na"

Saurin share hawayen ta tayi tace nadaina insha Allahu" saidai yana bata mamaki
ganin daidai da rana d'aya bai tab'a yunk'urin tab'a koda gyalan taba, sab'anin
Sameer da Abdallah da tun kafin suyi aure suke runguman ta, suyita kai hanu kan
nonon ta"
Kallon ta yayi ya sakar Mata murmushi itama murmushin ta kwakwulo ta masa, hira
yayi ta Mata yana bata labarin farin cikin da yayi dayaji ansa bikin su, daga
murmushi sai in um abunda take ce masa kenan, harya Mata sallamah ya tafi batayi
wani maganan kirki ba.

Baba koda ya koma gida daurewa kawai yakeyi amma kwata kwata zuciyar sa ba dad'i,
Ummi jin kukan jarire a gidan yasa ta nufi d'akin Maryam tana shiga tayi arba da
yara biyu a cikin kayan sanyi an musu wanka hanu tasa akai ta...........

08103807998

Mmn Ashfaq
9/23/21, 6:13 PM - Buhainat: Bissimillahi Rahmanin Rahim.

08103807998

40........

Ta kurma ihu tana cewa baki cancanci aihuwa da shiba, ni kad'e ce na cancanci bashi
d'a a gidan nan, tayi kan Maryam zata shak'e ta ita da yaran ta, Goggo Hafsa
shigowan su kenan sukaga abunda yake faruwa da sauri suka rik'e ta suna cewa mai
zamu gani yau anan? Zainabu kinyi hauka ne? Y'ar uwar Maryam mai suka Zulaika tace
"ba hauka bane tsatsan jahilci da hassada ne, bani waje ki gani na koya Mata
hankali, Ummi ganin idan wannan mai k'iran samudawan ta rik'e ta zataji jiki yasa
ta kwace hanun ta a hanun Goggo Hafsa ta kwasa da gudu tabar d'akinfu tana huci,
zuciyar ta yana Mata kuna, tun lokacin data bud'e Ido taga ciki a jikin Maryam take
addu'an Allah yasa ta aifi gawa, amma addu'an ta baici ba, sai gashi ta aifi har
yara biyu, tace yanzu ta fini ya'ya a gidan nan kenan, lallai yau ranan bak'in ciki
ne a wajena na, a ina zan samo mafuta? Har ta isa d'aki tana surutai, Allah Allah
takeyi taga idon Baba, dan ta sauk'e masa bala'in dake cin zuciyar ta.

Baba tunda ya kira y'an uwan Maryam da nasa ya sheda musu aihuwan ya futa a gidan,
kasuwa ya tafi jiki a sanyaye, farin ciki da bak'in ciki sun had'u masa biyu a rana
d'aya, yana jin mungun farin cikin ya samu arzikin y'aya, sannan yana bak'in cikin
rasa Aisha a cikin zuri'an sa, yaso ace yana da wani d'a daya nema masa auran
Aisha, nunfashi yaja a fili yace "ina tayaki addu'an dacewa da wannan auran da
zakiyi Aisha, Allah yasa k'arshen wahalan ki kine yazo, Allah yasa gidan zaman ki
kenan wannan sai mutuwa ne zata raba ki da mijin ki"

Abee suna zaune ya kalli Momma yace "subbahanallah kinsan na manta shad'af ban
fad'a miki gidan su Sameer anyi aihuwa ba, d'azu Baban Sameer yazo yake sheda mun
Matar sa ta aifi y'an biyu, nan ya bata labarin duk abunda ya faru, tashi tayi tace
banci na zama ba, Maryam yarinyan kirki ne baza taji dad'i ba idan taga bamu shigo
ba, hijabi ta d'auka, ta kwalawa Areez kira tace yazo suje barka, Areez na ganin
zasu shiga gidan Kaka ninsa yace "Momma nikam bazan shiga gidan nan ba, wannan
Matan tayita harara na ba, saikin dawo" ya juya zai koma gida Momma tayi saurin
rik'o hanun sa tace "ba wajen ta zamuje ba, Aunty Maryam d'inka ce ta y'an biyu" da
gudu ya shige cikin gidan yana kwalawa Aunty Maryam kira, itama da murnan ta, ta
tare sa tana cewa Areez d'ina gani nan, yana shiga d'akin yace "Aunty Maryam ina
suke?

Nuna masa yaran tayi a hanun Goggo Hafsa tace ga sunan, da farko ya d'auka Ummi ne
kasancewar kanta yana sunkuye kuma dare ne, saiyak'i zuwa wajen ya d'aure fuskan
sa, Momma ta shigo tana dariya tace dagace maka y'an biyu ne shine ka gudu ka barni
ko? Ganin fuskan sa a d'aure yasa ta tambaye sa maiya faru?

Nuna wajen da yaran suke yayi yace ba wancan Matan da take harara na bane ta rik'e
yaran? Yayi maganan idon sa yana ciko da kwalla, sai lokacin Goggo Hafsa ta d'ago
kai ta kallesa tace "Areez nine nake hararan ka? Shima kallon ta yayi kasancewar
sun saba da ita, takanje ta duba sa duk lokacin datazo anguwan shima ana kaisa
gidan ta ya wuni wataran har kwana yakeyi idan yaso, ya k'arasa wajen ta yana
dariya yace Goggo ai bansan ke bace, na zaci d'ayan Matan ne, wama sunan ta?

Goggo Hafsa ta zungure kansa tace "kakan taka ne kake tambaya na waye sunan ta,
kuma ita zaka aura"

D'aure fuska yayi yace "Momma ina dake da Baba da Abee da Goggo Hafsa da Aunty
Maryam ku kad'e ne kakanu na ko?

Dariya suka mishi kawai ba wanda yace mishi komai a cikin su, sai Goggo Hafsa ne
tace "mu kad'e ne yaro na, Ummi itama idan ta gyara halinta zata dawo kakan ka,
tace zauna ka d'auki iyayen ka, zama yayi aka d'aura masa y'an biyu a cinyan sa
yana ta murna, kafin Ummi ta karb'e su, ya tashi yace Momma bazanje nacewa Mami na
nima ta aifa mun y'an biyu ya futa dagudu suna mishi dariya, a daidai futa suka
had'u da Sameer, tsayawa Sameer yayi yana kallon sa, ganin haka yasa Areez
tsugunawa yace "ina wuni Uncle" da yake haka yake kiran kowani namiji, sai Sameer
ya zaci ya gane shine Baban sa shiyasa yace mishi Uncle, fuskan sa ba yabo ba
fallasa yace "lafiya qalau mai futo dakai da daddare?

Areez saida ya d'ago kai ya kallesa kafin yace nazo ganin twins d'in Aunty Maryam
ne" yana gama fad'an haka ya rab'a ta gefen sa ya wuce, bayan sa Sameer yabi da
kallo yana takaicin rashin sabon da yake tsakanin sa da d'ansa, a fili yace "karka
damu Areez ma'aifiyar ka takusan dawowa hanu na, kwanan nan zamuyi shak'uwan da
bamuyi dakai ba" ya shige cikin gidan yana mamakin rashin sanar masa da Baba
beyiba, ya rasa meyasa Baba ya futa a lamarin sa gaba d'aya, ya tuna dacan baya
Baba bayi da abokin shawaran daya wuce sa, amma yanzu kwata kwata ya futa hark'an
sa, saidai yasha alwashin yanzu zai tambaye sa laifin daya masa, inyaso saiya gyara
su dawo yadda suke a baya, d'akin Ummi ya shiga ya samu bata nan, kafin ya futo ya
lek'a d'akin Maryam mutanen da yagani a ciki yasa ya kasa shiga ya bari akan idan
ya shigo da safe zai shiga ya Mata barka, ya koma d'akin Ummi dan ya zaci tana
toilet ne ganin dare ne yasan zaiyi wuya ta futa, zama yayi yana jiran futowan ta
har k'arfe tara da rabi bata futo ba, ya tashi ya shiga bedroom d'inta, bai ganta
ba ya lek'a toilet yayi nan ma bata nan, saiya fara tunanin ina ta shiga da
daddaren nan, yasan bazata tab'a shiga d'akin Matan Baban saba, gaban sane ya fara
bugawa yace Allah yasa tana cikin k'oshin lafiya, wayan ta ya kira yayita ringing
harya yanke bata d'aga ba, cikin tashin hankali ya cigaba da kira, saida ya kira
yakai sau goma kafin ta d'auka yaji muryan ta kaman wanda tayi gudu tana cewa hello
Sameer kana lafiya?

Ajiyan zuciya ya sauk'e kafin yace Ummi ina kikaje da daddaren nan ban ganki ba?

Tace yanzu kana ina ne?

Yace "ina d'akin ki"

Nunfashi taja tace "ka tafi gida sai anjima zan dawo kuma ina cikin k'oshin lafiya
saida safe ko" ta kashe wayan ta, wayan yayita bi da kallo yana sak'a abubuwa da
dama a ransa, kafin ya futa yaja Mata k'ofa, jiki a sanyaye ya koma gida, yana
shigowa ya tadda Khadija a falo tana ta chatting sai dariya take kyalkyalawa ita
kad'e, Ido ta d'ago ta kallesa, ganin yazo ya zauna kusa da ita fuskan sa ba
walwala saita mishi tsaki ta tashi ta shige d'akin ta tana cigaba da danna wayar
ta, da Ido ya bita da kallo harta shige d'akin ta kafin shima ya tashi ya shige
d'akin sa ya kwanta ruf da ciki, yana tunanin rayuwa, runtse idon sa yayi yana
hango irin zaman da sukayi da Aisha a cikin gidan, zama naso da k'auna had'i da
amana da tattalin juna, juyi yayi tare dayin tsaki yace Aisha kin cuceni da kika
wargaza mana farin cikin mu a lokaci guda, na nuna miki so da k'auna naso duk
ahalin ki amma ke kuma kika saka mun da nuna k'iyayya ga ma'aifiya ta, ranan kusan
kwana yayi idon sa biyu sai juyi yake ta famanyi tunani ya masa yawa a zuciyar sa,
Khadija kuwa tana can tana chatting da samarikan ta, da video call, badda batsa ba
abunda sukeyi, daga k'arshe ta rufe d'akin ta ta tub'e tsirara shima saurayin ya
tub'e tsirara suna sex chart.

Baba bashi ya koma gida ba sai kusan k'arfe goman dare, yana shiga ya rufe k'ofan
gidan dan baisan Ummi bata nan ba, d'akin Maryam ya nufa ta taso ta karb'a ledan
hanun sa tana masa sannu da dawowa, juyowa tayi ta kallesa dakyau, ta dawo kusa
dashi ta tallafo fuskan sa tace "tun d'azu na fuskanci kana cikin damuwa maiya
b'ata mun ran miji nane"

Bai iya b'oye Mata abunda yake damun saba ya nasar da ita matsalan sa, itama bataji
dad'i ba a ranta tace "haka Allah ya nufa Aisha bazata dawo cikin mu ba, nima banji
dad'in hakan ba, dan nayi kwad'ayin zama da ita, dan Aisha yarinya ce mai shiga
rai, ba yadda muka iya saidai muyi Mata fatan alkairi Allah ya bata zaman lafiya
ita ta mijin ta, kalamu masu dad'i tayita ma Baba har yaji sanyi a ransa, ya
rungume ta ita da yaran sa yana jin farin ciki a ransa, washe gari da safe ya futo
zaije yama Abee barka da kawo kud'in auran Aisha yaga an sauk'e Ummi a mota tazo ta
wuce sa tana tauna cingom, bai kulata ba ya shige gidan su Aisha abunsa, itama
wucewar ta gida tayi ba tare data kalle saba.

Momma dagewa tayi tana ma y'arta gyara na musamman, dan biki sai k'aratowa yakeyi,
b'angaran ango ma shirye shirye yakeyi da k'awata wajen da matar sa zata zauna,
k'ele k'ele ya zuba na musamman a gidan danji yakeyi da Aisha a ransa fiye da
komai, musamman da yanzu yasa a ransa zai sameta ko nace ta zamo tasa.

Ba yadda Sir Armaan baiyi da Aisha ba akan suyi event d'in aure amma tak'i, sai da
taga yayi fushi kafin ta amince idan aka kawo ta Gombe zasuyi kilisa da dinner, yau
ya kama d'aurin aure ango da abokan sa a Jos suka kwana, Fadila duk ta futa
hayyacin ta idan kaga yadda take kai kawo ga k'aramun jiki saika tausaya Mata, ba
yadda Momma da su Yaya Muhaisin basuyi da ita akan ta huta ba amma tak'i takance
musu wannan babban rana ne a wajen ta, dan ranan data jima takeson ganin sa kenan"

Momma tace "aiko dan abun cikin ki zaki huta"

Murmushi tayi tace "Momma ai gwanda yasan uwar sa tana aure, wayace yazo a wannan
lokacin" Yaya Muhaisin sai kallon ta yakeyi yanajin zafin rashin ta a zuciyar sa"
Yusuf ne a tsugune a gaban Baban sa yace "Baba mun daidai ta da Aisha inaso ka
kaimun kud'in aure na"

Baba da yaketa saurin ya futa zuwa wajen d'aurin auran Aisha yace "gaskiya na
tayaka murna Allah ya sanya alkairi, kayi sa'an mace tagari, dan samu mace irin
Aisha sai mai rabo, ka bari idan na dawo sai muyi tattauna yadda abun zai kasance,
yanzu zanje d'aurin auran y'a guda ga A.A Munnir ne, kaga daga nan saina sanar da
Baban ta zan kawo kud'in auran mu a ajiye mana"

Tashi yayi ya futa yana ma Baban sa fatan dawowa lafiya, dan kwata kwata bai kawo
auran Aisha Baban sa yake nufi ba, dan ya manta sunan Abee A.A Munnir ne.

K'ofan gidan su Aisha ba masaka tsinke yau layin cike take da d'unbun al'umman
Annabi kowa ka gani yana cikin farin ciki, ango da tawagan sa suka ba.......

08103807998

Mmn Ashfaq
9/23/21, 6:13 PM - Buhainat: Bissimillahi Rahmanin Rahim.

41........

Ango ne da tawagan sa suka bayyana saidai basu samu daman k'arasawa k'ofan gidan ba
saboda dandazon al'umman Annabi da suka cika a wajen, can nesa da gidan suka tsaya
duk da microphone d'in da yake aika magana ta ko ina, amma basu jin abunda ake
fad'a saboda surutun mutanen kusa dasu, bai lura da an shafa fatiha ba, sai ganin
abokin sa yayi a gaban sa yana goge zufa, a razane ya d'ago ya kallesa yace Ibrahim
maiya faru? kallon sa yayi yace kayi hak'uri da abunda zance, yanzu ansa kowa ya
sanar da cewa auran ka da Aisha bazai...kafin ya fad'a abunda yakeso ya fad'a sai
ganin Armaan sukayi ya fad'i kasa ba nunfashi, mutane sukayi kansa hankali tashe,
Ahmad yazo shima cikin tashin hankali ya fara girgiza shi yana kiran sunan sa,
ganin ba halamun nunfashi ya kwasa dagudu yana ketare mutane ya isa gunda Mai
Martaba sarkin Gombe yake ya sanar dashi halin da ake ciki, Mai Martaba hankalin sa
ba k'aramun tashi yayi ba, ya sanar da wanda yake kusa dashi Abee ganin yadda suke
magana cikin tashin hankali yasa ya matso kusa dashi ya tambaye su lafiya, suka
sanar dashi halin da ake ciki, hankali tashe ya futa yaje wajen da kanshi ya
d'auki Sir Armaan ya rataya shi a kafad'an sa d'aya daga cikin abokan sa ya bud'e
musu mota kafin Yaya Muhammad ya shiga ya fige motan a mungun guje, basu tsaya ko
inaba sai asibitin doctor Shugaba, suna shiga aka fara bashi taimakon gaggawa.

Aisha tana zaune taji gaban ta ya buga da k'arfi hanun Fadila ta rik'e tace
"innalillahi wa'inna ilaihin raju'un" Fadila ta juyo da saurin tace lafiya Aisha?

Aisha idon tane ya fara zubar da hawaye tace "bansan meyasa ba naji gabana ya ta
fad'uwa ba tun d'azu"

Fadila tsaki tayi tace "haba Aisha meyasa bazaki daina irin wannan shirmen ba, kisa
a ranki insha Allahu wannan karan kinyi aure kenan bazaki sake futowa ba, sai
mutuwa ce zata raba ku" Areez ne ya shigo da gudu yana cewa Mami Daddy Gombe ya
mutu yanzu Abee da Uncle Muhammad suka kaishi asibiti"
Aisha a razane ta mik'e tace "innalillahi wa'inna ilaihin raju'un, wannan wani irin
jarabawa nake ciki, shi ktima Sir Armaan mutuwa yayi ya barni daga d'aura aure,
wayyo Allah, Allah ka d'auki raina na huta da ganin irin wannan rayuwar" Amreen da
shigowan ta kenan taji abunda take fad'a zuwa tayi ta rungume ta tana kuka maicin
rai tace "Aunty Aisha waya fad'a miki Yaya Armaan ya mutu"

Areez da yaketa kuka yace 'da idona naga baya nunfashi, kuma Abee sun d'auke sa a
mota suka tafi da gudu"
Fadila itama cikin kuka ta rik'e Aisha tace "ki daina kuka Aisha nasan Sir Armaan
bazai tab'a mutuwa a ranan farin cikin sa ba, ina ganin farin cikin mallakan kine
yasa shi suma"

Abokan Sir Armaan damk'e Ibrahim sukayi, sukace saiya fad'a musu abunda ya mishi
yasa ya fad'i, rantsuwa yayita musu akan ba abunda ya mishi, yace "wallahi nazo da
niyan na tsokane shine nace mishi ance aure tsakanin su bazai yiyuba shine tun
kafin na k'arasa ya fad'i ya suma" mari sukayi ta zafga masa, kafin suka turasa
mota suka rufe sukace muddin Armaan bai farfad'o yau ba sai sunyi Sharia dashi,
kasancewar basu san asibitin da sukaje ba shiyasa suka tsaya a wajen kaman masu
karb'an makoki, dan kafin su shiga mota su bisu sunyi musu nisa.

A asibiti dakyar aka samu ya farfad'o zasuyi mishi alluran bacci ya rik'e alluran
yace dan Allah ku kiramun wanda suka kawo ni nan, futa sukayi aka kira Abee da Yaya
Muhammad, yana ganin su ya tashi zaune ya rik'e hanun Yaya Muhammad yana cewa
Muhammad menayi kuma aka fasa aure na da Aisha?

Yaya Muhammad yace "bangane mai kake nufi ba Armaan?

Sir Armaan yace "muna tsaye a wajen Ibrahim yazo yake cemun aure na da Aisha bazai
tab'a d'auruwa ba, Muhammad kafi kowa sanina, idan ina da wani aibu ka sani, idan
mutumin banza ne ko mutumin kirki ne kasa ni, amma meyasa da za'a fasa baka fad'a
musu ni waye ba? Ya k'arasa maganan yana gunjin kuka.

Sake hanun sa Yaya Muhammad yayi yace ka kwanta ina zuwa Abee ya mara masa baya,
suka futa suna futa nurse ta d'auki allura zata masa ya kwace ya yar gefe yace
"wallahi kika mun wani banzan allura saina saka an rufe asibitin ku, nurse d'in a
razane ta futa, yana ganin futan ta ya saki kuka maicin rai yana ta tunanin ta inda
aibun sa yake, kodai Aisha ne tak'i a d'aura mana auran? Tunani kala kala yake tayi
shi kad'e a d'akin so yake ya tashi ya futa amma jikin sa ba kwari, dole yasa ya
koma ya kwanta.

Yaya Muhammad yace "Abee bazanje na d'auko Aisha yanzu" Abee yace bakai ya kamata
kaje ba, ka kira Mahmood kace masa ya kawo Aisha amma su futo ta k'ofan baya, kar
suyi yadda mutane zasu gansu" yace to kafin ya kira Muhmood ya fad'a masa sak'on
Abee, yana gamaji ya tashi ya futa acikin Jama'a ya shiga cikin gidan, Aisha na
ganin sa ta taso dagudu ta rungume sa tace "Yaya Muhmood wai Sir Armaan ya mutu ya
barni?

Kaiya girgiza Mata kafin yaja hanunta ya futa, k'ofan baya taga ya bud'e sun futa,
ko mayafi bai lura babu a jikin ta ba, basu tsaya d'aukan mota ba ballan tana aga
futan su, ya tara keke napep suka shiga, basu tsaya ko ina ba sai asibitin, suna
shiga Yaya Muhammad ya rik'e hanun ta, sai kuka takeyi ba wanda yace tayi shuru,
suka shiga d'akin da yake tana ganin Sir Armaan a kwance ta fisge hanun ta taje da
gudu ta rungume sa a koncen da yake ya lumshe idon sa tace "meyasa kamun haka,
meyasa zaka tafi ka barni bayan an d'aura mana aure?
Sir Armaan da yake jin abun kaman a mafarki ya bud'e idon sa ya kira sunan ta da
muryan sa mai sanyi da dad'in sauraro, saurin d'agowa tayi tana kallon sa tace
"baka mutu ba?
Yace "wayace miki na mutu?

Girgiza kanta tafarayi tana cewa dan Allah ka fad'a mun gaskiya kaine ko kuma idona
gizo yake mun?

Juyowa yayi ya duba d'akin yaga ba kowa sai Yaya Muhammad ya taso ya rik'e hanun ta
yace "Aisha nine kikace an d'aura auren mu?

Yayya Muhammad yace "bansan meyasa Ibrahim ya maka irin wannan wasan ba, domin ba'a
samu matsalan komai ba a wajen d'aurin auran ku" ganin irin kallon da Aisha take
masa yasa ya k'araso kusa da ita ya Mata bayanin abunda ya faru kaman yadda Armaan
ya musu, sunkuyar da kanta tayi tanajin son shi yana shiga zuciyar ta"

Sir Armaan jawota yayi jikin sa ya rungume ta, da sauri ta kwace jikin ta zata futa
yayi saurin fusgo hanun ta yace karki kuskura ki futa haka wasu mazan su kalle mun
Mata ba hijabi, ya kalli Yaya Muhammad yace waya futo mun da ita tsirara, Yaya
Mahmood ne ya shigo yana cewa dole ka tuhumi wanda ya futo da ita tunda na kawo
maka ita kuma hankalin ka ya kwanta, rago kawai mai suma akan siyayyy, ashe gwanda
mu lokacin mu bacci ne kawai bamu iyayi, Abee yayi murmushi yace to kuzo mu koma
gida dan mun barsu hankali a tashe.

Sosa k'eya yayi yace Abee amma ba haka zata futa ba ko?

Abee cire malum malum dishi yayi ya rufe Aisha dashi yace to muje

Suka futo sai kallon ta yakeyi yana hamdala a zuciyar sa, saida suka fara sauk'e
Aisha ta shiga ta k'ofan baya kafin suka k'arasa k'ofan gidan kowa yana ganin Sir
Armaan ya taho da k'afan sa sukayi ta hamdala yana isowa abokan sa sukayi ta
d'agasa suna murna, masu algaita suka cigaba da busa ta, kallon su yayi yace ina
Ibrahim bud'e motan sukayi ya futo yanata muzurai kallon sa yayi yace "ka godewa wa
Allah kaci darajan Aisha, wallahi da badan yau rana ce mai muhinmanci a wajena ba
dasai na kulle ka, ya durk'usa a wajen yana bashi hak'uri yace wallahi Armaan banyi
da wani niya ba kawai naso saina tsokane kane kafin na fad'a maka gaskiya amma kayi
hak'uri hakan ya isheni ishara akan kowa ma nan gaba"

D'ago sa Sir Armaan yayi ya rungume sa yace karka damu komai ya wuce, abunda kayi
yau yamun amfani domin dalilin suma na yasa naga tashin hankali da soyayya na a
idon Aisha"

Ahmad yace "Yaya Yareema wai kazo inji Mai Martaba, hanun d'an uwan sa ya rik'e
suka shiga ciki, Mai Martaba saida yaga d'ansa kafin hankalin sa ya kwanta yayi ta
tsokan sa da ragon namiji, kunnen ma'aifin yakai bakin sa yace "Dad kamusu magana
su futo mun da Matana mu tafi"

Mai Martaba yayi murmushi ba tare dayace mishi komai ba, Areez ne ya shigo d'akin
da gudu yana cewa oyoyo Daddy ashe idan an mutu ana dawowa?

Sir Armaan ya rungume yaron kafin yace "ban mutu ba yaro na, jeka kira mun Affan da
Afra kace suzo yanzun nan" da gudu ya futa a gidan yaje ya kira k'annen sa, a tare
suka futo, Sir Armaan yana ganin su yaja hanun su suka futa motan dayazo a ciki ya
bud'e musu suka shiga tare da kunna musu AC motan, cartoon ya kunna musu a wayan sa
yace kar kowa ya futo, yanzu zanzo mu tafi yawo" suka amsa masa da to Daddy.

Daga wasu Yaya Muhammad hankali yayi akan su bashi Matan sa su tafi.

Cikin gida angama ma Aisha fad'a ta futo zata tafi tana ta kuka, ta rungume Momma
tana cewa "Momma ina su Areez muyi sallama" an duba gidan gaba d'aya ba'a gansu ba,
sai hak'uri akaba Aisha akan za'a kawo Mata su kafin su koma gidan su, tana kuka
sosai aka sakata a mota, Sir Armaan yana jingine a jikin motan dasu Areez suke ciki
yaga futowan motoci wanda Aisha take ciki ya kalla sai yaji hawaye ya gangaro masa,
hamdala yayi wa ubangijin sa daya nuna masa wannan ranan yana raye, ji yakeyi kaman
a mafarki wai shine yau ya mallaki Aisha a matsayin matan sa na aure, ya shiga mota
ya zauna a tsakiyan yaran, abokin sa ya shi gaban motan kafin driver yaja su suka
mara wa motan amarya baya.

Sameer shigowan sa layin kenan yaga motoci suna futa, gefe yaja ya basu hanya saida
suka gama wuce har motan Mai Martaba kafin ya samu ya shiga cikin layin, k'ofan
gidan su Aisha ya gani da dandazon mutane sai hura algaita akeyi, ya bud'e motan sa
ya futa da sauri ya kara'sa inda yaga Muhaisin Muhusin da muhmood suke yace
musu...........

08103807998

Mmn Ashfaq
9/25/21, 11:35 AM - Buhainat: Bissimillahi Rahmanin Rahim.

08103807998

42........

Yace musu barka da hutawa tare da mik'a musu hanu, bayan sun gaisa ya sosa k'eya
yace "Allah yasa dai lafiya yau naga taro ne a unguwar tamu"

Yaya Muhaisin yace "lafiya qalau Alhamdulillah taron farin ciki mukeyi yau a gidan
mu, domin yanzun nan motan amarya ya tashi anan"

A razane ya kallesu yace "Aishan dana sani ne ta kuma yin aure?

Yaya Muhmood yace "gaskiya bamu san wacce Aisha ka sani ba, amma tamu Aishan dai
tayi aure, yanzu nan aka tafi kaita Gombe"

Jiki a sanyaye yabar wajen ba tare dayace musu komai ba, zuwa yayi ya shiga motan
sa ya tada motan yabar lafin, ba wanda ya bi ta kansa a cikin su, ballan tana su
lura da yanayin daya shiga.

Bayan tafiyan amarya gida ya watse masu tafiya rakiyan amarya sun tafi wanda bazasu
samu zuwa ba suka tsaya gyara wa Momma gida wasun su sun tafi wasu daga cikin su
sun tsaya d'auke Mata kewa, Momma tana zaune a cikin mutane sunata hira jikokin ta
suka fad'o Mata arai, tashi tayi ta fara duba d'aki d'aki ko suna bacci, amma wayan
bata gansu ba, Yaya Muhammad ta kira a waya ta tambaye sa Areez da k'annan sa suna
wajen sane? Yace tunda suka dawo daga asibiti bai gansu ba, kuma baiga sun shiga
motan d'aukan amarya ba, nan fa hankalin mutan gidan ya tashi duk inda ake tunanin
za'a gansu an duba amma babu su ba labarin su, Yaya Mahmood yace bari na tambaye
Armaan dan kaman naganshi dasu bayan dawowar mu daga asibiti, Abee yace karka d'aga
musu hankali fa" yace Abee cikin dabara zan tambaye sa, dakyar wayan tashiga
kasancewar hanya ba service sosai, Armaan d'agawa yayi fuskan sa d'auke da murmushi
yace "abokina nasan abunda kakeso ka tambaye ni, kun duba Ya'yana baku gansu ba ko?

Yaya Mahmood yace kana tare dasu ne? dariya yayi yace ka tab'a ganin yadda aka sare
maciji ba'a cire kansa ba, idan na fad'a muku zan tafi da yaran bazaku yarda ba,
kuma kasancewar Aisha a wajena ba ya'yan ta abune mai wuya, duk uban yaron daya
tambaye ku ya'yan sa kuce suna wajena dan sun tafi kenan sai sunzo muku ziyara"

Ajiyan zuciya Yaya Mahmood ya sauk'e kafin ya kashe wayar yana kallon su Abee,
Momma tace "basu wajen su ko? Ta fad'a tana d'aura hanu akanta tana furta duk
addu'an dayazo bakin ta, Yaya Mahmood yace "ku kwantar da hankalin ku yara suna
wajen Armaan, kuma yace ya shirya yak'i da koma waye dan baiga wanda ya isa ya
rabasa da ya'yan saba.

Abee yayi murmushi kafin yace Alhamdulillah dama na lura da take taken yaron nan,
wato ya hilace mu ya kwashe yaran bamu sani ba, yanzu zuciya ta tagama aminta
dashi, Armaan masoyin Aisha ne na gaskiya Allah ya basu zaman lafiya, ya bashi ikon
rik'e yaran da amana.

Yaya Muhammad yace "nima ina bayan sa duk uban da yake son d'ansa ya kaimu k'ara,
dan banga wanda ya isa ya raba mun hankalin k'anwa gida uku ba, dan idan ya'yan ta
suka dawo nan hankalin ta zai koma kansu, kuma bazata tab'a samun nutsuwar zaman
auran taba, koda yake Armaan yafini rikici, bisaga halamu kuwa zai iyayin komai
akan Matan sa, kuma zai iya ganin bayan duk wanda yace zai takura wa iyalin sa,
Allah ne ya dubi k'uncin da Aisha take ciki ya aiko Mata da Armaan
Momma tace Allah ya basu zaman lafiya, amma naso yabar mun Areez d'ina, yanzu gidan
zaimun girma ni kad'e a ciki, ba Aisha ba Areez"

Abee da zolaya yace "ko na kawo miki abokiyar d'ebe kewa ne?

Momma tace "ce maka nayi bazan iya zama ni kad'e ba? Kawai dai ina kewan y'ata da
jika nane" dariya sukasa dukan su sukace Momma an girma ba'a son kishi ya"

Mutanen Gombe sun isa lafiya, tarb'an na musamman akama Aisha da dangin ta, kowa
burin sa yaga wannan amarya mai sa'an data d'auke hankalin Armaan lokaci guda, da
daddare Aisha kewan ya'yan ta ya isheta kowa kagani yana cikin farin ciki amma ita
kam taja gefe tayi tagumi hawaye na zuba a idon ta
Aunty Faty ta matso kusa da ita ta dafa ta tace "haba Aisha yau ranan farin ciki ne
a gareki, da duk wani masoyin ki, bai kamata kija gefe kina kuka ba, hakan zai
sanyaya mana jiki dukkan mu" rungume ta tayi tace "Aunty Faty yanzu shikenan na
rabu da y'aya na?
Cikin karfafa gwuiwa tace "baki rabu da ya'yan kiba kuna tare, kin tab'a ganin inda
aka raba uwa da ya'yan ta? Nasan Armaan daban yake da duk mazan da kika aura a
baya, zaibi duk hanyan da yasan zakiyi farin ciki, kuma yasan kasantuwan ya'yan ki
a jikin ki shine kwanciyan hankalin ki da nashi baki d'aya, kinga kuwa dolen sa ya
ibo miki ya'yan ki"

Murmushi Fadila tayi tace "nima abunda naketa fad'a Mata kenan ta kwantar da
hankalin ta, dan yanzu tayi aure, da yawon raba jan nama kawai tayi" hira sukayi ta
janta dashi harta sake, saidai tana mamakin rashin zuwan sa gareta, ko a waya bai
kirata ba ballan tana yaji ya lafiyan ta yake, kowa yayi bacci sai ita kad'e ne
idon ta biyu, tashi tayi taje ta d'auro alola ta fara gabatar da nafila, wayan tane
taji ya fara vibration tayi saurin sallamewa taje ta d'auka, ganin sunan Sir Armaan
yana yawo akam screen d'in da kaman bazata d'auka ba, sai taga hakan bayida wani
amfani yanzu, kara wayan tayi a kunnen ta sallamah tayi da muryan ta mai sanyi.

Sir Armaan a take yaji yanayin sa ya canja yace "horon ya isa haka Aisha, tun da
yamma naketa kiran wayan ki kink'i d'auka, ki fad'a mun laifin da nayi na baki
hak'uri, dan zan iya juran komai a duniya, amma bazan iya juran fushin kiba"
Ajiyan zuciya ta sauk'e cikin shagwab'a ta fara magana "nifa banga kiran ka a waya
ta ba, kuma tunda mukazo nake jiran kiran ka, kak'i kira kuma kak'i zuwa ka ganni,
ko dama kulawan a gidan mune kawai"

Dafe kansa yayi yace "Aisha maiyasa zuciyar ki take son sak'a miki abunda bashi
bane, Aisha na miki alk'awarin zan cigaba da kulawa dake har k'arshen rayuwata koda
kuwa baki Sona, bani da wanda zaisa ki yarda na kiraki sai wayar ki, idan mun kashe
wayan ki duba ki gani, Aisha ina sonki so mai yawa ma kuwa, karki manta gidan
sarauta kike, da ina da halin zuwa na ganki da yau tare zamu kwana, amma bani da
wannan ikon dole na jira harsai an kawo mun ke, hiran soyayya yayita Mata kafin
sukayi sallamah, sallan da bata cigaba dayi ba kenan bacci ya d'auke ta a wajen,
Sir Armaan yana kashe wayan ya kalli su Areez da suke bacci a jikin sa ya musu kiss
akai yace "ina son Mamin ku nasan ta hanyan nuna muku sone kawai zaisa Mamin ku ta
sona, Allah ya bani ikon tarbiyyatar daku"

Washe gari k'arfe biyun rana mai kwalliya ta shigo tama Aisha kwalliya, ba k'aramun
kyau tayi ba, idan ka ganta baza kace ta tab'a aure ba ballan tana ace harta aifi
yara uku, bayan sallan la'asar aka futo da ita fad'a, ango da abokan sa sai wasan
doki sukeyi, kafin mutanen da suke gefe rik'e da dawakai suka rufa musu baya, ba'a
tashi a kilisa ba sai da aka kira sallan mangrib, k'arfe takwas daidai aka fara
tafiya dinner, hole ya cika mak'il da mutane amarya da ango kawai ake jira inda
ango ya gama shirin sa futowan amaryan sa kawai yake jira, yana zaune a mota ya
hango ta cikin farin less hanun ta rike da d'an k'aramun farin fos, ta d'aura farin
alkebba akai, tana tafiya ana Mata fifita, shagala yayi da kallon ta harta iso aka
bud'e Mata motan ta shigo bai sani ba, saida yaji k'anshin turaran ta akusa dashi
kafin ya dawo hayyacin sa, hamdala yayiwa ubangijin sa daya mallaka masa ita a
matsayin Mata, ana rufe motan ya jawota ta fad'o jikin sa ya matseta gam ajikin sa
yana cewa Alhamdulillah, Aisha da bawa yana da ikon zab'a wa kansa ranakun da
za'ayi ta maimaita masa a rayuwar sa ni da yau zan zab'a, domin rana irin ta yau
tana da murtuk'ar muhinmanci a gareni, yau ina cikin farin cikin da tunda aka
aifeni ban tab'a yin irinsa ba, hanun ta ya d'aura a setin zuciyar taji yadda yake
bugawa da k'arfi kallon ta yayi yace "rasaki a rayuwa ta tamkar tsayar da buguwan
zuciya tane, ina sonki Aisha ina rok'on Allah ya dauwamar damu a cikin farin ciki
irin na yau"

A zuciyar ta tace amin amma a fili ta kasa cewa komai saima lumshe idon ta datayi,
motar sune ya tsaya a bakin hole d'in, ganin sun jima da isowa amma basu futo ba
yasa d'aya daga cikin abokan sa zuwa ya bud'e murfin mutan, Sir Armaan ya juyo ya
kalle sa yace ina driver mutafi Mata"

Duka abokin sa yakai masa kafin yace "inaga nan gaba zaucewa zakayi akan wannan
matar taka, mun iso waje tuntuni amma kana cewa baza mu tafi bane, dan Allah Alhaji
ka sake hanun y'ar mutane mu shiga ciki" murmushi yayi yace bazaka tab'a ganewa ba
abokina, idan ina tare da Aisha komai na duniyan tsaya mun yakeyi, da nasan mun iso
aida tuntuni mun futo, a tunani na har yanzu muna k'ofan fad'a, jawo sa sukayi ya
futo, kafin ya zaga ya bud'e Mata k'ofan tare da mik'a Mata hanun sa suka futo a
hankali, tafi ne ya tashi a wajen ganin yadda suke takawa a hankali, yara guda uku
ta gani a gaban su sun musu flower girls, saidai su msce d'aya ne a cikin su biyun
maza ne, suna shiga hole d'in aka fara musu hotuna,yadda suke tafiya ya rungumo ta
jikin sa ba k'aramun burge mutanen wajen sukayi ba, y'ar k'anin Mai Martaba kuwa ji
takeyi kaman ta had'iye zuciyar ta, ta mutu tsaban bak'in ciki, dan ba k'aramun so
takewa Armaan ba, amma ko hakwaran sa bata tab'a gani ba, tunda tace tana sonsa ya
daina kulata kwata kwata, shiyasa yau da taga wata macen a jikin sa ba itaba
takejin bak'in ciki, suna zama Aisha idonta ya sauk'a akan su Areez da k'annan sa,
zare ido tayi tajuyo tana kallon Sir Armaan, kashe Mata Ido d'aya yayi kafin ya
konto a jikin ta yace "bakiyi farin cikin ganin Ya'yana bane?

Kai ta girgiza masa idonta yana son zubar da hawaye, shima kai ya girgiza mata a
hanaki yace idan kika bari hawayen nan ya zuba zansa a mayar da yaran nan tunda
baki son ganin su anan" kafin kace mai mai hawayen ya koma ta kama hanun sa ta masa
kiss a tsakiyan hanun, tsikan jikin sane ya tashi yarrr, kallon ta yayi da idon sa
da yayi ja, ta kanne masa ido d'aya.

Program aka fara gudanar wa gwanin sha'awa da burgewa, kana gani kasan bikin manya
daban yake, anci ansha anwatsar da naira, kafin aka tashi a taron, ango ya wuce
gidan sa da amaryan sa, kafin sauran tawagan suka wuce fada.

Aisha ganin tsaruwan da gidan ta yayi abun harya bata tsoro ta juyo zata mishi
magana ya had'e bakin su waje d'aya ya fara bata hot kiss..............

Mmn Ashfaq
9/25/21, 11:35 AM - Buhainat: Bissimillahi Rahmanin Rahim.

08103807998

43........

Tsotsan bakin ta yakeyi kaman jinjirin daya jima bai samu no-no ba, Aisha anjima
ba'a had'u ba, dan rabon ta da kiss tun a gidan Sameer, koda ta auri Abdallah shi
kwata kwata kiss bai dame shiba, tunda yayi na ranar farkon su bai sake ba, likimo
tayi a jikin sa tana karb'an sak'on da yake aika Mata, saida ya gaji dan kansa
kafin ya sake ta ya d'auke ta cak suka k'arasa shiga cikin gidan, bai tsaya
zagayawa da ita ba, ya wuce dakin sa da ita direct, a toilet ya direta suka d'auro
alola, dadduma ya shinfud'a musu suka gabatar da sallan nafila raka'a biyu, bayan
sun idar ya Mata tambayoyi gameda da Addinin ta, tako bashi amsa kaman yadda ya
tsamma na, fresh milk ya tsiyaya ya bata da kansa, tasha sosai kuwa, ya d'auko nama
zai bata tak'i, saida yayita lallab'a ta kafin taci bata wani ci da yawa ba tace ta
k'oshi, bayan sun gama ya tattara wajen yakai kitchen ya saka sauran naman a
fridge, a wajen daya barta anan ya dawo ya sameta, d'agata yayi ya d'aura ta akan
cinyan sa ya had'a fuskan su waje d'aya yace "ban tab'a zatan wannan ranan zatazo
mun a rayuwa ta ba, a koda yaushe iyayena idan suka dameni da nayi aure, nakan ga
ko na musu biyayya nayi aure bazan tab'a iya had'a jiki da wanda suka aura mun ba,
dan banga amfanin da mace zata mun a rayuwa ta ba, ashe abun ba haka yake ba,
lokaci k'ank'ani soyayya ta k'arya tani, ta nuna mun mace itace farin cikin rayuwa
ta, nunfashi yaja kafin ya kira sunan ta cikin kasalalliyan murya ya cigaba da
magana yana sauk'e Mata nunfashi a fuskan ta dan zuwa yanzu hak'urin sa ya k'are,
Aisha ki taimake ni ki karb'e ni a matsayin miji a gare ki, wallahi bazan tab'a
cutar dake ba, dan ina miki son dani kaine bansan iya kacin saba, ki yarda dani
Aisha bazan cutar da zuciyar ki ba" ya k'arasa maganan yana jan zip d'in rigan ta
zuwa k'asa, saurin rik'e hanun sa tayi muryan ta yana rawa tace "ka bari zan iya
cirewa da kaina"

Girgiza Mata kai yayi yace "ki barni na cire miki, wanka zamuyi" ido ta zaro waje
tace dawa zakayi wankan"
"Da Matana ya" fad'a yana cigaba da cire Mata rigan bata sake yunk'urin hana saba,
harya cire Mata kayan jikin ta tas, ya barta daga ita sai pant da brezia, kunya ne
ya kamata ta durk'usa a wajen, shima cire kayan jikin sa yayi yabar boxer, toilet
ya shiga ya had'a musu ruwan wanka, kafin ya dawo ya d'auke ta cak bai direta ko
ina ba sai cikin ruwan, zare boxer d'insa yayi ya shiga cikin ruwa ya jawota jikin
sa, ya cire Mata brezia da pants d'in jikin ta, tsayawa yayi yana k'arewa halittan
k'irjin ta kallo, da badan yasan Areez ya'yan ta bane bazai tab'a yarda ta aihu ba,
dan Aisha irin Matan nan ne da k'irjin su baya zuba, gata da kyan jiki, farace
saidai ba sosai ba, bata da fad'i ta sama, ta bud'e daga konkoson ta irin sune ake
kiran su da coca cola shape, bakin ta d'an k'arami, hancin ta shiba dogo ba shiba
guntu ba, gashin kanta kad'an ya rage bai tab'o konkoson taba, nunfashi yaja daya
d'aura idon sa akan shafaffan cikin ta wanda yake a manne da konkoson ta kaman d'a
bai tab'a zama a ciki ba, duk abunda yakeyi idonta yana rufe batayi aune ba taji
hanun sa kan na shanun ta, ajiyan zuciya suka sauk'e a tare, da wani shock sukaji a
dukkan ilahirin jikin su, matsasu ya fara yi yana sauk'e nunfashi, sha'awa tana
fusgan sa, rik'e hanun sa tayi tace "honey muyi wankan bacci nakeji" soso ya jawo
ya fara Mata wanka batare da ya iya ce Mata komai ba, yasan koyace zaiyi magana
muryan sa bazata futo ba, yana gama Mata wankan ya nad'ota a towel suka futo, yasan
ko yace zaiyi wankan bazai iya ba, bai tsaya shafa Mata mae ba ya kwantar da ita
akan gado ya kashe light d'in d'akin, ya bar musu mara haske sosai, towel d'in ya
zare ya wurga shi k'asa, kafin ya sauk'e duka hanun sa akan na shanun ta, shafasu
yakeyi a hankali kaman mai tsoron karsu fashe, yanayi yana murza kan nipple d'inta,
sake breast d'aya yayi ya d'aura bakin sa akai yana sotsa tare da ciza kansa, hanun
sa d'aya ya cigaba da murza kan nipple d'in ta, d'ayan kuma yana shafa jikin ta,
Aisha jikin tane ya fara rawa tana sake bank'aro masa k'irjin ta, dan ba k'aramun
dad'in abunda yake Mata taji ba, gashi tsumin data sha ya fara aiki, gangaro da
hanun sa yayi wajen kogin dad'i, ai bata san lokacin data saki k'aramun ihu ba jin
yadda yake wasa da y'ar tsakan ta, yanaja yana mulmulawa tace wayyo Sir Armaan
dad'i, dad'a kaimi yayi akan abunda yakeyi, sake breast d'in yayi ya gangaro dakan
sa k'asan ta ya fara wasa da harcen sa a wajen ya lashe romo romon daya zubo a
wajen ya b'ata Mata cinya, kafin ya fara sucking d'inta da harcen sa yana sawa yana
zarewa cikin wani salo, k'ank'ame kanshi tayi tare da matse jinyan ta tana sauk'e
wani irin nishi mai wahalar futa.

Tasowa yayi ya jawo hanun ta ya d'aura akan gidan ikon sa, bud'e idon ta tayi da
sauri ta zare su tanajan jikin ta, saurin rik'o ta yayi yana cewa "ki shafa mun
Sweet Eesha k'aikayi yake mun kuma ji nake kaman zai b'alle"
Ita kuwa Aisha jin tsawon sa da kaurin sane ya bata tsoro, ga wani jijiyoyi da taji
sunyi rad'a rad'a akai, tasan idan yace zai shige ta a haka ba abunda zai hana shi
faffasa ta, kai ta fara girgiza masa tana cewa bacci nakeji kayi hak'uri"

Jawota yayi da k'arfi ya fara tura Mata oganniya a baki, ganin yadda ya futa
hayyacin sa yasa ta fara tsotsa tana lashe masa kan, tare da tura harcen ta cikin
b'ulin kan oganniya, dad'a rikice Mata yayi yana danna kanta akai tare da tura Mata
cikin bakin ta, jinshi a mak'ogoron ta yasa ta fara yunk'urin amae, zarewa yayi ya
kwantar da ita ya Mata rumfa da faffad'an k'irjin sa, tare da d'aga k'afan ta sama
ya saita oganniya zai saka a cikin kogon ta, ta saka mishi kuka mai k'arfi tana
damk'e dantsen hanun sa tana girgiza kanta da sauri, tsayawa yayi yana kallon ta
idon sa yayi jajazur ya fara magana da muryan sa da baya iya futowa gaba d'aya yace
"tsoron mai kikeji Sweet Eesha? Kiyi hak'uri bazan miki da zafi ba"

Kai ta girgiza tace "Armaan idan dai ni kakeso da gaske toka kyaleni karka kusance
ni, idan kuma jiki na kakeso ka kusance ni" ta fad'a tana k'ara kaimun kukan ta.

Kasa kusantan ta yayi jikin sa yayi sanyi yana maimaita abunda ta fad'a a zuciyar
sa, sauk'e k'afan ta daya d'aga yayi ya sauk'a akanta ya koma gefe yana mayar da
nunfashi, oganniya sai harban iska takeyi tana neman agaji, ganin idan bai nema
Mata magani ba zai iya shiga wani hali, toilet ya shiga ya sauk'e wa kansa ruwan
sanyi wai ko zaiji sauk'i, amma kaman sha'awa ake dad'a masa wanka yayi ya futo ya
bud'e dirowan d'akin ya b'alla wani magani da yawa a hanun sa ya bud'e fridge ya
d'auko goran ruwa yasha, daga gani zakasan overdose yasha, yakai minti talatin
dasha amma ba abunda ya canja.
Duk abunda yakeyi tana kallon sa, ji takeyi kaman tace yazo yaci amma tana tsoron
kar ya kusance ta daga baya ya guje ta, tana ganin ya nufo inda take ta runtse
idonta kaman mai bacci, bargon da take ciki ya shiga, ya rungume ta tabaya yana
sauk'e nunfashi, sai goga Mata oganniya yakeyi ta bayan ta, a haka har ya samu ta
kwanta, yayi baccin wahala, dan tunda yake bai tab'a shiga makamancin hali irin na
yau ba, da asuba shiya tashe ta tayi wanka tayi sallah shi kuma ya tafi masallaci,
kafin ya dawo tayi sauri ta gyara d'akin ta share falon duk da ba dattin komai,
kafin ta koma d'akin da yake kusa da nashi, tana bud'ewa taga kayan ta a ciki,
turaran wuta ta ibo ta saka a falo, kafin ta ibo wasu daban tasa a d'akin sa, ta
koma d'akin ta ta karkad'e gadon ta kwanta, kasancewar jiya bata samu tayi wani
baccin kirki ba yasa tana kwanciya bacci ya d'auke ta, yana shigowa yaji wani
daddad'an k'amshi ya daki hancin sa, ajiyan zuciya ya sauk'e yana hamdala da Allah
ya bashi mace ma'abociya son k'amshi, yana shiga d'akin sa yaga an gyara har ta
canja mishi zanin gano, ga wani k'amshi na musamman da yake tashi a ciki, zama yayi
abakin godon yana jiran futowan ta dan ya zaci ta shiga wanka ne, ganin shurun yayi
yawa yasa ya tashi ya lek'a toilet d'in bai ganta ba, murmushi yayi a fili yace
wato ta gudu d'akin ta tabarni, nima binki zanyi dan bazan iya kwanciya anan baki
kusa dani ba, yana bud'e d'akin yaji wani irin k'amshi ya bugi hancin sa wanda ya
haddasa mishi rufe ido da shiga wani yanayi, duba ko ina yayi bai hango taba, yana
d'aga Ido ya ganta a tsakiyan gado ta k'udundune a cikin bargo, rage k'arfin AC
yayi ya zare jallabiyan jikin sa ya haura gado ya yaye bargon ya shiga, ya kwanta
da niyan suyi bacci, ya rungumo ta jikin sa, a take k'anshin turaran jikin ta ya
fara aika masa da sak'o, kasa rik'e kansa yayi ya zura hanu cikin fingilin rigan
jikin ta ya fara shafa cikakkun no-non ta yana murza kansu, ya gangaro da hanun sa
k'asan ta yana wasa da belin wajen ruwan ni'imar ta yana zubowa a hanun sa, nishi
take ta sauk'e masa tana matse hanun sa a k'asan ta, jin abun takeyi kaman a
mafarki ganin abun ya wuce mafarki yasa ta fara bud'e Idonta a hankali, suna had'a
Ido ta saka mishi kuka barin abunda yakeyi yayi yace "kiyi hak'uri Sweet Eesha ba
abunda zan miki, nazo muyi bacci ne laushin jikin ki da k'amshi ya jani, amma kiyi
baccin ki bazan sake tab'a kiba" tashi yayi ya futa yana tangad'i kaman wanda yasha
maye.

Yana shiga d'akin sa ya kwanta ruf da ciki yana ta matse oganniya data mik'e
sanb'al yana sauk'e nun fashi.

Baccin da bata koma ba kenan ta tashi ta shiga wanka ta futo ta tsala kwalliya
cikin blue d'in less mai ratsin fari daya karb'a jikin ta, ta futo amaryan ta sak,
futowa tayi zataje kitchen ta had'a musu abun breakfast, taji k'ararrawa yana
k'ara ta nufi k'ofan falon zata bud'e taji an rungume ta tabaya, kafin tayi magana
taji ya sauk'e kansa a wuyan ta yana cewa "ina kwana Sweet Eesha"

Lafewa tayi a jikin sa tana shak'an k'anshin jikin sa itama ta maimaita "ina kwana
honey" sake danna k'ararrawan da akayi ne yasa ya bud'e k'ofan yana manne da ita a
jikin sa, Amreen ta gani da Areez sai Afra da Affan sun kawo musu abun karyawa,
Areez da k'annen sa ajiye kulolin hanun su sukayi sukaje suka rungume su suna cewa
munyi kewan ku Daddy da Mami"

Suma rungume yaran sukayi kafin suka koma cikin falon, Aisha ta taya Amreen tattara
kulolin suka kai kan dinning, kafin suka dawo falon inda Sir Armaan da yaran suke,
Amreen tsugunawa tayi ta gaishe su ta kalli su Areez tace "kuzo mu tafi Mommy tace
karmu jima"

Sir Armaan ya kalle ta yace "kije ki barsu anan kawai"

Areez ya diro daga kan kujera yace "Daddy rufa mun asiri Aunty Fadila tace idan
bamu dawo yanzu ba, yau zata koma damu Jos bazata barmu a wajen kuba" Affan da Afra
suma suka sauk'a sukaje suka kama hanun Amreen sukace bye bye Daddy bye bye Mami"
Dariya kawai suka musu kafin suka futa, matsowa kusa da ita yayi yace "nagode wa
Allah daya bani yara masu wayo Allah yasa sauran da zasuzo suyi wayo irin na Yayun
su" shafa kansa tayi tanajin dad'in yadda ya kamanta yaran da ya'yan sa, kafin taja
hanun sa suka tafi dinning tanajin mamakin rashin fishin da bai da itaba, tasan da
Sameer ne ko Abdallah ta hanasu kanta da yanzu sunata fishi da ita, bayan sun gama
karyawa yaje ya d'auko Mata hijabi suka futa, sashen Mai Martaba suka fara zuwa
suka gaishe shi kafin sukaje wajen Mommy suka sameta a d'aki ita dasu Azmina da
Areefa sai wasu y'an uwan da basu tafi ba, kanta a k'asa ta gaishe su, Rabi'atu tun
shigowan ta taketa hararan ta dan jin tsanan Aisha takeyi a ranta fiye da komai,
takaici takeyi da yanzu itace suka shigo gaishe da Mommy ba wata bazaura ba, duk da
tasan Aisha ta fita komai da komai amma ai itama tana da nata daidai gwargwado, har
suka futa bata daina hararan taba.

Bayan komawan su Fadila suka shigo, rungume juna sukayi Fadila tana Mata tsiyan wai
jiya ta kwana da gardi, Aunty Faty sai dariya take musu, Sir Armaan ne ya futo suka
gaisa kafin ya shafa fuskan Aisha ya Mata kiss akan leb'an ta ya futa, Fadila na
ganin futan sa ta kwashe da dariya tace............

08103807998

Mmn Ashfaq
9/25/21, 11:36 AM - Buhainat: Bissimillahi Rahmanin Rahim.

08103807998.

44.........

Tace "daga gani Sir Armaan ya kwashi ganima jiya, shiyasa yaketa rawar jiki"
kwashewa sukayi da dariya dukan su.

Aisha tsayawa tayi tana kallon su sunata dariya saida suka tsayar da dariyan dan
kansu kafin tace "ba abunda ya shiga tsakani na dashi sai shafe shafe"

Aunty Faty tace "ban gane ba, kina nufin baki d'aga k'afa ya kwashi dad'i ba? Ta
d'aga kai batare datace komai ba.

Fadila tace "Aisha ke wacce irin munguwa ce? Karki manta Sir Armaan saurayi ne,
baisan ya aure yake ba, ki d'aga masa k'afa ya cire miki tsatsan da wajen yayi ya
maye miki gurbi da sabo kawai Hajiyah na yafi miki kiyi ta zama da tsatsa"

Aunty Faty tace "Aisha amma ke munguwa ce, ki godewa Allah da kika samu saurayi zai
wanke miki wajen, wani gaban kin da duk tsatsa shekara da shekaru ba'a shigesa ba,
zaki wani hana bawan Allah jin dad'in sa, gaskiya kin b'ata mun rai, idan kina so
mu daidai ta ki tabbatar yau ki bashi had'in kai an wuce wajan"

Murmushi Aisha tayi ta kalle su tace "kun dage sai d'aga jijiyan wuya kukeyi kaman
kune aka hana ku, koshi wanda aka hanan bai damu ba sai ku dan Allah ku barni nasha
iska"
Aunty Faty tayi murmushi tace "Aisha har yanzu ke yarinya ce amma lokacin da zaki
gane abunda kikeyi kuskure ne yana nan tafe" kawar da hiran sukayi suka kama wani
zancen daban, k'arfe goma suka futo zasu tafi, Fadila ta rungume ta tana kuka kaman
ranta zai futa, itama Aishan kasa danne kukan ta tayi ta biye Mata sunata kuka,
dakyar aka samu aka b'an bare Aisha a jikin ta, Armaan ya shige da ita sashen su
yana bata hak'uri, ita kuma Fadila su Aunty Faty suka jata suka shiga mota, har
suka isa Jos Fadila bata daina zubar da hawayen rabuwan ta da Aisha ba, Isah ba
rarrashin da baiyi ba, amma tak'i shuru daga k'arshe ya saka Mata zazzab'i mai
zafi, wajen k'arfe Taran dare jikin ta ya dad'a zafi, ga ciki ga gajiyan biki,
d'aukan ta Isah yayi ya saka ta a mota ya kaita asibiti, suna zuwa likitoti suka
rik'e ta, aka fara d'aura Mata ruwa tare da Mata allurai, washe gari da yamma aka
sallame ta, Umman Isah tace zata wuce da ita gidan ta takwana biyu, Isah yace to
badan ransa yaso ba, dan yaso abarsu yaje yayi jinyan Matan sa, ranan data cika
sati biyu a gidan y'an uwan Umma sukazo Mata wuni gaba d'ayan su, dama itace Babba
wani lokacin sukan zo su wuni Mata suda ya'yan su da jikokin su, sun cika a d'akin
sunata hira mazan su da Matan su duk sun isheta so take mijin ta yazo ta bishi
sugudu gidan su, tashi tayi zata tafi d'akin kishiyan Umma ta kwanta wayan ta yayi
ringing tana dubawa taga sunan Abban tane ta koma ta zauna tare da d'aga wayan tasa
a kunnen ta bakin ta d'auke da sallamah"

Abbah yace "kiyi hak'uri Mama na sai yau na dawo ya k'arfin jikin ki?

Tace da sauk'i sosai Abbah"

Yace kin koma gidan kine ko kina gidan surukan ki?

Tace "ina gidan su Abbah ban koma ba saina dad'a jin k'arfin jiki na"

Yace "kimun kwatancen gidan zanzo na dubaki yanzu"

Kwatancen layin ta masa kafin sukayi sallamah, basufi minti goma da waya ba yace
Mata gashi a layin saidai bai gane gidan ba, hijabi ta d'auka tacewa Umma Abban ta
yazo yana waje bari su shigo, Umma bata san meyasa ba taji gabanta ya buga da
k'arfi tace Mata "to jeki shigo dashi"

Tana futa ta hango motan Abbah a gefen gidan ta k'arasa wajen motan tace "Abba
sannu da zuwa" bud'e motan yayi ya tsaya yana kallon ta kafin yace "me kikeyi a
wannan gidan?

Tambayar sa mamaki ya bata tace "Abba gidan su Isah ne fa"


Ya girgiza kansa zuciyar sa tana kuna kasa b'oye b'acin ransa yayi yace "Mata nawa
ne a gidan? Kuma meye sunan ma'aifiyar sa?

Itama gaban tane ya fara bugawa da k'arfi tsoro ya bayyana a fuskan ta saboda ganin
yanayin Abban ta da b'ata tab'a ganin sa a ciki ba murya yana rawa tace "su biyu ne
a gidan da Umman sa sai kishiyar ta, sunan Umman sa Habiba"

Furzar da iska mai zafi yayi daga bakin sa yace "Aisha da nasan Isah d'an Habiba ne
da ban yarda kin aure saba, yanzu ma bai b'aci bs zan iya raba auran, wuce mu tafi
idan basu ganki ba su biyo mu gida"

Tace "Abbah waya ta na barshi a gidan"

Kallon ta yayi da idon sa da yayi jajazur yace "Fadila da kinsan waye wa'innan
mutane da bazaki sake sha'awan shiga cikin suba, kizo muje gida zan miki bayanin
waye su, idan na fad'a miki zab'i ya rage naki, idan kinga dama ki zauna dasu idan
kinga dama ki rabu dasu, wannan ra'ayin kine amma ki sani idan har kika zab'e su
akaina bani bake, bazan sake zuwa inda kike ba, amma ke bazan hanaki zuwa wajena
ba, da sauri tace "kayi hak'uri Abba basai ankai ga haka ba, Abba kaine rayuwa ta
taya zan zab'i mutanen da nasan su kwanan nan sama dakai, wallahi Abba ko baka
fad'a mun matsayin su ba bazan dawo gare suba, na hak'ura da auran Isah muje gida
Abba na" ya bud'e mota ya shiga zuciyar sa yana k'una, itama ta bud'e zata shiga
kenan k'anwan Isah Lamrat ta futo tana cewa Aunty Fadila wai inji Umma ku shigo!

Fadila tayi murmushi takaici tace "kice Mata na tafi gidan mu bazan dawo ba har
abada" tana gama fad'an haka tashige mota Baban ta yaja suka bar layin a guje.

Lamrat da gudu ta koma gida tana fad'awa Umma abunda Aisha ta fad'a, Umma cikin
tashin hankali da fad'uwan gaba tace "yanzu tana ina? Ramlat tace sun tafi da Baban
ta yanzu a mota"

Umma waya ta d'auko ta kira number Fadila sai sukaji ringing d'in wayan a d'akin,
tsoro ne ya kamasu sai suka fara tunanin ko saceta akayi, wayan Baban Isah ta kira
ta sheda masa abunda ya faru kafin ta kira Isah shima ta fad'a masa, kusan a tare
suka shigo gidan, hankali tashe suke sake tambayan abunda ya faru Ramlat ta musu
bayani, Isah ya d'aura hanu akai ya saki kuka mai ban tausayi yana cewa shikenan
sun sace mun Mata, dan Allah Baba kace su fad'a ko nawa sukeso zan basu, su dawo
mun da Mata na"

Baba ya shafa kansa yana cewa kayi hak'uri tunda sunce Baban tane yazo ya d'auke ta
ka tashi muje gidan su, suna futa Umma da y'an uwanta sukabi bayan su, lokacin da
suka isa gidan mai gadi ya sanarwa Abba zuwan su yace kace su shigo, a falon Fadila
suka had'u dukan su, suna ganin Abba gaban su ya fara bugawa da k'arfi suna tunanin
maiya kawo Yusuf nan! Tambayan junan su sukeyi kuma basu da amsan da zasu bawa
juna, suna cikin tunanin Fadila ta futo daga bedroom d'inta na gidan tana cewa
Abbah kaje ka siyo mun ice.... maganan tane ya mak'ale sakamakon ganin iyalan gidan
su Isah gaba d'aya a wajen, Isah yana ganin ta yace Alhamdulillah Allah nagode ma
daka kare mun Mata na, kowa a wajen saida yayi hamdala da ganin ta, zuwa tayi kusa
da Abban ta tazauna tace "Abbah mai sukazo yi anan?

Murmushi yayi yace "zuwan su yana da amfani Fadila, yanzu zan sake miki bayani akan
wanda na miki a baya"
Umma gaban su sai bugawa yakeyi suna ta addu'an Allah yasa wannan ba y'ar Lamrat
k'anwan su bane, muryan Abbah taji yana cewa "Fadila ban tab'a bak'in ciki da auran
ki irin yau ba, naso ki shiga ahalin masu sonki, amma sai kika fad'a hanun mak'iyan
ki, wanda suke ganin baki da amfanin da zaki tab'a musu a rayuwar su, Fadila kinga
wannan! Ya fad'a yana nuna Mata Umma, ta girgiza kai tana cewa na ganta Abba" ya
cigaba da cewa "wanann da kike gani uwace a gareki domin yayar ma'aifiyar kine,
sanann ya nuna Mata Alhaji Hassan yace wanann kuma shi ma'aifiyar ki take bi, saida
ya nuna Mata su d'aya bayan d'aya kafin yace idan baki manta ba na baki labarin
yadda muka rabu dasu, sannan na kaiki da kaina har gidajen su amma suka kore ki,
amma bazan raba auran kiba, idan kina son mijin ki zaki iya binsu ki tafi" ya
k'arasa maganan yana mik'ewa zaibar falon.

Saurin rik'e hanun sa tayi tana cewa Abbah ina zaka tafi ka barni, Abba kaine uwa
na kaine Uba na bani da wani dangi daya wuce ka, Abba kace musu su futa subar mana
gidan mu, bazan tab'a sonsu ba nima, dan Allah karka sake cewa suma iyaye nane, dan
bani da dangin da suka wuce ka, ka kaini asibiti a zubar da cikin jikina bana son
shi Abbah" ta fad'a tana wani irin kuka da iya kacin k'arfin ta"

Isah yasa hanu akai ya kurma ihu yana cewa "Umma kun cuceni kun rabani da farin
cikin rayuwa ta, yanzu ina amfanin wannan ranan, ya rik'e k'afan Abbah yana kuka
yace "Abba ka taimake ni karka bari laifin su ya shafeni wallahi bansan komai ba
dangane da abunda ya faru"

Baban Isah ya girgiza kai yace "amma ban tab'a ganin asararru irin kuba, dama
abunda Ramlat ta aifa tana raye kika cemun ta mutu, ya dubi Abba yace kamun daidai
Alhaji Yusuf naira da nine ma sai nayi abunda yafi naka, dan haka ku tashi ku fuce
masa a d'aki mutanen banza kawai wanda ba Allah a ransu, kuma kisani wallahi muddin
auran d'ana ya mutu kema a bakin auran ki, sannan idan kin futa ki wuce gidan
ubanki ba gida naba"

Wani irin tashin hankali ne ya riske su wanda basu tab'a tunanin faruwan hakan ba a
rayuwar su, gashi Allah ya jarabe su dason Fadila fiye da tunanin su, dana sani ne
da tsanan kansu ya d'arsu a zuciyar su lokaci guda, Umma tace "Fadila kiyi hak'uri
ki yafe mana wallahi sherin shed'an ne yasa muka gujeki a lokacin da kike buk'atan
mu, amma kiyi hak'uri zamu mu miki abunda bamu miki a baya ba"

Cikin takaici Fadila tace "sharrin shed'an, ai idan akwai shed'an d'in ma kune,
Umma ki sani wallahi na tsane ku gaba d'ayan ku, ko zaku d'aye fatan jikin kun kuna
d'aura mun bazan tab'a sonku ba, dan baku da wani amfanin da zaku mun yanzu, saida
ma'aifi na ya gama wahala dani zakuzo kuce kuna sona, wallahi ni kuma na tsane ku
tsanan da ban tab'a ma wani bawa a duniyan nan ba" kuka sukeyi dukan su kaman wanda
aka aiko musu da mutuwan uwar su.

Baban Isah ganin sun dawo da gidan kaman gidan makoki yasa ya daka musu tsawa yana
cewa ku futa kubarwa mutane gida, kunsan irin wannan ranan zatazo kukayi watsi da
jinin ku, ganin Baban Isah da gaske yakeyi yasa suka bar gidan cikin tashin
hankali"

Bayan futan su Baba ya kalli Abba yace "ka yarda dani wallahi bansan yarinyan nan
tana raye ba, dan cemun sukayi ta mutu tun ranan uku da safe, idan baka manta ba
nazo gidan ka washe garin uku na sake maka ta'aziyan, dan Allah ina neman alfarman
karku zubar da cikin nan, ku taimaki rayuwa ta ku ceci rayuwar d'ana, bance Fadila
ta koma ba amma a sassauta mana"

Abbah yace "ba damuwa zamuyi maganan daga baya" Baba ya masa godiya ya tafi jiki a
sanyaye, yana futa Fadila cikin kuka tace "Abbah muje a zubar da cikin yanzu dan
Allah" zaunar da ita yayi yace "Fadila kiyi hak'uri kibar cikin ki, ki duba rayuwa
ta Fadila tunda na aife ki ban sake aihuwa ba, kinsan da ana siyan d'a da dukiya
dana siyo miki d'an uwa, kiyi hak'uri ki aifa mun ni inaso, rungume Abban ta tayi
tana kuka tace "Abbah bazan koma cikin suba, wallahi bana son su"

Nan ma shafa kanta yayi yace "karki damu bazan tab'a yarda ki koma inda ba'a sonki
ba" rarrashin ta yayi tayi har ya samu tayi shuru, kafin ya futa ya siyo Mata
icecream dakyar ta yarda tasha, ta kwanta, tun ranan Abbah ya dawo sashen y'arsa
yana jinyan ta, Matan sa ganin babu riba abunda sukeyi, biyu daga cikin su suka
zubar da makamin yak'in su suka rungume Fadila suna bata kulawa sosai, dakyar ta
iya sakewa dasu, sauran kuma sukace basu yarda da kwanan da yakeyi a wajen taba,
gwanda ya raba musu kwana susan itama tana jerin Matan sa, maganan ba k'aramun
k'ona masa rai yayi ba, hakan yasa ya musu saki uku uku a take, hankalin su ba
k'aramun tashi yayi ba kuwa, a take dana sanin abunda suka fad'a ya shige su.

Isah tun yana d'aukan abun wasa har ya wuce tunanin sa, ya rame yayi bak'i, ko baka
da d'igon imani idan ka ganshi saika tausaya mishi, Umma ma ba k'aramun tashin
hankali suka shiga ba, duk hanyan da suka san idan sunbi za'a ba Abbah hak'uri ya
yafe musu sunbi amma abun yaci tura, gashi yak'i ya saurare su, sunyi nadama yafi
kwarya dubu, ga isa kullun sai yazo gidan su Umma yayita Mata kuka akan taje ta
taho masa da matar sa, itama cikin kuka tace................

08103807998
Mmn Ashfaq
9/25/21, 11:36 AM - Buhainat: Bissimillahi Rahmanin Rahim.

08103807998

45........

Umma tace "Isah kai ta matar ka kakeyi, ni damuwa na yanzu yadda zanyi Fadila taso
ni nakeso ba ta dawo gare kaba, domin mun cutar da rayuwar yarinyan nan, da ana
mutuwa a dawo da dukan mu munji kunyan Ramlat a duniyan nan, Ramlat yarinya ce mai
zumunci dason nata amma k'asa yana rufe idon ta muka zubar da abunda ta aifa,
kaiton mu kaiton son zuciya irin namu, banga amfanin saka sunanta da mukayi tayi ba
duk cikin mu ba wanda baisawa y'arsa Ramlat ba, amma mun kasa nuna Mata soyayya mun
kasa kula da y'a d'aya data mutu ta bari a duniya, wallahi kaida Baban ka baku
dameni ba Isah, indai Fadila zata saurare ni a matsayin uwa kuje ku k'arata ni na
yafe ku"

Kuka Isah yakeyi sosai yana takaicin zuwan ta gidan Umma, yasan da bataje ba da
yanzu yana tare da Matar sa a d'aki suna nunawa junan su kulawa da tsatsan k'auna.

Fadila duk da yadda take jin Isah a ranta daurewa kawai takayi tana nuna bai dameta
ba, yau suna zaune a falon ta sukaga shigowan Isah kaman wanda aka wurgo sa, gaban
Abbah yaje ya durk'usa yana kuka yana neman gafaran sa, Abbah ya d'ago sa yace Isah
kayi hak'uri laifin iyayen kane ya shafe ka, sun wulak'an ta mun y'a a lokacin da
take buk'atan jin d'umun su, dan haka kaima kaje ina buk'atan y'ata yanzu kaje ku
k'arata da iyayen ka" yana gama fad'an haka ya kama hanun Fadila suka bar gidan
baki d'aya, durk'ushewa yayi a wajen ya saki kuka maiban tausayi, saida yayi mai
isarsa kafin ya tashi ya futa jiri na iban sa, zuwa yanzu ya rasa ina zaije ya samo
wa kansa mafuta, Baban sa kuwa ya futa lamarin abun yace koma meye ya faru laifin
iyayen sane dan haka bazai iya zuwa yabawa iyayen Fadila hak'uri ba dan duk abunda
sukayi akan daidai sukayi sa, saidai duk ranan Juma'a yakanje ya duba lafiyan
Fadila da abun cikin ta, itama zuwa yanzu ta hak'ura da komai ta cire Isah a ranta
ta fuskanci abunda yake gaban ta dan yanzu burin ta abi wuce taga ta aihu lafiya,
taganta itama yau ta rungume d'anta tana bashi no-no kaman yadda ko wani uwa take
ma d'anta, tunawa da tayi batasha nonon Maman taba ta mutu ta barta, ranan ba
k'aramun kuka tayi ba, gashi ya had'u Mata da kewan Baba uwanin ta, tausayin kanta
ne ya kamata tayita kuka na futar hankali, ba yadda Matan Abban ta basu da itaba
akan ta fad'a musu abunda yake damun ta amma tak'i, k'arshe Abban ta suka kira yana
zuwa ta rungume sa tana kuka maicin rai, dakyar ya samu tayi shuru yace "Fadila
kina son komawa gidan mijin ki ko?

Kai ta girgiza mishi cikin kuka tace "Abbah ka kaini gidan su Baba Uwani na wuni
musu" shima saida ya zubar da hawaye saboda tunawa da Baba Uwani da yayi, ya sake
rungume ta yana cewa "Fadila Baba Uwani bata cancanci kuka a gareki ba addu'a ya
kamata ki Mata, nasan kin rasa uwa mai sonki da k'aunan ki a duniyan nan, Uwani
aihuwan kine kawai batayi ba, amma duk gatan da uwa zata nunawa d'anta Uwani ta
nuna miki fiye da shima, kiyi hak'uri ki tausaya wa abun cikin ki kidai na kukan
haka dan idan bakiyi shuru ba zai shafi lafiyan abunda yake cikin ki" saurin share
hawayen ta tayi tace "nayi shuru Abbah ka kaini gidan su na wuni da y'an uwanta ko
zanji sanyi a raina" ya rik'e hanun ta yace muje ki d'auko gyalan ki mu tafi, suna
zuwa gidan y'an uwan Baba Uwani sukayi ta murna da ganin ta, saidai ganin yanayin
ta kaman tana cikin damuwa yasa suka tambaye ta me yake damun ta kaman jira takeyi
su tambaye ta tafara musu kuka tana kiran sunan Baba Uwanin ta, suma saida ta
sakasu kuka gidan ya dawo kaman gidan zaman makoki, dakyar aka samu aka rarrashe ta
tayi shuru, kafin sukayi ta janta a jiki har tayi shuru, dakin Maman Baba Uwani ta
gani sai taga ya Mata wani iri ba kyan gani, daidai da gado bata dashi, ta dau
alwashin gyara Mata shi, washe gari ta sake dawowa gidan tasa aka futa Mata da
kayan d'akin Kaka aka kankare d'akin akayi sabon fulasta kafin kwana uku d'akin ya
dawo kaman na amarya, kafin ta gyara gidan baki d'aya, kowa sai saka Mata albarka
yakeyi, tun daga ranan take kula dasu sosai, Abbah shima ya fara d'aukan nauyin
abincin su, yanzu komai na gidan shine, duk wani d'an uwan Baba Uwani Fadila tanaji
dashi a ranta, dan gani takeyi kaman sune dangin ma'aifiyar ta na gaskiya, shak'uwa
ce mai k'arfi ya shiga tsakanin su sosai, lokacin da sukaji abunda ya faru da ita
sukayi taba Abbah hak'uri akan ya tura musu aniyan su ya barsu da Allah tunda yanzu
sun gane kuskuran su, Fadila tace "sungane kuskuran su saboda d'ansu ya shiga
damuwan rashina ba, amma da badan haka ba har nagama rayuwa ta bazasu tab'a tunawa
dani ba, dan Allah Kaka ku rabu dasu kawai bana buk'atan rayuwa dasu, ku kad'e kun
isheni rayuwar duniya"

Kaka ta rungume ta tace "Fadila ina sonki danjin ki nakeyi tamkar Uwani na, nasan
dangin ma'aifiyar ki sun cutar dake amma ki barsu Allah zai saka miki, ko yanzu sun
fara ganin ishara, sufa damuwan su yanzu ki so su a zuciyar ki ko badaki koma gidan
d'ansu ba"

Fadila tayi murmushin takaici tace "aiko harna mutu bazan tab'a son suba, dan ban
bud'e Ido nasan su a rayuwa taba, ma'aifina da Baba Uwani na kawai nasani a duniya
ta, domin su kad'e ne gata na, da soyayyan su na tashi a zuciya ta, sai ku da na
bud'e Ido na ganku a matsayin dangin ma'aifiya ta, ki barsu kawai Kaka suje su
k'arata" Kaka jinjina kai kawai tayi dan tasan yanzu Fadila bazata tab'a fahintan
taba sai nan gaba.

Abbah da yake ta sauraron su yace "nifa zuwa yanzu na zubar da makamin d'aukan
fansan da nayi niya, saboda yaron nan yabani tausayi ganin halin daya shiga na
rashin Matar sa, ko yanzu Fadila tace zata koma gidan mijin ta wallahi zanyi farin
ciki da hakan, nima ina baki hak'uri tare da nemawa wa Isah alfarman komawa wajen
sa, kar laifin iyayen sa ya shafe sa" kuka ta saka musu ganin sunaso su takura
Mata, da sauri suka bar zance aka koma hiran Baba Uwanin ta domin yanzu tafison
taji ana bata labarin Baba Uwani tare da yabon halayyan ta.

Sir Armaan duk yadda yake d'aukan abun Aisha ya wuce nan, yau suna kwance a d'akin
ta da daddare, ya fara shafa ta yana kissing d'in bakin ta, duk da bata mayar masa
da martani amma bata hana saba, breast d'inta ya saka a bakin sa yana Mata wani
irin tsotsan daya sauk'e ta akan network, gangaro da bakin sa yayi kan cibiyar ta
tana lashewa kafin ya fara sucking d'in wajen da harcen sa, kankame shi ta farayi
k'asan ta yana ambaliyan ruwan ni'ima, hanun sa yasa a wajen yana wasa dashi kafin
yasa harcen sa yana lelaya wajen, kasa rik'e kanta tayi ta damk'e kafad'an sa tana
sauk'e nunfashi saida ta gama futar da ruwan maran ta kafin ta sake sa tana mayar
da nunfashi jikin ta duk ta mutu, ganin haka yasa ya gane tayi realised ne shima ta
Mata rumfa da faffad'an k'irjin sa ya fara addu'an saduwa da iyali ganin haka yasa
tayi saurin ture sa ta koma k'arshen gadon tana kuka, zuwa yayi ya tsuguna a gaban
ta yana bata hak'uri yana zubar da hawaye yace "Eesha dan Allah ki taimake ni ki
bani had'in kai ko sau d'aya ne kafin na koma aiki" amma fur ta rufe idonta tak'i,
haka ya hak'ura ya barta saidai har yanzu bai raba wajen kwanciya da ita ba, kullun
haka zata ganshi yayita juyi akan gado amma daidai da rana d'aya ta kasa bashi
hakkin sa, lokacin da hutun sa ya k'are yaso ya tafi da ita, amma ganin idan ta
bishi damuwa zata dawo masa yasa ya yanke shawaran zai barta anan kawai, tare da
d'auka wa kansa alk'awarin bazai sake neman hakkin sa ba a wajen ta, harya fara
shirin komawa bai sanar da ita ba, yama kowa sallamah a dangin sa akan zaiyi
sammakon tafiya, yacewa Mommy zai bar Mata Aisha kafin ya gyara Mata inda zata
zauna a wajen sa Mommy bata kawo komai ba a ranta saima murnan zai bar Mata ita da
tayi, k'arfe hud'u da rabi na asuba suna kwance ya jawota jikin sa ya fara kissing
d'in bakin ta yana shafata a bacci ta fara jin feelings ta farka ga mamakin sa sai
yaga tana mayar masa da martani romancing d'inta yakeyi sosai duk sun futa hayyacin
su Aisha jira kawai take ya fara kusan tanta, shi kuma Sir Armaan yakai kololo a
sha'awa yasan ko yace zai kusance kuka zata fara ma dan bazata yarda ba zata, raba
jikin su yayi ya koma gefe yayi ruf da ciki na wasu mintuna kafin ya tashi ya shiga
toilet yayi wanka, Aisha ji take kaman ta jawosa jikin ta amma bazata iya ba, yana
futowa ya kalleta fuskan sa d'auke da murmushi ya matso kusa da ita ya d'aga ta ya
d'aura kanta a kafad'an sa yace "zanyi kewan ki Sweet Eesha, nasan idan na futa
sallah bazan dawo ba sai wani lokaci"
Saurin d'ago kanta tayi muryan ta har yana hard'ewa tace "ina zakaje?

Saida ya shafa gefen fuskan ta zuwa na shanun ta yana jin wani iri a ransa yace
"yau zan koma bakin aiki na, ki kula mun da kanki, ina sonki Eesha ina" kwantar da
kanta yayi a kan fulo ya tashi ya tafi d'akin sa, yana jinta ta saki kuka da k'arfi
amma yak'i dawowa, yasan idan ya juyo bazai iya tafiya ya barta ba, kuma idan ta
bisa ba k'aramun b'ata masa aiki zatayi ba, dama tana bashi had'in kaine shima
bazai iya tafiya ya barta ba, saidai yasan dole yana zuwa yana dubata akai akai,
harya futa a gidan najin yadda take kuka.

Aisha dakyar ta iya tashi tayi wanka kafin tayi sallan tana idarwa ta koma gado ta
kwanta tana cigaba da kukan ta, ta rasa meyasa takejin zafin tafiyan sa a ranta,
har gari ya waye batayi shuru ba, a wannan halin Amreen dasu Areez suka shigo
gaisheta dan kullun idan za'a kaisu school saisun shigo, suma yaran ganin tana kuka
suka tayata, dakyar Amreen ta lallab'a su suka tafi school, zuwa tayi ta fad'awa
Mommy ga Aisha tanata kuka har idonta sun kumbura, Mommy da kanta taje ta rarrashe
ta kafin tace su tafi wajen ta, wuni Mommy tayi tana bata kulawa har taji rad'ad'in
tafiyan sa ya ragu a zuciyar ta, saidai tana mamakin rashin kiranta da beyi ba, ita
kuma ta kira number sa yafi a k'irga amma yak'i shiga, saidai ba'a jimawa zataga
sunyi waya da Mommy yana tambayan ta ya take, tanaji Mommy zatace masa ga tanan
tare dani tana walwalan ta, tasan Mommy na fad'a masa hakane dan hankalin sa ya
kwanta.

Sir Armaan tunda ya isa yakeso ya kirata amma bayaso jin muryan ta ya d'aga masa
hankali daurewa yayi ya bari saida daddare zai kirata suyi hira amma har yanzu
yanajin yadda take kuka a kunnen sa, da daddare wajen k'arfe sha biyu ya kira wayan
ta.

Aisha tana kwance a kan gadon Mommy dan bata koma sashen taba, taji wayan ta yana
ringing d'auko wayan tayi tana ganin shine ta d'auka ta kara a kunne ta, lumshe Ido
yayi jin an d'aga wayan kafin ya Mata sallamah, mai makon ta amsa masa sallaman sai
kawai ya.......................

Mmn Ashfaq
9/25/21, 11:52 PM - Buhainat: Bissimillahi Rahmanin Rahim.

08103807998.
46.

Sai yaji kaman sheshshekan kukan ta a kunnen sa, murmushi yayi dan ya zaci wanda ya
wuni yanaji a kunne sane ya sake Mata sallamah tare da cewa hello Sweet Eesha kina
jina?
Futo da muryan ta fayi ta farayin kukan ta yadda zaiji, ya dafe kansa yace "ya
salam Aisha meyasa kike mun haka ne, kwata kwata yanzu bani da nutsuwa na zaci
samun ki shine k'arshen damuwa na amma har yanzu ban futa a damuwa ba, dan Allah
Aisha ki bani nutsuwa na samu nayi aikina kaman yadda na saba, ko so kike su kore
ni a aiki?

Saurin girgiza masa kai tayi kaman yana tana gaban sa, tsayar da kukan tayi ta
share hawayen ta cikin muryan wanda yayi kuka ya k'oshi tace "banajin dad'in zaman
gidan babu kai dan Allah kazo ka tafi dani"

Yace "akwai wanda ya miki abunda baki sone bayan tafiya na?

Nan ma kai ta girgiza tace "basu mun komai ba, ni kai kawai nakeso kusa sani"

A zuciyar sa yace "so kike kiga bayana dai Aisha, nasan idan naci gaba da zama kusa
dake sha'awan kine zai kashe ni, amma a fili yace bazan jima ba zan dawo, kiyi
hak'uri ki daina kukan nan, idan kinaso na dawo da wuri duk lokacin da zamuyi waya
kice kina sona ko sau d'aya ne, nasan shine kawai abunda zaisa nazo wajen ki da
wuri, dan ina mungun son jin wannan kalman daga bakin ki Eesha na"

Lumshe Ido tayi tana so ta fad'a masa amma taji kalman ya Mata nauyi a bakin ta,
b'atar da maganan tayi tace "ka bani labarin tafiyan ka, Mata nawa ne suka kalle
ka, kai kuma Mata nawa ka kalla?
Murmushi yayi yace "bansan yawan Matan da suka kalleni ba, amma nasan ni mace d'aya
na kalla kuma mace d'aya naji inaso"

Kaman zatayi kuka tace "Sir Armaan yaushe mukayi aure da har zakaji sha'awan wata
Macen? dan Allah kabari saina aifa maka y'aya da yawa sai kaje kayi auran ka nima
na zauna zaman renon y'aya na"

K'asa yayi da murya kaman mai tsoron wani yaji su yace "taya zaki aifa mun yara
bayan.....sai kuma yayi shuru tace "ka k'arasa mana meyasa kayi shuru? Yanzu mubar
wannan maganan da gaske kana son yarinyan daka gani"

Nunfashi yaja yace ina sonta sosai fiye da rayuwa ta ma, da kinsan yadda nakeji a
Raina ba zakiyi tantama akan son ba" batasan meyasa ba taji kuka yazo Mata da
k'arfi, wani irin kishin sane ya taso Mata" a razane yace "Aisha maina miki kuma
yanzu? Dan nace ina son ki shine ya dawo abun kuka? Cikin kuka tace "cemun fa kayi
kana son yarinyan daka gani fiye da rayuwar ka, dama ba sona kakeyi da gaske ba,
wanda kakeso daban"

Saida yayi dariya mai isarsa kafin yace "Aisha kece yarinyan dana gani guda d'aya
kuma ke nakeso fiye da rayuwa ta, bana fatan na sake son ko wacce y'a mace a
rayuwata bayan ke, saboda so yana da wahala ga azaban ciwo, na wahala akanki Aisha
kuma har yanzu ban futa a wahalan ba"

Kukan tane ya koma dariya tayi shuru tana sauraran sa tare da sauk'e masa nunfashi
ta waya, ba k'aramun kashe masa jiki tayi ba, tun yana fahintan hiran su harya
daina gane komai yace bari ya kirata video call, bata musu ba yana kashe wayan ta
tashi taje ta rufe d'akin Mommy kasancewar ta tafi d'akin Mai Martaba ta dawo ta
kwanta, d'aga kiran tayi ta ganshi a zigidir aihuwar uwar sa oganniya sai harbin
iska takeyi, runtse idon ta tayi yace "Aisha ki cire kayan ki ko zan samu nutsuwa,
tashi tayi ta zare rigan baccin jikin ta, sake shiga wani hali yayi daga yace ta
tab'a nan a jikin ta sai yace shafa can, duk wahalan nan ya kasa realized, daga
k'arshe kashe wayan yayi yana dana sanin kiran ta da yayi, tun ranan bai sake bari
sunyi waya da daddare ba, kuma bai sake bari wani maganan da ya shafi kusantan aure
ya shiga tsakanin su ba, zai kirata yakai sau hud'u biyar a rana, amma kota kira sa
da daddare baya d'auka, kwanci tashi ba wuya yau watan sa hud'u da tafiya bai dawo
ba, abun ya fara d'aga Mata hankali, Mommy itama abun ya fara damun ta takira shi
awaya tana tambayan sa dalilin rashin zuwan sa daga farko yace Mata aiki ne ya
mishi yawa, saida yaga Mommy ta dage sai fad'a take masa tace "shiyasa yarinyan nan
take tsoran aure, gashi daga auran ku ka gudu ka barta, Armaan kodai bata da
ni'imar da kakeso ne na gyara maka ita?

Yace "ai bata yarda nasan ta y'a mace bama ballan tana nasan tana da ni'ima ko bata
dashi, wannan dalilin yasa bana sha'awan zuwa, yanzu ma haka idan naji muryan ta
dakyar nake iya bacci, nadawo kaman d'an kwaya wajen shan maganin hana sha'awa, tun
yana mun amfani harya daina, kozan zo wajen ta ba yanzu ba" a tunanin sa a zuciyar
sa yake duka wannan dogon maganan amma sai yaji Mommy tace "gaskiya Aisha bata
kyauta ba amma zan Mata fad'a"

Zare ido yayi da sauri ya kashe wayan yana mai mungun jin kunyan abunda ya fad'a
yace shikenan Mommy tasan sirrin gida na ya salam, wannan bakin baka kyauta mun ba,
kunyan Mommy ne yaji ya rufe sa dan gani yakeyi yanzu bazai iya had'a Ido da itaba.

Mommy murmushi tayi jin ya kashe wayar tasan da zuciyar sa yake magana baisan zaci
maganan ta futo ba, tunanin yadda zata b'ullo wa Aisha ta fara dan tasan in batayi
hanzarin gyara abun nan ba d'anta zai iya shiga wani hali, Matar da take siyan
maganin Mata takira tace ta Mata had'i irin wanda akema masu jego, bayan sun gama
wayan ta k'urawa hoton Aisha da Armaan da yake d'akin ta Ido tace "Aisha inda na
kasance ni kad'e Mata ga Mai Martaba haka nakeso kema ki kasance, banaso kiyi wasa
da daman ki har wata ta kwace miki kujeran ki, zan gyaraki kuma nasa kibi mijin ki
can inda yake"

Sir Armaan bayan sunyi waya da Mommy da wajen awa hud'u ya kira Aisha a waya, sun
jima suna waya yaji batace mishi Mommy tace Mata komai ba, sai yaji hankalin sa ya
kwanta, dan dama bayaso taga kaman yakai k'aranta wajen Mommy.

Ummi zuwa yanzu ta futa hark'an su Baba abunda tasa a gaban ta kawai takeyi, Baba
ya zuba Mata ido ya barta tayi duk abunda takeso, yau tana tashi tayi wanka ta
shirya ta tafi kasuwa siyayya mai yawa tayi ta wuce gidan Sameer a bud'e ta samu
k'ofan shiga falon su, saita bata shiga ta tsaya tana ta kwad'a musu sallamah, amma
shuru tayi yakai sau ishirin amma ba'a amsa Mata ba, tura k'ofan tayi ta shiga, a
falon ta samu Khadija tana zaune tana kallo da mamaki ta kalli Khadija tace "dama
kina jina inata faman rafka sallama amma kika k'i amsa mun?

Khadija ya mutsa fuska tayi tace "dama nazo zaman amsa sallama ne da zakice ban
amsa miki ba, naga dai d'anki ma yana gidan meyasa shi bai amsa miki ba, ki bari ya
futo kifara tuhumar sa danni baki aifeni ba ballan tana kisani a gaba da tambaya"

Ummi zama tayi tana kallon Fadila saiga Sameer ya futo ta kallesa tace "yau mai
kama y'ata take fishi, naga yanayin ta ya canja ba inda nasaba ganin taba? Baice
Mata komai ba yazo ya zauna kusa da Ummi ya gaishe ta, kayan datazo dashi ta futar
tashe Khadija zo kiga abunda na siyo miki a kasuwa nasan zaki sosu"

Khadija tasowa tayi ta bud'e laidan kayan taga laisina ne da atamfofi sai k'ananan
kaya, iban kayan tayi kaman zata tafi dashi, Ummi saiji tayi an watsa Mata su a
jikinta ta nuna ta da yatsa tace "kece matsiyaciyan da kike buk'atan su bani ba,
kona tab'a zuwa nace miki bani da sutura ki taimaka mun ne? Bari kiji wallahi idan
na sake ganin ki a gidana saina canja miki kaman ni banza shashasha gantalalliyan
Mata, ninan da kike gani nafi k'arfin kimun sharri kisa miji ya sakeni, idan kinga
Aisha tana miki biyayya kin juya ta yadda ranki yakeso daga k'arshe kika Mata
sharri toni mu zuba nidake shege ka fasa, dan haka ki tashi ki fuce mun a gida tun
kafin na rasa nutsuwa ta"

Ummi mamaki ne ya daskarar da ita, ta rasa mai zatace wani k'arin abun takaicin ma
a gaban Sameer ake Mata komai amma ya kasa magana, saima rik'e hanun ta da yayi
suka futa, mota ya d'auko yace ta shiga, har suka isa gida ba wanda yayi magana a
cikin su

Suna shiga gida suka futo a motan suka shiga d'akin ta, ya kalli Ummi yace "yanzu
duka yawancin Mata haka suke idan nace zan saketa duniya zata zageni ace mun bani
da hak'urin zama da mace, dan haka kiyi hak'uri ki daina zuwa gidan kawai, idan
kina son ganina ki kirani a waya zanzo, basai kinje ba"

Baki ta sake tana kallon sa harya gama maganan kafin tace "mai kake nufi Sameer?
Matan ka ta zageni a gaban ka ta fad'a mun abunda taga dama kuma ka cigaba da zama
da ita, ka bud'e kunnen ka dakyau kaji wallahi ko shanyeka sukayi yau saika saketa
inba haka ba ka biyani no-no na daka sha"

Bai bari ta gama zage zagen taba ya tashi ya futa d'akin Baba ya shiga ya gaishe da
Maryam ya d'auki twins yana musu wasa, tashi tayi taje ta kira masa Baba ya futo
ita kuma ta zauna a ciki dan dama idan y'an uwan Baba sukazo tashi takeyi ta basu
waje, ballan tana d'ansa, Baba yana futowa yayita kallon d'ansa, gani yayi ya rame
masa yayi bak'i halamun damuwa ya bayyana a fuskan sa, zama yayi suka gaisa kafin
ya sunkuyar dakai ya kasa cewa komai, baba yayi gyaran murya yace "Sameer akwai
magana ne naga ka zauna kayi shuru, idan baka da abun cewa tunda mun gaisa zaka iya
tafiya"

Zamowa k'asa yayi ya zauna yace "Baba dan Allah ka fad'a mun abunda na maka na nemi
gafaran ka" yayi maganan hawaye na zuba a idon sa.

Baba ya jinjina kai yana hamdala a zuciyar sa kafin yace "Sameer idan nace baka mun
komai ba na yaudare ka, laifi d'aya ka mun shine sakin Aisha batare data maka
laifin komai ba, wannan abun yaci mun dai fiye da tunanin ka, kuma har yanzu da
muke maganan nan ban daina jin k'unan abun a raina ba"

D'ago Ido yayi ya kalli Baba yace"Baba ba haka kawai na sake taba, Ummi ce tace mun
wai ta zage ta kuma ta d'au alwashin saita rabata dani, kuma a gaban idona naga sun
futo tana tabin Ummi tana magana"

Baba yayi tsaki kafin yace "ka tambaye ta meya had'a su da Ummin?

Ya girgiza masa kai kafin yace "a'a ban tambaye taba, kawai na daina kulata ne kuma
nak'i bata daman ta bani hak'uri, daga k'arshe na sake ta.

Baba yace "baka cancan zama lauya ba Sameer, meye amfanin lauya? Ina yayi bincike
ne kafin ya yanke hukunci tokai hukunci kake yanke wa kafin kayi bincike, to kai
inaga ko a wajen aiki baka adalci, ka cutar da y'ar mutane a tunanin ka Allah zai
barka ne? Kaje ka nutsu ka binciki kanka tsakanin ka da Aisha waya cutar da wani,
waima meye amfanin CCT camera da yake gidan ka da bazaka duba kaga ya sukayi da
Ummin kaba kafin ka yanke hukunci? Yanzu ya kuke ciki da Matar ka na gida ko kana
samun zaman lafiya da ita?

Yace "ba wani jituwa tsakani na da ita dan yarinyan bata da tarbiyya ko kad'an"

Baba yayi murmushi yace "ai kasan bata da tarbiyya ka auro ta"

Ya sake sunkuyar da kansa kafin yace Baba bani na nemeta ba Ummi tace mun naje na
ganta tamun Mata, kuma yanzu haka ma tace ..........
Mmn Ashfaq
9/26/21, 8:37 PM - Buhainat: Bissimillahi Rahmanin Rahim

08103807998

47........

Yace 'itama Ummi yanzu haka tace na sake ta yau kota tsine mun, saidai ita a gaba
na ta zagi Ummi ta watsa Mata kayan data siya Mata akai, amma nacewa Ummi tayi
hak'uri kar duniya ta zageni akan yawan aure, tak'i tace dole saina saketa ta nemo
mun wata na aura"

Baba yace "wannan ne kuma bata isa ba, inda nayi hak'urin zama da ita duk munin
halin ta haka kaima zata hak'ura ka zauna da Matan ka duk munin halin ta, sanann ai
ita ta zab'a maka ita bakai kaje ka nemo taba, kaje kaje Allah ya maka albarka kuma
karnaji ka sake ta"
Ya amsa da amin kafin ya mik'e ya futa yana Allah Allah yaje gida ya bud'e CCT
camera gidan da kuma k'aramun recorder dan da yayi tun lokacin da Aisha ta tafi
gidan su jinyan cikin Areez, dan ya manta dashi sai yanzu da Baba ya tuna mishi,
duk da yasan ji da ganin bayi da wani amfanin dazai mishi, saidai yasan idan yaga
bata da laifin komai zai iya neman gafaran ta duk lokacin da tazo gida.

Yana isa gida ya shiga d'akin sa da sauri computer sa ya bud'e ya kad'e k'uran da
yayi kafin ya d'auko recorder ya kunna muryan Aisha yaji tana ma Ummi sannu da
zuwa, kafin yaji irin yabon ta da Ummi tayi tayi, saida ya saurari duk maganganun
da sukayi kafin Aishat tabar gida, ya fara duba cameran sa na gidan, tsayawa yayi
yana kallon Aisha tun tana amarya da yadda suke gudanar da soyayyan su, sai zuwan
Ummi da tayi ta zauna Mata lokacin aihuwan ta, yaga yadda Ummi take kula da ita
agaban idonta tana tashi tahau zagin ta tana cewa saina rabaki da gidan d'ana, ba
wajen dayafi d'aga masa hankali sai ranan da Ummi tazo na k'arshe tace Aisha ta
zageta, ashe ba haka bane, yana gama ji yadda sukayi ya kifa kansa akan computer
yana kuka d'agowa yayi yaga yadda Aisha take kuka tana addu'a lokacin daya daina
kulata, shima kukan yakeyi kaman k'aramun yaro yana cewa Ummi kin cuceni kin rabani
da farin cikin rayuwa ta, dama Aisha bata da laifin komai kikasa na sake ta? Kukan
sane ya tsaya ganin wani gardi ya shigo masa gida, tsayawa yayi yana kallon ikon
Allah, Khadija ne ta futo daga ita sai fants da breziya ta rungume sa, a falon suka
fara aikata zinan su, duba yaushe abun ya faru yayi sai yaga yanzu yake faruwa,
tashi yayi ya futa, har yazo kansu basu sani ba, waya ya d'aga ya kira Baba ya
sheda masa abunda yake faruwa, Baba ya jinjina kai yace "ka yanke duk hukuncin da
kaga ya dace sannan kazo gida ka sameni, d'aki Sameer ya koma ya nemi takadda ya
rubuta Mata saki biyu kafin ya d'auko bulala ya futo, rufe k'ofan falon yayi ya
dawo kansu sunyi nisa a aikata masha'ansu sukaji sauk'an bulala, a gigice
Khadija suka juyo suna ganin mai dukan su, duk taurin kai irin na Khadija saida ta
tsorata da ganin Sameer, daina dukan su yayi ya koma gefe yana mayar da nunfashi
zuciyar sa tana masa k'una kaman zai futo, hawaye kuwa sai ambaliya takeyi a fuskan
sa, ya rasa ina zaisa kansa yaji dad'i, a fili yace "nasan duk abunda yake faruwa
sani hakkin kine Aisha, na cutar dake batare da kin mun komai ba, kiya femun Aisha
kiya femun dan Allah, rik'e kansa yayi yana sake kuka maicin rai, hakan ne yaba
kwarton Khadija daman guduwa ko kaya bai saka ba, sai a wajen d'akin mai gadi ya
saka kayan, maigadi ya kallesa ya girgiza kai kawai a zuciyar sa yana tausayawa mai
gidan sa dan yasan baiyi dace da mace tagari ba.

Bayan futan sa Khadija ta haura d'akin ta da gudu taje tayi wanka ta canja kaya
kafin ta futo, a inda ta barshi anan ta dawo ta sameshi, a zuciyar ta tace "idan na
tsaya bashi hak'uri zai raina ni gwanda na nuna masa ni cikekkiyar y'ar bariki ne
saimu daidai ta, cingom ta wurga bakin ta tana taunan k'as k'as har ta k'araso
kansa ta tsaya tana cewa Malam ka wani zo ka zauna mun a falo kana rik'e kai, idan
zakayi magana kayi idan kuma bazakayi ba ka tashi ka fuce mun a gida dan ina da
bak'on da zaizo mun anjima" ta k'arasa maganan zuciyar ta wase dan tana da yak'i
nin ba abunda zai Mata.

D'ago Idonsa da yayi jajazur kaman jan gauta yayi ya zuba Mata, tsoro ne ya kamata
ganin yanayin sa a take jikin ta ya fara rawa, tashi yayi yasaka hanu a aljihu ya
ciro farin takadda ya mik'a Mata, kafin cikin tsawa yace futa mun a gida tun kafin
na b'alb'alla ki a wajen"

Durk'usawa tayi a wajen tayi zata bashi hak'uri, ya dakatar da ita yace "wallahi
kika bari kalma d'aya ya futo daga bakin ki saina zubar miki da hawaye, ki tabbatar
kin futa yanzu tun kafin na rasa nutsuwa ta, tashi tayi tana kuka dan ganin yanayin
sa ya tabbatar Mata da ba abunda bazai iya yiba, hanyar d'akin ta tanufa ya sake
daka Mata tsawa yace "karki kuskura ki shiga mun d'aki ko d'aya a gidana, kije zan
duba duk abunda nasan nakine zansa akawo miki har gidan ubanki"

Haka ta juya ta futa kaiba d'ankwali ba gyale tana kuka kaman wanda aka aiko Mata
da mutuwar uwarta, maigadi yana ganin ta yayi murmushi yace "ina tayaki murnan
komawa cikin rayuwar bariki, ya mik'o Mata tsummar da yake gogewa Sameer mota yace
ga wannan ko zaki rufe jikin ki" ta karb'a ta yafa ta futa tana kuka, gashi bata
d'auki ko sisi a kud'in da take sacewa a d'akin Sameer ba, kuma tasan idan ya gani
bazai bata ba, napep ta tara tahau ya kaita gidan su, a tsakar gida ta tarar da
iyayen ta suna cin farfesun kazan data turo musu dashi, suna ganin ta suka tashi
suna tambayan ta lafiya suka ganta tana kuka, takaddan ta mik'a musu, Mamanta tana
gama karantawa ta zube a wajen tana kuka tace "shikenan Khadija mungun halin ki ya
jawo mana, maiye amfanin kai mishi kwarto har cikin gidan sa? Baban ta kan dabai
san irin rayuwar da y'arsa takeyi ba, ya girgiza kai ya futa a gidan yana takaicin
rayuwar da iyalan sa suke gudanarwa.

Bayan futan ta Sameer ya tashi kaman mahaukaci ya futo motar sa ya figa ya futa
kaman sabon kamun hauka

Ikon Allah ne kawai ya kaishi gida, da gudu ya shiga d'akin Baba yana kuka wiwi,
Baba da sauri ya taresa yana tambayan ya kukayi da ita?
Dakyar ya iyama Baba bayanin komai har dana matar sa Khadija"

Baba jinjina kai yayi tayi yace "kayi hak'uri ka daina kuka ka d'auki wannan abun a
matsayin jarabawan ka na rayuwa, ka du'ufa istingifari, sannan kayi k'ok'ari kasan
hanyan da zakabi ka nemi yafiyan Aisha insha Allahu Allah zai baka mace tagari
kaman Aisha"

D'ago kai yayi yana share hawaye da majina yace "Baba nasan bazan tab'a samun Mace
kaman Aisha ba a rayuwa ta, nikam nawa ya k'are farin cikin rayuwa na ta tafi"

Baba saurin toshe masa baki yayi yace "kadaina fad'an haka ba'aso bawa yana cire
tsammani daga rahman ubangijin sa, yanzu tashi kaje kayi alola kayi sallan nafila
ka tabbatar ka karanta duk addu'an da yazo bakin ka"
Tashi yayi ya futo harzai shiga d'akin sa na gidan ya fasa, yasan idan ya shiga
Ummi zata biyosa, shi kuma bayason abunda zai had'a su yanzu, gidan sa ya koma
yanajin wani irin k'unan bak'in ciki a ransa.

Baba ba k'aramun tausayi d'ansa ya bashi ba, Maryam ko tana gefe hawaye na zuba a
idon ta ta kalli Baba tace "gaskiya Ummi bata kyauta wa Sameer ba, Baba kaima ka
gyara zaman gidan ka, kar watarana Ummi ta gaji da k'aurace Mata da kakeyi itama
wani ya bata sha'awa a waje ta bishi, duk da ba fatan hakan nakeyi ba, kuma ko
badan haka ba, kayi k'ok'ari ka gyara lahiran ka, duk abunda ta maka tana da hakki
akan ka, ka barganin ka k'aurace Mata a duniya ba wanda ya isa yace ka kulata, amma
a lahira ba ruwan ubangiji damai ta maka zai azaftar dakai na rashin yin adalci a
tsakanin Matan ka"

Baba jikin sane yayi sanyi da abunda ta fad'a, yasan bazai iya tab'a had'a
shinfud'a da Ummi ba, amma zaman ta a gidan ma zunubi ne a garesa, yasan duk abunda
take aikatawa shima sai an bashi nashi kason tunda lokacin daya farga ya gane
mungun abunda takeyi bai saketa ta tafi gidan su ba, tashi yayi yace "nagode da
tunatarwa Maryam Allah ya miki albarka yasa ki gama da duniya lafiya" bedroom
d'insa ya shiga bai jima ba ya futo ya nufi d'akin Ummi a zaune ya tadda ita ganin
dare ya farayi yasa ya barta ya koma d'akin Maryam, Maryam na ganin dawowan sa tace
"kazo d'aukan wani abune?

Ko kallon inda take baiyi ba ya wuce bedroom yaje ya kwanta yanajin zuciyar sa a
cunkushe, itama Maryam ganin yanayin sa yasa ta kama bakin ta, ta zuba masa Ido dan
tunda ta aure sa bata tab'a ganin sa cikin b'acin rai irin na yau ba.

Da sassafe ya futa ya shiga d'akin ta ya sameta akan gado, ta baje tana bacci da
halamu ma ko sallan asuba batayi ba, tsaki yayi a fili yace Allah yasa tana sallan
ma, kawar da kansa yayi dan ganin jikin ta a wajen yasa zuciyar sa ta fara tashi,
dan yanzu gaba d'ayan ta kyama take bashi, jikin gadon ya fara bugawa da k'arfi a
razane ta farka tana ganin sa taja tsaki tace "wannan wani irin sabon salon
wulak'anci ne zakazo ka tasheni ina bacci na mai dad'i, baice Mata komai ba ya
mik'a Mata takaddan da yake hanun sa yace "ki tabbatar kin barmun gida na yanzun
nan, inba haka ba saina tona miki asirin abunda kika jima kina aikatawa a b'oye,
inaso ki sani duk cin amanata da bin abokai na da kikeyi kuna aikata fasik'anci na
sani, wannan dalilin yasa na futa hark'an ki na daina had'a shin fud'a dake, ke
kuma a haukan ki kina tunanin na daina sonki shiyasa nake wulak'an taki, a tunanin
ki bazan tab'a sanin abunda kikeyi aika tawa ba" kije na barki da Allah shi kad'e
zaimun sakayya"

Ummi hanu tasa akai tana cewa "innalillahi wa'inna ilaihin raju'un nashiga uku,
Alhaji dama kasan abunda nakeyi ka barni inata aikatawa baka sanar dani ba, dan
Allah ka rufa mun asiri ka dawo dani tun kafin duniya suyi Allah wadar dani"
Bai kulata ba ya shiga d'akin sa yayi wanka ya shirya ya futo, a inda ya barta anan
yazo ya sameta, ya kalleta yace wallahi bazanyi kaffara ba idan nadawo na samu ko
kayan kine a gidan nan sainaje na fad'awa iyayen ki abunda kika mun"

Tun kafin ya futa taje tafara tattara kayan ta, ta kira motan iban kaya ya kwashe
Mata kayan gaba d'aya, tana shiga gidan su iyayen ta sukace lafiya muka ganki da
sanyin safiya kuma had'e da kayan ki?

Ta fashe da kuka tace "Baban Sameer ne ya sake ni?

Baki suka had'a sukace "Saki? Ke ko da yarantan ku bakuyi saki ba, Saida girman
yazo muku? Me kika mishi ya sakeki? Ummi kasa basu amsa tayi tana ta kuka, sunyi
juyin duniyan nan akan ta fad'a musu abunda ya had'a su tace bata sani ba, tana
zaune kawai ya turo Mata da takaddan saki.

Yayun ta sukace ba yadda za'ayi ayi saki ba tare da dalili ba dole akwai abunda
kika masa ya sakeki, kuma zamuje mu tambaye sa muji"
Gaban tane yayi ta fad'uwa jin sunce zasuje su tambaye sa, tayita addu'an Allah
yasa karsu sameshi a gida.

Suna futa sukaje gida akace musu bayanan har kasuwa suka bishi bayan sun gaisa
suka tambaye sa meya had'asu ya saketa! Yace musu kawai zaman sune ya k'are, ba
yadda basu dashi ba amma yak'i fad'a musu shima, suka tafi suna girmama girman
lamarin, amma sunsan duk yadda akayi laifin y'ar uwar sune.

Lokacin da Sameer yazo gida d'akin Ummin sa ya fara shiga, yaga bata nan ba kayan
ta, wayan ta ya kira tace yazo ya sameta a gida, hankali tashe yaje gidan, yace
Ummi meya dawo dake gida?

Idon ta yana zubar da hawaye tace "Sameer Baban ka ya cuce ni, haka kawai ina zaune
ya bani takaddan saki wai na futa nabar masa gidan sa"

Tsaki Sameer yayi yace "ai yayi k'ok'ari ma da bai sakeki tuntuni ba sai yanzu,
wallahi Ummi koni nan da ina da ikon canja uwa dana canja ki tuntuni, saboda baki
cancanci zamowa uwa tagari wa kowa dabba ba ballan tana wa d'an mutum, kin cutar da
rayuwa na kin rabi da matar da take sona tsakani da Allah kin had'a ni da wanda
zata cutar dani, ba zance miki Allah ya isa ba amma nasan Allah zai isar mun, dama
nazo na sheda da miki nasan duk tuggun da kika mun akan Aisha ta hanyan cct camera
da yake gidana, Ummi zan miki biyayya ne kawai a matsayin ki na uwar data aife ni,
amma ki sani wallahi bazan sake yarda dake ba a rayuwa ta" ya tashi ya futa yana
kuka itama tana kuka tana kiran sa amma bai saurare taba, yayi fucewar sa, Maman ta
Yagana tazo ta sameta tace "Zainabu nasan duk yadda akayi kin cutar da ahalin ki
kuma insha Allahu Allah saiya saka musu, ki zuba Ido kiga abunda zai faru dake a
rayuwa, anjima ana zuwa ana fad'a mun mungun halin da kike aiwatarwa bana yarda,
dan banyi zaton zaki aikata abunda ake fad'a ba, nima ban yafe miki ba Allah saiya
saka mun dan ba irin tarbiyyan dana baki ba kenan, kuma insha Allahu saikin auri
kask'antaccen mutum a duniyan nan"

Ummi kuka takeyi da iya k'arfin ta dan bata tab'a tunanin rayuwa zai juya Mata
lokaci guda haka ba.

Yusuf kullun zuba Ido yakeyi yaji............

Hhhhhh group 1 kuna bani dariya wallahi wato har kirana kukeyi kuna cewa kun yafe
sauran lamarin kudai nakai ku ga first night d'in Aisha ko🤣🤣🤣🤣🤣 karku damu na muku
tanadi na musamman domin ganin wannan first night d'in amma duk wanda tasan mijin
ta baya gari ta nemi Lipton da lemon tsami a kusa da ita😂😂😂😂 dan ba ruwan Mmn
Ashfaq, kar kuce na hakaku bacci na barku da matse😳oh😳 ashe akwai group d'in maza
nayi nan �?

08103807998

Mmn Ashfaq
9/26/21, 8:37 PM - Buhainat: Bissimillahi Rahmanin Rahim
08103807998

48.........

Yusuf kullun zuba Ido yakeyi yaji Baban sa ya kirasa yace masa ya kawo kud'in
sadakin sa yau za'a kai masa amma shuru ba labari, yau ya cire kunya dajin nauyin
yaje ya samu Baban sa a d'aki bayan sun gaisa yace "Baba dama Aisha ne ta dage mun
akan saina kawo sadaki na, kuma nace Mata na fad'a maka, shine tace bata yarda ba
shine nazo na sake maka tuni koka manta ne"

Murmushi yayi irin tasu na manya kafin yace "Yusuf bansan yaushe ka dawo babban
mak'aryaci ba, bari kaji tun ranan daka mun maganan Aisha na saurari k'aryan kane
kawai amma nasan ba Aishan da kukayi magana, dan a ranan aka d'aura auran ta da
d'an sarkin Gombe, ina mai baka shawaran da kaje ka koyawa bakin ka tarbiyya kafin
kaje neman aure inba haka ba zaka k'are rayuwar ka batare da kayi aure ba, Aisha
saidai mu mata fatan Allah ya rabasu lafiya dan nasan yanzu haka tana d'auke da
juna biyun mijin ta"

Tunda Baban sa ya fara magana yaji zufa yana tsatstsafowa tun daga tsakiyan kansa
har zuwa tafin k'afan sa, rasa abunda zaice wa Baban sa yayi, kawai saiya tashi
yaje ya kwanta a d'akin sa yana kuka wiwi, saida yayi mai isarsa kafin yayi shuru,
yasan duk abunda Baban sa ya fad'a masa gaskiya ne, kuma ya d'auki alk'awarin gyara
kansa tun kafin lokaci ya k'ure masa.

Maryam tana ganin Ummi ta kwashe kayan ta, kuma ta futa tana kuka itama hankalin ta
ba k'aramun tashi yayi ba, Baba yana dawowa ta tsuguna a gaban sa tana kuka, Baba a
razane ya d'ago ta yana tambayan ta abunda yasata kuka, cikin kuka tace "meyasa
kamun haka Baba? akan mai zaka saki Matan ka da nazo na sameku, to ka sani nima
bazan zauna a gidan nan ba, gidan mu zan koma harsai ka dawo da Matan ka kafin na
dawo gidan"

Baba ranshi ne yaji ya b'aci, dan bata kaishi son zama da Matan sa ba, duk abunda
Ummi ta masa har yanzu yana sonta saidai bazai iya zama da itaba bane kawai, tunda
Matan shine tun bayi dashi suke tare, har Allah ya azurta shi, suna tare daga baya
ne ta biyewa k'awaye ta b'ata rayuwar ta, kujera yaje ya zauna ya kalleta cikin
b'acin rai yace "Maryam a tunanin ki kinfini sanin darajan Matana ne? Ko kinfi
sonta ne? Ko kuma kece zaki nuna mun yadda zan zauna da Matana? Ra'ayin kine ki
zauna dani ko kuma ki tafi gidan ku, amma ki sani ba inda zakije mun da y'aya na
duk lokacin da kika shirya tafiya k'ofa a bud'e yake" yana gama maganan ya tashi ya
shige bedroom d'insa ya kwan ta yana jin zafin abunda ta fad'a masa tare da
takaicin auran yarinya da yayi, iban yaran tayi ta shiga gidan Momma dasu ta fad'a
Mata duk abunda yake faruwa, Momma ba k'aramun fad'a ta Mata ba tace taba yaran no-
no ta barsu anan, kuma duk hanyan da tasan zatabi taba mijin ta hak'uri ya hak'ura
tabi, shawara sosai Momma tayi ta bata tare da Mata nasiha mai shiga jiki, kafin ta
tafi gidan a kan gado taje ta samesa yayi ruf da ciki, kwanciya tayi a bayan sa ta
fara kukan shagwab'a, sauk'e ta yayi ya juyo da ita ta yadda zasu fuskanci juna
yace "Maryam dan Allah ki kyaleni naji da abunda yake damuna, karki dad'a d'aga mun
hankali, da kinsan yadda nakeji a raina nasan dako kusa dani bazaki zoba"

Matso da fuskan ta tayi kusa da nashi har suna shak'an nunfashin juna tace "kayi
hak'uri mijina nasan na b'ata maka rai amma bazan sake ba, dan Allah ka yafe mun,
bata bari yayi magana ba ta had'e bakin su waje d'aya tana mishi wani irin tsotsan
daya mantar dashi halin da yake ciki, kayan jikin sa ta cire masa itama ta cire
nasa ta kama oganniya ta wurga a bakin ta tana masa tsotsan sweet, lulawa sukayi
duyan ma'aurata, Baba ya baje Mata dattijon takan sa akan gado, saida komai ya
lafa, kafin ya dubeta yace ina y'aya na?

Murmushi tayi tace sai yanzu ka tuna da ya'yan ka, na kaisu wajen Momma dan na samu
daman farantawa mijina rai dakyau" dad'a rungume ta yayi suka sake kulawa wata
sabuwar duniyan.

Yau Umma da y'an uwanta suka sake had'uwa dukan su suka taho gidan su Fadila domin
sake bata hak'uri, tana ganin su ta d'aure fuskan ta kaman bata tab'a dariya ba,
Umma tazo ta zauna kusa da ita ta rik'e hanun ta tace "dan Allah Fadila ki yafe
mun, wallahi son zuciya ne da sharrin shed'an ya rinjaye mu muka zubar dake tun
kina jinjira, amma yanzu mun gane kuskuran mu bazamu sake ba, had'a baki sukayi
suna kuka suna bata hak'uri, amma Fadila ko gizau bataji a ranta ba, har suka tafi
bata ce musu uffan ba, bayan tafiyar su Matan Baban ta da Kaka da tadawo gidan
domin ita sukayi ta bata hak'uri da taga zasu cika Mata kunne ta tashi ta shige
d'aki ta barsu a wajen, dan batasan meyasa ba kwata kwata basu ranta, daidai da son
da takewa Isah yanzu a kashi d'ari sittin ya ragu, yanzu tafi bawa cikin jikin ta
muhinmanci fiye da komai.

B'angaran Isah yanzu ya mik'a wa Allah duka lamuran sa, yasan shi kad'e ne kawai
zai iya daidaita masa komai, ya cigaba da zuwa aikin sa, saidai sa'i da lokaci
yakanje gidan su ya duba ta, duk da bata kulasa amma yanajin dad'in ganin da cikin
sa da yake jikin ta da yanzu ya futo yayi d'as a jikin ta.

Yau mai maganin da Mommy tace ta kawo Mata tazo da tarin magunguna, bayanin yadda
za'ayi amfani dashi ta Mata, kafin Mommy ta tashi ta d'auko kud'i ta bata sukayi
sallamah ta tafi.

Da daddare bayan sunyi salla sunci abinci Mommy ta ibo Mata ciccib'i tace "Aisha
cinye ki bani roban"

Kasa Mata musu Aisha tayi saima kunyan Mommy daya rufe ta tasan maganin Mata ta
bata, bayan ta gama ci ta tsiyaya Mata tsumi ta bata tasha, tun ranan Mommy take
d'irka Mata magunguna tana sha, ruwa ne ya taru ya Mata yawa ya maranta gashi babu
mai rage Mata shi, kullun da daddare idan sha'awar ya tashi Mata sai tayita kuka
har Mommy ta fara fuskantan halin da take ciki, shiyasa yau da Sir Armaan ya kirata
a waya tace "Armaan wai wani irin kallo kakeso mutane su mana ne? Idan har kasan
bazaka iya zama da yarinyan nan ba ka sauwak'e Mata kawai taje ta samu mai sonta ta
aura"

Tunda Mommy ta fara magana gaban sa yake fad'uwa yace "Mommy kiyi hak'uri insha
Allahu zan dawo nan da wata biyu ko uku"

Mommy tace kasan abunda kake fad'a kuwa? Wallahi Armaan idan ka kai sati biyu
bakazo ba sainaje kotu nasa an raba auran ka da ita, karka manta babu iddan ka akan
ta, bazan iya zuba Ido naga kanata cutar da y'ar mutane ba, yanzu kai idan akama
y'arka ko k'anwan ka haka zakaji dad'i?

Shuru yayi yace "Mommy kiyi hak'uri insha Allahu zan dawo a satin nan"

Yau y'an school suka samu hutu ya'yan su Azmina da Areefa sukazo hutu gidan, Aisha
ta tattara yaran ta koma sashen ta dasu, Amreen ta tayata gyara wajen duk da kullun
masu aiki sai sun gyara gidan, amma duk da haka saida tayi nata gyaran, da daddare
suna kallo a falo wayan ta ya fara ringing tana dubawa taga........
To team Aisha mu kafta💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻🙏🏻

08103807998

Mmn Ashfaq
9/28/21, 12:20 PM - Buhainat: Bissimillahi Rahmanin Rahim

08103807998

48.........

Yusuf kullun zuba Ido yakeyi yaji Baban sa ya kirasa yace masa ya kawo kud'in
sadakin sa yau za'a kai masa amma shuru ba labari, yau ya cire kunya dajin nauyin
yaje ya samu Baban sa a d'aki bayan sun gaisa yace "Baba dama Aisha ne ta dage mun
akan saina kawo sadaki na, kuma nace Mata na fad'a maka, shine tace bata yarda ba
shine nazo na sake maka tuni koka manta ne"

Murmushi yayi irin tasu na manya kafin yace "Yusuf bansan yaushe ka dawo babban
mak'aryaci ba, bari kaji tun ranan daka mun maganan Aisha na saurari k'aryan kane
kawai amma nasan ba Aishan da kukayi magana, dan a ranan aka d'aura auran ta da
d'an sarkin Gombe, ina mai baka shawaran da kaje ka koyawa bakin ka tarbiyya kafin
kaje neman aure inba haka ba zaka k'are rayuwar ka batare da kayi aure ba, Aisha
saidai mu mata fatan Allah ya rabasu lafiya dan nasan yanzu haka tana d'auke da
juna biyun mijin ta"

Tunda Baban sa ya fara magana yaji zufa yana tsatstsafowa tun daga tsakiyan kansa
har zuwa tafin k'afan sa, rasa abunda zaice wa Baban sa yayi, kawai saiya tashi
yaje ya kwanta a d'akin sa yana kuka wiwi, saida yayi mai isarsa kafin yayi shuru,
yasan duk abunda Baban sa ya fad'a masa gaskiya ne, kuma ya d'auki alk'awarin gyara
kansa tun kafin lokaci ya k'ure masa.

Maryam tana ganin Ummi ta kwashe kayan ta, kuma ta futa tana kuka itama hankalin ta
ba k'aramun tashi yayi ba, Baba yana dawowa ta tsuguna a gaban sa tana kuka, Baba a
razane ya d'ago ta yana tambayan ta abunda yasata kuka, cikin kuka tace "meyasa
kamun haka Baba? akan mai zaka saki Matan ka da nazo na sameku, to ka sani nima
bazan zauna a gidan nan ba, gidan mu zan koma harsai ka dawo da Matan ka kafin na
dawo gidan"

Baba ranshi ne yaji ya b'aci, dan bata kaishi son zama da Matan sa ba, duk abunda
Ummi ta masa har yanzu yana sonta saidai bazai iya zama da itaba bane kawai, tunda
Matan shine tun bayi dashi suke tare, har Allah ya azurta shi, suna tare daga baya
ne ta biyewa k'awaye ta b'ata rayuwar ta, kujera yaje ya zauna ya kalleta cikin
b'acin rai yace "Maryam a tunanin ki kinfini sanin darajan Matana ne? Ko kinfi
sonta ne? Ko kuma kece zaki nuna mun yadda zan zauna da Matana? Ra'ayin kine ki
zauna dani ko kuma ki tafi gidan ku, amma ki sani ba inda zakije mun da y'aya na
duk lokacin da kika shirya tafiya k'ofa a bud'e yake" yana gama maganan ya tashi ya
shige bedroom d'insa ya kwan ta yana jin zafin abunda ta fad'a masa tare da
takaicin auran yarinya da yayi, iban yaran tayi ta shiga gidan Momma dasu ta fad'a
Mata duk abunda yake faruwa, Momma ba k'aramun fad'a ta Mata ba tace taba yaran no-
no ta barsu anan, kuma duk hanyan da tasan zatabi taba mijin ta hak'uri ya hak'ura
tabi, shawara sosai Momma tayi ta bata tare da Mata nasiha mai shiga jiki, kafin ta
tafi gidan a kan gado taje ta samesa yayi ruf da ciki, kwanciya tayi a bayan sa ta
fara kukan shagwab'a, sauk'e ta yayi ya juyo da ita ta yadda zasu fuskanci juna
yace "Maryam dan Allah ki kyaleni naji da abunda yake damuna, karki dad'a d'aga mun
hankali, da kinsan yadda nakeji a raina nasan dako kusa dani bazaki zoba"

Matso da fuskan ta tayi kusa da nashi har suna shak'an nunfashin juna tace "kayi
hak'uri mijina nasan na b'ata maka rai amma bazan sake ba, dan Allah ka yafe mun,
bata bari yayi magana ba ta had'e bakin su waje d'aya tana mishi wani irin tsotsan
daya mantar dashi halin da yake ciki, kayan jikin sa ta cire masa itama ta cire
nasa ta kama oganniya ta wurga a bakin ta tana masa tsotsan sweet, lulawa sukayi
duyan ma'aurata, Baba ya baje Mata dattijon takan sa akan gado, saida komai ya
lafa, kafin ya dubeta yace ina y'aya na?

Murmushi tayi tace sai yanzu ka tuna da ya'yan ka, na kaisu wajen Momma dan na samu
daman farantawa mijina rai dakyau" dad'a rungume ta yayi suka sake kulawa wata
sabuwar duniyan.

Yau Umma da y'an uwanta suka sake had'uwa dukan su suka taho gidan su Fadila domin
sake bata hak'uri, tana ganin su ta d'aure fuskan ta kaman bata tab'a dariya ba,
Umma tazo ta zauna kusa da ita ta rik'e hanun ta tace "dan Allah Fadila ki yafe
mun, wallahi son zuciya ne da sharrin shed'an ya rinjaye mu muka zubar dake tun
kina jinjira, amma yanzu mun gane kuskuran mu bazamu sake ba, had'a baki sukayi
suna kuka suna bata hak'uri, amma Fadila ko gizau bataji a ranta ba, har suka tafi
bata ce musu uffan ba, bayan tafiyar su Matan Baban ta da Kaka da tadawo gidan
domin ita sukayi ta bata hak'uri da taga zasu cika Mata kunne ta tashi ta shige
d'aki ta barsu a wajen, dan batasan meyasa ba kwata kwata basu ranta, daidai da son
da takewa Isah yanzu a kashi d'ari sittin ya ragu, yanzu tafi bawa cikin jikin ta
muhinmanci fiye da komai.

B'angaran Isah yanzu ya mik'a wa Allah duka lamuran sa, yasan shi kad'e ne kawai
zai iya daidaita masa komai, ya cigaba da zuwa aikin sa, saidai sa'i da lokaci
yakanje gidan su ya duba ta, duk da bata kulasa amma yanajin dad'in ganin da cikin
sa da yake jikin ta da yanzu ya futo yayi d'as a jikin ta.

Yau mai maganin da Mommy tace ta kawo Mata tazo da tarin magunguna, bayanin yadda
za'ayi amfani dashi ta Mata, kafin Mommy ta tashi ta d'auko kud'i ta bata sukayi
sallamah ta tafi.

Da daddare bayan sunyi salla sunci abinci Mommy ta ibo Mata ciccib'i tace "Aisha
cinye ki bani roban"

Kasa Mata musu Aisha tayi saima kunyan Mommy daya rufe ta tasan maganin Mata ta
bata, bayan ta gama ci ta tsiyaya Mata tsumi ta bata tasha, tun ranan Mommy take
d'irka Mata magunguna tana sha, ruwa ne ya taru ya Mata yawa ya maranta gashi babu
mai rage Mata shi, kullun da daddare idan sha'awar ya tashi Mata sai tayita kuka
har Mommy ta fara fuskantan halin da take ciki, shiyasa yau da Sir Armaan ya kirata
a waya tace "Armaan wai wani irin kallo kakeso mutane su mana ne? Idan har kasan
bazaka iya zama da yarinyan nan ba ka sauwak'e Mata kawai taje ta samu mai sonta ta
aura"
Tunda Mommy ta fara magana gaban sa yake fad'uwa yace "Mommy kiyi hak'uri insha
Allahu zan dawo nan da wata biyu ko uku"

Mommy tace kasan abunda kake fad'a kuwa? Wallahi Armaan idan ka kai sati biyu
bakazo ba sainaje kotu nasa an raba auran ka da ita, karka manta babu iddan ka akan
ta, bazan iya zuba Ido naga kanata cutar da y'ar mutane ba, yanzu kai idan akama
y'arka ko k'anwan ka haka zakaji dad'i?

Shuru yayi yace "Mommy kiyi hak'uri insha Allahu zan dawo a satin nan"

Yau y'an school suka samu hutu ya'yan su Azmina da Areefa sukazo hutu gidan, Aisha
ta tattara yaran ta koma sashen ta dasu, Amreen ta tayata gyara wajen duk da kullun
masu aiki sai sun gyara gidan, amma duk da haka saida tayi nata gyaran, da daddare
suna kallo a falo wayan ta ya fara ringing tana dubawa taga........

To team Aisha mu kafta💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻🙏🏻

08103807998

Mmn Ashfaq
9/28/21, 12:20 PM - Buhainat: Bissimillahi Rahmanin Rahim

08103807998

50........

Ya had'a ta da k'irjin sa ya matse ta da k'arfi saida tayi k'aramun k'ara, bakin sa


ya d'aura a wuyan ta yana lashewa saurin zamewa tayi jin yanayin ta ya fara
canjawa, hanun sa taja tace "na had'a maka ruwan wanka kuma abincin ka yana jiran
ka a dinning"

Rintse idonsa yayi jin Oganniya tana masa rad'ad'i, ba kasancewa da ita bane baya
so, gudun shi da takeyi ne yake k'ona masa rai, ko yanzu baiji dad'in janye jikin
ta da tayi daga garesa ba, saidai bai nuna Mata komai ba ya shafa gefen fuskan ta
yace "baza'a mun wankan ba?

Zare ido tayi tace "ba yauba watarana zan maka basai ka rok'a ba" kallon ta yayi
yace "ina rok'on Allah ya nuna mun wannan ranan ina raye" daga haka ya shige
bedroom d'inta yayi wanka yana futowa yaga ta ajiye masa k'ananan kaya akan gadon
ta, lotion ya shafa ya feshe jikin sa da turare kafin ya d'auka kayan ya saka,
tunda ya futo ta kafe shi da Ido tana hamdala a zuciyar ta da kyautan miji irin
Yareema Armaan da Allah ya bata, bata tab'a k'are masa kallo irin na yau ba sai yau
taga ainihin kyau sa na halitta, Sir Armaan shiba fari ba shiba bak'i ba yana tsaka
tsakiya, k'irjin shi yana da fad'i irin na gwarzayen maza ga gashi akwamce akai luf
luf, naman shi a murd'e kana ganin shi kaga gwarzon namiji, yana da dogon hanci,
bakin sa yana da fad'i kad'an, harya iso wajen da take bata sani ba tana ta k'arewa
halittan sa kallo, saidai ya hura Mata iskan bakin sa a idon ta kafin tayi saurin
dawowa nutsuwan ta, murmushi ya Mata yace "nayi kyau ne?

Murmushi tayi ta sunkuyar da kanta tana jin kunyan sa, hanun ta ya kama suka tafi
kan dinning sukaci aminci, basu jima da gamawa ba aka kira sallan mangrib, alola
yayi ya tafi masallaci ita kuma tayi nata a gida, bai shigo gidan ba saida akayi
sallan isha, a falo ya sameta ta saka wani kayan da maraban sa da tsirara kad'an
ne, tana kallo, zuwa yayi ya zaune a kusa da ita ya kama hanun ta yana murzawa yace
"sannu da hutawa Sweet Eesha" jin muryan sa tana so ta tona masa asirin halin da
yake ciki yasa ya mik'e yace Mata "zan shiga ciki akwai abunda nakeso na duba"
kafin ta bashi amsa ya shige d'akin sa, binshi tayi da kallo fuskan ta d'auke da
murmushi tace "abu d'aya ne yake damun mu yadda kake jin sha'awa ta haka nima nake
jin naka kuma yau insha Allahu zamu d'and'ani zak'in juna" cigaba da kallo tayi
tana ta matse cinya dan ba k'aramun feeling take jiba, Sir Armaan tunda ya shiga
d'aki ya kasa zaune ya kasa tsaye yanata jiran yaga ta biyosa amma shuru har k'arfe
11 yau ma yasan bazata bashi had'in kaiba, gyara wa yayi ya kwanta yace dama irin
wahalan da kikeso nasha kenan shiyasa kikasa nazo, yakai minti talatin da kwanciya
ta shigo cikin shirin ta na bacci, yana jin shigowan ta ya rufe idonsa kaman mai
bacci, ta hauro gadon ta lek'a fuskan sa tace "honey bacci kayi baka jira niba" ta
shige jikin sa ta kwanta a take bacci ya d'auke ta yanata jiran yaji ta fara
shafasa amma sai yaji sauk'an nunfashin ta halimun ta jima dayin bacci, yadda yaga
dare haka yaga rana, washe gari ya tashi da azumi, gani tayi tun kiran sallan farko
ya raba jikin su haka da yadawo daga masallaci baizo kusa da ita ba, yana ganin
zata futa kuma yasan kitchen zataje yace "Aisha karkiyi abun karyawa dani ina
azami" kallan sa tayi tace mishi yau lahadi ne fa? Ya gyad'a Mata kai kafin yace na
sani" futa tayi taje kitchen sai taji k'iwan dafa komai ruwan zafi kawai ta tsiyaya
tasha kafin ta koma d'akin ta ta kwanta, wunin ranan kwata kwata basu zauna waje
d'aya ba shima bai wuni a gidan ba.

Abdallah tunda ya'yan sa suka tafi gidan su Aisha bai sake bi ta kansu ba, sai yau
da Aunty school d'insu ta kirashi bayan sun gaisa tace "dama munga yaran ka basu
zuwa school shiyasa hukuman makaranta tace mu kira muji koka canja musu wani ne!

Yace "wallahi bansan basu zuwa ba, A ZATO NA ana kawo su daga gidan Kaka nun sune,
amma dan Allah tsawan kwana nawa ne basu zo ba?

Tace "zasu kai wata shida dan time biyu kenan ba'ayi dasu ba" hak'uri ya basu yace
yanzu zaije yaji dalilin rashin zuwan su insha Allahu, sukayi sallama yana kashe
wayan ya d'auki key motan sa ya nufi gidan su Aisha tun kafin ya k'arasa yake kiran
number ta bata d'auka ba.

Aisha kuwa ganin ya dameta da kira yasa ta d'auki hijabi tasa zataje wajen Mommy ta
duba ko Sir Armaan yana wajen, a daidai k'ofan shigowa suka had'u ta mik'a masa
wayan ta juya ba tare da tace masa komai ba, ya bud'e baki zaiyi Mata magana kenan
yaga kira ya shigo wayan ta duba sunan yayi yaga an rubuta Abdallah! Tunanin waye
Abdallah ya farayi, yanaso ya d'auka kuma yanaso ta mishi fashin bak'i akai falon
ya shiga ya ganta a zaune zama yayi a kusa da ita yace "Sweet Eesha wani wai shi
Abdallah yanata kiran ki waye shi?

Ba tare data kalle saba tace "Baban su Affan ne"

Saurin mik'ewa yayi yana kallon ta zuciyar sa tana masa k'una yace "tsawan wani
lokaci ya d'auka yana kiran ki" ganin yadda yake huci sai abun yaso ya bata dariya
dakyar ta iya danne dariyan ta tace "tunda nazo gidan nan yaune kawai ya kirani"

Kafin yayi magana wani kiran ya sake shigowa d'agawa yayi ransa a mungun b'ace yasa
a kunne sa yayi shuru, b'angaran Abdallah kuwa yanajin an d'auka yayi hamdala, idan
da sabo ya saba dama tunda suka rabu da ita, idan ya kira wayan ta, duk ranan da
yayi sa'a ta d'auka wayan sa bata magana, cikin sanyin murya irin ta namijin da
yake zawarci yace "dama na kira ne naji lafiyan ku, kuma Malaman school d'in su
Afra ta kirani tana tambaya na mai yake hanasu zuwa school, shine nace bazan zo
naji ko kin canja musu school ne, yanzu haka ina k'ofan gidan ku dan Allah kiyi
hak'uri ki futo mu gaisa saiki fad'a mun abunda zance musu" shuru yayi yana jiran
jin amsan ta"

Sir Armaan zama yayi yana sauk'e ajiyan zuciya zafin da zuciyar sa takeyi yana
raguwa ganin ashe Abdallah baisan tayi aure ba, cikin nutsuwa ya fara magana yace
"Abdallah kake ko? Koma waye ma ban damu dana sani ba, Aisha mai d'aki nane bazan
so naga ka sake kiran taba, ya ranka kuma suna hanuna idan maganan yaran ka keso
kayi ni ya kamata ka kira ba ita, yanzu zan kiraka da number na saika ajiye duk
abunda ya shafi yaran ka ni zakana kira ba ita, da fatan ka fahince ni" kashe wayan
yayi ya tura masa sak'o da number sa, kafin ya mik'a Mata wayan ko kallon ta baiyi
ba ya futa a gidan"

Abdallah tunda Sir Armaan ya fara magana k'irjin sa yake bugawa tsoro yana shigan
sa, ji yayi bai yarda da abunda ya fad'a ba ya futa yaje ya buga k'ofan gidan su
Baba Audu ya lek'o yana ganin sa ya bud'e k'ofan suka gaisa Abdallah yace "Aisha
fa?

Baba Audu yace wata Aisha badai Hajiyah k'arama da take Gombe gidan sarki ba?

Abdallah yace da gaske tayi aure ne?

Baba Audu saida yayi dariya wanda daga gani zakasan na mugunta ne yace "ai yanzu
haka takai wata shida ko bakwai nema a gidan Sarkin Gombe dan sarki guda take aure"

Abdallah ji yayi kaman ya d'aura hanu akai yayita zurma ihu amma ba hali motan sa
ya koma jiki a sanyaye, yana tunanin yadda abun ya faru ba tare daya sani ba, gashi
yana son rik'e ya'yan sa amma baisan ta inda zai karb'o suba, kuma yasan zaman su a
wajen ma'aifiyar su zaifi musu gata fiye da wajen sa, harya koma gida idonsa yana
zubar da hawayen rashin ta, tare da dana sanin sakin ta da yayi ba tare da wani
dalili ba.

Isah yana kwance abun duniya ya damesa ga kewan matar sa daya addabe sa kwana biyu,
Aisha ce ta fad'o masa arai yayi saurin d'aukan wayan sa ya kirata lokacin tana
zaune da Sir Armaan yana shan ruwa taga kira ya shigo wayan ta kaman bazata d'auka
ba saboda batasan number ba sai kuma ta d'aga bakin ta d'auke da sallama, jin
muryan namiji yasa ta sake duba number ganin dai bata d'auki muryan ba kuma batasan
number ba yasa tace dawa nake magana?

Isah nunfashi yaja yace "kina magana da Isah mijin Fadila"

Aisha murmushin ta ta fad'ad'a tace "Allah sarki Alhaji Isah kana lafiya ya bayan
rabo? D'azu nake tambayan ka kuwa" Sir Armaan jin ta ambaci sunan namiji kuma tana
tambayan sa bayan rabo yasa ya tsaya dacin abincin ya zuba Mata ido zuciyar sa tana
harbawa a tunanin sa k'annen mazan data aura ne a baya, kallon sa Aisha tayi sai
taga kaman yana Mata kallon ta cika masa kunne, yasa ta tashi ta shige d'akin ta,
hakan kuwa ba k'aramun tab'a masa zuciya yayi ba, tace ina jinka Isah mai kace?

Yace "Aisha bayan rabo ba dad'in ji domin tunda kika bar garin nan na rasa nutsuwa
da kwanciyan hankali a gidana"

Aisha tace "subbahanallah meya faru ne Isah? Bai iya b'oye Mata komai ba ya sanar
da ita, bayan ta gama ji Aisha tace "yanzu har ankai matakin da Fadila zatana b'oye
mun sirrin ta, karka damu Isah insha Allahu gobe gobe Matar ka zata dawo, ba yadda
za'ayi laifin wani ya shafi wani, nagode da sanar dani da kayi"

Yace "dan Allah kar kice Mata nina fad'a miki, nasan idan taji ta wajena maganan ya
futo ranta zai b'aci sosai"

Murmushi Aisha tayi tace "karka damu Isah bazata San kaika fad'a mun ba kuma ko ta
sani ma baza tayi fushi ba" kashe wayan tayi ta kira Fadila.

Fadila da murna ta d'auka tana cewa Allah sarki rabin zuciya ta yanzu nake maganan
ki a Raina"

Aisha tace "Fadila meye matsayi na a wajen ki?

Fadila hankali kwance ta fara lissafo Mata dan bata kawo komai a ranta ba tace "na
farkon aminiya yar uwa abokiyar shawaya mai fad'a mun gaskiya mai hanani aikata
abunda ba daidai ba sannan kuma mai fad'a naji, kai bazan iya lissafawa ba domin
kin wuce komai a wajena ke jinin jiki na ne"

Aisha tace "da nima haka nake tunani amma yanzu na k'arya ta hakan a zuciya ta,
Fadila da dane kika fad'a mun haka zan amince ba yanzu ba, yanzu bani da wani
muhinmanci a wajen ki"

Fadila cikin fad'uwan gaba tace "mena miki Aisha kike fad'an haka wallahi harna
mutu matsayin ki bazai tab'a canjawa a wajena ba"

Aisha cikin b'acin rai tace "ya canja wallahi ya canja, Fadila ace yau watan ki
shida a gida ba tare dana sani ba, kuma kice mun ina da muhinmanci a wajen ki?

Fadila tace "kiyi hak'uri Aisha bana son d'aga miki hankali ne shiyasa ban fad'a
miki ba amma yanzu kiyi hak'uri zan miki bayanin yadda komai ya kasance"

Saurin dakatar da ita Aisha tayi ta hanyan cewa bana buk'atan jin komai a bakin ki
domin mutanen duniya sun sanar dani duk abunda ya faru, nima na kira na tayaki
murnan zab'in da kikayi wa kanki kine sanann nace miki daga yau na cireki a cikin
wanda na sani a rayuwa ta"

Fadila tace "karki mun haka Aisha kinsan bani da uwa bani y'ar uwan da zanyi
shawara da ita daya wuce ki, idan kika rabu dani ya kikeso nayi da rayuwa ta?

Aisha tace "zan yarda mu cigaba da zama yadda muke ne idan kin yarda da abunda zan
fad'a miki?

Fadila cikin kuka tace nayarda Aisha ki fad'a koma meye zanyi.

Aisha tace "inaso ki koma gidan Isah gobe kuma karki mun musu domin nasan duk
abunda ya faru, Fadila karki bari laifin wasu ya wargaza miki farin cikin rayuwar
ki, wallahi idan kika rabu da Isah bazaki sake samun mai sonki tsakani da Allah
kaman shiba, ya kamata muna ma kanmu fad'a tun kafin duniya ta mana, Fadila nasan
dangin ma'aifiyar ki basu kyauta miki ba, amma ai hakan bai rage ki da komai ba,
kin tashi cikin nutsuwa da tarbiyya, kin samu ilimin boko da arabi, kin tashi a
cikin gatan ma'aifi da Baba Uwani data dawo tamkar ma'aifiya a gareki, ba abunda
kika tab'a kukan sa kika rasa a rayuwar ki, fushi da kikeyi dasu hakan zai nuna
musu tamkar kinji zafin rashin sune, inaso ki cigaba da kulasu ki nuna musu duk
abunda sukayi bai dameki ba, wallahi sai sunji kunyan had'a Ido dake, amma kin
d'auki fushi dasu hakan zai nuna musu akwai illan da kika samu na rashin su, zasu
d'auka kina bak'in cikin rashin sune a rayuwar ki.

Fadila ta tashare hawayen ta tace "tabbas nayi babban kuskure na rashin neman
shawaran ki da banyi ba a baya, duk maganan da kika fad'a gaskiya ne zan koma na
aihu a d'aki na insha Allahu, yanzu zan kira Isah nace yazo da safe ya d'auke ni mu
tafi gidan mu, kuma zan bashi hak'uri akan abunda na masa idan bai yafe mun ba
nasan sai Allah ya nuna mun ishara a wajen aihuwa, amma dan Allah ki yafe mun Aisha
nasan na b'ata miki rai shiyasa kikace zaki rabu dani"

Aisha tace "nima burga nake miki, ko wuk'a aka saka mun akace na rabu dake bazan
iya ba Fadila"

Dariya sukayi kafin Fadila tace "ya Sir Armaan ina fatan zuwa yanzu kun wuce wajen"

Aisha saidai ta sauk'e dogon ajiyan zuciya kafin tace "har yanzu dai Fadila ba
abunda ya tab'a had'a mu, inaso na bashi kaina amma naga yana ta dojewa bansan
meyasa ba"

Fadila tace "haba Aisha keda kikema wani fad'a amma ke kike aikatawa, kaman ba
wayayyiya ba, duk yadda za'ayi koya nemeki ko bai nemeki ba yau ki masa fad'e kawai
a wuce wajen" dariya sukasa dukan su Aisha tace "aiko nima nayi tunanin mishi fad'e
tabbas yau, gobe zakiji labarin yadda ya kasance insha Allahu" hira sukayi tayi
Fadila tana ta fad'a Mata yadda zata masa fad'e kafin sukayi sallama.

Abba yana gefen yana jin abunda take tattaunawa tun kafin ta kira sunan Aisha yayi
hamdala a zuciyar sa yasan bazai wuce da ita take waya ba kuma ita kad'e ne zata
sakata ta koma gidan mijin ta, ya manta da ita nema da tuntuni ya kirata ya sanar
da ita halin da ake ciki.

Fadila fud'us ta manta da Abban ta yana falon tayi ta sakan zance juyowa tayi ta
kalle sa sai taga hankalin sa kwata kwata baya kanta hamdala tayi a zuciyar na
ganin baiji hiran da sukayi ba, tashi tayi taje kusa da k'afan sa ta zauna a k'asa
tace "Abba na"

Ya d'ago yana kallon ta yace yarinyan Abbah"

A hankali ta fad'a masa duk yadda sukayi da Aisha da kuma abunda Aisha ta fad'a
akan komawan ta gidan Isah.

Abbah yace nim...............

08103807998

Mmn Ashfaq
9/28/21, 12:20 PM - Buhainat: Bissimillahi Rahmanin Rahim
08103807998

49.........

Sunan Sir Armaan ne yake yawo akan screen d'in ta sai ta mayar da wayan ta ajiye,
kiran yana yankewa wani ya shigo bata d'aga ba, domin zuwa yanzu ta gaji dajin
muryan sa, domin ta fahinci aikin sa ya fita muhinmanci sosai a wajen sa, gwanda ta
barsa yayi aikin sa ita kuma ta rungume ya'yan ta, bayan wasu a wanni ya yaske
kiran wayan ganin zai dameta da kira yasa ta saka wayan a silent ta wurga cikin
dirowan ta, kallon Tom and Jerry ta cigaba dayi da yara, Sir Armaan hak'ura yayi da
kiran ta a tunanin sa tayi bacci da wuri ne, lokacin da ya tashi sallan asuba tun
kafin ya tafi sallah ya kirata kaman yadda ya saba kiranta kullun nan ma bata
d'auka ba, ganin zai makara yasa ya ajiye wayan ya tafi masallaci, tunda ya dawo
yake kira nan ma bata d'aga ba, hak'ura yayi da kiran ya tura Mata sak'o, jiki a
sanyaye yau ya tafi aiki, domin sai yanzu ya gane jin muryan ta da yakeyi yana
k'ara masa kuzari a wajen aiki.

Aisha gari na wayewa ta d'auko wayan ta taga tarin missed call d'in sa, idon tane
ya fara zubar da hawaye tace "kayi hak'uri bazan iya d'aga wayan ka ba domin banga
amfanin maganan da zamuyi ba, ka rik'e aikin ka kawai" futowa tayi cikin yara bayan
ta gyara d'akin ta, suka futa compound d'in gidan suna buga ball duk wanda yaci ta
mishi tafi.

Abu kaman wasa yau tsawan kwana uku kenan yana kiran ta bata d'agawa, zuwa yanzu
hankalin sa ba k'aramun tashi yayi ba, ya kira Mommy bayan sun gaisa yace "Mommy
Aisha tana kusa ne?

Mommy tace "ai tunda yara sukazo hutu ta tattara su suka koma sashen ta"

Ajiyan zuciya ya sauk'e jin tana cikin k'oshin lafiya kaman bazai tambaye taba ya
daure yace "Mommy meya samu wayan ta idan na kira ba'a d'auka?

Tace "wayan ta lafiyan shi qalau dan d'azu nayi waya da ita, maybe kaine bata
buk'atan yin waya dakai kawai"

Shuru yayi na wasu y'an sekonni yana nazarin abunda Mommy tace a kwakwalwan sa
kafin yace "dan Allah kiba yaro wayan ki ya kaima Mata inaso naji lafiyan tane
kawai"

Mommy tayi murmushi tace "Yareema kenan idan ka damu da kaji lafiyan Matan ka ai
kasan wajen da take, bazan bada wayana akai Mata ba, sannan duk wanda naji ka kira
yakai Mata saina sab'a mishi koma waye ne"

Sallama ya Mata ya kashe wayan yana dafe kansa da yake jin yana sara masa kaman zai
rabe gida biyu, ga wani zazzab'i daya sauk'o masa lokaci guda, sake kiran wayan ta
yayi amma har ya gama ringing bata d'auka ba, sak'o ya rubuta ya turawa Amreen.

Amreen tana zaune kusa da Mommy taga wayan ta yayi haske tashi tayi taje ta duba
sai taga Yaya Armaan bud'e sak'on tayi taga ya rubuta "karki bari Mommy ta fahinci
nina turo miki, idan kina wajen ta ki futa kije wajen Aisha zan kiraki kibata
wayan" tana gama karantawa ta rubuta masa "to Yaya amma ka bari sai nan da minti
biyar gudun kar Mommy ta fahinci wani abu" tana turawa tazo ta zauna kusa sa Mommy
tana game a wayan ta, ganin har minti hud'u yayi yasa ta mik'e zata futa Mommy tace
"ina zakije?

Juyowa tayi ta kalli Mommy kafin tace "ina so naje d'aki nane na kwanta, akwai
abunda zan miki ne?
Girgiza kai Mommy tayi tace "ba komai amma ki tabbatar kin tashi da wuri domin
azahar yayi kusa" tace to Mommy na, tana futa ta jawowa Mommy k'ofa ta rufe kafin
ta futa zuwa sashen Aisha tana shiga wayan ta yana ringing saurin k'arasa kusa da
Aisha tayi ta d'aga wayan ta saka Mata a kunne tana cewa Aunty Aisha Yaya Armaan
yana son magana dake!

Kafin ta bata masa taji muryan sa yana cewa "laifin me nayi ake azaftar dani haka?

Ganin a cikin yara take kuma bataso Amreen ta fahinci matsalan gidan ta yasa ta
tashi a cikin su ta shiga d'aki yace hello Aisha kina jina? A hankali kaman mai
koyon magana tace "eh ina jinka"

"Shine bakiyi magana ba"

"To me kakeso nace maka?

"Inaso ki bani amsan tambaya na ne"

Ajiyan zuciya ta sauk'e kafin tace "Sir Armaan naga kaman yin wayan tsakanin mu
bayi da wani amfani ne, domin naga kafi ba aikin ka muhinmanci fiye dani, kwata
kwata sati biyu nayi dakai ka tafi ka barni kaman ba amarya ba, koda yake kasan ba
budurwa ka aure ni ba shiyasa baka damu dani ba, ni kuma haka kalan tawa k'addaran
take duk wanda na aura zai soni daga farko daga baya ya gujeni, na d'auki hakan a
matsayin jarabawa na" ta k'arasa maganan cikin matsanancin kuka"

Shima hawayen ne yaji yana gangaro masa muryan sa yana rawa yace "Aisha ki yarda
dani wallahi banguje kiba, kullun soyayyan ki k'ara ninkuwa takeyi a zuciya ta,
kuma ban tab'a miki kallon bazaura ba, aiki ne yamun yawa shiyasa ban samu daman
zuwa ba"

Cikin kuka tace "yanzu kan nasan dole aiki ya maka yawa, amma lokacin da kakeso ka
sameni ajiye aikin kayi kazo ka bada lokacin ka gaba d'aya wayken kula da shige da
fuce na, yanzu kam tunda ina k'ark'ashin ka kaga dole kace mun aiki ya maka yawa,
dan Allah Sir Armaan karka sake kirana a waya ka barni na cigaba da rayuwa ta a
haka, dan kiranka yana sakani a damuwa" bata bari taji abunda zaice ba ta kashe
wayan, kifa kanta tayi tana ta kuka, tanajin kiransa yana ta shigowa tak'i d'auka,
saida tayi kukan mai isarta kafin ta shiga toilet ta wanke fuskan ta tafuto, wayan
ta mik'awa Amreen tace nagode, Amreen ganin idonta tayi kaman tayi kuka tanaso ta
tambaye ta tana kuma tsoro, kawai saita juya ta tafi sashin su zuciyar ta fal
tunani kala kala"

Sir Armaan ganin tak'i d'aga wayan yasa ya tashi ya tafi airport, private ya biya
ya taso zuwa Gombe tun kafin ya taso ya kira Ahmad yace yazo ya d'auke sa s airport
amma karya fad'awa kowa, jirgin su yana sauk'a ya hango Ahmad yana jiran sa
k'arasawa yayi suka rungume juna, kafin suka d'auki hanya zuwa cikin gari.

Aisha yara suka dage yau sai da ita zasu buga ball, zuwa tayi tasa three-quarter
wando da k'aramin vest, cikin su ta shiga suna ta buga ball suna dariya, ji tayi
kaman ana kallon ta ga k'anshin turanan Sir Armaan da yaketa zuwa inda take,
murmushi tayi a zuciyar ta tace "daga waya dashi har k'anshin sa da idon sa suna
mun gizo, Areez ne yaci ball sukaji anan tafa musu ta baya, saurin juyowa sukayi
suna ganin sa sukaje da gudu suka masa oyoyo, tsugunawa yayi ya rungume yaran amma
idon sa yana kanta dan ba k'aramun kyau ta masa ba, tashi yayi yacewa yaran suje
wajen Mommy su jirasa yana zuwa, suka tafi da gudu, kallon ta yakeyi ko k'iftawa
babu ya bud'e Mata hanu akan tazo ta mishi oyoyo ta tsaya a wajen idon ta yana ciko
da kwalla, takawa ya farayi a hankali cikin tafiyan sa na isa da tak'ama kana ganin
sa zakasan sarauta ta zauna a jikin sa, yana zuwa ya rungume ta yana sauk'e
nunfashi a kunnen ta ya Mata rad'a da cewa ko baki murnan gani nane?
Kanta ta d'ago Idon su ya had'e waje daya hakan yabawa hawayan da suka taru a idon
ta daman gangarowa, suna zubowa yana lashe su, ganin bazasu tsaya ba ya rungume ta
yana cewa "ki daina mun asaran hawaye haka"

Cikin kuka tace "meyasa ka dawo cikin rayuwa ta daka barni nayita zama haka, akan
kazo ka sabar mun da jikin ka, daga baya ka gudu ka barni"

Rungume ta yayi yace "Aisha dole na dawo gareki domin kece farin ciki na, ina son
ki fiye da tunanin ki, dan Allah ki bani dama na nuna miki kalan soyayyan da nake
miki, d'aukan ta yayi cak yana cewa gaskiya ban yarda asake futowa haka ba, idan
wani yazo ya kalle mun jikin Mata kinsan bazan barshi ba"

Suna shiga d'aki ya fara laluman ta hanun sa ta rik'e tace "ka manta bakaje wajen
Mommy ba"

Kumatun ta yaja yace "ai laifin kine kece kike mantar dani komai idan ina tare
dake"

Hijabi yaje ya d'auko Mata har k'asa yace mu tafi wajen Mommy tare" ka fad'a ta
nok'e tace "gaskiya ni ina jin kunya, kuma inaso na dafa maka abinci da hanuna yau,
kaga tunda mukayi aure baka tab'a cin abinci naba harka tafi ko baka son wanda zan
dafa dakai nane?

Matse breast d'inta yayi yana lumshe ido yace "ni nafi kowa buk'atan abincin hanun
Matana kuwa, saidai bana so na wahalar dake ne"

Murmushi tayi ta nufi hanyan kitchen ba tare da tace mishi komai ba, shima
murmushin ya Mata ya futa zuwa wajen Mommy, Mommy tana ganin sa tayi murmushi tace
"Aisha ta danna remote kenan, ai yarinyan nan ta burgeni da tak'i d'aukan wayan ka,
da badan haka ba nasan bazaka tab'a zuwa ka duba taba" hira sukeyi da Mommy amma
hankalin sa da tunanin sa yana kan Aishan sa" lura da hakan da Mommy tayi ne yasa
tace ya tashi yaje ya huta dan taga kaman da gajiya a jikin sa, ba musu ya tashi ya
tafi sashen Mai Martaba ya gaishe shi kafin ya futo ya nufi wajen sa.

Aisha yana futa tayi sauri ta masa tuwon semo miyan ogun da yaji stockfish da naman
kaza, ta had'a masa juice na kayan fruits da kunun aya kafin taje tayi wanka tana
futowa ta saka kaya marasa nauyi wanda ana ganin duk abunda ta saka daga ciki, yana
shigowa falon yaji wani k'anshin dad'i ya bugu hancin sa lumshe ido yayi ya bud'e
su akanta, baisan lokacin datazo gaban saba yakai hanu ya jawota da k'arfi ya had'a
ta da..........

Mmn Ashfaq
9/30/21, 7:18 AM - Buhainat: Bissimillahi Rahmanin Rahim

08103807998
50........

Ya had'a ta da k'irjin sa ya matse ta da k'arfi saida tayi k'aramun k'ara, bakin sa


ya d'aura a wuyan ta yana lashewa saurin zamewa tayi jin yanayin ta ya fara
canjawa, hanun sa taja tace "na had'a maka ruwan wanka kuma abincin ka yana jiran
ka a dinning"

Rintse idonsa yayi jin Oganniya tana masa rad'ad'i, ba kasancewa da ita bane baya
so, gudun shi da takeyi ne yake k'ona masa rai, ko yanzu baiji dad'in janye jikin
ta da tayi daga garesa ba, saidai bai nuna Mata komai ba ya shafa gefen fuskan ta
yace "baza'a mun wankan ba?

Zare ido tayi tace "ba yauba watarana zan maka basai ka rok'a ba" kallon ta yayi
yace "ina rok'on Allah ya nuna mun wannan ranan ina raye" daga haka ya shige
bedroom d'inta yayi wanka yana futowa yaga ta ajiye masa k'ananan kaya akan gadon
ta, lotion ya shafa ya feshe jikin sa da turare kafin ya d'auka kayan ya saka,
tunda ya futo ta kafe shi da Ido tana hamdala a zuciyar ta da kyautan miji irin
Yareema Armaan da Allah ya bata, bata tab'a k'are masa kallo irin na yau ba sai yau
taga ainihin kyau sa na halitta, Sir Armaan shiba fari ba shiba bak'i ba yana tsaka
tsakiya, k'irjin shi yana da fad'i irin na gwarzayen maza ga gashi akwamce akai luf
luf, naman shi a murd'e kana ganin shi kaga gwarzon namiji, yana da dogon hanci,
bakin sa yana da fad'i kad'an, harya iso wajen da take bata sani ba tana ta k'arewa
halittan sa kallo, saidai ya hura Mata iskan bakin sa a idon ta kafin tayi saurin
dawowa nutsuwan ta, murmushi ya Mata yace "nayi kyau ne?

Murmushi tayi ta sunkuyar da kanta tana jin kunyan sa, hanun ta ya kama suka tafi
kan dinning sukaci aminci, basu jima da gamawa ba aka kira sallan mangrib, alola
yayi ya tafi masallaci ita kuma tayi nata a gida, bai shigo gidan ba saida akayi
sallan isha, a falo ya sameta ta saka wani kayan da maraban sa da tsirara kad'an
ne, tana kallo, zuwa yayi ya zaune a kusa da ita ya kama hanun ta yana murzawa yace
"sannu da hutawa Sweet Eesha" jin muryan sa tana so ta tona masa asirin halin da
yake ciki yasa ya mik'e yace Mata "zan shiga ciki akwai abunda nakeso na duba"
kafin ta bashi amsa ya shige d'akin sa, binshi tayi da kallo fuskan ta d'auke da
murmushi tace "abu d'aya ne yake damun mu yadda kake jin sha'awa ta haka nima nake
jin naka kuma yau insha Allahu zamu d'and'ani zak'in juna" cigaba da kallo tayi
tana ta matse cinya dan ba k'aramun feeling take jiba, Sir Armaan tunda ya shiga
d'aki ya kasa zaune ya kasa tsaye yanata jiran yaga ta biyosa amma shuru har k'arfe
11 yau ma yasan bazata bashi had'in kaiba, gyara wa yayi ya kwanta yace dama irin
wahalan da kikeso nasha kenan shiyasa kikasa nazo, yakai minti talatin da kwanciya
ta shigo cikin shirin ta na bacci, yana jin shigowan ta ya rufe idonsa kaman mai
bacci, ta hauro gadon ta lek'a fuskan sa tace "honey bacci kayi baka jira niba" ta
shige jikin sa ta kwanta a take bacci ya d'auke ta yanata jiran yaji ta fara
shafasa amma sai yaji sauk'an nunfashin ta halimun ta jima dayin bacci, yadda yaga
dare haka yaga rana, washe gari ya tashi da azumi, gani tayi tun kiran sallan farko
ya raba jikin su haka da yadawo daga masallaci baizo kusa da ita ba, yana ganin
zata futa kuma yasan kitchen zataje yace "Aisha karkiyi abun karyawa dani ina
azami" kallan sa tayi tace mishi yau lahadi ne fa? Ya gyad'a Mata kai kafin yace na
sani" futa tayi taje kitchen sai taji k'iwan dafa komai ruwan zafi kawai ta tsiyaya
tasha kafin ta koma d'akin ta ta kwanta, wunin ranan kwata kwata basu zauna waje
d'aya ba shima bai wuni a gidan ba.

Abdallah tunda ya'yan sa suka tafi gidan su Aisha bai sake bi ta kansu ba, sai yau
da Aunty school d'insu ta kirashi bayan sun gaisa tace "dama munga yaran ka basu
zuwa school shiyasa hukuman makaranta tace mu kira muji koka canja musu wani ne!

Yace "wallahi bansan basu zuwa ba, A ZATO NA ana kawo su daga gidan Kaka nun sune,
amma dan Allah tsawan kwana nawa ne basu zo ba?
Tace "zasu kai wata shida dan time biyu kenan ba'ayi dasu ba" hak'uri ya basu yace
yanzu zaije yaji dalilin rashin zuwan su insha Allahu, sukayi sallama yana kashe
wayan ya d'auki key motan sa ya nufi gidan su Aisha tun kafin ya k'arasa yake kiran
number ta bata d'auka ba.

Aisha kuwa ganin ya dameta da kira yasa ta d'auki hijabi tasa zataje wajen Mommy ta
duba ko Sir Armaan yana wajen, a daidai k'ofan shigowa suka had'u ta mik'a masa
wayan ta juya ba tare da tace masa komai ba, ya bud'e baki zaiyi Mata magana kenan
yaga kira ya shigo wayan ta duba sunan yayi yaga an rubuta Abdallah! Tunanin waye
Abdallah ya farayi, yanaso ya d'auka kuma yanaso ta mishi fashin bak'i akai falon
ya shiga ya ganta a zaune zama yayi a kusa da ita yace "Sweet Eesha wani wai shi
Abdallah yanata kiran ki waye shi?

Ba tare data kalle saba tace "Baban su Affan ne"

Saurin mik'ewa yayi yana kallon ta zuciyar sa tana masa k'una yace "tsawan wani
lokaci ya d'auka yana kiran ki" ganin yadda yake huci sai abun yaso ya bata dariya
dakyar ta iya danne dariyan ta tace "tunda nazo gidan nan yaune kawai ya kirani"

Kafin yayi magana wani kiran ya sake shigowa d'agawa yayi ransa a mungun b'ace yasa
a kunne sa yayi shuru, b'angaran Abdallah kuwa yanajin an d'auka yayi hamdala, idan
da sabo ya saba dama tunda suka rabu da ita, idan ya kira wayan ta, duk ranan da
yayi sa'a ta d'auka wayan sa bata magana, cikin sanyin murya irin ta namijin da
yake zawarci yace "dama na kira ne naji lafiyan ku, kuma Malaman school d'in su
Afra ta kirani tana tambaya na mai yake hanasu zuwa school, shine nace bazan zo
naji ko kin canja musu school ne, yanzu haka ina k'ofan gidan ku dan Allah kiyi
hak'uri ki futo mu gaisa saiki fad'a mun abunda zance musu" shuru yayi yana jiran
jin amsan ta"

Sir Armaan zama yayi yana sauk'e ajiyan zuciya zafin da zuciyar sa takeyi yana
raguwa ganin ashe Abdallah baisan tayi aure ba, cikin nutsuwa ya fara magana yace
"Abdallah kake ko? Koma waye ma ban damu dana sani ba, Aisha mai d'aki nane bazan
so naga ka sake kiran taba, ya ranka kuma suna hanuna idan maganan yaran ka keso
kayi ni ya kamata ka kira ba ita, yanzu zan kiraka da number na saika ajiye duk
abunda ya shafi yaran ka ni zakana kira ba ita, da fatan ka fahince ni" kashe wayan
yayi ya tura masa sak'o da number sa, kafin ya mik'a Mata wayan ko kallon ta baiyi
ba ya futa a gidan"

Abdallah tunda Sir Armaan ya fara magana k'irjin sa yake bugawa tsoro yana shigan
sa, ji yayi bai yarda da abunda ya fad'a ba ya futa yaje ya buga k'ofan gidan su
Baba Audu ya lek'o yana ganin sa ya bud'e k'ofan suka gaisa Abdallah yace "Aisha
fa?

Baba Audu yace wata Aisha badai Hajiyah k'arama da take Gombe gidan sarki ba?

Abdallah yace da gaske tayi aure ne?

Baba Audu saida yayi dariya wanda daga gani zakasan na mugunta ne yace "ai yanzu
haka takai wata shida ko bakwai nema a gidan Sarkin Gombe dan sarki guda take aure"

Abdallah ji yayi kaman ya d'aura hanu akai yayita zurma ihu amma ba hali motan sa
ya koma jiki a sanyaye, yana tunanin yadda abun ya faru ba tare daya sani ba, gashi
yana son rik'e ya'yan sa amma baisan ta inda zai karb'o suba, kuma yasan zaman su a
wajen ma'aifiyar su zaifi musu gata fiye da wajen sa, harya koma gida idonsa yana
zubar da hawayen rashin ta, tare da dana sanin sakin ta da yayi ba tare da wani
dalili ba.
Isah yana kwance abun duniya ya damesa ga kewan matar sa daya addabe sa kwana biyu,
Aisha ce ta fad'o masa arai yayi saurin d'aukan wayan sa ya kirata lokacin tana
zaune da Sir Armaan yana shan ruwa taga kira ya shigo wayan ta kaman bazata d'auka
ba saboda batasan number ba sai kuma ta d'aga bakin ta d'auke da sallama, jin
muryan namiji yasa ta sake duba number ganin dai bata d'auki muryan ba kuma batasan
number ba yasa tace dawa nake magana?

Isah nunfashi yaja yace "kina magana da Isah mijin Fadila"

Aisha murmushin ta ta fad'ad'a tace "Allah sarki Alhaji Isah kana lafiya ya bayan
rabo? D'azu nake tambayan ka kuwa" Sir Armaan jin ta ambaci sunan namiji kuma tana
tambayan sa bayan rabo yasa ya tsaya dacin abincin ya zuba Mata ido zuciyar sa tana
harbawa a tunanin sa k'annen mazan data aura ne a baya, kallon sa Aisha tayi sai
taga kaman yana Mata kallon ta cika masa kunne, yasa ta tashi ta shige d'akin ta,
hakan kuwa ba k'aramun tab'a masa zuciya yayi ba, tace ina jinka Isah mai kace?

Yace "Aisha bayan rabo ba dad'in ji domin tunda kika bar garin nan na rasa nutsuwa
da kwanciyan hankali a gidana"

Aisha tace "subbahanallah meya faru ne Isah? Bai iya b'oye Mata komai ba ya sanar
da ita, bayan ta gama ji Aisha tace "yanzu har ankai matakin da Fadila zatana b'oye
mun sirrin ta, karka damu Isah insha Allahu gobe gobe Matar ka zata dawo, ba yadda
za'ayi laifin wani ya shafi wani, nagode da sanar dani da kayi"

Yace "dan Allah kar kice Mata nina fad'a miki, nasan idan taji ta wajena maganan ya
futo ranta zai b'aci sosai"

Murmushi Aisha tayi tace "karka damu Isah bazata San kaika fad'a mun ba kuma ko ta
sani ma baza tayi fushi ba" kashe wayan tayi ta kira Fadila.

Fadila da murna ta d'auka tana cewa Allah sarki rabin zuciya ta yanzu nake maganan
ki a Raina"

Aisha tace "Fadila meye matsayi na a wajen ki?

Fadila hankali kwance ta fara lissafo Mata dan bata kawo komai a ranta ba tace "na
farkon aminiya yar uwa abokiyar shawaya mai fad'a mun gaskiya mai hanani aikata
abunda ba daidai ba sannan kuma mai fad'a naji, kai bazan iya lissafawa ba domin
kin wuce komai a wajena ke jinin jiki na ne"

Aisha tace "da nima haka nake tunani amma yanzu na k'arya ta hakan a zuciya ta,
Fadila da dane kika fad'a mun haka zan amince ba yanzu ba, yanzu bani da wani
muhinmanci a wajen ki"

Fadila cikin fad'uwan gaba tace "mena miki Aisha kike fad'an haka wallahi harna
mutu matsayin ki bazai tab'a canjawa a wajena ba"

Aisha cikin b'acin rai tace "ya canja wallahi ya canja, Fadila ace yau watan ki
shida a gida ba tare dana sani ba, kuma kice mun ina da muhinmanci a wajen ki?

Fadila tace "kiyi hak'uri Aisha bana son d'aga miki hankali ne shiyasa ban fad'a
miki ba amma yanzu kiyi hak'uri zan miki bayanin yadda komai ya kasance"

Saurin dakatar da ita Aisha tayi ta hanyan cewa bana buk'atan jin komai a bakin ki
domin mutanen duniya sun sanar dani duk abunda ya faru, nima na kira na tayaki
murnan zab'in da kikayi wa kanki kine sanann nace miki daga yau na cireki a cikin
wanda na sani a rayuwa ta"
Fadila tace "karki mun haka Aisha kinsan bani da uwa bani y'ar uwan da zanyi
shawara da ita daya wuce ki, idan kika rabu dani ya kikeso nayi da rayuwa ta?

Aisha tace "zan yarda mu cigaba da zama yadda muke ne idan kin yarda da abunda zan
fad'a miki?

Fadila cikin kuka tace nayarda Aisha ki fad'a koma meye zanyi.

Aisha tace "inaso ki koma gidan Isah gobe kuma karki mun musu domin nasan duk
abunda ya faru, Fadila karki bari laifin wasu ya wargaza miki farin cikin rayuwar
ki, wallahi idan kika rabu da Isah bazaki sake samun mai sonki tsakani da Allah
kaman shiba, ya kamata muna ma kanmu fad'a tun kafin duniya ta mana, Fadila nasan
dangin ma'aifiyar ki basu kyauta miki ba, amma ai hakan bai rage ki da komai ba,
kin tashi cikin nutsuwa da tarbiyya, kin samu ilimin boko da arabi, kin tashi a
cikin gatan ma'aifi da Baba Uwani data dawo tamkar ma'aifiya a gareki, ba abunda
kika tab'a kukan sa kika rasa a rayuwar ki, fushi da kikeyi dasu hakan zai nuna
musu tamkar kinji zafin rashin sune, inaso ki cigaba da kulasu ki nuna musu duk
abunda sukayi bai dameki ba, wallahi sai sunji kunyan had'a Ido dake, amma kin
d'auki fushi dasu hakan zai nuna musu akwai illan da kika samu na rashin su, zasu
d'auka kina bak'in cikin rashin sune a rayuwar ki.

Fadila ta tashare hawayen ta tace "tabbas nayi babban kuskure na rashin neman
shawaran ki da banyi ba a baya, duk maganan da kika fad'a gaskiya ne zan koma na
aihu a d'aki na insha Allahu, yanzu zan kira Isah nace yazo da safe ya d'auke ni mu
tafi gidan mu, kuma zan bashi hak'uri akan abunda na masa idan bai yafe mun ba
nasan sai Allah ya nuna mun ishara a wajen aihuwa, amma dan Allah ki yafe mun Aisha
nasan na b'ata miki rai shiyasa kikace zaki rabu dani"

Aisha tace "nima burga nake miki, ko wuk'a aka saka mun akace na rabu dake bazan
iya ba Fadila"

Dariya sukayi kafin Fadila tace "ya Sir Armaan ina fatan zuwa yanzu kun wuce wajen"

Aisha saidai ta sauk'e dogon ajiyan zuciya kafin tace "har yanzu dai Fadila ba
abunda ya tab'a had'a mu, inaso na bashi kaina amma naga yana ta dojewa bansan
meyasa ba"

Fadila tace "haba Aisha keda kikema wani fad'a amma ke kike aikatawa, kaman ba
wayayyiya ba, duk yadda za'ayi koya nemeki ko bai nemeki ba yau ki masa fad'e kawai
a wuce wajen" dariya sukasa dukan su Aisha tace "aiko nima nayi tunanin mishi fad'e
tabbas yau, gobe zakiji labarin yadda ya kasance insha Allahu" hira sukayi tayi
Fadila tana ta fad'a Mata yadda zata masa fad'e kafin sukayi sallama.

Abba yana gefen yana jin abunda take tattaunawa tun kafin ta kira sunan Aisha yayi
hamdala a zuciyar sa yasan bazai wuce da ita take waya ba kuma ita kad'e ne zata
sakata ta koma gidan mijin ta, ya manta da ita nema da tuntuni ya kirata ya sanar
da ita halin da ake ciki.

Fadila fud'us ta manta da Abban ta yana falon tayi ta sakan zance juyowa tayi ta
kalle sa sai taga hankalin sa kwata kwata baya kanta hamdala tayi a zuciyar na
ganin baiji hiran da sukayi ba, tashi tayi taje kusa da k'afan sa ta zauna a k'asa
tace "Abba na"

Ya d'ago yana kallon ta yace yarinyan Abbah"

A hankali ta fad'a masa duk yadda sukayi da Aisha da kuma abunda Aisha ta fad'a
akan komawan ta gidan Isah.
Abbah yace nim...............

08103807998

Mmn Ashfaq
9/30/21, 7:18 AM - Buhainat: Bissimillahi Rahmanin Rahim.

08103807998.

51........

Abbah yace na jima nima da tunanin hakan naso na fahintar dake amma kika k'i
sauraro na, nagode wa Aisha da tabi ta hanyan da zaki fahinta, Fadila ki rik'e ta
da gaskiya da amana domin Aisha masoyiyar kice ta gaskiya, Aisha tamkar uwa take a
gareki, dan tasan duk hanyan da uwa takebi ta fahintar da d'anta, dan itama ta
hanyan tabi ta fahintar dake, Allah ya baku zaman lafiya kuda mazajen ku" godiya
ta masa ta tashi ta shiga d'aki, hanun ta har yana b'ari wajen kiran number Isah,
ringing d'aya ya d'aga muryan sa yana rawa yace "Fadila"

Jikin tane yayi sanyi taji hawaye na gangarowa a fuskan ta tace "ina wuni" muryan
sa kaman mai kuka yace "lafiya qalau Fadila ya nauyin jiki"

Shuru tayi ta rasa ta ina zata fara mishi bayani daurewa tayi tace "dama inaso gobe
kazo mu tafi gidan mune"

Yana kwance baisan lokacin daya tashi ba bakin sa yana furta Alhamdulillah
Alhamdulillah Allah nagode ma daka nuna mun wannan ranan, nagode Fadila Allah ya
miki albarka ya rabaki da cikin jikin ki lafiya, bansan maizan ce miki ki fahince
irin farin cikin danayi ba yau"

Kasa cigaba da sauraran sa tayi tasan muddin ta tsaya tana jin abunda yake fad'a
zata iya fashe mishi da kukan tausayi, sai yanzu ta gane ba k'aramun cutar dashi
tayi ba.

Isah ko tashi yayi, ya d'auro alola yayi sallah yana dad'a godewa Allah daya turo
masa da azancin kiran Aisha a wayan, d'auko wayan sa yayi ya kira number Aisha dan
ya Mata godiya.

Aisha bayan sun gama waya da Fadila ta koma falo taga Sir Armaan baya nan, kuma da
halamu tunda ta tashi bai cigaba da cin abincin ba, tattara wajen tayi takai kayan
kitchen ta wanke wanda suka b'aci, kafin taje tayi sallan isha ta zauna tana
lazimi, tashi tayi ta gabatar da wani sallan tana idar da shafa'i da turi ta shiga
wanka, lotion mai laushi ta shafa tare da shafa wani shu'umin humra a jikin ta
tasaka rigan baccin ta kafi tsirara, tana tunanin maganan Fadila na kimasa fad'e
kawai yau, murmushi tayi tace "Sir Armaan yau ko baka nemeni ba saina ntaka fad'e
kaman yadda Fadilana ta fad'a mun, kiran waya taji taje bakin gado ta zauna ta
d'auki wayan ganin Isah ne yasa ta saki murmushi daidai shigowan Sir Armaan shima
cikin kayan bacci yaga tana murmushi zama yayi a kusa da ita.

Ita kuma tasa wayan a kunne ta tace "Assalamu Alaikum Isah"

Ya amsa Mata da wa'alaiki salam Aisha nakira ne namiki godiya da abunda kika mun
yau kema Allah ya tabbatar da farin ciki a rayuwar ki"

Tace "Amin Isah karkaji komai ai matsayin ku ya wuce haka a wajena nagode sosai
nima saida safe"

Tana kashe wayan Sir Armaan ya karb'a wayan ya ajiye a gefe ya kama hanun ta duka
biyu ya k'ura Mata Ido kafin yace "waye Isah?

Murmushi tayi cikin shagwab'a ta kwantar da kanta a kafad'an sa tace "Honey kasan
shifa mijin Fadila ne, kuma matsala suka samu, Fadila ta gudu masa shine ya kirani
d'azu ya fad'a mun, ni kuma na daidaita su shinefa ya sake kira yana mun godiya wai
ta yarda zata koma" ta k'arasa maganan tana turo masa baki.

Ajiyan zuciya ya sauk'e dan sai yanzu yaji hankalin sa ya kwanta, kallon bakin
yakeyi da sha'awa yace "kin iya gyara auran wasu amma baki iya gyara naki ba" yana
gama fad'a bai bata daman kare kanta ba ya had'e bakin su waje d'aya yana bata hot
kiss daya kashe Mata jiki, batasan lokacin data fara mayar masa da martani ba
tsotsan bakin ta yakeyi yana matsa breast d'inta yana murza kan nipple d'in ta,
nunfashi ta sauk'e mai wuyan fassaruwa tsaban dad'in da taji lokacin daya murza kan
nipple d'inta, kwantar da ita yayi akan cinyan sa ya zare rigan jikin ta dama ko
pants bata saka ba, wasa ya farayi da hanun sa a jikin ta yana shafa ko ina kafin
ya zameta akan cinyan sa ya kwantar da ita, kneeling yayi a gaban gadon ya zamo da
k'afa funta kasa shi kuma ya d'an haura kad'an ya fara kissing d'in wuyan ta yana
gangaro wa kasa a hankali yana zuwa kan na shanun ta yasa d'aya a baki yana murza
d'ayan, tsotsan nonon yakeyi yana ciza kansu a hankali hanun sa d'ayan kuma yana
murza kan nipple d'inta, duk ya rikice ya futa hayyacin sa, agajin ta kawai yake
nema, sake nonon yayi ya ya fara sucking cibiyar ta jikin sa yana b'ari, gangaro da
kansa yayi zuwa k'asan ta ya fara wasa da belin ta yana lelaya wajen ihu takeso
tayi amma ta kasa, wani irin dad'i ne yake zuwa Mata daga tsakiyan kanta ji takeyi
kaman tajawo sa ya fara cinta amma ta kasa, sai juya kanta takeyi akan fulo dazai
bata daman da zata mayar masa da martani da ta d'anji sassauci a jikin ta, tsotsan
belin ta yakeyi kaman meson jawo wani abu a cikin wajen, jikin ta b'ari ya farayi
ta fara ambaliyan ruwan dad'i daga farjin ta, ganin irin ambaliyan da takeyi yasa
ya sake wajen ya fara sucking d'inta da harcen sa, batasan lokacin da ta bud'e
muryan ta gaba d'aya ta saka ihun dad'i ba, ta damk'e kansa da k'arfi, abunka da
sabon shiga a tsorace ya kalleta, tsayawa yayi da abunda yakeyi jin ihun da tayi,
sai ya zaci yauma ta saka mishi kukane bata son abunda yake mata, ya mik'e jikin sa
yana b'ari ya futa a d'akin.

Aisha jin an bud'e k'ofa yasa ta tashi da sauri dan taga waye zai futa, ganin Sir
Armaan sai ta dafe k'irji ta tana cewa na shiga uku mai wannan yake nufi, ya tayar
mun da sha'awa zai gudu ya barni, hakan bazai tab'a yiyuwa ba, dole na mishi fad'e
kaman yadda Fadila ta fad'a, dan yau bazan iya rik'e kaina ba, wani dogon tsaki
farjin ta yaja ai da gudu taje ta bud'e dirowan ta ta d'auko hijabi ta zira ba tare
data saka komai a jikin taba ta futa.

Sir Armaan yana shiga d'akin sa yayi wurgi da jallabiyan jikin sa ya saka kuka ya
kama Oganniya da k'arfi yace "haba Aisha meyasa zakimun haka, kafin nasan ki bansan
meye dad'in jikin Mace ba, amma tunda muka had'u komai ya canja mun, kullun Aliyata
bata kwanciya, amma ki kasa tausayi na kibani had'in kai kona rana d'aya ne, mena
miki haka kika tsane ni? Sai sambatu yake tayi shi kad'e ya rasa yadda zaisa kanshi
yaji dad'i, dazai iya Mata na k'arfi da ba abunda zai hanasa turmishe ta yau,
saidai yafison yayi komai da yaddan ta, jin kaman zazzab'i nasan kamashi yasa ya
hau gado ya jawo bargo ya rufe jikin sa Oganniya tana tsaye cak kaman bishiyan
gwanda, ji yayi an bud'e k'ofan da k'arfi an shigo ba tare da an mayar da k'ofan an
rufe ba, idon sa da zuwa yanzu basu iya bud'uwa gaba d'aya ya d'ago ya kalleta,
yanaso yaji mai tazo mishi, gani yayi ta cire hijabin ta yar, ganin ta tsirara ba
kaya yasa maranshi ya dad'a murd'awa da k'arfi, damk'ewa yayi yana futar da hawaye
zufa ya wanke shi gaba d'aya, kafin ya bud'e idonsa yaji ta yaye bargon daya rufe
jikin sa, hanun sa ta cire akan Oganniya, zare boxer d'insa tayi bai aune ba yaji
hanun ta akan Oganniya tana sarrafa ta, tana zage kan kaciyan sa da hanun ta, sake
runtse idonsa yayi yana kiran sunan Allah, dan yasan idan ta tafi ta barshi a
wannan halin mutuwa zaiyi, Aisha ganin bazata iya tsayawa harsai ya fahinci tanason
ya cita ba yasa ta hau kansa tayi addu'an saduwa da iyali ta saita Oganniya tafara
turawa a k'asan ta, jin yak'i shigewa yasa ta sake dannawa da karki amma still ko
rabi bai shiga ba.

Sir Armaan jin yafara shiga wani waje mai d'umi da mungun dad'i yasa ya ware idonsa
akanta yana sakin salati dan bai tab'a zatan akwai irin wannan dad'in a duniyan mu
ba, kwankwason ta ya danna da k'arfi duk da haka bata shiga ba, ganin kaman kwalele
take masa yasa ya sauk'e ta ya Mata rumfa da faffad'an k'irjin sa ya d'aga k'afan
ta ya d'aura a kafad'an sa ya bank'are d'ayan, ya kama Oganniya da d'aya hanun daba
komai ya saita ta, dannawa ya farayi a hankali amma tak'i shigewa ya d'ago kansa
yana kallon ta muryan sa yana rawa yace "Aisha dan Allah ki fad'a mun gaskiya
wannan nai first night d'inki?

Kai ta girgiza masa itama cikin nishi da zak'uwan son jinsa a jikin ta tace "bashi
bane, aihuwana uku, dan Allah kabar maganan zamuyi daga baya, haka wajen yake baya
bud'e da dad'i"

Jin abunda ta fad'a yasa ya danna da k'arfi a tare suka saki ihun dad'i, wani irin
ni'ima da dad'in da bai tab'a jinsa a duniyan sa ba yaji yau, d'agowa yayi ya fara
parade left right, tun yanayi a cikin nutsuwar sa, harya sauk'a a layi baisan a
wani duniya yake ba, Aisha itama wani dad'i taji jijiyar sa, sai lumshe Ido takeyi
tana dukan k'irjin sa tare da matse kan nonon sa, bayan minti talatin ya zubar Mata
da ruwan farko, ya zare Oganniya ya juyata ta mishi goho, nan ma parade ya farayi
na futan hankali daga gani zakasan ba a nutsuwar sa yake ba, yakai awa d'aya yana
aiki, kafin ya sakeyin zubarwa, ya zare Oganniya a tunanin ta shikenan zasuyi wanka
suyi bacci, sai taga k'ok'arin canja style yakeyi, zare ido tayi zata masa magana
ya had'a hanun sa waje d'aya yace "dan Allah Sweet Eesha kibarni yau d'aya nasan
nayi aure, kuma Matana tana sona"

Rufe idon ta tayi kawai taji ya d'ago ta ya d'aura ta akan cikin sa ya saita
oganniya ya fara sama da k'asa da ita, daurewa tayi tafara tayasa ganin batayi da
sauri yasa ya kwantar da ita ya saka no-non ta a bakin sa yana tsotsa yana shafa
maran ta, ganin tak'i sake jiki yasa ya fara sucking belin ta da Oganniya yanayi
yana zarewa, sosai sak'on ya fara shigan ta tafara matse cinyan ta, ganin tana jin
dad'in hakan yasa ya dad'a kaimi, tasowa tayai jikin ta yana b'ari tasaka Oganniya
a baki tana sucking d'insa, a take twins d'insa na k'asan Oganniya suka fara parade
hanu tasa ta kamasu tana lailayawa kafin ta gangaro da bakin ta tana lasan su, baki
ya bud'e yanata ihu, mayar da penis d'insa baki tayi tana tsotsa tana huta masa
iska a cikin b'ulin saman kaciyan sa, gaba d'aya Sir Armaan ya sauk'a a layi yafara
zafga Mata albarka yana cewa "Sweet Eesha ki shanye duka naki ne, kiyi yadda kikeso
dashi ashhhhh shhhhhh wayyooooo dad'i wayyyyo Mommy Eesha ta gama da Armaan d'inki
dan Allah Eesha ki bini mu tafi tare bazan iya rayuwa babu keba, wayyooooo ashe
haka aure yake da dad'i, Sweet Eesha nabaki sarautan gidan mu daga yau kece sarkin
Gombe, kai zaki mulki mutanen Gombe gaba d'ayan su, wayyyyo Allah wayyooooo dad'i
zai kashe ni, na baki matsayina a wajen aiki daga yau kece ogan su, Aisha jin abun
yake fad'a yasa ta k'ara kaimin wajen rikita shi ta nuna masa ita tsohon hanu ne,
amma duk da girman Oganniya sa yana bata tsoro, mamakin yadda akayi ya shiga jikin
ta takeyi, ganin ta tsaya da sucking d'insa yasa ya jawota bakin gado d'uwawun ta
rabi akan gado rabi a k'asa kwantar da ita yayi saka filo a k'asan ta ya ware
k'afan kaman wanda zai Mata kaciya ya wurga Oganniya a ciki, sucking d'inta ya
farayi da k'arfi, tun tanajin dad'i harta koma kuka tana rok'on sa akan dan Allah
yayi hak'uri ya barta haka ta gaji, amma ina bayaji baya gani sai ihu da albarka
yake saka Mata, bai barta sai wajen k'arfe ukun dare kafin ya sarara Mata, d'aukan
ta yayi yaje sukayi wanka, ya tara ruwan zafi ya sakata a ciki tad'an gasa jikin
ta, futowa yayi yana kallon gadon yana murmushi ganin yadda suka bata gadon da
sperm, yaye zanin gadon yayi ya shinfud'a musu wani, kafin ya koma toilet d'in,
yaje ya samu harta fara bacci a cikin ruwan, a hankali ya nad'ota a towel yazo ya
kwantar da ita, sai lokacin ya tuna da k'ofan su a bud'e yake, yaje ya rufe kafin
ya kwanta a bayan ta yana shinshin wuyan ta, juyiwa tayi ta kwantar da kanta a
kirjin sa cikin kukan shagwab'a tace..........

08103807998

Mmn Ashfaq
9/30/21, 7:18 AM - Buhainat: Bissimillahi Rahmanin Rahim.

52........

Tace "Honey na gaji dan Allah ka barni nayi bacci"

Shafa kanta yayi yana sauk'e ajiyan zuciya rad'a yayi mata a kunne "kiyi baccin ki
ba abunda zan miki" gyad'a masa kai tayi, ya gyara Mata kwanciya a kirjin sa a take
kuwa baccin gajiya ya d'auke ta, jin tayi bacci yasa ya gyara fuskan ta yana kallon
ta yana murmushi a hankali yace "sai yanzu na gane dalilin da yasa mazajen ki na
baya suka shiga damuwan rashin ki, Aisha ke ta daban ce a cikin Mata, Allah nagode
ma daka mallaka mun ita a matsayin Mata a gareni, tabbas da ban sameki ba danayi
babban asara a rayuwa ta, yau d'aya dana kasance dake yasa naji koda k'uda zan iya
yin kishin ki, ina sonki sona gaskiya da amana, haka ya kwana yana ta sambatu daga
ya fad'a wannan sai ya fad'i wancan har asuba idon sa bai runtsa ba, ana kwala
kiran sallah ya zare jikin sa a hankali ya shiga toilet ya had'a Mata ruwan mai
zafi, kafin ya dawo ya zauna kusa da ita ya had'a fuskan su waje d'aya, yana hura
Mata iskan bakin sa tare da tsotsan saman leb'en ta, cikin bacci taji abunda yake
Mata tayi saurin bud'e Ido, suna had'a Ido ya sakar Mata murmushi yace "barka da
asuba Gimbiya kuma sarauniya Gombawa"

B'oye fuskan ta tayi a jikin sa dan wani mungun kunyan sane taji ya rufe ta, d'aga
ta yayi cak suka nufi toilet yana cewa gaskiya a ajiye wannan kunyan a gefe dan
naga yanaso ya cutar dani.

Itadai batace mishi komai ba, saida ya gasa Mata jiki sosai kafin ya Mata wanka,
shima yayi wankan tare da d'aura alolo, ya bata waje tayi alolo koda ta futo bata
ganshi a falo ba, tasan ya tafi masallaci ne, hijabin data shigo dashi jiya ta saka
tana jin mamakin k'ok'arin da tayi, murmushi tayi tace "Fadila kin sa nayi fad'e
gashi yau inajin kunyan sa, tunawa sa fad'en da tayi sai taji tsikan jikin ta ya
tashi, d'akin ta tafi ta gabatar da sallah, bayan ta idar tayi lazimi kaman yadda
ta saba, kafin ta saka kaya mara nauyi ta shiga kitchen abun breakfast ta d'aura
musu, da sauri takeyin aikin dan bataso ya dawo ya sameta a kitchen d'in.

K'arfe shidan safiya a gidan su Fadila ya ma Isah, wayan ta ya kira tana d'agawa
yace "na iso Sweet heart ki futo mu tafi"

Fadila da take kan dadduma tana lazimi ta zare idon ta tace "Isah a gidan mu ka
kwana?

Yace "a'a a gida na kwana amma d'aukin ganin ki ya hanani bacci, dan Allah karkice
mun ba yanzu zamu tafi ba" suna wayan Abba ya dawo daga masallaci yaga Isha a
rakub'e a jikin motan sa yana ganin Abbah yayi saurin risinawa ya gaishe shi, Abbah
yace kazo ku tafi ko? Isah kayi hak'uri da abunda ya faru, kasan ba wanda ya isa ya
canja jarabawan sa, Allah yayi sai hakan ya faru tsakanin ka da Fadila ne, amma
inaso komai ya wuce kaman bai faru ba, kuma insha Allahu makamancin hakan bazai
sake faruwa ba" kafin ya d'aura mishi da nasiha, yace bari ya turo mishi ita su
tafi, godiya Isah yayi ta mishi kafin Abbah ya shige ciki, yana zuwa yaga Fadila a
zaune akan dadduma yace "Fadilan Abbah tashi kije mijin ki yazo"

Ta turo baki tace "haba Abbah kaman kun gaji dani kuma ban had'a kayana bafa"

Shafa kanta yayi yace "bazan tab'a gajiya dake ba harna mutu, amma inaso ki
tausayawa mijin ki domin mun tauye masa hakki da yawa, kije Allah ya miki albarka,
insha Allahu zuwa gobe zan kawo miki kayan ki"

Tace "Amin Abbana" kafin ta futa ko kayan baccin jikin ta bata canja ba, Isah na
ganin futowan ta yaje da sauri ya rungume ta kafin ya rik'e hanun, ya kaita ta mota
saita da zauna kafin ya zaga ya shiga mazaunin driver, tuk'i yakeyi hanun sa d'aya
rik'e da nata, yace "Fadila nagode Allah ya miki albarka Allah ya kauda ranan da
zamu sake nisa da juna" har suka isa gida yanata saka mata albarka, suna shiga ya
d'auketa cak ya shige da ita bedroom bai direta ko inaba sai tsakiyan gado ya
zaunar da ita, shima ya hau ya kwanta yasa kansa a cinyan ta yana shafa cikin ta
yace "nayi kewan ku gaba d'aya daga shafa ciki sai kid'an ya canja rawa, Fadila
itama biye masa tayi domin tayi kewan mijin ta itama sosai,saida taji maranta ya
fara d'aure kafin ta damk'e damtsen hanun sa tace "Isah marata ka barni haka saida
da daddare ka k'ara" zare Aliyan sa yayi da take tsaye cak yace wayyooooo dad'i
kwata kwata sau biyu na zubar fa, yanzu ya zanyi ya kwanta Fadila? Mirginawa tayi
ta zauna tace ka sauk'a a gadon ka tsaya, da sauri ya sauk'a yasan zata mishi
dabaru ne irin na Mata, itama matsowa tayi bakin gadon ta kama aliyan sa ta saka
abaki tana sucking d'insa, har ya samu ya zubar, rungume ta yayi yace "nayi missing
wannan gidan dad'in da yawa" tace karka damu zan biya bashi idan na aihu.

D'aukan ta yayi yaje ya Mata wanka kafin ya had'a Mata tea mai kauri tasha yace 'ki
kwanta ki huta kafin na gama abun karyawa, shafa bayanta yayi tayi yana bugawa a
hankali har bacci ya d'auke ta, kafin ya futa zuwa falo, wayan sa ya d'auka ya kira
Baban sa ya sheda masa ta dawo yau, taya shi murna Baban yayi kafin sukayi sallama,
shima Baban kiran Umma yayi yace zata iya dawowa domin Fadila ta dawo gidan ta,
Umma ba k'aramun murna tayi ba jin Fadila ta dawa, ta sanar wa y'an uwan ta, k'arfe
goma suka cika a gidan, Fadila ta karb'e su fuskan ta ba yabo ba falsa, sukayi ta
murnan sake musu da tayi, basu bar gidan ba sai bayan la'asar daga nan gidan Umma
suka rakata itama ta koma d'akin ta, ya'yan ta sai murna sukeyi da dawowan uwarsu.
Aisha gama abun breakfast d'inta yayi daidai da shigowan Sir Armaan, k'arasawa
kitchen yayi da sauri ya rungume ta yace "haba Sweet Eesha wayace ki wahalar mun da
kanki, dakin bari nayi aikin da kaina, ko kuma mu kira Mommy ta aiko mana dashi,
dan kina da aiki da yawa a tare dake" juyowa tayi ta kallesa tace "aiki kuma? Aikin
me nake dashi? Hanun ta ya kama ya d'aura akan Oganniya yace "tunda ta d'and'ani
zak'in ni'imar ki ta kasa kwanciya, kuma yunwa takeji yanzu haka, so take ki
taimaka ki bata abincin ta" baki ta tura tace "Honey jikina ciwo yake mun kayi
hak'uri saida daddare nayi alk'awarin zan bata taci ta k'oshi"

Marairece fuska yayi yace "ko kad'an a sammu Sweet Eesha, nasan idan baki bata ba
bazata iya futa ba, kiga yadda take tsaye tak'i kwanciya, hakan yasa yau ko zuwa
gaishe da Mommy na kasa, domin nasan idan na shiga zata gane halin da nake ciki,
Mai Martaba ma da muka futo a sallah yace "mun naje gida na samu nutsuwa inyaso
anjima saina futo mu gaisa"

Zare ido tayi tace nashiga uku ya akayi ka bari ya gani? Yace ai bazai b'oyu bane
dan yunwa yakeji sosai, rungume ta yayi ya had'e bakin su waje d'aya, harcen ta ya
kama yana tsotsa kaman wanda ya samu lollipop, kafin ya saka hanun sa a cikin rigan
ta yana matsa na shanun ta jin bazata iya jurewa ba yasa ta yaye jallabiyan sa ta
kama Oganniya tana lelaya saman tare da matsewa a hankali, ruwa sai b'ulb'ulowa
yakeyi daga b'ulin saman kaciyan sa, sunkuyawa tayi ta wurga ta baki tana lashewa
tuni suka futa hayyacin su, d'aukan ta yayi suka koma falo, a k'asa ya kwantar da
ita suka fara farantawa juna, sunkai awa biyu suna abu d'aya kafin suka sararawa
juna, sukaje sukayi wanka, suka karya, suka futa zuwa gaishe da Mommy.

Mommy na ganin su tayi ta sake murmushi farin ciki domin fuskan d'anta ya nuna Mata
yau ya samu farin ciki, dan komai cikin sakin fuska da annashuwa yake gudanar da
shi, duk wanda ya gansa yau saiya tabbatar da yana cikin farin ciki, tunda suka
koma taga yanata had'a kaya ya shiga d'akin ta ya had'a kaya a babban akwatin ta ya
kai mota, jikin tane yayi sanyi ganin shirin tafiya yakeyi, wunin ranan gaba d'aya
yinsa tayi ba walwala a tattare da ita, da daddare bayan sun kwanta ta d'ago kanta
da yake k'irjin sa tace "honey yanzu ma sake tafiya zakayi ka barni?

Shafa kanta yayi yace "karki damu kona tafi bazan jima ba zan dawo"

Shuru tayi hawaye na zuba a idonta dan tana tsoron inda mijin ta ya fara sanin
dad'in mace yaje wata ta rinjaya Mata shi, bugu da k'ari wani mungun sonsa da
takeyi yanzu, ji takeyi kaman bata tab'a son wani namiji a rayuwar ta irin saba"

Jin k'irjin sa ya jike da ruwan hawaye yasa ya gane kuka takeyi yayita rarrashi ta,
kafin suka sake fad'awa duniyan ma'aurata, da asuba yana dawowa daga masallaci yace
tazo ta rakas airport saisu dawo tare da Ahmad, batace mishi komai ba ta futo suka
shiga mota kafin Ahmada ya jasu suka tafi airport, ga mamakin ta sai taga an kira
sunan su tare sun shiga jirgi, Ido ta zuba masa tana kallon sa da tarin tambaya a
cikin kwayar idonta, rungume ta yayi yace "a tunanin ki zan iya tafiya na barki ne
yanzu, kiyi hak'uri da b'oye miki da nayi, dan nasan kona tafi kewanki bazai tab'a
barina na iya zama ba"

Tace "Mommy batasan na tafi ba fa?

Had'e bakin su waje d'aya yayi saida ya tsotsa san ransa kafin yace "ai mijin ki
kiba bi ba wani ba, idan ta shafa bata ganki ba zata gane bazamu iya rabuwa da juna
bane yanzu, kuma nasan idan na fad'a Mata zata iya hanani tafiya dake, saidai yanzu
naba Ahmad sak'on ya sanar da ita tare muka tafi"

Bata sake cewa komai ba ta kwanta a jikin mijin ta, lokacin da suka isa tsayawa
tayi tana kallon tsaru wan da wajen yayi, tunda sukaje yake bata kulawa na musamman
ya sallami duka y'an aikin gidan, tare suke gudanar da komai, dan yace bazai iya
juran wani gardi yana kallo masa Mata ba.
Ummi rayuwa ya Mata tsanani ga rashin miji ga rashin d'a, saidai duk da haka takan
d'an tab'a yawon ta kad'an, dan bazata iya rik'e kanta ba, a yawon ne ta had'u da
wani gogeggen d'an bariki sukayi aure, kulawa sosai take samu a wajen sa, sai a
hankali ta fara fuskan ta bai daina neman wasu Matan a waje ba, akan hakan suka
fara samun matsala sosai, har yakai da a gaban ta akan gadon ta yake kwanciya da
duk wanda yaga dama, kuma su gama ta surka musu ruwan wanka, kafin su futo ta dafa
musu abinci suci, wataran har kayanta karuwan take sakawa, saidai bata da bakin
magana tana cewa wani abu ya kamata ya Mata duka, gashi duk ta rame ta fige tayi
bak'i, kuma yace bazai saketa ba, dan kar mutane suna mishi kallon fasik'i, amma
idan tana cikin gidan duk wanda ta shigo zasu zaci wajen ta sukazo.

Baba ganin hankalin d'ansa ya kasa kwnaciya kullun a cikin tunani yake yasa suka
yanke shawaran had'asu aure da y'ar gidan Goggo Hafsa mai suna Salamatu, ba'a b'ata
lokaci ba aka d'aura auran su, kuma ba laifi suna zaune lafiya, tana mishi biyayya
sosai saidai bata kama k'afan Aisha ba, dan Aisha ta fita komai da komai, tun daga
kan wayewa iya magana iya girki, iya kwanciya da miji uwa uba ni'ima, saidai bayi
da yadda zaiyi haka ya rungumi k'addaran sa suka zauna lafiya dan yasan Aisha ta
mishi nisan da bazata tab'a dawowa ba, amma kullun yana k'ulafacin ganin ta ita da
d'ansa tilo sai yanzu da matar sa take da k'aramin ciki, Maryam ma da Baba suna
zaman lafiya abun ba'a cewa komai sai san barka.

Sir Armaan...........

08103807998

Mmn Ashfaq
9/30/21, 7:18 AM - Buhainat: Bissimillahi Rahmanin Rahim.

53........

Sir Armaan watan su goma da tafiya basu waiwayo gida ba, saidai koda yaushe suna
manne da waya a kunnen su danjin lafiyan ya'yan su da mutanen gidan, ko lokacin da
Fadila ta aihu ya hanata zuwa sai gudumawar da suka tura Mata dashi, yau suna
kwance akan gado, ya shafa tsohon cikin jikin ta yace "Sweet Eesha Allah yasa ki
aifa mun y'a mace mai kama dake sak"

Murmushi tayi tace "ni kuma nafison mai kama dakai domin kafini kyau" ya bud'e baki
zai bata amsa kenan kira ya shigo wayan sa ya duba yaga Mai Martaba ne cikin
girmamawa ya d'auka suka gaisa, kafin Mai Martaba yace "inaso duk yadda ake ciki
kayi k'ok'ari kazo gida daga yau zuwa jibi"

Gaban sane ya buga da k'arfi yace "Allah ya taimaki Mai Martaba da fatan ba wani
laifi nayi ba?

Mai Martaba yace "bakayi komai ba amma inason ganin ka cikin gaggawa" yace insha
Allahu gobe za muzo, sukayi sallama saida ya jira Mai Martaba ya kashe wayan kafin
ya ajiye wayan sa ya kalli Aisha yace "Sweet Eesha gobe zamu tafi gida"

Tashi tayi ta zauna da sauri kaman bamai ciki ba cikin murna da farin cikin zataje
gida tace "da gaske honey? Ya girgiza Mata kai"

Washe gari k'arfe goma jirgin su ya d'aga zuwa Gombe suna isa yaga fadawa a jere
suna jiran isowar sa abun saiya bashi mamaki dan tunda yake dawowa Mai Martaba bai
tab'a turo masa fadawa ba sai wannan karan, Ahmad ne yazo ya rungume sa yace "ina
maka barka da dawowa gida Yayana" shafa bayan k'anin sa yayi yace nagode, amma ka
gyara maganan ka kace kana mun barka da zuwa gida ba dawowa ba, dawowa kam ai da
sora tukunna"

Shidai Ahmad murmushi yayi ba tare da ya sake cewa komai ba, fadawan wajen zubewa
sukayi suka fara mik'a mishi gaisuwa, Ahmad ganin Matan Yayan sa da ciki ba
k'aramun farin ciki yayi ba, suna isa gida suka tadda taro na musamman, Mommy tazo
ta rungume Aisha jin abu ya tokare ta yasa tayi saurin kai hanunta kan cikin tana
furta Alhamdulillah Allah ya rabaki dashi lafiya, su Azmina Areefa da Amreen suma
ba k'aramun farin ciki sukayi ba ganin d'an uwansu ya kusan dawowa wa uba, ciki
suka shiga sukayi wanka kafin aka gabatar musu da abinci, bayan sunci aka fara
hiran bayan rabo, Areez suna dawowa daga Madarasa sukaga gidan a cike da mutane
suna shiga da Sir Armaan suka fara Ido hud'u tashi yayi sukaje da gudu suka suna
murnan ganin sa kafin idon su ya sauka akan Mamin su, Afra tanajin ciki a jikin
Mamin ta tafara tsalle tana murna tace Mami ki aifa mun mace mu dawo mu biyu kaman
yadda su Yaya Areez da Affan suke, kowa saida yayi dariya.

Armaan kallon Aisha yayi yace "Sweet Eesha tashi muje ki huta ko?

Mommy tace "ta huta koka k'ara Mata gajiya, ka barta ta huta anan, kai ma bacan
wajen ku zakaje ba ka tafi d'akin ka na nan dan a d'akina zata kwana, kuma ba'a
gama gyaran wajen kuba"

Ido ya zaro ya cire kunya yace "Mommy wallahi bazan iya bacci bata kusa dani ba,
dan Allah karki mun haka" yayi maganan kaman zaiyi kuka.

Kunya ne ya kama Aisha tashi tayi da sauri ta shige d'akin Mommy tana rufe fuskan
ta, dan tasan itama zaiyi wuya ta iya bacci idan aka raba musu shin fud'a.

Da daddare bayan anci abincin dare Mai Martaba ya tarasu dukan su har Aisha da
ya'yan ta, tunda suka zauna ba wanda yayi magana, Sir Armaan da baisan dalilin
taron ba yayi shuru yana jiran yaji abunda zaice, saidai baisan meyasa ba yaji
gabansa yanata fad'uwa, Mai Martaba ne yayi gyaran murya yace Armaan ka bud'e mana
taro da addu'a, bayan an shafa addu'a yace "ba komai yasa na taraku ba saidan na
sheda muku zan sauk'a akan karagan mulki na, domin girma ya kawo mun bazan iya
cigaba da gudanar da mulki ba, duk da kai kad'e ne Armaan bakasan da maganan ba
shiyasa na maka kiran gaggawa domin na sheda maka insha Allahu daga yau ka dawo
sarkin Gombe, dan tun wancan watan na k'addamar dakai, sauran bikin nad'in sarauta
kawai ya rage maka" ya mik'o jaridan da aka buga na sabon sarkin Gombe ya mik'a
masa.

A razane yake kallon Mai Martaba yace "Allah ya huci zuciyar Mai Martaba, ina naman
gafaran abunda zan fad'a dan bansan ko zai b'ata maka rai ba, dan Allah a taimake
ni a mayar da mulkin nan kan Ahmad domin ya fini zama a fada ya fini sanin yadda
tsarin mulki yake, a gafarce ni idan na fad'a ba daidai ba"

Mai Martaba ya sunkuyar da kansa b'acin rai ya bayyana a fuskan sa, ya d'ago idon
sa da yayi jajazur yace "Armaan ban tab'a zatan zanyi gadara dakai ka watsa mun
k'asa a Ido ba, A ZATO NA idan na sanar dakai zakayi farin ciki da jin hakan, amma
sai kake k'ok'arin nuna mun banyi daidai ba, yanzu mai kakeso na fad'awa al'umman
dana sheda musu kaine sabon Sarki, so kake nacewa mutane ban isa da d'ana ba komai?

Aisha ta d'ago kanta tana kallon Mai Martaba da yake magana cikin b'acin rai ta
sunkuyar da kanta cikin girmamawa tace "Allah ya huci zuciyar Abban mu, mungode da
wannan kyauta mai girma daka mana, bamu da bakin da zamu gode maka, saidai muyi
maka addu'an gamawa da duniya lafiya, sannan ina nemawa Yareema gafaran abunda ya
fad'a, nasan abun yazo mishi a bazata ne shiyasa ya fad'a haka, amma nasan ba haka
bane a zuciyar sa, nasan kowa anan yasan Yareema d'ane mai biyayya dabin umurnin
iyayen sa da dukka wani na gaba dashi, ko baka nasar damu ba mu masu biyayya ne ga
umurnin ka, mungode sosai Allah ya k'ara wa sarki girma da lafiya"

Tunda ta fara magana kowa yake kallon ta da burgewa sonta yana k'ara nin kuwa a
zuciyar su, Sir Armaan kuwa ji yake kaman yaje ya rungume ta tsaban farin cikin
kub'utar dashi da tayi, yasan da badan ita ba da Mai Martaba yayi fushi dashi mai
tsawo"

Gyaran murya Mai Martaba yayi yace "Allah ya miki albarka Aisha yasa ki gama da
duniya lafiya, ya rabaki da abin cikin ki lafiya, Armaan kaji abunda Matan ka ta
fad'a, kana kan bakan ka ko kuma ka hak'ura?

Kanshi ya sunkuyar yace "tuba nake ranka shi dad'e duk umurnin daka yanke a kaina
daidai ne, ni d'ane mai biyayya a gare ka tare dabin duk wani umurnin ka, nasan
bazaka tab'a d'aura ni akan abunda zai cutar dani ba, Allah ya nuna mana ranan da
za'a rantsar dani, sannan ina neman alfarman abani wata biyu, zanje na rubuta
takaddan retired na, sannan na dank'a wa gomnati duk kayan su da yake hanuna nima
na ibo nawa, Allah ya k'arawa Sarki lafiya da nisan kwana"

Mai Martaba yace "ba komai Allah ya maka albarka yasa ka kammala a sa'a" kafin
Mommy dasu Azmina suka mik'a godiyan su ga Mai Martaba, Aisha ne ta fara mik'ewa ta
futa, Sir Armaan yana ganin haka yayi hanzarin bin bayan ta, har zata shiga d'akin
Mommy yayi saurin kamo hanun ta suka futa a sashen suka tafi nasu, suna shiga ya
kulle k'ofa yana gudun kar Mommy tace zatazo da kanta ta tafi da ita, suna shiga
falo ya rungume ta yana saka Mata albarka yace "Aisha bani da bakin dazan gode miki
domin yau kin mun abunda da baki wajen bansan wazai kwace niba, saidai har zuciya
ta bana son sarauta kwata kwata"

Jan hanun sa tayi suka zauna ta kama hanun sa tace "kowa da yadda Allah ya tsara
masa rayuwar sa, ba kowani lokaci bane kake samun abunda zuciyar ka takeso, ka
godewa Allah da yayi ka a cikin mutane masu d'aukaka a duniya, karkama ubangijin ka
butulci da abunda ya zab'a maka, ka rungume mulkin nan insha Allahu shine silan
shigan ka gidan aljanna"

Rungume ta yayi yana ma Allah godiya daya bashi Mata mai ilimi da hankali, daga nan
ya fara shafeta suka fara faranta wa juna, wani sukuwa da k'arfi yayi akanta wanda
yayi sanadiyar tayar Mata da nak'uda, kasa daurewa tayi tace "wayyo Allah honey
marana, inaga nafara labour, saurin zare Oganniya yayi ya d'agota, sai sannu yake
jera Mata toilet ya kaita ya Mata tsarki kafin suka futo ya saka Mata dogon riga ya
d'auke ta suka futa yana kiran Mommy a waya, Mommy ganin kiran sa a rud'e ta d'aga
tana tambayan sa lafiya, dakyar ya iya magana dan yafi mai aihuwan rud'ewa yace
Mata Aisha ce zata aihu.

Bai gama fad'a ba Mommy ta futo aka d'unguma zuwa asibiti, basu fi minti ishirin da
zuwa ba ta aifo yaranta guda biyu mace da namiji, murna wajen y'an uwa ba'a magana,
a daren ya kira Yaya Muhammad ya sanar dasu kafin ya kira Yaya Muhaisin da Yaya
Muhusin ya fad'a musu, bai duba lokaci ba duk number da hanun sa yakai zai kira ya
fad'a musu Matan sa ta aihu cikin k'oshin lafiya, idan akace mishi maita aifa,
zaice nasan dai ta aihu tana cikin k'oshin lafiya amma bansan abunda ta aifa ba,
saida ya gama sanar da mutane kafin ya koma d'akin aihuwan ya rungume Matan sa a
gaban Mommy yana saka Mata albarka, kafin yace "Allah yasa mace kika aifa mun mai
kama dake?

Murmushi tayi ta nuna masa yaran a hanun Mommy, juyawa yayi yaga yara biyu a hanun
Mommy, kanshi ya kafa a k'asa yana godewa Allah, kafin ya d'ago ya sake rungume ta,
yana son ganin yaran amma yana jin kunyan Mommy lura da hakan da Mommy tayi yasa ta
k'araso wajen tace "bakiji kunyan rungume matar ka a gabana ba amma kanajin kunyan
karb'an ya'yan ka a hanuna" ta fad'a tana d'aura masa su a hanun sa"

Sunkuyar dakai yayi ya kasa furta komai, Ido ya zuba wa yaran yanajin soyayyan su a
zuciyar sa, su Azmina da Areefa da asuban fari suka taho asibitin kafin kace mai
asibiti ya cika da mutane mak'il, dole yasa likitan ya sallame su, suna komawa gida
fada ya kaure da murna samun karuwan da akayi, dan akan su aka fara samun yan biyu
a fada, Areez Affan Afra suna manne da k'annen su sai murna sukeyi, dakyar suka
yarda yau sukaje school.

Rabi'atu tana jin aihuwa ta garzayo fada dan tasan Mommy zata d'auki Aisha ta koma
wajen ta, inyaso ita kuma sai tace ita zatana dafawa Yaya Armaan abinci tana kai
masa sashen sa daga nan saita gabatar masa da soyayyan ta tasan bazai ki karb'a ba,
da wannan tunanin ta tafi gidan, tana zuwa ta tarar da mutane a cike a d'akin,
ganin baya d'akin yasa ta tafi sashen sa, a falo ta sameshi a zaune yanata waya,
zuwa tayi ta tsuguna a kusa da k'afan sa tana ganin ya gama wayan muryan ta yana
rawa ta gaishe shi, ya amsa batare daya kalli inda take ba, ta mishi barka ya amsa
yana Mata godiya, ta mik'e zata futa har taje bakin k'ofa zata futa ta juyo tace
"Yaya Armaan idan kana buk'atan wani abu ka turo a fad'a saina kawo maka"
Ko kallon inda take baiyi ba ya saka waya a kunnen sa ya cigaba da waya, danshi
dama mace bata birgeshi, daya had'u da Aisha nema yanzu yake bawa Mata girman su,
amma bayan Aisha har yanzu baiga macen da zatayi mishi rangwada ta birge shiba.

Ana gobe suna mutanen Jos suka hallara a gidan, Fadila kan tun aihuwan da kwana
biyu tazo da d'anta da yayi wayo yanzu, ranan suna yara suka ci sunan Mai Martaba
Aminulla da sunan Mommy Rukayyah, mai jego da ya'yan ta sunsha kyautuka kala kala
agun mutane, Abee da Momma ma ba'a barsu a baya ba, Suma sun nuna bajin tansu,
Fadila ma ta nuna nata bajintan ta, dan akwati biyu tayi wa yaran ta, Aisha tace
"wato Fadila yanzu kin nuna mun kinfi son ya'yan ki dani, tunda ko tsinke baki siya
mun ba amma kin iya cika manyan akwatina da kaya kika kawo wa yaran ki"

Fadila tayi murmushi tace "kowa da matsayin sa a wajena, Aisha ke naki kyautar na
daban ne, so nake jini ya d'auke na miki gyara ki dawo kaman budurwa y'ar shila"
dariya sukayi gaba d'ayan su, Aisha tace "so kike na sake mishi fad'e a karo na
biyu kenan"

Bayan suna da sati biyu Sir Armaan ya koma Ibadan domin had'a kayan sa, tunda ya
tafi kullun a cikin video call suke, hakan kuwa ba k'aramun k'ona wa Rabi'atu rai
yakeyi ba, gashi ita kota kiran shi tayi baya d'auka, hakan yasa taci alwashin yana
dawowa zata gabatar mishi da kanta.

Mommy ta kirata tace "Rabi'atu nasan halin da kike ciki amma zan baki shawara idan
kin d'auka ko kin k'i ke kika cutar sa kanki, ki futa hanyan Armaan dan bazai tab'a
sonki ba, tun kafin yayi aure kike son shi bai yarda ba, ballan tana yanzu da
yakeji da Matan sa kaman ransa, kiba mane manki dama su futo kiyi auran ki, tun
kafin lokaci ya k'ure miki"

Ranan Rabi'atu tasha kuka kafin ta tattara nata ya nata ta koma gidan su, bayan
tayi jinyan zuciyar ta na sati biyu tace wa saurayin ta ya turo kud'in auran sa,
dan tasan bazata tab'a samun Yareema ba.

08103807998. Mmn Ashfaq


9/30/21, 12:37 PM - Buhainat: Bissimillahi Rahmanin Rahim.

54..........

Aisha har sukayi arba'in Sir Armaan bai dawo ba, yau suna zaune da Mommy tace
"Mommy dama inaso naje ganin gida kafin Daddy twins ya dawo, nasan yana dawowa za'a
fara shirin bikin rantsar dashi, kuma tunda mukayi aure ban tab'a zuwa gida ba,
Mommy dan Allah kimun izinin tafiya wallahi idan ya dawo bazai barni naje ba"

Mommy tace "nima nayi tunanin hakan, amma zan fad'awa Mai Martaba duk yadda mukayi
dashi zakiji zuwa dare, godiya tama Mommy kafin suka fara hira, daddaren Mommy take
fad'awa Mai Martaba alfarman da Aisha take nema yace "kice Mata ta shirya zuwa jibi
za'a kaita insha Allahu"

Aisha da taji sak'on Mai Martaba ba k'aramun farin ciki tayi ba ta fara shirin
tafiya, saidai batayi gigin fad'awa Armaan ba dan tasan zai iya hanata tafiyan, da
farko Mai Martaba yace bazaje dasu Areez ba saida Mommy ta nemi alfarman abarsu
suje suga iyayen su da kakanin su kafin ya amince, dan shi harga Allah baya musu
kallon ba jinin sa bane dan yadda yakeson yaran ko ya'yan su Azmina baya sonsu
haka, saboda ne da shak'uwa mai k'arfi a tsakanin su.

Ranan da Aisha taje gida Momma rasa inda zata sakata tayi tsabar murnan ganin
y'arta, Fadila kuwa tun safe take gidan Momma anan suka had'u, Abee shima kasa futa
kasuwa yayi saboda murnan zuwan y'arsu mace tilo guda d'aya, koda zai futa sallah
tare ya futa da jikokin sa, a masallaci suka had'u da Baba bayan sun futo daga
sallah Areez ya mik'a wa Baba hanu yace "Assalamu Alaikum babban aboki na" dake
haka suke kiran juna tun kafin Areez ya koma Gombe.

Baba rungume jikan sa yayi yana murna ganin sa, gidan sa suka wuce da Areez d'in
harda Affan, Sameer ya kira yace yazo su gaisa da d'ansa, ai Sameer yana jin Aisha
sunzo yabar duk abunda yakeyi ya taho, yana shigowa Areez ya kalle sa yacewa Affan
kaga wannan Mami tace mun shine real father na kaman yadda tace kuma kuma kuna da
naku, Daddy Gombe kuma shine second father mu, amma fa Daddy Gombe da Mai Martaba
sun fisu son mu"

Sameer dad'i yaji da yaran yanzu yasan shine Baban shi ya k'araso kusa dasu ya kama
hanun Areez yace "nima ina sonku sosai kaine d'an da Allah ya fara bani a duniya,
ka fad'a mun abunda kakeso na maka ka yarda ina sonka"

Affan yace "Daddy Jos kaga Daddy Gombe yana zuwa yawo damu ya siya mana duk abunda
mukeso, yana ball damu kuma da daddare idan munk'i bacci da wuri k'arfe tara yanayi
zai fara goyon mu yace muyi bacci karmu kasa tashi da safe zuwa school kai kuma da
d'ayan Daddy Jos baku tab'a mana haka ba"

Sameer yaji yaron ya shiga ransa, a zuciyar sa yace da yanzu fa Ya'yana ne saidai
Allah bai kaddari hakan ba hawayen daya fara gangaro masa ya goge yace "kuzo muje
gidana sai mu buga ball acan daga nan saimu tafi wajen wasa kuma nasiya muku duk
abunda kukeso, amma kuje ku kira mun y'ar uwarku mu tafi tare da ita, da gudu Affan
yaje ya kira Afra ya futa dasu, gidan sa suka fara zuwa Salamatu tana ganin su
tayita jan Areez a jiki dama nasu yazo d'aya dashi tun ana kaishi gidan Goggo Hafsa
suka saba, da yamma ya futa dasu yawo, basu dawo ba sai bayan sallan isha, nan ma a
gidan sa suka yada zango Aisha tayita zuba Ido taga dawowan ya'yan ta amma shuru
har washe gari bai dawo dasu ba saida sukayi kwana uku kafin suka dameshi zasuje
wajen Mamin su, suga Saraki da Sarauniya dan haka ake kiran twins, kuma ba laifi
Areez ya sake dasu sosai, Aisha saida tayi sati kafin ta fara zaga dangi kowa ya
ganta sai yace sambarka, wajen Baba Audu taje ta bashi number Abdallah tace mishi
ya kirasa yace mishi yazo yaga ya'yan sa, Abdallah yanajin sak'on ta yazo jikin sa
har b'ari yakeyi, ba kad'an ba yayi murnan ganin ya'yan sa, ganin sunyi kyau sun
k'ara freesh, daga gani suna samun kulawa da gata, tafiya yayi dasu gidan su,
iyayen sa sukace amma sun dawo kenan ko?

Sosa k'eyan sa yayi yace "maganan da mukayi da Maman su kenan dan nima ina buk'atan
y'aya na, inaso su zauna kusa dani, shine tace nabari idan nayi aure da kanta zata
dawo mun dasu"

Maman sa tace "dayafi kam dan banaso jikoki na suje suyi agwalanci a wani waje"

Kwashe yaran yayi suka futo dan kar tace yabar su bazasu koma ba, kuma harga Allah
baya son zaman su a gidan, dan kwata kwata basu samun kulawa, k'iri k'iri ake nuna
musu banbanci kaman ba gidan Kaka ninsu ba, siyayya sukaje ya musu kafin ya dawo
dasu gida yace sucewa Mamin su yana gaishe ta.

Aisha yau satin ta biyu a gida bata da niyan komawa, kullun suna manne da Fadila
suna shaye shayen maganin gyara dan yanzu Fadila ta dawo dilan maganin Mata.

Sir Armaan yana kammala abunda ya kaishi yau ya d'auko hanyan gida, wajen su ya
fara shiga dan idon sa da jikin sa suna yunwan ganin iyalan sa, a rufe ya samu
wajen saiyayi tunanin ko suna wajen Mommy ne, nan ma ya shiga anata mishi oyoyo
baiga su Areez sun futo ba yace "Mommy ina Ya'yana nane banga sunzo mun oyoyo ba?

Mommy tace "ai yaran ka sun kwana biyu a Jos, idan ban manta ba yau satin su uku a
gida"

A razane ya tashi yace "badai gidan iyayen su aka mayar mun da y'aya ba, dan
wallahi basu da uban daya fini a duniya, ko da iyayen sune suka karb'e su saina
kwato su, Mommy meyasa kuka mun haka? Yanzu bazaku iya rik'e mun amana ba kenan?

Murmushi tayi tace kwantar da hankalin ka hankaka, dan inaga kaikan kafi hankaka
mai da d'an wani naka, ba iyayen su bane suka d'auke su, Aisha ne ta tafi ganin
gida dasu"

Kafe ta yayi da Ido yace "Mommy kika bar Aisha takai sati uku a Jos bayan kinsan
mazan data aura a baya suna can, d'aya fa mak'ocin sune, nasan dole idan ta futa
sugan ta, ni kuma bazan juri ganin wani yana kallo mun Mata ba, dalilin dayasa na
hanata zuwa Jos kenan"

D'aure fuska tayi tace "zaka rabata da iyayen ta da y'an uwanta kenan? Armaan bana
son irin wannan zafin kishin, domin idan kishi yayi yawa yana kawo zargi, ka yarda
da Matan ka, kasa a ranka bazata b'ata yin abunda bai dace ba a bayan idon ka ba,
Armaan Aisha yarinya ce mai hankali da hangen nesa, ta samu ingantaccen tarbiyya,
kuma ban yafe ba idan ka kirata ka Mata fad'a, ko kuma kasata dawowa ba tare data
shirya yin hakan ba"
Bai sake cewa komai ba har tagama fad'an, ya tashi ya tafi d'akin su, a zuciyar sa
yace "ai nima bazan iya Mata fad'a ba, domin banaso na wargaza farin cikin gidana,
amma bazan iya jure zama bata kusa dani ba" yana kwanciya akan gado ya kira wayan
ta tana d'agawa cikin shagwab'a da kirsa tace "honey na nayi missing d'inka da
yawa, yaushe zaka dawo"

Yadda tayi maganan da yadda take sauk'e masa nunfashi a kunne ba k'aramun tayar
masa da sha'awan sa tayi ba, jikin sa ya mutu a take yace "Sweet Eesha na dawo da
k'ishin ruwan ki sai kuma nayi rashin sa'an baki nan, wai kun taho Jos"

Gaban tane ya fad'i sai ta danne fad'uwan gaban da taji ta saka mishi kukan
shagwab'a tace "maiyasa ka dawo baka fad'amun ba, ina nan inata shirya irin taryan
dazan maka, shine ka ruguza mun shiri na ko? Ta k'arasa maganan cikin kuka, idan
kaji saika rantse da gaske kukan takeyi.

Rikicewa yayi ya fara bata hak'uri yace "ki fad'a duk yadda kikeso nayi yanzu, idan
kuma kina son na koma sai kin dawo kafin nima na dawo na miki alk'awarin koma
yanzun nan"

Shuru tayi tana sauk'e ajiyan zuciya kaman na wanda yaci kuka ya k'oshi tace "ni
bance ka koma ba, saidai idan kanaso yanzu na d'auko hanyan dawowa"

Yace "ki rufa mun asiri idan Mommy taga kin dawo yau zatace nina d'aga miki hankali
kika taho kibari sai wani sati" ya fad'a yana rintse idon sa dan yasan bazai iya
kai sati bai ganta ba"

Anya kana sona kuwa yanzu? Ta wurgo masa tambayan gaban ta yana fad'uwa.

Yace "fiye da yadda nake son kaina ma, Aisha kece farin ciki na idan babu ke ban
san yazan gudanar da rayuwa ba, kece duniya ta gaba d'aya dan bazan iyayin komai ba
inba tare dake ba, nima saida kaina ya sara dana kira sati d'aya, kuma na fad'a
hakanne dan karkiga kaman na fiye son kaina"

Wani sanyi taji ya mamaye jikin ta tace "nagode da soyayyan ka gareni, amma jibi
ina hanyan dawowa gareka nima" hira suka cigaba dayi irin ta wanda suka jik'u a
soyayya, har sukayi sallama bai tambayi ya'yan saba dan ta uwar yakeyi.

Washe gari ta tura Areez yaje yama Baba da Sameer sallama, Affan da Afra ma suka
kira Baban su suka mishi sallamah, Fadila da zata tafi ba k'aramun kuka tayi ba,
dan tunda Aisha tazo kullun suna manne da juna kaman bazasu rabu ba, sukayi sallama
akan sai sunzo Mata taron rad'in sarautan Armaan, motan su yana tsayawa ya futo ya
rungume iyalan sa zaiyi wajen sa dasu Mommy tace batasan wannan zancen ba, Aisha ta
gama zama a wannan wajen ya bari sai wani sati idan aka rantsar dashi su had'u a
sabon d'akin su, duka tsayawa sukayi suna kallon Mommy dan dukan su a hanu suke,
idan Mommy ta musu haka bata kyauta musu ba, ba yadda suka iya dole sukabi umurnin
ta, badan ransu yaso ba.

Fada ya kid'id'e da hidiman rad'in sarautan Armaan, kowa ka gani yana cikin hidima,
ana gobe rad'in sarautan Abee Momma Yaya Muhaisin Yaya Muhusin da iyalan su suka
hallara a gidan, zuwa yamma Yaya Muhammad da Yaya Muhmood suma suka sauk'a a garin
Gombe, Mommy ba k'aramun farin ciki sukayi ba ganin irin karan da iyayen Aisha suka
musu, Fadila yau kwanan ta uku da zuwa duk wani hidima da ita akeyi, Sir Armaan
yana gefe saidai yana ganin Matar sa daga nesa an hanasu keb'ewa.

Ranan nad'in sarauta sarauniyan Gombawa wato Gimbiya Aisha tasha kyau cikin alkebba
na musamman, Afra da Sarauniya alkebba iri d'aya aka saka mu, haka Areez da Affan
suma sunsha kyau sun saka alkebba an musu rawani saika rantse suma jinin gidan ne,
suna zaune kusa da sabon Sarki Armaan, duk da Saraki jinjiri ne shima saida aka
mishi rawani aka kawo sa fad'a Mai Martaba ya karb'e sa yace akawo masa Sarauniya
da Afra, duka yaran suka jeru kusa da ubansu, kafin aka farama Sir Armaan rawani.

Bayan anyi nad'in sarauta Ahmad ne ya fara duk'awa ya gaishe da d'an uwansa, kafin
kowa yazo yana duk'awa a gaban Sarki yana mik'a gaisuwan sa, Sameer da Abdallah ne
suka matso kusa dashi suka mik'a nasu gaisuwan, Areez da yake kusa dashi ya sake
matsowa yace "Daddy wannan Daddy Jos ne shima wannan Daddy Jos ne" Sir Armaan d'ago
Ido yayi ya kallesu su saiya fahinci sune mazajen da Aishan shi ta aura a baya,
sune wanda suka taimaki rayuwar sa suka saketa ya aura, sai suka bashi tausayi
yasan sunayin abu da dauriya ne kawai dan duk wanda ya rasa Mace irin Aisha ya
kamata aje amishi jaje, dan ya rasa duniyan sa, ya cewa Areez ka kaisu wajen Daddy
Ahmad da Mamin ku su gaisa, yaran cikin nutsuwa ya tashi yacewa su Sameer su biyo
shi, bayan sa sukabi sunajin dad'in yadda ya'yan su suke da kima a wajen, suna
tafiya ana gaishe da Areez cikin girmama, shi kuma yanata d'aga musu hanu halamun
ya amsa"

Sameer yayi murmushi ya cewa Abdallah wazaice yaron nan ba d'an gidan sarauta bane,
ga yadda yake komai cikin kamewa da isa, kaman babba saika rantse jinin sarauta ne
a jikin sa" Abdallah yayi murmushi yace mungode wa Allah, dan ko yaran nan a gaban
mu suke bazasu tab'a samun gata irin wannan ba, yakai su wajen Ahmad suka gaisa
kafin ya k'arasa dasu inda Gimbiya take, Aisha tayi mamakin ganin su suka gaisa
kafin suka nemi gafaran ta, ta yafe musu, saidai abunda ya bata mamaki ko d'igon
son su bataji ba ranta, dan gani take kaman bata tab'a rayuwar aure dasu ba.

Zuwa yamma taro ya watse Aisha ta koma sabon wajen su, inda tsohon Sarki yake da,
Abee da Momma da ya'yan su suma duk suka juya akabar Fadila sai washe gari zata
koma, suna zaune Armaan ya shigo ya rungume Matan sa yace "horon ya isa haka ya
kamata aji tausayi na yau"

Dad'a rungume mijin ta tayi tace "ina tayaka murna mijina, ina maka addu'an Allah
ya baka ikon sauk'e nauyin da yake kanka, nima bazan iya bacci ba yau idan banjika
a jiki na ba"

Fadila tayi gyaran murya tace karku manta ina d'akin fa" dariya sukayi dukan su Sir
Armaan yace "idan na nufo wajen da Sweet Eesha na take idona rufewa yakeyi bana
ganin kowa a gaba na, amma nayi hak'uri na yau d'aya tunda gobe zaki tafi, bayan
tafiyan ki saina kasance da Mata na"

Fadila ta mishi godiya tare da fatan Alkairi ya futa ya barsu tazo ta zauna kusa da
Fadila ta kalleta da kulawa tace "A ZATO NA bazan sake farin ciki a rayuwa ta ba
kaman yadda nake ciki yanzu A ZATO NA bazan samu namiji adali ba dan na d'auka duka
mazan duniya halin su d'aya, sai gashi tun ba'aje ko inaba Allah ya bayyana mun ba
haka bane, Allah ya had'a ni da wanda ya share mun hawaye na, ya nuna mun soyayyan
gaskiya da amana"

Fadila ta share Mata hawaye tace "Aisha ba duka bane aka had'u aka dawo iri d'aya a
duniya, kuma duk halin da kake ciki Allah na sane dakai, ya barka ne kawai dan yaga
nauyin imanin ka, ki duba kalan tawa rayuwan dangin ma'aifiya ta suka guje ni, sai
gashi yanzu wai sune sukeson na so su, kullun mannuwa sukeyi dani burin su suji
nace sune dangina, kinga hakan ma yana daga cikin ikon ubangiji, mugode wa Allah da
jarabawan mu tazo mana da sauk'i" rungume juna sukayi suna kukan farin ciki kafin
suka koma tuna rayuwaysu ta baya suna dariya, Aisha tace ina labarin Ambrose?

Fadila tayi dariya tace "kice maye na, ai kusan hauka yayi dayaji labarin nayi
aure, yazo zai tada wa Isah hankali wai ya aura masa Matan sa, saida Isah yasa aka
kullesa aka mana iyaka kafin ya rabu dani" hira sukayi tayi har bacci ya d'auke su
basu sani ba, washe gari da safe Fadila ta tafi.

Har yanzu Abdallah ya kasa aure, dan ya duba ya waiga baiga Matan dazai iya auran
taba, daga k'arshe ya hak'ura ya kama aikin sa kawai.

Ummi ba k'aramun wahala takesha a wajen mijin taba kuma yace harya mutu bazai tab'a
sakin taba, shiyasa idan ta zauna ta tuna rayuwar ta a gidan Baba sai tayita kuka
tasan hakkin sane kawai yake d'awainiya da ita, yanzu Sameer ba laifi yana kulata
ta, ta tuna hukuncin ubangiji wai yanzu Baba ne da yara hud'u, Maryam ya'yan ta uku
idan aka had'a da Sameer hud'u, tayi takaicin biyewa k'awaye da tayi tak'i aihuwa
da yanzu itama tana da yara da yawa.

Da daddare Aisha taba yaran ta no-no sukasha suka k'oshi ta kwantar dasu akan gadon
su kafin ta shiga toilet yin wanka dan bata so Mai Martaba Armaan ya shigo ya samu
bata shirya masa komai ba.

Sir Armaan yana shigowa yaga bata d'akin ya duba ko ina bai ganta ba harzai juya
yaji k'aran ruwa a toilet hakan ya tabbatar masa da wanka takeyi, da sand'a ya
shiga toilet d'in ya rungume ta tabaya, ta bud'e baki zata tsala ihu yayi saurin
had'e bakin su waje d'aya, d'ago Ido tayi ta kallesa sai hawaye ya fara gangarowa a
fuskan ta tace A ZATO NA bazan sake samun farin ciki a rayuwa ta ba A ZATO NA haka
zan mutu ba tare da nasamu abokin rayuwar da zai iya mantar dani tsoron maza ba,
sai gashi Allah ya aiko mun dakai ka wanke mun bak'in ciki da k'unci da wasu
maz........ had'e bakin su yayi yace "banaso kina tuna kin tab'a aure a rayuwar ki,
ballan tana ki haugo irin wahalan da wani ya baki a baya, dan Allah kina mun kallon
ni kad'e kika tab'a sani a rayuwar ki, kina mun kallon nune mijin ki na fari, domin
idan kina tuna kin tab'a kwanciya da wani zuciya ta zata iya fashewa"

Tub'e masa kayan jikin sa tayi sukayi wanka tare suka futo, shafawa juna mai sukayi
da turare masu dad'in k'amshi, kafin sukaje suka kwanta ya jawota jikin sa yace
"nayi missing d'inki da yawa, yau sai kin biya bashin duka watannin da mukayi bamu
tare, itama rungume sa tayi tace "a shirye nake na farantawa mijin rai yau.

Manna mata bakin


shi yayi a nata bakin, ya rungumeta wani shock sukaji a tare dan wani d'and'ano
yaji yau na musamman bakin ta yanayi, Aisha d'auke
wuta tayi na wucin gadi, ji yayi wani irin dumi gareshi, har wani
vibration yake ji a Oganniyan shi da ya rungume ta.

Ya fara shafa gadon bayanta, bakin shi kuma


na cikin bakinta suna tsotsar harshen juna, ya zagayo da hannunsa, ya kama nononta,
Aisha ta turo mashi nonon tace "uhhhhhh" ya cigaba da
matsa mata nonon, ya tura hannu cikin rigar baccin data sa, ya cafke su ta cikin
rigar
nan, nonon kam akwai taushi, gashi sun dad'a cika yanzu sunyi b'ulb'ul dasu, domin
tafin hannun shi har nutsewa suke cikin nonon saboda
taushi in ya matsa, tasa hannu kan wandon shi, taji burar shi a tsaye
sai motsi take.

Ta zare boxer d'in jikin sa


burar ta fito da gudu kamar bera ya fito daga
rami ta kama shi ta mulmula cikin
hannun ta, ta murza kan kaciyar, Sir Armaan yace
"wayyo dadi" ta shafo Oganniya tun daga sama har k'asa.

Lumshe ido yayi, dadi yana ratsa dukka nin jikin sa, ya k'ara maida hankali wajen
matsar nonon ta, ya cigaba da rungume-rungume da shafe-shafe, kafin suka kwanta
zindir akan katifa, ta k'ara kamo Oganniya tana shafawa, domin ta nuna mashi tana
buqata, ba zata iyace mashi ya cita ba, amma duk ta k'osa taji shi a jikin ta, ta
wur bakin ta tana mishi wani irin salon tsotsan da ita kanta batasan ta iya ba.

Shima haka so yake ya cita, amma bayan


ya gama rikita hankalin ta.

Ya juyata kan fuskarta, ya zama tana kwance


akan kirjinta, yayin da duwawunta ke kallon
sama, ya dauko filo ya sa a qarqashin ta d'uwawunta ya dago sama, kamar tayi
goho amma tana kwance, ya kama
duwawun ya matsa, ya shafa, ya murza sannan
ya bud' ya hango cikin
duwawun sai ruwa yake, ya soka yatsa daya
ciki, Aisha tace "ohhhhhhh dad'i" ya kafa bakin sa yana wasa da harce a wajen,
kafin ya fara sucking d'inta da harcen sa, nan da nan ya saita Oganniyan shi akan
duwawunta, ya auna ciki, ya zurma suka k'ank'ame juna basu san wane gari suka tafi
ba.
Shi dai yaji wani dumi ya mamaye Oganniyn shi, gashi har yamzu wajen da sauran
lafiyar
shi, don haka ya matse mashi bura gam-gam.

Ita ko taji abinda ta dade bata ji ba, ga kasanta me


tsananin buqata, yau taji bura katuwa ta cika mata shi fam har amararta, domin
Oganniyan Armaan akwai tsawo da kauri.

Ya fara gwatso akan duwawunta, tana


shigewa cikin "Wayyooo Honey, da qarfi,
ahhhh! Wayyooo" haka Aisha take ta sambatu, shiko ya kasa magana sai "uhhhhh!
Uhmmmm!
Ahhhhhh! Ohhhhh!" Sautin dake fitowa daga bakin sa kenan, can yaji burarshi ta qara
miqewa, ya tura mata burar can cikin gindinta sosai. Sai ya fara harba mata
bindigar ruwa, tana jin dumin harsashin bindigar sa, sai bom d'in ruwa ya fashe
cikin k'asan ta, sai ga ambaliya shaaa, nan suka kama kyarma da makyarkyata.
Bayan sun huta, suka qara komawa zagaye na
biyu, nan ma saida suka ji kamar zasu bar
duniyar saboda dadi.

Domin Aisha har zuwa tayi duniyar taurari ta dawo, shi ko Armaan gani yayi kamar
bom ya fashe cikin kwanyar shi.

Ganin abun nasu bame k'arewa bane yasa na jawo musu k'ofa nace masoya aci soyayya
lafiya nima naje na rungume Oga na muka lula duniyar masoya �?

Alhamdulillah Alhamdulillah Alhamdulillah anan na kawo k'arshen littafi na abunda


nayi daidai Allah ya bani ladan sa kuskuran ciki Allah ka yafe mana, nagode sosai
da gudumawar ku da kuke bani, Maman Ashfaq takune har kullun Allah yabar k'auna.
Ina wanda kad'eci ya ishesa?

Ina mai son nishad'i?

Ina Maison yaji shi cikin farin ciki da annashuwa?

Ina wanda k'unci ya mishi yawa a zuciyar sa?

Duka ku garzayo wajen Mmn Ashfaq domin ya shirya tsaf dan nishad'antar daku, a
cikin littafin ta mai suna *TSANANI*

Sannan ina muku Albishir d'in zan fara sake sabon novel d'in ranan JUMA'A d'aya ga
watan October ( 1 October 2021 ) insha Allahu sanann book one free ne book two na
kud'i ne, duk mai buk'ata zai iya booking d'in nasa akan farashi mai sauk'i 300!
Regular kuma 200 ta wanann account number 0148811051 ko kuma ku tuntub'e ni a
wannan number nawa 08103807998 nagode.

081038079998

Mmn Ashfaq

You might also like