Matsalar Mu Ayau CMPLT
Matsalar Mu Ayau CMPLT
*
_(Labarin Surayya)_
*NA*
*BINTA UMAR ABBALE
*MANAZARTA WRITES ASSOCIATION
____________________________
*SADAUKARWA NE GA:*
_(Surayya dee 馃グ)_
*FreePege1&2*
Cikin nutsuwa take tura keken guragun da yake zaune. a hankali ta fito dashi kofar gida ta tsaya tana
kallonsa da idanuwanta da suke cika da ruwan hawaye. Cikin kulawa da tausayawa yake kallonta ya
sauke ajiyar zuciya cike da jarumta yace."Surayya nace ki daina kuka duk da yanzu yamma ce idan na fita
Allah ba zai hana ni abinda zan siya miki littatafan makaranta ba saboda naga kin damu yasa na yanke
shawarar fita ko Allah zai sa a dace."
Hannu tasa ta share hawayen idonta tace."Baba Tausayin ka nake ji wallahi baka da koshin lafiya kawai ka
koma gida ka zauna na hakura."
Girgiza kansa yayi da murmushi a fuskarsa yace."Surayya ai tunda na fito ba zan koma ba sai na fita dama
can ala dole nake zama a gida tunda yanzu naji kwarin jikina sai na fita watakila Allah yasa a dace."
A sanyaye tace."To shikkenan Baba bari na tura ka bakin titin." Girgiza kansa yayi yace."Aa kin san bana
so kina bina bakin titin nan wasu mutanan basu da uziri."
A shagwabe tace."Na sani Baba yau d'aya ka bari na tura ka." Murmushi yayi yana girgiza kansa yanzu
duk wanda zai ganshi da yarinyar tana turashi sai ya dauka bara sukeyi yasan bai wuce a bashi sadaka ba
amma tunda Allah yasa yana iya sarrafa hannayensa to babu abinda zai gagareshi a yanda Allah ya
halliceshi a haka yake so ya cigaba da bashi kwarin gwiwar sauke nauyin iyalinsa zuciyarsa a tsaye take
sam bashi da kasala da nuna cewa shi din nakasashshe ne dole jama'a su taimaka masa.
Idan yaga 'yan uwansa nakasassu suna yawo kan titi na suna bara da maula ransa yana baci mutuka
shiyasa shi ya d'aura d'amarar neman halalinsa tunda Allah ya bashi rai da lafiya to nakasarsa ba zata
hanashi aiwatar da komai na rayuwarsa ba.
Cikin nutsuwa take turashi suna hira sai murmushi yake yana amsa mata. Wani matashin saurayi ya tare
musu hanya.
Surayya ta 'bata rai ta kallashi da fadin." Bawan Allah menene haka zaka tare mana hanya."
Shahid murmushi yayi yasa hannu ya sosa sumar kanshi ya d'an risinar da kai da fadin."Baba barka da
yamma." Malam Habu ya amsa kadaran kadahan sam irin wad'annan samarin basa burgeshi yafi san
nagartattun mutane su nemi auran 'yarshi.
Shahid ya jefe ta da kallon kauna yace."Surayya ya kwana biyu."? Gabanta ne ya fadi da sauri taja tsaki ta
yi saurin tura keken suka barshi a tsaye a gurin. bayansu yabi da kallo yana murmushi shi dai Allah ya
sanya masa kaunar yarinyar a cikin ransa.
Suna kokarin karya kwana ta hango maigadin gidan yana gyara masa kujerar da ya saba zama a irin
wannan lokacin. kafin ta dauke idonta ya fito daga gidan yana sanye da farar t-shirt tas had'e da jins blue
black idanuwansa sakaye da farin gilashi fuskarsa jiya i yau kamar ko da yaushe dai zama yayi kan kafin
ya kar'bi dictionary din dake hannun Haruna Maigadi dake tsaye a kusa dashi. Hannu ya daga masa alamun
ya bashi guri. da sauri ya shige cikin gidan tare da sakayo karamar kofar.
Yana kokarin bude littafin ya hange su Tana tura shi a keken yana gargada tare da cijewa da alama yafi
karfinta kokari kawai take cikin nutsuwa yake kallonsu yana jin wani irin yanayi a tare dashi.......Ita
kuwa wani irin sanyi jikinta yayi gabanta in banda fad'uwa babu abinda yake a duk lokacin da za tayi
tozali dashi takan rasa kuzari a tare da ita.
Malam Habu tun kafin su 'karasa inda yake ya saki fuskarsa sai fara'a yake. A nutse ya mike da littafin a
hannunsa ba tare da ya kalleta ba ya miqa mata littafin hannunta na rawa ta kar'ba shi kuma ya ri'ke
keken ya cigaba da tura shi Malam Habu na 'yar dariya yace." Nuraddin anya ban katse maka uziri ba.
Murmushi yayi a nutse yace."Babu damuwa Malam ina ka nufa ne da wannan yammacin."?
Malam Habu yayi jim kafin Yace."Zanje bakin titi ne kwana biyu na dan kwanta a gida ban fita ba." Shuru
yayi na minti biyu kafin yace." Me zai hana ka koma gida tunda daf ake da a kira sallar magriba Idan Allah
ya kaimu gobe da safe sai ka fita.
Shuru yayi yana nazarin maganar da zai fada masa yanzu idan ya koma gida bai sai abinda zai bawa
iyalinsa suci da daddare ba da safe da rana matarsa Habiba tayi fafutuka to yana da kyau yanzu shi kuma ya
tabuka nasa kokarin.
Ganin yayi shuru yasa ya gane abinda yake da akwai. a sace ya kalli gefen da take tana tafiya salau-salau
tamkar ka bushe ta saboda tsabar rama tausayinsu ya 'kara ratsa shi hakika yunwa da tsananin takura tana
damunsu.
Yace."Malam ina neman alfarma a gurinka." Malam Habu yace."Wace irin alfarma kake nema Nura."
Ajiyar zuciya ya sauke yace."Ka koma gida ka kwanta ka huta gobe idan Allah ya kaimu sai ka fita."
Malam Habu yace."Nuraddin nayi maka Alfarma." Murmushi yayi na jin dadi yace."Nagode Malam." Da
sauri ya juyar da akalar keken domin komawa gida............Salo-salo take bin bayansu zanin jikinta sai
hard'e ta yake gefe guda kuma k'amshin turarensa dake fita daga jikin dictionary dinsa dake hannunta ya
bala'in kashe mata jiki tana tafiya tana sansana littafin tana lumshe ido tamkar bugaggiya haka ta zama
aikuwa ba tare da tayi aune ba taji ta facal cikin kwata tayi tsumbul ta kamo kifi ka dictionary din sai
yawo yake a saman kwatar........Cikin wani irin yanayi ta kira sunan mahaifinta nata hawaye kuwa tuni
suka 'kwace mata.
*_MUTANAN NIJAR IDAN KUNA BUKATAR LITTAFIN NORMAL GROUP DALA DARI VIP
GROUP JAKKA DAYA KATIN AIRTAL KO ORANGE KU NEMI WANNAN NUMBER......._*
*22790899076*
*HAJIA FATIMA MUSA (MOMMY NIJAR)*
11/15/21, 12:08 PM - Aisha Srtr Mt: *MATSALAR MU A YAU!*
_(Labarin Surayya)_
*NA*
*BINTA UMAR ABBALE 馃崚*
*MANAZARTA WRITES ASSOCIATION 馃馃徎*
____________________________
*SADAUKARWA NE GA:*
_(Surayya dee 馃グ)_
FreePege
*3&4*
Kusan a tare suka juyo ganinta tsulum a cikin kwata yasa shi ya mutse fuskarsa kawai sai ya tsaya yana
jifanta da wani irin kallo mai kama da harara idonsa akan dictionary dinsa dake jike da ruwan kwata!
Sunkuyar da kanta tayi hawaye na sauka a samam fuskarta. Malam Habu cikin damuwa yace."Surayya
garin ya akayi kika fada kwata da girmanki da komai."
Murya na rawa tace."Wallahi Baba ban san lokacin ba." Girgiza kansa kawai yayi yace."Ai sai kiyi dubura
ki fito gashinan kin jefa masa littafi cikin ruwan kwata.''
Cikin damuwa da alhini ta dauko littafin wai zata fito dashi. ya girgiza kai yana yamutsa fuskarsa
yace."Me kike tsammanin zanyi dashi."?
Kallonsa tayi yace."Kawai ki fito ki barshi tunda kinyi min asara dole na nemi wani."
A sanyaye ta sunkuyar da kanta ta fara kokarin fitowa santsin ruwan kwatar yana mayar da ita gabad'aya
k'yamar kanta da kanta take ballantana kuma wani.
Ganin yara sun fara taruwa a gurin yasa ya matsa inda tare da mika mata hannunsa. kallonsa tayi gabanta
sai faduwa yake. babu walwala a tare dashi yace ."Rike hannuna ki fito ."
A sanyaye tasa hannunta cikin nashi kawai taji fittt! ya janyo ta waje dama ba wani kwari ne da ita ba da
kyar ta iya tsayuwa da kafafunta sabida razana! duk ta 'bata masa jikinsa.....Hararar gefen ido yayi mata ba
tare da yace mata komai ba ya bar gurin.
Kamar kazar da kwai ya fashewa a ciki haka tabi bayansu jikinta duk ya mutu ga yara sai kallonta sukeyi.
Koda tazo shiga gidan bata yarda sun hada ido ba simi-simi ta shige su tana takure jikinta.
A nutse yace."Malam ka zaka iya shiga gidan ko.''? Malam Habu yace."Eh zan iya shiga Nura nagode sosai
Allah yayi maka albarka ya baka mace tagari."
Ya amsa da "Ameen ya Allah Malam ni bari naje gida anjima zan dawo insha Allah." Malam Habu
yace."To shikkenan Nura a gaishe da mutan gidan." Yana kokarin barin gurin ya amsa da "Insha Allahu za'a
fada musu."
Kai tsaye ruwa ta jawo a rijiya ta shiga bandaki ta wanke jikinta......Tun kafin ta fito daga bandakin take jin
muryar mahaifiyarta tana fad'a. "Sai kace wata yarinya karama saboda shashanci zata jefa masa littafi a
cikin kwata wallahi malam ban san abinda yake damun yarinyar nan ba.
Yace." Nima banji dadi ba na lura shima Yaron ransa ya 'baci kawai ya 'boye ne." Innah Habi ta cigaba da
fad'a! wanda ya sanya ta fargabar fitowa daga bandakin tasan halin mahaifiyarta mafadaciyar macace.
aikuwa koda ta gama ra'be-ra'ben ta ta fito rufe ta tayi da fad'a wanda ya sanyata kuka tana bata hakuri da
fadin."Tsautsayi ne Innah Habi gabadaya taqi kar'bar uzurinta sosai tayi mata fad'a ta shiga daki taci
kukanta ta koshi.
To shima koda ya shiga gidansu kai tsaye gurinsa ya nufa a gurguje ya tsaftace jikinsa ya dauro alwala ya
fito ya shirya cikin jallabiya ruwan madara turare yasa a jikinsa ya dauki carbi ya nufi massalaci sai da
ya gabatar da isha'i sannan ya shigo gidan.
Nan ya samu 'yan uwanshi dasu da 'ya'yansu sun cika falon sai hayaniya sukeyi suna shewa ga kayan
abinci nan baja-baja..........Babu walwala a tare dashi ya tsaya a bakin kofar falon yana kallonsu.
Fadila da Yusura da Shafa sukayi saurin sunkuyar da kansu suna gaisheshi a dakile ya amsa yana bin falon
da kallo a rayuwarsa ya tsani rashin nutsuwa da kamun kai wai saboda lalacewar zamani iyaye ne da
'ya'yansu suka zauna suna shashanci a guri daya.
Aunty Jamila ta kalleshi da fadin." To sarkin Masifa da Miskilanci ka shigo." 'Bata rai yayi yace."Yanzu
Aunty Jamila wannan wace irin Dabi'a ce kun zauna tare da yara sai shirme kuke yi."
Aunty Nafisa ta watsa masa harara da fadin."To menene a ciki dukkaninsu mata ne idan ba mu zauna dasu
ba dawa zamu zauna."
Hannu ya d'aga mata babu sukuni yace."Ba dake nake magana ba sabida haka kada ki kara saka min baki a
maganata." Dama can a tsakaninsu basa jituwa yafi shiri da Aunty Jamila.
Tsaki taja ta dauke kanta tasan halinsa baya daukar raini duk da tana gaba dashi yanzu sai yayi mata rashin
mutunci kuma ya kwana lafiya shiyasa tayi shuru da bakinta sabida tana jin tsoron ta sake magana ya
tsinkata a gaban 'ya'yanta."
Guri ya samu ya zauna yana 'bata rai Fadila ta kalleshi da fadin."Uncle a kawo maka abinci.''?
Girgiza kansa yayi da fadin."Hau sama ki kira min Hajia." Da sauri tace.''Uncle." Ya kalli Aunty Jamila da
fadin." Ku dubi Time fa takwas da rabi na dare sai yaushe zaku tafi gidajenku."
Saboda tasan halinsa a tsorace ta fadi maganar." Kwana za muyi sai gobe da yamma."
Wani irin kallo yake mata kafin yace."Me akeyi biki ko Suna da zaku kwana."?
Shuru tayi masa yace."Saboda kawai kun samu labarin Abbah baya gari shikkenan sai ku baro gidajen
mazajenku daku da 'ya'yanku shin me hakan yake nufi."
Tace."Kaga Nura don Allah ka kyale mu wallahi ni bana san takura da matsala kai ba kai kake auranmu
ba amma kazo kana tsara mana yanda za muyi."
Ido ya zuba mata yace."Saboda kawai za'a gyara miki kuskuranki shine kike wannan maganar." Tana
kokarin magana Hajia ta karaso gurin tana kallonsa tace."Babangida haka take kiransa saboda sunan
kakanta ne dashi. Ya amsa da Na'am Hajia ya gida."? Tace."Lafiya lau Fadila tace kana nema sai nace to
Allah yasa kudi zan samu."
Gyara fuska yayi yana kallonta ta zauna a kusa dashi sai washe baki take tana fadin." Hausawa suka ce idan
kaji kira ba banza ba Allah yasa samuwa ce."
Girgiza kansa kawai yake yana mamakin halin saon kudi irin na mahaifiyarsa macace mai masifar san kudi
da rashin alkairi bata kaunar talaka ya ra'bi inda take kullum tafi bukatar ta zauna ita da 'ya'yanta
gabad'aya 'kawayenta masu kudi ne bata yarda tayi mu'amula da talaka ba. Akan wannan halin nata suke
rigima da mijinta domin shi Alhaji Sabo mutum ne mai saukin hali da taimakawa talaka.
Ajiyar zuciya ya sauke yace." Idan da akwai abinci inaso a zuba a cikin fulas zan fita dashi."
Tace." Ba'ki kayi ne."? Girgiza kansa yayi." Sai ta 'bata fuska da fadin." To wa zaka bawa abinci kuma da
wannan daran."
Bai da munafurci ko kadai komai zaiyi kansa tsaye yake yi shiyasa yake rayuwarsa cikin kwanciyar
hankali......."Babangida magana fa nake maka kayi shuru kana kallon guri daya.
Yace."Inaso zan kai gidan Malam Habu ne." Wani matsiyacin tsaki taja ta waiwaya tana kallonsu
tace."Nafisa kiji wata magana don Allah."
Ta bude baki za tayi magana ya watsa mata muguwar harara! sai tayi shuru da bakinta tana ya'ke!
Aunty Jamila tace."To kai haka kawai zaka kai musu abinci ko ro'kar ka sukayi."?
Ransa a bace yace." Don Allah bana san surutu wannan abin da kuke sam bai dace ba menene abinci abinda
kuka fi karfinsa wannan bawan Allahn yana bukatar taimako ko ya roka ko bai roka ba yana da kyau a
taimaka masa."
Hajia Sabuwa ganin yanda ya 'bata rai yasa ta kalli Fadila da fadin." Ki tashi kije ki zuba musu abincin
Allah ya kyauta."
Fadila ta tashi ta nufi kicin din ranta a 'bace ita kam ta tsani yanda yake nuna kulawarsa a kan mutanan sam
bata kaunarsu saboda talaucinsu.
Tana kawo masa abincin bai jira komai ba ya mike ya fita ya basu guri aikuwa suka dasa gulmarsa sai
zagin Malam Habu suke shida Iyalinsa Hajia Sabuwa tace."Gurgu dashi sai muguwar bakar zuciya dole ne
na tashi a tsaye akan wannan alakar da take tsakaninsu watakila ma asiri yake masa.......Aunty Nafisa ta
dinga tunzurata da fadin." Lallai da akwai alamun gaskiya a cikin maganarta.
*_MUTANAN NIJAR IDAN KUNA BUKATAR LITTAFIN NORMAL GROUP DALA DARI VIP
GROUP JAKKA DAYA KATIN AIRTAL KO ORANGE KU NEMI WANNAN NUMBER......._*
*22790899076*
*HAJIA FATIMA MUSA (MOMMY NIJAR)*
11/15/21, 12:08 PM - Aisha Srtr Mt: *MATSALAR MU A YAU!*
_(Labarin Surayya)_
*NA*
*BINTA UMAR ABBALE 馃崚*
*MANAZARTA WRITES ASSOCIATION 馃馃徎*
______________________
*MAR'ATUS-SALIHA*
_(Itace Cikakkiyar Mace)_
*Saboda yawan Tambayoyi gami da neman shawarwari daga 'Yan uwana mata ya sanya ni bude Group na
mussaman domin wayar da kan 'Yan uwana mata akan abubuwan da suka damesu Mussaman A gidajen
auransu 馃 懌 Matan aure da masu shirin aure su na amince suyi rigstar domin samun damar sauraran
abubuwan da za'a gabatar a cikin Group din. Bayan haka akwai Magunguna na hausa masu kyau da
Inganci!*
1- Maganin Sanyin mara
2-Maganin Sanyi mai sa budewar gaba
3-Maganin Sanyi mai sa warin gaba da fitar da ruwa
4-Maganin Sanyi mai sa bushewar gaba
5- Maganin Sanyi mai hana Sha'awa
6-Maganin Sanyi mai hana haihuwa
7- Maganin Sanyi mai sa zafi gurin saduwar aure (sex)
8-Maganin Basir mai tsiro
9-Maganin Basir mai kulle ciki
10-Maganin Karfin Maza(Gurin Sex)
*11- Maganin Karin Ni'ima
12- Maganin K'iba mai kyau
13- Maganin Cikar Nono (Breast)
14- Maganin Hips
15-Maganin kurajen fata da hadin sabulai masu kyau da inganci!
16- Maganin Matsi mai kyau
17-Maganin Sanyi mai sa budewar gaba
18-Maganin kara karfin sha'awa da dade wa gurin (Sex)
19-Maganin Basir mai sa yunkuri da budewar gaba
*_Duk Zaku samu wannan magungunan Cikin farashi mai sauki Kuma babu algus da almundahana a ciki
sai da mukayi binkice muka tantance sannan Kada kiyi kokwanto ko shakka akan ingantattun magungunan
mu Insha Allahu idan kin gwada sai kin neme mu Hausawa suka ce siyan nagari mai da kudi gida Ga masu
bukatar suyi rigstar da Group na MAR'ATUS-SALIHA sai suyi min magana ta WhatsApp da wannan
number._*
*07084653262*
*1k Rigstar da Group din MAR'ATUS-SALIHA*
Accont.....0542382124.....Binta Umar gtbank....Idan kati zaki turo sai kiyi min magana ta WhatsApp
*SADAUKARWA NE GA:*
_(Surayya Dee 馃グ)_
Free Pege
*7&8*
Ta jima a tsaye tana duba yaron da zata aika bata samu ba kawai sai ta yanke shawarar zuwa ta siyo da
kanta sai dai kuma garin yayi duhu tunda dare ya shiga anyi isha'i gashi babu wutar nepa har ta juya da
niyyar komawa gidan ta dauko fitila sai kuma ta fasa dan tasan tana shiga gidan Innah zata hana ta fitowa
sai kawai ta kama hanya da sauri take tafiya tana addua Allah yasa kada taje ta samu layi a gurin Ummiyo
mai awara.
Aikuwa tun kafin ta karasa ta hango uban layi duk maza sunfi yawa Ummiyo ta iya awara shiyasa matasan
samari suke mata layi wasu gidajan ma basa girkin dare kawai sai suyi Awarar Ummiyo suci su kwanta.
Tana boye hannuwanta a cikin hijabi ta karasa gurin.Ummiyo dake kokarin tsamo awara ta kalleta da
fadin." Surayya ina za kije da wannan daran."?
Jin Ummiyo ta kira sunanta yasa da sauri ya kalli inda take tsaye....Saurin kauda kanta tayi tace."Ummiyo
yau awarar ki nake sha'awar ci gashi naga da akwai jama'a.
Ummiyo tace."Aikuwa dai da jama'a sai dai ki shiga gurin k'awarki ki jira."
Girgiza kai tayi tace."Bari kawai na tafi gida Ummiyo sai da safe." Ummiyo na kokarin magana ya tare
mata hanya. Ta 'bata rai tana kallonsa.
Shahid ya marairace fuska da fadin." Don Allah ki tsaya ki saurare ni Surayya wallahi da gaske nake
auranki zanyi."
Gabanta na faduwa tace."Ni dan Allah ka matsa ka bani guri na wuce naje gida." Yace."To zan baki hanya
amma sai kin saurare ni.''
Zumbura baki tayi tana kokarin ratse shi ta wuce yayi saurin tare hanyar taja tsaki mai karfin gaske
Gidansu Ummiyo ta shiga da fadin." Don Allah Ummiyo idan kinzo kaina kisa min ta dari biyu." Ta mika
mata kudin..Yayi saurin fadin." Kada ki karba ki bari zan biya."
Ummiyo na murmushi tace."To ke Surayya kinji abinda Shahid yace." Kudin tasa mata a jikinta tace."Ni
dai bana bukatar kowa ya siya min abu ga kudin ki nan." Ummiyo ta bita da kallo har ta shige gidan.
Abokinsa Yace."Shahid amma fa yarinyar nan tana wahalar da kai yarinya sai shegen girman kan tsiya gata
'yar talakawa wai kai don Allah mai ka gani a jikinta kake bibiyarta.
Shahid ya goge fuskarsa da hankici yana girgiza kansa hakika yarinyar nan na bashi wahala gashi shi kuma
Allah ya sanya masa kaunarta a cikin ransa.
Ummiyo ta mika masa ledar awararsa da fadin."Kai Shahid tunda dai yarinyar nan bata sonka ka hakura
mana babu dole.
Cikin 'Kunar zuciya yace."Ummiyo ba zan iya hakura da Surayya ba yarinyar ta riga ta shiga raina." Suraja
yasa dariya yana kallonsa da fadin."Lallai kana da aiki abokina tunda har kake son maso wani."
Shahid a fusace! ya daga masa hannu da fadin."Dallah malam saurara waye ya fada maka haka kawai ka
shige mu tafi." Suraja na Dariya yasa kai yana mamakin karfin halin abokinsa kiri-kiri yarinya ta nuna bata
sonsa amma ya nace ya kasa hakura.
Surayya kuwa tana shiga gidan ta manta da wani Shahid tunda ta samu kawarta Samira suka dinga hira
Samira fitinanniya ce mai san auren tsiya ko a makaranta bata da aiki sai waya da samari da rubuta musu
wasikar soyayya Ajinsu daya gurin zamansu daya shiyasa suka san sirrin junansu.
A sanyaye ta kalleta da fadin." Samira wallahi ina cikin damuwa na rasa yanda zanyi."
Tace."Wace irin damuwa kuma haba Surayya kuma sai kiyi shuru ki fada min ko da akwai shawarar da zan
baki."
Shuru tayi tana nazarin maganar tace."Samira don Allah ki rike min amana kada ki fadawa kowa sirri na
kuma ki taya ni addua akan Allah yasa na mallake shi."
Samira tace."Wa zaki mallaka."? Idonta cike da ruwan hawaye tace."Uncle Nura mana."
Samira ta shiga tunanin inda tasan sunan. Tace."Surayya ashe kin fara soyayya ban sani ba kuma waye
Uncle Nura kuma."?
Hawaye ta share tace."Na gidan Alhaji Sabo." Samira gabanta ya fadi ta dafe kirji da fadin." Dan Ubanki
ina zaki kai wanda yafi karfin ki Surayya ki tsaya a matsayinki."
Ta 'bata rai da fadin." Samira kin san fa ni ko skull bana son wasan zagi me yasa zaki zagi ubana."
Samira tace."Ai abin ne ya bani mamaki dan wallahi ni ban san ma na zage ki ba saboda ganin kina kokarin
kai kanki inda yafi karfin ki bayan haka kuma dube ki fa kina yawo kamar sillan kara ina zaki kai wannan
gafjejan mutumin sai kace dan dambe."
Tace."Samira ni kaina nasan Uncle yafi karfi na ta kowane fanni to ba yanda zanyi da zuciyata da abinda
take so wallahi ni kadai nasan irin son da nake masa."
Samira tayi shuru tana girgixa kanta a gaskiya kawarta tana cikin wani hali dan tasan ko mutuwa za tayi ta
dawo mutumin da take so ba zai aureta ba domin yayi mata zarra ta ko'ina zuciya ce dai kawai da bata da
azanci ta rasa inda zata kai kanta sai inda aka fi karfin ta.
Tace."Samira kinyi shuru ki bani shawara mana wace dabara zamu shirya wacce zata janyo hankalinsa
kaina."
Samira ta kalleta sai kawai ta fashe da dariya ita wallahi ma abin mamaki yake bata ai ita duk iya shegen ta
akan Samari tana ganin ba zata iya da wannan mutumin ba.
Surayya ta goge hawayen bakin ciki tace."Aikin banza kawai ina miki magana kin mayar dani mahaukaciya
to bari kawai na tashi nayi tafiya ta."
Samira ta rike hannunta tana kokarin danne dariyar tace."Zauna don Allah kada ki tafi." Ta zauna tana jan
tsaki. Samira ta nutsu ta kalleta da fadin." Surayya shawarar da zan baki shine ki daina wahalar da kanki a
banza wallahi gwara ki tallafi mai kaunarki tsakani da Allah Shahid yana sonki sosai shi kuwa Uncle Nura
son maso wani kike na tabbatar da cewa ba zai aure ki ba."
Taji wani irin kunci a cikin zuciyarta Tace."Shikkenan Samira tunda fatan da kike min kenan a matsayinki
na kawata wacce nake alfahari da ita shine na kawo miki shawara zaki watsa min kasa a ido nagode."
Murya na rawa ta karashe maganar tana kokarin tashi tsaye.
Samira tace."To shikkenan tunda kinqi yarda da shawara ta yanzu ya kike so ayi.''? Ajiyar zuciya ta sauke
tace."Ki rubuta masa wasikar soyayya da sunana ni nasan yanda zanyi wasikar ta sameshi.
Samira tace."To shikkenan sai gobe idan mun je makaranta sai mu tsara yanda za'ayi." Tana murmushi
tace."Nagode sosai kawata bari na shige na tafi naga dare yayi." Samira tace."Aikuwa kin ga karfe goma
shaura minti goma." Gabanta ya fadi da sauri ta kalli agogon bangon dake kafe a dakin Gabanta na faduwa
tasa takalmanta da fadin." Samira sai da safe nasan Hankalin Malam na can a tashe." Samira tace."Bari na
raka ki hanya." Mahaifiyarta ta fito daga bandaki da buta a hannunta tace."Samira ina za kiji da wannan
daran." A sanyaye tace."Zan raka Surayya han.....Tun kafin ta karasa ta watsa mata harara ba tace komai ba
ta ajiye butar ta shige daki.
Ta kalleta a sanyaye tace."Surayya sai da safe." Itama jiki a mace ta amsa da sauri ta bar gurin....Lokacin
har Ummiyo ta fara harhada kaya ta tashi daga suya tace."Ai dama nasan idan kuka hadu sai Allah sai
yanzu kika fito."
A sanyaye tace."Wallahi Ummiyo ban san dare yayi ba bani awarar na tafi." Ummiyo tayi saurin mika mata
ledar awarar da sauran kudin ta karba da sauri take tafiya tana had'a hanya.
Ko'ina shuru abinka da lokacin sanyi ga duhu babu wuta fakal-fakal take tafiya gabanta sai faduwa
yake........Horn da hasken motar ne yasa tayi saurin kaucewa cikin rashin sani ta tsumbula kafarta cikin
kwata tayi taga-taga zata fadi ledar hannunta ta fadi a gurin awarar duk ta watse akan kasa.
Cikin nutsuwa ya tsayar da motar domin tuni ya gane itace saboda hasken motar daya haske
gurin..........Bude motar yayi ya fito wanda yayi daidai da lokacin da ta ciro kafarta daga cikin kwatar tana
yarfe bakin zaninta ta yarfa masa k'azantar a kan kafafunsa dake cikin takalmi mai gidan yatsa.....Ido kawai
ya zuba mata yana kallo ita kuma gabanta sai faduwa yake itama idon ta zuba masa tana kallonsa bakinta
sai motsi yake........
*_MUTANAN NIJAR IDAN KUNA BUKATAR LITTAFIN NORMAL GROUP DALA DARI VIP
GROUP JAKKA DAYA KATIN AIRTAL KO ORANGE KU NEMI WANNAN NUMBER......._*
*22790899076*
*HAJIA FATIMA MUSA (MOMMY NIJAR)*
11/15/21, 12:08 PM - Aisha Srtr Mt: *MATSALAR MU A YAU!*
_(Labarin Surayya)_
*NA*
*BINTA UMAR ABBALE 馃崚*
*MANAZARTA WRITES ASSOCIATION 馃馃徎*
____________________________
*MAR'ATUS-SALIHA*
_(Itace Cikakkiyar Mace)_
*Saboda yawan Tambayoyi gami da neman shawarwari daga 'Yan uwana mata ya sanya ni bude Group na
mussaman domin wayar da kan 'Yan uwana mata akan abubuwan da suka damesu Mussaman A gidajen
auransu 馃 懌 Matan aure da masu shirin aure su na amince suyi rigstar domin samun damar sauraran
abubuwan da za'a gabatar a cikin Group din. Bayan haka akwai Magunguna na hausa masu kyau da
Inganci!*
1- Maganin Sanyin mara
2-Maganin Sanyi mai sa budewar gaba
3-Maganin Sanyi mai sa warin gaba da fitar da ruwa
4-Maganin Sanyi mai sa bushewar gaba
5- Maganin Sanyi mai hana Sha'awa
6-Maganin Sanyi mai hana haihuwa
7- Maganin Sanyi mai sa zafi gurin saduwar aure (sex)
8-Maganin Basir mai tsiro
9-Maganin Basir mai kulle ciki
10-Maganin Karfin Maza(Gurin Sex)
*11- Maganin Karin Ni'ima
12- Maganin K'iba mai kyau
13- Maganin Cikar Nono (Breast)
14- Maganin Hips
15-Maganin kurajen fata da hadin sabulai masu kyau da inganci!
16- Maganin Matsi mai kyau
17-Maganin Sanyi mai sa budewar gaba
18-Maganin kara karfin sha'awa da dade wa gurin (Sex)
19-Maganin Basir mai sa yunkuri da budewar gaba
*_Duk Zaku samu wannan magungunan Cikin farashi mai sauki Kuma babu algus da almundahana a ciki
sai da mukayi binkice muka tantance sannan Kada kiyi kokwanto ko shakka akan ingantattun magungunan
mu Insha Allahu idan kin gwada sai kin neme mu Hausawa suka ce siyan nagari mai da kudi gida Ga masu
bukatar suyi rigstar da Group na MAR'ATUS-SALIHA sai suyi min magana ta WhatsApp da wannan
number._*
*07084653262*
*1k Rigstar da Group din MAR'ATUS-SALIHA*
Accont.....0542382124.....Binta Umar gtbank....Idan kati zaki turo sai kiyi min magana ta WhatsApp
*SADAUKARWA NE GA:*
_(Surayya Dee 馃グ)_
Free Pege
*5&6*
Yaro ya samu a kofar gidan ya bashi abincin da kudi kimanin dubu biyar yace ya shiga ya kai. bayan yaga
shigar yaron gidan sai ya juya ya bar gurin cikin yanayin tafiyarsa ta gwarazan maza irin wanda ba'a nuna
su da yatsa.
Suna zaune jugum-jugum! abin duniya ya dame su gabad'ayansu Yunwa ce take sasakarsu dan dai kawai
sun saba da ita ne shiyasa basu galabaita sosai ba amma a zahirin gaskiya ita Surayya daurewa kawai take
dan har ta fara 'kananun hawaye kawai dai bata so iyayenta su lura shiyasa ta shiga daki ta kwanta kan ya
mutsatstsiyar katifa tana share hawaye.
Jin sallamar yaro a gidan yasa tayi shuru tare dasa kunnenta. Yaro yace."Wai gashi in ji wani ." Innah ta
kalleshi ta kalli kwanakun abincin dake hannunsa tace." Aminu Anya kuwa anan aka tura ka."?
Yaron yace."Eh Innah nan ya turo ni kin ga ma har da kudi yace na bawa Malam." Yafada yana mikawa
malam kudin.
Malam Habu ya mike zaune yana kallon kudin dake hannun yaron yace."Aminu baka sheda mutumin da ya
turo ka ba."
Yaron yayi shuru yana tunani Yace."Na sheda mutumin shine mai zama a kofar gidan Alhaji Sabo yana
karatu."
Malam Habu yayi murmushi da fadin."Dama ai tunda naji yace zai dawo nasan hidima zai yi mana babu
komai Aminu jeka abinka."
Yaron ya kama hanya zai fita Innah ta kira shi da fadin."Zo ka kar'bi naira goma kasha alawa." Yace."Aa
Innah ki barshi nagode." Sai ya ruga da gudu ya fita Murmushi tayi tace."Aminu kenan babu ruwansa da
son kudi irin na yara wasu yaran kuwa koda iyayensu ne zasu aikesu sai sun biya su sannan za suje.
Malam Habu ya kalleta da fadin."Habiba kin ga hidimar da yaron nan yayi mana ko."?
A sanyaye tace."E na gani wallahi malam ni mamaki ma ya hana ni nayi magana Yaron nan Nura yana da
kirki ya dauko halin mahaifinsa dama mahaifiyarsa ce mara san mutane.
Malam Habu yace."Allah kenan shine yake had'a mutum da mutum haka kawai yaron nan yake kaunata
hakika da ina da wani abu mai muhimmanci da zan bashi to dana dauka na bashi domin alkairinsa a gare
ni."
Innah Habiba tace." Gaskiya kam Nuraddin ya cancanci ko wace irin kyauta amma bamu da abin da zamu
biya shi face muyi masa kyakykyawar addua kaga yanzu muna zaune cikin halin damuwa da tunanin
abincin da zamu ci gashi ya kawo mana harda kudi."
Yace."Kudin kuma masu yawa dubu biyar ne." Innah ta rike baki tana mamakin al'amarin Tace."Allah ya
saka masa da alkairi ya biya masa bukatunsa yanzu gobe idan Allah ya kaimu za muje kasuwa ni da
Surayya sai mu siyo kayan abinci idan yaso sai aji dana cefane."
Yace."Eh kwarai wannan shawarar taki tayi kyau amma zan dauki dubu daya a ciki domin na siyawa
yarinyar nan littafan makaranta."
Tace."Malam daka bari an siyi abinci daga baya sai a siyi littafan." Ya girgiza kansa da fadin."Habiba kina
wasa da karatun yarinyar kina kallo yau ma saboda rashin littafan ya hanata zuwa makaranta bamu da
wani abu da za muyi mata a duniya face mu bata Ilimi a rayuwata inaso Surayya tayi karatu mai zurfi sai
dai kuma bani da arzikin da zan tallafe ta." Murya na rawa ya kare maganar
Innah Habiba jikinta yayi sanyi tace."To shikkenan Malam na amince da hukuncin daka yanke Allah ya
taimaka ya bata ilimi mai amfani.'' Ya amsa da ameeen ya Allah.
To duk wannan zantukan da sukeyi tana jinsu ita gabad'aya ma ba karatu ne a gabanta ba tunaninta ya tafi
kan maganar da taji suna yi akan Masoyinta wai suna cewa basu da abinda zasu bashi ita kam wallahi da
zasu dauketa su bashi da tayi tsalle tayi dara a duniya bata da wanda take so kamarsa ita kanta bata san irin
kauna da son da take masa ba.
Hawaye ta share tana wani tunani tana ganin kawai zata samu babanta da maganar watakila ya amince da
tunaninta duk da tasan Shi d'in ba tsaran auranta bane amma tana ganin idan babanta ya bashi ita ba zai qi
kar'ba saboda yanda yake ganin girmansa.
Tana tsaka da wannan tunanin taji Innah na kwala mata kira. A sanyaye ta amsa ta mike jiki a mace ta fito
tsakar gidan.
A sabule ta zauna kusa dashi tana ya mutse fuskarta ya kalleta cike da tausayawa yace."Kin ga Allah ya
dube mu ko." Tace." Nagani Baba Allah ya saka masa da alkairi.'' Ya amsa da "Ameen ya Allah kin ga
yanzu a cikin kudin zan baki dubu daya sai ki sayi littafan.'' Zumbura baki tayi tace." Baba ai kudin littafan
dubu daya da dari bakwai ne." Shuru yayi yana nazari yace."To ki fara siyan masu muhimmanci a ciki
insha Allahu cikin satin da zamu shiga zan baki dari bakwai din sai ki sayi sauran.'' Shuru tayi domin ba
taso hakan ba.
Ya kalli Innah da fadin "Ki zuba mana abincin muci gobe idan Allah ya kaimu idan kun tashi tafiya
kasuwar sai ku shiga gidan Alhajin Sabo ku gaishe dasu.
Innah Habiba ta kalleshi da fadin." Aa Malam kasan fa ni bana san wulakanci mai zai kaimu wannan gidan
da ba'a son talaka."
'Bata rai yayi yace."Habiba Umarni na baki bana so kuma kiyi min gardama duk wanda ya wulakanta wani
kansa ya wulakanta kuma ba dan kowa za ku shiga gidan ba sai domin wannan yaro."
Tace."To shikkenan Malam Allah ya kaimu goben lafiya." ya amsa da "ameeen ya Allah. kwanukan abincin
ta fara budewa a take kamshi ya cika musu hanci Shinkafa ce fara tas da ita da miyar kifi manya-manya
sai 'kamshi miyar take da alama suna amfani da tafarnuwa da sauran kayan gyaran kirki.
Jin kamshin tafarnuwa yasa zuciyarta tashi abin da ta tsana kenan a rayuwarta. Hanci ta toshe tana kakarin
amai."
Innah tace."To sarkin iyayi da sanabe nasan dai kamshin tafarnuwa ne yasa ki toshe hanci.
Kamar za tayi kuka tace."Allah Innah amai nake ji ki rufe miyar nan."
Innah Habiba tace."Idan kakan amai za kiyi sai dai kiyi amma ba zan rufe abinci nan ba.....Da sauri ta mike
daga gurin ta nufi bakin rariya ta tsuguna.
Malam Habu ya bita da kallo yana girgiza kanshi Innah tace."Malam dan Allah ka rabu da yarinyar nan
kaci abincin ka tsirfa ce kawai gashi kiri-kiri ta hana ni girki da tafarnuwa a gidan nan."
Yace."Habiba ki rabu da abinda mutum ba yaso ba tsirfa bace ba taso ne saboda haka maza zuba mana
abincin ki dauke kwanukan daga wurin."
Tana tsugune a bakin rariya tana tofar da yawu har suka gama cin abincin Ya kalleta da fadin."Taso kizo ki
fada min abinda kike so kici ma fita na siyo miki.
Ta yunkura ta mike tsaye ta nufi inda yake hannunta ya rike da fadin." Me zaki ci tunda da akwai kudi sai
a siyo miki." Tayi jim tana tunani tace."A wara nake sha'awa." Innah Habiba tace"Surayya bana san
shashanci a gidan uban wa zaki samu awara yanzu ga abinci mai rai da lafiya amma saboda tsirfa kina
gudu."
Tana marairaicewa tace."Can karshen layi Ummiyo tana soyawa dan Allah ki bari naje na siyo." Tace." Ba
zaki je wannan gurin ba awarar Ummiyo maza ne suke cika a gurin.
Kuka ta fashe dashi da fadin."To ni Innah ina ruwana da maza kawai ina zuwa zance ta bani idan kuma da
layi sai na shiga gidansu gurin kawata Samira kafin azo kaina."
Innah Habiba tace."Ban yarda ba sai dai ki nemi yaro a waje ya siyo miki."
Malam yace."Eh hakan shi yafi Surayya kar'bi kudin ki nemi yaro a waje ki bashi ya siyo miki ta yanda
kike so."
Hawayen ta goge ta kar'bi kudin daki ta shiga tasa hijabi ta fito. Innah tace."Kada fa kije gurin nan." Kai
kawai ta daga tasa takalmanta ta kama hanya ta fita daga gidan.
_*GA MASU BUKATAR LITTAFIN NORMAL GROUP #400 VIP #600
ACCONT.......0542382124....BINTA UMAR GTBANK.....IDAN KATI ZA'A TURO AYI MIN MAGANA
TA WHASAP DA WANNAN NUMBERS ZAN FA'DI YANDA ZA'AYI*_
*07084653262*
*08089965176*
*BINTA UMAR ABBALE*
*_MUTANAN NIJAR IDAN KUNA BUKATAR LITTAFIN NORMAL GROUP DALA DARI VIP
GROUP JAKKA DAYA KATIN AIRTAL KO ORANGE KU NEMI WANNAN NUMBER......._*
*22790899076*
*HAJIA FATIMA MUSA (MOMMY NIJAR)*
11/15/21, 12:08 PM - Aisha Srtr Mt: *MATSALAR MU A YAU!*
_(Labarin Surayya)_
*NA*
*BINTA UMAR ABBALE 馃崚*
*MANAZARTA WRITES ASSOCIATION 馃馃徎*
____________________________
*SADAUKARWA NE GA:*
_(Surayya dee 馃グ)_
Free pege
*9&10*
"Daga ina kike a cikin wannan daran."? Idonsa a tsaye a kanta yake mata wannan tambayar." Cikin rawar
murya tace."Awara na siyo gurin Ummiyo." Yana ya mutsa fuskarsa Yabi awarar dake kasan gurin da
kallo ya girgiza kansa da fadin." Shiga mota." Gabanta ne ya fadi tabi shi da kallo yana kokarin bude motar
ya juyo ganinta a tsaye a inda take sai ransa ya 'baci tsawa ya buga mata da fadin."Tsayuwar me kike a
gurin ko ba kiji abinda nace ba."
A sanyaye ta karaso gurin kamar zata fashe da kuka ta bude motar ta shiga sanyi da kamshi suka bakunce ta
Tsaki yaja ya kunna motar suka bar gurin.
Tun daga nesa suka hangoshi zaune akan kekensa da alama ita ya fito nema gari yayi duhu ga dare.
Fuska a daure yace."Yanzu meye amfanin abinda kika aikata kin tafi yawo kin saka zuciyar mahaifinki
cikin damuwa.
Hawaye ta share tace."Uncle nima wallahi ba'a son raina ba.'' shuru kawai yayi mata ya gyara parking ya
bude motar ya fito
Kamar kazar da kwai ya fashewa a ciki haka ta fito daga motar salo-salo take tafiya
Malam yana ganinta tare da Nura sai ya sauke ajiyar zuciya ya zuba musu ido har suka karaso inda
yake..........A tsoroce take kallonsa sai kuma ta fashe da kuka.
Malam yace." Ai kema kin san baki kyauta ba dole kiyi kuka Ya kalleshi da fadin."Nuraddin a ina ka tsinto
ta."
Yace."Kan hanya na ganta tana tafiya ita kadai ga dare abin ya bani mamaki.
Malam Habu yace."Wallahi Yaudarar mu tayi ta fita wai ta kasa cin abincin daka kawo saboda tafarnuwa
shine na bata kudi ta nemi yaro ya siyo mata wani abun shine fa tunda ta fita sai yanzu.
Girgiza kansa yayi yace."Malam a dinga kiyayewa yarinyar nan na ga alama tana da rawar kai dole a sanya
ido a kanta kasancewar unguwar nan akwai marasa tarbiya ganinta tana yawo cikin dare zasu samu nasara a
kanta.
Malam yace."Kwarai kuwa Nuraddin maganarka haka take insha Allahu zamu kula sosai nagode da
kulawarka da abin arziki.
Yace."Babu komai malam yiwa kai ne na barka lafiya." Malam yace."To Allah ya bamu alkairi a gaishe da
mutan gidan." Ya amsa yana kokarin barin gurin tace."Uncle nagode." Ba tare da ya kalleta ba yace." Okey.
da sauri ya barsu a gurin idansu akan motarsa har sai da ya bar gurin sannan a sanyaye ta tura kekan suka
shiga cikin gidan.
Innah na tsaye a tsakar gidan suka shiga rai a bace tace."Wato Surayya kin zama mayaudariya ko." Tana
kuka tace."Innah dan Allah kiyi hakuri wallahi gidansu Samira na shiga muna hira ban san dare yayi ba.
Tace."Ai dama tunda naji shuru baki shigo ba nasan sai da kika je gurin nan yanzu ina awarar."? " Da sauri
tace."A can gidan naci." Malam Yace."Habiba abar maganar haka Surayya ta kori gaba nima ba zan sake
bari ta fita cikin dare ba tunda ba ta jin magana."
Tace."Baba don Allah kuyi hakuri wallahi banyi domin na 'bata muku rai ba." Babu wanda ya tanka mata
dan Innah ma barin gurin tayi shima ya sauka daga keken ya rarrafa ya shiga dakinsa.
Kafafunta taje ta wanke ta nemi guri ta zauna kan tabarma ita kadai abin duniya yayi mata yawa gabadaya
ma yunwar cikinta bata damunta kamar yanda ta damu dashi da soyayyarsa hanyar da zata shigar da kanta
gurinsa kawai take tunani ita kanta fa tasan ta daukawar kanta dala da gwaron dutse tasan sai tsananin
rabo guy zai aureta sabida yafi karfinta ta kowane fanni zuciyarta ce kawai take kokarin kaita inda yafi
karfinta.
Da tunanin Uncle Nura bacci ya dauketa ita kadai a tsakar gidan sai gefin Asubahi ta farka a firgice ta
shige daki ta kwanta tana jin wani irin tsoro a cikin ranta.
***
Bayan sati daya ita da Samira suka shirya wasika mai zafi mai cike da kalaman soyayya irin na rashin
kunya ta karbi wasikar tasa a cikin jakarta tana addua Allah yasa a dace.
Niqab tasa ta rufe fuskarta ta samu yaro ta bashi wasikar da fadin "Idan ka shiga gidan ka bawa maigadi
kace wai ya bawa Uncle Nura." Yaron ya karbi wasikar sai da taga fitowar yaron sannan ta bar gurin da
saurin gaske.
Da yamma ya fito cikin kayan shan iska maigadi ya gyara masa kujera da littafansa a nutse ya mika masa
takardar da fadin."Ranka ya dade ga sako dazu wani yaro ya kawo."
Ta cikin farin gilashin dake idonsa yake kallon takardar kafin yasa hannu a nutse ya karba..Maigadin ya
dan risina da fadin."A tashi lafiya. Hankalinsa na kan takardar ya daga masa hannu.
Ya jima yana nanata karanta wasikar yana kuma mamakin tsagerar yarinyar data turo masa da ita.
_Assalamu alaikum Masoyi na farin cikin na abin alfahari da tunkaho na ina sonka ina sha'awarka saboda
kai din cikakken namiji ne da kowace mace za tayi sha'awa a duk lokacin da zanyi tozali da kai nakan shiga
halin damuwa da tashin hankali bayan azababben feelings da yake damuna a sakamakon kallonka nakan
rasa kuzari na kullum buri na na kasance a matsayin matarka na gan ni kwance a faffadan kirjinka hakika
duk dare ina kasancewa tamkar zautacciya saboda Sha'awarka don Allah ka kar'bi soyayya ta wallahi baka
fi karfina ba zan iya maka."_
Daga masoyiyar ka
*S-R-Y*
Abinda yake rubuce kenan a jikin wasikar.....Tsaki mai karfi yaja ya sake bin wasikar yana karantawa tare
da tunanin daga inda take.....Lokacin da yazo gurin _Baka fi karfina ba wallahi zan iya maka_ Sai kawai ya
fashe da dariya irin wacce ya jima beyi irinta ba hakika duk yarinyar data turo masa wasikar nan ta kai ta
kawo kuma fitinanniya ce wato yanzu zamani ya lalace 'yan mata na rashin kunya har da maganar da bata
dace ba.
Takardar ya ninke ya bude tsakiyar littafin dake hannunsa yasa babu shakka zai cigaba da nazari da tunanin
daga inda wasikar ta fito.
*_MUTANAN NIJAR IDAN KUNA BUKATAR LITTAFIN NORMAL GROUP DALA DARI VIP
GROUP JAKKA DAYA KATIN AIRTAL KO ORANGE KU NEMI WANNAN NUMBER......._*
*22790899076*
*HAJIA FATIMA MUSA (MOMMY NIJAR)*
*MAR'ATUS-SALIHA*
_(Itace Cikakkiyar Mace)_
*Saboda yawan Tambayoyi gami da neman shawarwari daga 'Yan uwana mata ya sanya ni bude Group na
mussaman domin wayar da kan 'Yan uwana mata akan abubuwan da suka damesu Mussaman A gidajen
auransu 馃 懌 Matan aure da masu shirin aure su na amince suyi rigstar domin samun damar sauraran
abubuwan da za'a gabatar a cikin Group din. Bayan haka akwai Magunguna na hausa masu kyau da
Inganci!*
1- Maganin Sanyin mara
2-Maganin Sanyi mai sa budewar gaba
3-Maganin Sanyi mai sa warin gaba da fitar da ruwa
4-Maganin Sanyi mai sa bushewar gaba
5- Maganin Sanyi mai hana Sha'awa
6-Maganin Sanyi mai hana haihuwa
7- Maganin Sanyi mai sa zafi gurin saduwar aure (sex)
8-Maganin Basir mai tsiro
9-Maganin Basir mai kulle ciki
10-Maganin Karfin Maza(Gurin Sex)
*11- Maganin Karin Ni'ima
12- Maganin K'iba mai kyau
13- Maganin Cikar Nono (Breast)
14- Maganin Hips
15-Maganin kurajen fata da hadin sabulai masu kyau da inganci!
16- Maganin Matsi mai kyau
17-Maganin Sanyi mai sa budewar gaba
18-Maganin kara karfin sha'awa da dade wa gurin (Sex)
19-Maganin Basir mai sa yunkuri da budewar gaba
*_Duk Zaku samu wannan magungunan Cikin farashi mai sauki Kuma babu algus da almundahana a ciki
sai da mukayi binkice muka tantance sannan Kada kiyi kokwanto ko shakka akan ingantattun magungunan
mu Insha Allahu idan kin gwada sai kin neme mu Hausawa suka ce siyan nagari mai da kudi gida Ga masu
bukatar suyi rigstar da Group na MAR'ATUS-SALIHA sai suyi min magana ta WhatsApp da wannan
number._*
*07084653262*
*1k Rigstar da Group din MAR'ATUS-SALIHA*
Accont.....0542382124.....Binta Umar gtbank....Idan kati zaki turo sai kiyi min magana ta WhatsApp
11/15/21, 12:08 PM - Aisha Srtr Mt: *MATSALAR MU A YAU!*
_(Labarin Surayya)_
*NA*
*BINTA UMAR ABBALE 馃崚*
*MANAZARTA WRITES ASSOCIATION 馃馃徎*
____________________________
*SADAUKARWA NE GA:*
_(Surayya dee 馃グ)_
FreePege
*11&12*
Bayan sati biyu da faruwar al'amarin suka sake zama suka tsara wata wasikar wacce tafi ta farko rashin
kunya da fitsara ta kara rufe fuskarta da Niqab ta tura yaro ya kaiwa Haruna maigadi......Wannan karon ma
ya jima yana mamakin abinda yake rubuce a jikin takardar babu shakka duk inda yarinyar ta fito mara
kunya da tarbiya ce. Murmushi yayi yana shafa gemunsa babu shakka zai so yaga wannan mara kunyar
yarinyar dake so ta had'a shimfida dashi ta kuma sha yawun bakinsa. shi kadai yake dariya yana mamakin
tsagerancin yarinyar......Ya samu Haruna yace masa duk sanda yaro ya kawo masa wani sa'ko ya
tambayeshi wanda ya aikoshi." Haruna yace." Insha Allah zan kiyaye Motarsa ya bude ya shiga ya zauna da
bisimillah a bakinsa. Haruna ya daga masa hannu hade da fatan alkairi.
Yana fitowa bakin titi ya hangeshi zaune gurin sana'ar sa cikin kwaleliyar rana ga wuta sai ci!! take a
gabansa da wata katuwar roba yana liqe ta da hannu daya yake aikin sai zabga uban gumi yake. Ita kuma
tana tsugune a gefansa da uniporm na makaranta a jikinta magana sukeyi ita dashi da alama suna cikin
damuwa.
Wani irin yaji a tare dashi babu shakka da yana da iko da mutumin to da ya hana shi irin wannan sana'ar
mai wahala zama a kan titi ga uwar wuta a gaban mutum mai cikakkiyar lafiya ma yaya zai ji to ballantana
wanda yake da nakasa.
Tunda ta hango motarshi tana zuwa inda suke gabanta ya shiga dukan uku-uku! da sauri tasa gefen hijab
dinta ta goge gumin fuskarta tana gyara zaman hijab din gabadaya ba taso ya hango wani nakasu a tare da
ita.
Cikin nutsuwa ya sauke gilashin motar da fadin." Malam barka rana." Malam Habu dake aikin gabansa
yayi gaggawar dago kansa da yalwatacciyar fara'a a tare dashi yace."Barka dai Nuraddin an fito.''?
Yace."Eh Na fito Malam ya kasuwa.''? Yace."Alhamdulillhi gashi muna ta fama." Yace."To Allah ya
taimaka." Ya amsa da "Ameeen ya Allah Nuraddin kai ma Allah yayi maka jagoranci." Ya amsa yana dan
kallonta da gefan idonsa.
Sai da ta gyara muryarta tace."Uncle ina kwana." Ya amsa yana kallonta ido cikin ido yace."Zaman me kike
ba kije skull ba bayan kuma ga Uniporm a jikinki."
A sanyaye ta kalli mahaifinta. Malam Habu yasa hankici ya goge uban gumin da yake tsinko masa yace."
Yanzu nan nake cewa tayi hakuri ta tashi ta koma makaranta ranar litinin za'a biya su hakkinsu."
Yace." Wace makaranta ce."? *Adamu na Ma'aji* dake goron dutse." shuru yayi yana nazari yace."Nawa
ne kudin nasu."? Malam Habu shuru yayi dan baya so ya dinga dora masa nauyi.'' Murmushi yayi saboda
ya san halinsa yace."Ta koma gida kawai idan na dawo da daddare zan zo za muyi magana.
Malam Habu yace."Aa da cewa nayi yanzu taje da dubu daya ta kaimu musu insha Allahu wani satin sai na
cika sauran." Ya dan sosa kanshi da fadin."malam ban tari hanzarin ka ba amma ina neman alfarma a karbi
uzuri na."
Malam Habu yace."To babu damuwa Nuraddin yanda ka bukata za'ayi ke Surayya kije gida sai na dawo."
Mikewa tayi tana kokarin rataya jaka a kafadarta.
Yace."Malam a tashi lafiya." Yace."To shikkenan Nuraddin sai ka dawo Allah ya tsareka daga sharrin
karfe.'' Ya amsa a lokacin da yake kokarin jan motar.
Motar tabi da kallo Malam yace."Tsayuwar me kikeyi ne? kije gida nima ina gama wannan aikin zan shigo
na kwanta na huta.
Jiki a mace ta kama hanya tana tafiya salo-salo ita kam Allah ya jarrabeta da abinda yafi karfinta hausawa
suka ce son maso wani koshin wahala.
*MAR'ATUS-SALIHA*
_(Itace Cikakkiyar Mace)_
*Saboda yawan Tambayoyi gami da neman shawarwari daga 'Yan uwana mata ya sanya ni bude Group na
mussaman domin wayar da kan 'Yan uwana mata akan abubuwan da suka damesu Mussaman A gidajen
auransu 馃 懌 Matan aure da masu shirin aure su na amince suyi rigstar domin samun damar sauraran
abubuwan da za'a gabatar a cikin Group din. Bayan haka akwai Magunguna na hausa masu kyau da
Inganci!*
1- Maganin Sanyin mara
2-Maganin Sanyi mai sa budewar gaba
3-Maganin Sanyi mai sa warin gaba da fitar da ruwa
4-Maganin Sanyi mai sa bushewar gaba
5- Maganin Sanyi mai hana Sha'awa
6-Maganin Sanyi mai hana haihuwa
7- Maganin Sanyi mai sa zafi gurin saduwar aure (sex)
8-Maganin Basir mai tsiro
9-Maganin Basir mai kulle ciki
10-Maganin Karfin Maza(Gurin Sex)
*11- Maganin Karin Ni'ima
12- Maganin K'iba mai kyau
13- Maganin Cikar Nono (Breast)
14- Maganin Hips
15-Maganin kurajen fata da hadin sabulai masu kyau da inganci!
16- Maganin Matsi mai kyau
17-Maganin Sanyi mai sa budewar gaba
18-Maganin kara karfin sha'awa da dade wa gurin (Sex)
19-Maganin Basir mai sa yunkuri da budewar gaba
*_Duk Zaku samu wannan magungunan Cikin farashi mai sauki Kuma babu algus da almundahana a ciki
sai da mukayi binkice muka tantance sannan Kada kiyi kokwanto ko shakka akan ingantattun magungunan
mu Insha Allahu idan kin gwada sai kin neme mu Hausawa suka ce siyan nagari mai da kudi gida Ga masu
bukatar suyi rigstar da Group na MAR'ATUS-SALIHA sai suyi min magana ta WhatsApp da wannan
number._*
*07084653262*
*1k Rigstar da Group din MAR'ATUS-SALIHA*
Accont.....0542382124.....Binta Umar gtbank....Idan kati zaki turo sai kiyi min magana ta WhatsApp
Cikin wani irin yanayi na damuwa ta shiga gidan ta samu Innah na bakace gero kusa da ita zube sai kawai
ta fashe da kuka wannan masifa ta isheta.
Innah Habiba ta ajiye fefan hannunta cikin fargaba tace."Ke menene haka babu sallama kawai kin shigo
gida kin fashe da kuka.
Rufe fuskarta tayi da hijab ta cigaba da rizgar kuka tana neman daukin Ubangiji a cikin ranta babu shakka
soyayyar guy itace ajalinta.
Innah Habiba ta rike hannunta murya na rawa tace."Me akayi miki Surayya wani ne abu ya faru a
makarantar."? Shuru tayi ba tace komai ba sai shashshekar kuka takeyi.
Innah Habiba ranta ya baci ta buga matsa tsawa da fadin." Bafa nasan sakarci kin san halina bana daukar
shirme ki bude baki ki fada min abinda yake faruwa.
Murya na rawa tace."Wallahi Innah ina tausayawa Babana da ina da yanda zanyi da na hana shi zama a
cikin rana yana wannan sana'ar ta wuta."
Innah ta girgiza kanta cikin damuwa tace."Surayya ya za kiyi da ikon Allah kowa akwai hanyar abincinsa
ki godewa Allah da ya bawa mahaifinka rai da lafiyar da yake fita ya nemo mana abinda zamu ci ai kowa
da inda Allah ya ajiyeshi.
Ajiyar zuciya ta sauke tana girgixa kanta abubuwa da yawa sun taru sunyi mata yawa gashi bata kwanjin da
za tayi maganinsu.
Tace." Yau Naga kin dawo da wuri.'' Tace."Sunyi korar kudin makaranta." Innah tace."Ikon Allah ashe har
lokaci yayi.'' Tana goge fuskarta tace." Eh Innah wata uku ai kamar yau ne.''
Innah tace."Allah ya kyauta yanzu ya kukayi da malam din.''? Tace." Da har ya dauko dubu daya ya bani
yace na kai musu zai cika sauran wani satin sai kuma Uncle Nuraddin yace na dawo gida."
Innah Habiba tace."To Allah yasa alkairi ne sai ki cire kayan makarantar kizo ki siyo mana Man gyada yau
burabusko nake so nayi.
Ta 'bata rai da fadin." Nifa ina wallahi bana san cin wannan abin ke kuma baki da abinci sai shi.
Tace."Surayya a yanda kike fingi-fingi irin wannan cimar ce ta dace dake domin ta gina miki jiki amma ke
na lura bakya so kinfi ga kayan kwadayi da kwalama."
Shuru tayi tana zumb'ura bakinta Innah tace."Gobe idan Allah ya kaimu sai ayi dambu ko bakya so."
Ta'be bakinta tayi tace."Innah ai har gwara shi akan wannan burabuskon." Murmushi kawai tayi tace."
Allah dai ya dauke ki ya kaiki gidan hutu da jin dadi sai kiyi abinda kike so.'' Babu kunya ta amsa da
ameen ta mike ta nufi daki domin cire kayan makarantar jikinta.
Cikin tsabta ta fito da hijab mai mayafi a jikinta Ta kalleta da murmushi a tare da ita tace."Kwana biyu
naga sai girma kike ko dai na kusa samun suriki ne."?
Dariya ta kyalkyale dashi tana boye fuskarta cikin hijab tace."Ke Innah."
Innah Habiba tana murmushi ta mika mata kudin da fadin." Man gyada zuryan zaki siyo gwangwani biyu
sai ki siyo kuli-kuli gwangwani d'aya."
Ta kar'bi kudin da fadin.'' To shikkenan Innah sai na dawo." Tana kokarin fita ta kira sunanta ta juyo tana
kallonta fuska babu walwala tace."Kada fa ki shiga gidansu Samira nasan halinki." Tace."Ba zan shiga ba
ai." Tace." Na dai fada miki idan kika shiga zamu 'bata dake." A sanyaye ta fita daga gidan.......Tasan halin
mahaifiyarta mafadaciya ce sam Innah Habiba bata daukar raini ko ga waye tana zaune a matsayinta na
talaka bata nema a gurin kowa ba sai a gurin Allah kuma kullum cikin neman na kanta take ko a makota
bata yarda wani yaci mutuncinta kullum cikin takatsantsan take.
Aikuwa kafin taje gurin siyo man sai da ta shiga gidansu Samira suka dasa hirar samari kamar yanda suka
saba tana murmushi tace."Samira kin san me."? Tace."Sai kin fada.'' Tace." Dazu bayan mu rabu dake naje
bakin titi gurin Baba domun kar'bar kudin makaranta kawai sai Uncle Nura yazo gurin a cikin
motarsa........Duk abinda ya faru ta fada mata.
Samira ta zabga gud'a da fadin." Wallahi sakon mu ya fara isa gare shi tunda har kika ga yana miki kallon
kasan ido kuma yace ki koma gida zai zo su tattauna da Baba to babu shakka sonki yake.
Cikin farin ciki tace."Wallahi Samira lokacin da yake min wannan kallon ji nayi kamar naje na rungumeshi
saboda tsabar shauki mtwws guy nan ya tafi da imanina."
Samira ta bata hannu suka tafa tace." Wallahi ai Uncle din ne ya had'u ko wace mace zata so ya zama
mallakinta gashi miskili mai aji da nutsuwa ko da yake Surayya kema kyakkyawa ce kawai abinda yayi
miki cikas baqi da rama amma dubi hancin ki dogo ga ido da uban gashi sai kace wata 'yar itofia."
A sanyaye tace." Allah ni kuwa bana ganin kyau na da har ina cewa ki sato min irin man bleecing da
Ummiyo take shafawa naje na siyo nayi haske ko zai ga kyawuna.
Samira tace."Aikuwa Surayya zaki kyau wallahi nima ina d'an gogawa idan na fakaici idonta sunan man
white scret yana da kyau sosai kuma bashi da tsada ki siya ki gwada.''
Tace."Aikuwa zanyi wa Malam Wayo na karbi kudi a hannunsa sai nazo muje ki rakani kasuwa na siyo.''
Tare suka je suka siyo man gyadar a hanyar su ta dawowa suka ci karo da Shahid ya fito zai tafi kasuwa a
kan mashing dinsa d'an kasa.........Surayya ta sha kunu tana dauke kanta.
Shi kuwa ganinta duk sai jikinsa ya mutu ya dinga bin ta da wani irin kallo yana lumshe idonsa.
Samira ta tsaya tana masa magana ita kuwa gaba tayi tana zum'bura baki waye kuma Shahid idan da akwai
su Uncle a guri
Samira da sauri ta iske inda take tace." Ke Surayya wallahi baki da wayo waye ya fada miki haka ake
rayuwar duniya ai ko baka san mutum baka fitowa fili ka nuna masa kawai ki kwantar da kanki gurin
Shahid kiyi masa wayo ki samu abinda zaki samu nasan dai Malam ba zaiyi miki auran dole ba to kawai
kiyi lufff kici kudin Shahid tunda na lura bashi da wayo.
A sanyaye tace."Samira Idan bana san mutum wallahi abin hannunsa ma bana so shiyasa ki kaga bana
sauraran Shahid."
Tace." Eh ai ba nuna masa za kiyi ba kawai dai ni ina baki shawara ne kiyi kwance-kwance kici kudinsa.
Tace."To shikkenan Samira zan duba maganarki." Da wannan hirar suka isa gidan.....Innah ta kallesu tana
girgiza kanta abotarsu har mamaki take bata gashi sam ita bata so saboda sanin halin mahaifiyar yarinyar
bata da kyau Hajara munafuka ce ga biye-biyen malamai da bokaye.
Samira bata bar gidan ba har sai da Innah ta sauke burabusko ta zuba musu suka ci tare sabida rashin
kwaici irin na Samira sai da tambayi Innah wai ta zuba mata wani ta tafi dashi gida daddare za taci....Innah
Habiba ta dauko sabuwar silba ta cika mata taf da burabuskon......Samira tayi musu sallama ta tafi gida
zuciyarta fes yau da daddare ta huta cin towon dawan gidansu.
*_MUTANAN NIJAR IDAN KUNA BUKATAR LITTAFIN NORMAL GROUP DALA DARI VIP
GROUP JAKKA DAYA KATIN AIRTAL KO ORANGE KU NEMI WANNAN NUMBER......._*
*22790899076*
*HAJIA FATIMA MUSA (MOMMY NIJAR)*
11/15/21, 12:08 PM - Aisha Srtr Mt: *MATSALAR MU A YAU!*
_(Labarin Surayya)_
*NA*
*BINTA UMAR ABBALE 馃崚*
*MANAZARTA WRITES ASSOCIATION 馃馃徎*
____________________________
*SADAUKARWA NE GA:*
_(Surayya dee 馃グ)_
*MAR'ATUS-SALIHA*
_(Itace Cikakkiyar Mace)_
*Saboda yawan Tambayoyi gami da neman shawarwari daga 'Yan uwana mata ya sanya ni bude Group na
mussaman domin wayar da kan 'Yan uwana mata akan abubuwan da suka damesu Mussaman A gidajen
auransu 馃 懌 Matan aure da masu shirin aure su na amince suyi rigstar domin samun damar sauraran
abubuwan da za'a gabatar a cikin Group din. Bayan haka akwai Magunguna na hausa masu kyau da
Inganci!*
1- Maganin Sanyin mara
2-Maganin Sanyi mai sa budewar gaba
3-Maganin Sanyi mai sa warin gaba da fitar da ruwa
4-Maganin Sanyi mai sa bushewar gaba
5- Maganin Sanyi mai hana Sha'awa
6-Maganin Sanyi mai hana haihuwa
7- Maganin Sanyi mai sa zafi gurin saduwar aure (sex)
8-Maganin Basir mai tsiro
9-Maganin Basir mai kulle ciki
10-Maganin Karfin Maza(Gurin Sex)
*11- Maganin Karin Ni'ima
12- Maganin K'iba mai kyau
13- Maganin Cikar Nono (Breast)
14- Maganin Hips
15-Maganin kurajen fata da hadin sabulai masu kyau da inganci!
16- Maganin Matsi mai kyau
17-Maganin Sanyi mai sa budewar gaba
18-Maganin kara karfin sha'awa da dade wa gurin (Sex)
19-Maganin Basir mai sa yunkuri da budewar gaba
*_Duk Zaku samu wannan magungunan Cikin farashi mai sauki Kuma babu algus da almundahana a ciki
sai da mukayi binkice muka tantance sannan Kada kiyi kokwanto ko shakka akan ingantattun magungunan
mu Insha Allahu idan kin gwada sai kin neme mu Hausawa suka ce siyan nagari mai da kudi gida Ga masu
bukatar suyi rigstar da Group na MAR'ATUS-SALIHA sai suyi min magana ta WhatsApp da wannan
number._*
*07084653262*
*1k Rigstar da Group din MAR'ATUS-SALIHA*
Accont.....0542382124.....Binta Umar gtbank....Idan kati zaki turo sai kiyi min magana ta WhatsApp
*13&14*
Bayan sallar isha'i yazo kamar yanda ya fada cewa zai zo su tattauna da Babana, tsuru-tsuru nayi a zaune a
tsakar gida ji nake tamkar na zauna a tattauna dani cikin zuciyata sai nake ji tamkar zai ce da Malam yana
sona da aure. Murmushin takaici nayi ina girgiza kaina nasan ko al'amarin zai tabbatu to sai an kai ruwa
rana.
Fakaitar idon Innah nayi a hankali na mike na kamar hanyar fita inayi ina waiwayen bayana.
Jikin bango na lafe nasa kunne na domin naji abinda yake fada sai dai duk kwa-kwa irin tawa ban tsinkayi
komai ba sabida yanda yake magana kasa-kasa sai kace wani basarake.....Ji nayi wani abu yana bin jikina
na zabura! na buga tsalle ina karkade-karkad'e. gazarzar! naji a fatar wuya na alamun tafiyar kadangare.
Wani uban ihu! na kurma a maimakon na shiga gidan tsabar rud'ewa kawai nayi waje ina ihu! had'e da buga
tsalle zani a hannu dankwali a hannu.
Malam ya gigice! har sai da ya kusa fadowa daga kan kekensa fadi yake." Surayya menene me ya faru." ?
Malam yace." Subahanallahi Surayya a'ina kika sam....Kafin ya karasa maganarsa naji motsinsa a cikin
rigata a guje naje inda nake mukayi ragas! dan saura kiris mu fadi dani dashi.....Fitilar wayarsa ya kunna
fuskar nan tamkar wanda aka aikowa da mala'ikan daukar rai yace."Wai ke wace irin yarinya ce mara
nutsuwa."?
Sama-sama nake jin maganarsa tunda na samu nasarar kwanciya a kirjinsa jikina ya mutu kafafuna suka
dinga kyarma tsabar fargabar kadangare da kuma shaukin so.
Ba tare da tunanin wani abuba ya fara lalube jikinta da hannuwansa nan ya rike karamin kadangare (dan ta
milo) ya sanya daya hannunsa cikin rigar ya daukoshi can gefe ya jefar dashi ya cire ta daga jikinsa yana
haskashi da hasken wayarshi.
Malam ya girgiza kai cike da bacin rai yace."Yanzu Surayya wannan abun kike wa ihu! sau nawa zai zo
yabi ta kanki ya wuce hankali a kwance amma yanzu saboda tsabar sangarta sai ihu kike wa mutane.
Tana gyara rigarta tace." Wallahi Malam dole naji tsoro ban sani ba ko aljani ne."
Uncle yaja tsaki yana ji tamkar ya buge ta a gurin ya kalli Malam din da fadin." Zai wuce gida da safe zai
turo da sako."
Malam yace." To shikkenan Nuraddin mungode kwarai Allah ya saka da alkairi.'' Ya amsa da ameeen
Malam sai da safe."
Da sauri tace."Uncle sai da safe." tsabar yanda yake jin haushinta ko amsawa beyi ba ya bar gurin.
Ya kalleta rai a bace yace." Surayya wai shin yaushe ne za kiyi hankali? yanzu abinda kika yi a yanzu kin
kyauta ina tare da yaron arziki kin fito kina tsalle da ihu."
Jiki a sanyaye tace." Malam kayi hakuri wallahi firgita nayi shiyasa amma ba zan k'ara ba dama nazo ne
domin na shiga da kai gida.
Yace." Da kin bari ma da kaina zan shigo gashi kinzo kin zubar min da mutunci.
Hawaye ta share a sanyaye tace." Kayi hakuri ba zan sake ba insha Allah." Girgiza kansa kawai yayi ya
fara kici-kicin tura kekensa da sauri ta kama masa suka shiga gidan yana kara yi mata nasiha akan rayuwa.
Ya jima yana mamakin jin abinda yake ji a cikin tafin hannunsa ashe kallon kitse yake wa yarinyar a
zahiri sai ka dauka bata da mamora ashe a lullu'be take sai da hannuwansa sukayi yawo a cikin jikinta
sannan ya gazgata cewa cikakkiyar macace.......Har yayi wanka ya fito yana tunanin al'amarin.
Washe gari da safe Kafin Malam ya fita yake sheda masu yanda su kayi da Uncle cewa da kanshi zai je can
*Adamu na Ma'ajin* Ya kar'bo mata transfer zai kai ta can makarantar shi mai suna *ADAPT SCIENCE
AND TECHNOLOGY* Babbar makaranta ce wacce gwamnati ta san da zamanta Secondary and primary
ce a had'e akwai kwararrun malamai a makarantar cikinsu harda wa 'yanda suka fita waje sukayi karatu
wannan dalilin yasa iyayen yara suke wa 'yayansu rijistar da makarantar saboda karatu da tsaro da tarbiya
Uncle Nuraddin bashi da wasa shiyasa duk malamansa da dalibansa suke da nutsuwa babu wani kangararre
a cikin dali'bansa.
Hajia Sabuwa gabadaya tayi wa 'ya'yan ta mata tarbiya mara kyau koda akayi musu aure basa lan'kwasuwa
a gurin mazajensu kowacce abinda taga dama shi take yi saboda gabad'aya sun riga sun gama da mazajensu
kamar yanda mahaifiyarsu ta gama da mahaifinsu da Asiri Hajia Sabuwa muguwar 'yar shige-shige ce
babu inda bata zuwa yawan kar'bo asiri mutukar zata samu biyan bukata to ko nan da birnin sin ne za taje ta
kar'bo mugun abu.
Nuraddin yana bala'in Jin ciwon abinda suke aikatawa a matsayinsu na musulmai amma basu da aiki sai
yawon tsubbace-tsubbace duk ranar da ransa ya 'baci yayi musu magana a ranar sai tayi kamar ta tsine masa
wannan bacin ran ya sanya yake zuba musu ido....amma watarana idan ya gansu sun had'u yasan wani gurin
za suje sai kawai ya zauna a tsakiyarsu ya kunna musu wa'azin *MALAM UMAR SANI FAGGE*
Wayyo Allah kamar su d'ora hannu aka jikinsu ya mutu suyi ta zazzare ido saboda yanda wa'azin Malam
din yake tsorata su Malam na bayyana irin azabar da Allah ya tanadarwa masu aikata shirka a ranar
lahira. Yini suke jikinsu a mace sai dare kowacce zata kama hanya ta tafi gidanta tana nadama. amma cikin
ikon Allah sati biyu zasu warware su koma ruwa sun manta saboda duniyar ce kawai a gabansu uwarsu zata
su a gaba su tafi neman taimako a gurin wanin Allah bayan sunyi da jikinsu da kudinsu (Allah ya shiryar
damu)
Uncle Nuraddin ya k'are karatunsa a can Uk ta kasar waje(America) gabadaya yayi karatunsa ne a
'bangaran Ilimi Inda ya fito da kyakkyawan result mahaifinsa yayi farin ciki mutuka wannan dalilin ne
ma yasa suka had'a karfi da karfe suka gina wannan katafariyar makarantar dake bakin titin (KABUGA)
Bayan duba cancanta da dacewa Gwamnati ta shiga cikin al'amarin itama ta bada taimakonta Uncle ya
dauki malamai kana kuma ya fara bin gidajen marayu da marasa galihu yana kai su makarantar.........Bayan
wannan jihadin da yayi sai manya mutane da malamai suka dinga yi masa kyauta suna yaba kokarinsa da
yawa daga cikinsu suka dinga kai yaran su makarantar abinda zai baka mamaki shine har da yaran
sanatoci 'yan majalisu da sauran masu kudin dake garin Kano.........Wannan Dalilin ya sanya kafafan
sadarwa tattauna dashi ta bangaran Ilimi. Uncle Nuraddin yayi fice sosai dan ko Seminar suka je irin ta
malamai shike jagorantar 'bangaransu.
*Wannan kenan*
Wani irin farin ciki ne ya rufe ta tana kallonsa tace."Malam to yanzu yaushe zan fara zuwa makarantar kai
amma wallahi naji dadin haka.
Yana murmushi yace." Sati mai zuwa zaki fara zuwa da yardar Allah." Kawai sai ta rungume! Innah dake
gefanta a zaune ta dinga kyalkyala wata irin dariyar farin ciki.....zata koma zuwa makarantar Uncle
wannan hanya ce mai sauki wacce za dinga samun ganinsa a kai a kai." Sai dariya take tana ji tamkar ta
zuba ruwa a kasa tasha dan farin ciki.
*_MUTANAN NIJAR IDAN KUNA BUKATAR LITTAFIN NORMAL GROUP DALA DARI VIP
GROUP JAKKA DAYA KATIN AIRTAL KO ORANGE KU NEMI WANNAN NUMBER......._*
*22790899076*
*HAJIA FATIMA MUSA (MOMMY NIJAR)*
11/15/21, 12:08 PM - Aisha Srtr Mt: *MATSALAR MU A YAU!*
_(Labarin Surayya)_
*NA*
*BINTA UMAR ABBALE 馃崚*
*MANAZARTA WRITES ASSOCIATION 馃馃徎*
____________________________
*SADAUKARWA NE GA:*
_(Surayya dee 馃グ)_
FreePege
*15&16*
Malam na kokarin fita ta shigo gabad'aya gidan ya gauraye da wani masifaffan kamshin turare tana sanye
da abaya baka tayi rolling da pink din mayafi kafarta sanye da takalmi mai tsayin dunduniya tayi ado sosai
tamkar wacce za taje gidan biki amma kuma kallo daya kacal za kayi mata ka fahimci cewa bata da tarbiya
dan tunda ta shigo gidan take wani ya tsine ya tsine tana taunar cingum sai kace tsohuwar karuwa.
Da yake dama can na san ta amma magana ta fatar baki bata ta'ba had'a ni da ita ba sai kawai na zuba
mata ido ina kallonta da tunanin abinda ya kawo ta gidanmu.
Ledar hannunta ta ajiye kusa da Innah tana dauke kanta tace."Gashinan in ji Uncle yace a kawo kayan
makarantar Surayya da sauran abinda zata bukata.
Malam yace." To masha Allah Yarinya ya sunanki." ? tana ta'be baki tace."Fadila." Sai kawai ta kama
hanyar fita cikin wata irin tafiya irin ta marasa kunya. gabadaya muki bi bayanta da kallo......Innah
tace."Amma gaskiya wannan yarinyar bata da tarbiya kuma daga gani ba 'yar Alhaji Sabo bace."
Ajiyar zuciya na sauke nace."Eh 'Yar kanwar Hajiyar ce sunanta Fadila sa'i da lokaci tana zuwa hutu gidan
nima a bakin Samira na sani wai gidan mahaifinta na can ungwar fagge."
Innah tace."Koda naji dama ai unguwar tayi k'aurin suna da marasa kuny......Malam ya katse ta hanyar
fadin." Habiba bana son kananun magana ya isa haka yaran yanzu sai addua iyayensu na tarbiya suna
watsar wa ke dai kawai kiyi addua.
Cike da takaicin abinda yarinyar tayi tace."To shikkenan Malam Allah ya shirya mana zuria." Ya amsa da
ameeen ya yana kokarin tura kekensa.
To koda na bude ledar Kayan makaranta ne a ciki da littafai gami da dukkanin abinda zan bukata ba tare da
'bata lokaci ba na zuba duka littafan cikin jaka na kwashe kayan na kai daki ina Allah-Allah Monday tayi na
fara zuwa makarantar sai dai kuma nasan zanyi kewar Samira tunda da ita nake zama komai namu a tare
yanzu kafin na saba da wasu zan sha wuya wata shawara na yanke ina ganin zan samu Malam da maganar
domin itama Samira a nema mata alfarma tunda dai duk rabin makarantar tasa marasa galihu sunfi yawa.
Kallonta nayi a lokacin da take kokarin kulle kofar gidan nace."Innah wallahi tsoro nake ji kada muje
gidan nan a wulakanta mu gashi kin dauko daddawa zaki kai musu.
Girgiza kanta tayi tace."Surayya wannan umarnin Malam ne nima bana san zuwa gidan sabida gudun
zubewar mutunci dan dai ya matsanta ne kawa."
Nace."To dan Allah ki mayar da wannan daddawar da kika dauko me za suyi da daddawa su da basa towo.
Tace."Waye ya fada miki basa cin towo ai masu kudi a wannan zamanin daddawa itace take musu wuya
shiyasa na yanke shawarar kai musu nasan za tayi musu amfani.
A sanyaye nace." Shikkenan Innah tunda kinqi daukar maganata muje kawai." Hanyar gidan muka nufa
muna sake tattauna maganar.
Tana hakimce a kan kujera mai cin mutum daya mukayi sallama a falon. babu walwala a tare da ita ta amsa
tana bin mu da wani irin kallo duk da tasan mu hakan bai sa ta saki fuskarta ba da hannu ta nuna mana
gurin zama kasan kafet.
Muka zauna kusa da juna nice na fara gaisheta ta amsa tana yatsine fuskarta tace."Habiba warin me nake ji?
daga shigowarku sai kace an bud'e shadda(masai).
Jikina yayi wani mugun sanyi dama nasan za'a rina. Innah na ya'ke tace."Hajia sabuwar daddawa ta kalwa
na kawo miki kin san idan tana sabuwa haka take wari kafin ta bushe."
Innah jikinta yayi sanyi sai ta sunkuyar da kanta kasa. ta cigaba da cewa " Me yasa wai mutane suke haka
ne? ni tunda nake ma ban ta'ba amfani da daddawa a miya ba me za'ayi da kayan wari kuma ma ko bukatar
daddawar nake me zanyi data hannuniki."
Idanuwa na suka ciko da hawaye kafin ma nayi wani yunkuri su kwace suka shiga sauka a saman fuskarta.
Murya Innah naji tana fadin." Hajia Kuturta ce dani da ba zaki bukaci abin hannuna ba a zato na wanda
yayi ki shine yayi ni kuma babu wani wanda ya fifita akanmu sai wanda yafi bauta masa."
Hannu ta daga mata a fusace tace." Kinga Habiba dama kin saba mayar min da magana yanzu me ya kawo
ku gidana."?
Innah ta girgiza kai cikin takaici tace." Hajia kin san hausawa suka ce yaba kyauta tukwici idan baki manta
ba duk lokacin da yaron ki yayi mana abin alkairi Malam yakan turo ni nazo nayi muku godiya to wannan
karon ma godiyar muke tafe da ita."
Tsaki taja da fadin." Da kun sani kunyi zamanku wallahi domin wannan zuwan naku ya janyo min bacin
rai duk wani abu da Babangida yake muku yin kansa ne shi yayi
Niyya sabida haka ku dai na zuwa kuna damuna don Allah.
Innah tace."To ai shikkenan Hajia tunda bakya bukatar mu zamu daina zuwa inda kike dama kuma saboda
karamci da mutunci yasa muke zuwa inda kike amma insha Allahu daga yau mun daina zuwa gidanki.
Tabe bakinta tayi ta dauke kanta daga kan mu. A sanyaye nace." Innah tashi mu tafi." Ta yunkura ta mike
tsaye tana gyara yafan mayafinta tace."To Allah ya bamu alkairi." Inda muke bata kalla ba ballantana mu
samu amsa. Jiki a mace muka fita daga gidan.
*MAR'ATUS-SALIHA*
_(Itace Cikakkiyar Mace)_
*Saboda yawan Tambayoyi gami da neman shawarwari daga 'Yan uwana mata ya sanya ni bude Group na
mussaman domin wayar da kan 'Yan uwana mata akan abubuwan da suka damesu Mussaman A gidajen
auransu 馃 懌 Matan aure da masu shirin aure su na amince suyi rigstar domin samun damar sauraran
abubuwan da za'a gabatar a cikin Group din. Bayan haka akwai Magunguna na hausa masu kyau da
Inganci!*
1- Maganin Sanyin mara
2-Maganin Sanyi mai sa budewar gaba
3-Maganin Sanyi mai sa warin gaba da fitar da ruwa
4-Maganin Sanyi mai sa bushewar gaba
5- Maganin Sanyi mai hana Sha'awa
6-Maganin Sanyi mai hana haihuwa
7- Maganin Sanyi mai sa zafi gurin saduwar aure (sex)
8-Maganin Basir mai tsiro
9-Maganin Basir mai kulle ciki
10-Maganin Karfin Maza(Gurin Sex)
*11- Maganin Karin Ni'ima
12- Maganin K'iba mai kyau
13- Maganin Cikar Nono (Breast)
14- Maganin Hips
15-Maganin kurajen fata da hadin sabulai masu kyau da inganci!
16- Maganin Matsi mai kyau
17-Maganin Sanyi mai sa budewar gaba
18-Maganin kara karfin sha'awa da dade wa gurin (Sex)
19-Maganin Basir mai sa yunkuri da budewar gaba
*_Duk Zaku samu wannan magungunan Cikin farashi mai sauki Kuma babu algus da almundahana a ciki
sai da mukayi binkice muka tantance sannan Kada kiyi kokwanto ko shakka akan ingantattun magungunan
mu Insha Allahu idan kin gwada sai kin neme mu Hausawa suka ce siyan nagari mai da kudi gida Ga masu
bukatar suyi rigstar da Group na MAR'ATUS-SALIHA sai suyi min magana ta WhatsApp da wannan
number._*
*07084653262*
*1k Rigstar da Group din MAR'ATUS-SALIHA*
Accont.....0542382124.....Binta Umar gtbank....Idan kati zaki turo sai kiyi min magana ta WhatsApp da
wannan number.
*07084653262*
Ko a hanya da muna tafiya kasa tsayar da hawayen idona nayi saboda tsabar bakin ciki me za'ayi da wasu
masu kudin kwata-kwata Hajia Sabuwa ba ta san meye mutunci ba ai arziki na Allah ne sai yaso yake
bawa wanda yaso ya kuma hana wanda yaso ba wai dan ba ya sonsa ba tunda iyayena suka haife ni ban
ta'ba tsintar kaina cikin halin k'unci da damuwa irin na yau. Na tsani aci mutuncin iyayena ko kadan amma
babu komai rayuwa ce.
Tana kokarin bude kofar gidan tace."Ai sai kiyi shiru haka ni ai wulakancin Hajia Sabuwa ba sabo bane a
guri na."
Nasa hannu na goge fuskarta a sanyaye nace."Wallahi ji nake tamkar zuciya ta za ta fashe banta'ba
tsammanin rashin mutuncin matar ya kai haka ba. ko da yake Inna kema kina da laifi tunda sai da nace miki
ki ajiye daddawar nan amma kikayi fir kinga kin janyo mana cin mutunci.
Girgiza kanta tayi tace."Surayya ko da daddawa ko babu dama hajia Sabuwa 'yar cin mutunci ce saboda
haka wannan al'amarin ya daina 'bata miki rai kiyi hakuri saboda d'anta Nuraddin.
Ajiyar zuciya na sauke nace."Shikkenan Inna Allah yayi mana maganin abinda ya dame mu." Ta amsa da
"Ameeen ya Allah haka nake so ki kasance mai mayar da al'amuran ki ga Allah.
To koda wasa da Malam ya dawo ba mu fada masa abinda ya faru ba gudun bacin ransa duk dai shi ya
kasance mutum ne mai saukin kai da mayar da komai ba komai ba amma dai tilas yaji irin cin zarafin da
matar tayi mana ransa ba zai masa dadi ba.
Washe garin ranar da yake Juma'a ce sai nayi ado sosai nace." Innah don Allah zanje gidansu Samira.
Ta kalleni da fadin." Surayya nifa bana san yawo ina ce shekaran jiya kike je gidansu ita me yasa bata zuwa
sai ke."?
A sanyaye nace."Innah kin san suna aikin awara shiyasa babarsu bata barin ta fita." Tace."Ayyo kece kenan
mara aiki to babu inda zaki ki nemi guri ki zauna."
"Innah don Allah ki bari naje wallahi ba zan dade ba." Shuru tayi min ta cigaba da sabgarta na cigaba da yi
mata magiya tace." Kije amma kada ki dade kinji abinda na fada miki ko."?
Da sauri nace."Eh insha Allahu zan dawo da wuri tace." To a gaishe da mutan gidan." Ina 'kokarin fita na
amsa da zasuji."
Lokacin dana isa gidansu Samira suna shiryawa ita da Ummiyo za suje gidan bikin 'yar kanwar babarsu
Nace." Samira idan ba zaku kai dare ba zanje." Tace." Eh to ya danganta da lokacin amma idan ana DJ
zamu zauna muyi kallo. "
Nace." Ina ne gurin bikin."? Tace?" Rijiyar zaki ne." shuru nayi inaso naje amma kuma bana so na b'ata ran
iyayena
Tace."Surayya ki daina tunani kawai idan zaki je baki da matsala damu idan magariba tayi kawai sai mu
dawo."
Nace." To shikkenan muje." Ummiyo ta gama shiryawa tana sanye da wani material anyi mata wani irin
dinki na banza fuskarta taci mai tayi gau! ta lafta hoda da bakin jan baki(daba-daba) kanta cunkus da
attecement tayi daurin ture kaga tsiya kai kana ganin Ummiyo kasan idonta a bude yake.
Tana fesa turere ta kallemu da fadin." Idan kun shirya ku sameni a waje.'' Samira tace." Kaya na kawai zan
sanya fa."Ummiyo na kokarin fita tace." Nace dai ku same ni a waje.'' Samira ta bita da harara bayan fitar ta
tace.'' Mutsiyaciya kawai dama haka take duk sanda tayi kwaliyya sai ta fita ta zauna a waje tana nunawa
maza."
Murmushi kawai nayi ina mamakin al'amarin Gidansu Samira sam babu tarbiya kowa abinda ya ga dama
shi yake.
Atampa ta sanya riga da siket itama sun matse ta amma ba kamar na Ummiyo ba ta dauki karamin gyale
tasa nace."Ke kuwa Samira ki sauya mayafi mana." Tabe baki tayi tace.'' Meye illar wannan din."?
Nace."Duba fa mazaunanki a waje ga siket din ya matse ki.'' Tace."Aikuwa wallahi ba zan sauya gyale ba
domin shine mahadin kayan."
Girgixa kaina kurrum nayi na mike tare da gyara hijabin jikina ta kalle ni da fadin."Kema ai ya kamata kisa
mayafi ki cire hijabin jikin ki tunda gidan biki zamuje"
Girgiza kai nayi nace."Samira kyale ni da hijabi na." Ba tare da damuwa ba ta dauki turare tana fesa wa ni
kuma na fita daga dakin na tsaya ina kalle-kalle a tsakar gidan nace."Samira babarku bata nan ne.''? Tana
kokarin fitowa tace."Eh itama taje gidan bikin amma na manya." Nace."Ayya shiyasa tunda na shigo gidan
ban ji motsinta ba"
To koda muka fito sai kawai muka samu Ummiyo ita da wasu maza sai cafkewa suke sun sanyata a tsakiya
sai hira suke tana kyalkyala dariya gashi mutane masu wuce wa domun tafiya massalacin Juma'a sai
kallonsu sukeyi ni kaina al'amarin beyi min dadi ba Gabadaya Ummiyo bata da tarbiya da kamun kai.
Bakin titi muka fito domin samun abun hawa muna tsaye mu uku a jere muka ji horn a bayanmu da sauri
muka juya...........Sai da fitsari ya kusa kufce min ganinshi yana sauke gilashin motarsa yana mana wani
irin kallo mussaman Ummiyo da yake ji tamkar ya fito daga motar yaci mutuncinta.........A sanyaye na
sunkuyar da kaina kasa gabana na wani irin fad'uwa mummunan kallon da yake mana shine ya kashe min
jiki. mayar da gilashin motarsa yayi ya bar gurin. na sauke zazzafar ajiyar zuciya tare da tsirawa kasan
gurin kallo.
Ummiyo taja tsaki da fadin."Wannan guy fa dan rainin hankali ne wallahi duba don Allah sai kace wanda
yaga tumakai sai kallon banza yake mana."
Samira Murmushi kawai tayi tace."Ni kuwa guy birgeni yake wallahi kuma insha Allah ya kusa zama
mijin kawata."
Ummiyo ta watsa mata wani irin kallo tace."A gidan uwarki ko an fad'a miki irin wad'annan mazan kowace
irin mace suke aure."
Samira ta kyalkyale da dariya tace."Wallahi Ummiyo sai dai idan babu so amma idan so yana tasiri babu
abinda za'a fasa.
Tace."Shashanci banza da wofi wannan ko wacece ta had'a kanta da wahala dan wannan guy da yake da
masifar girman kan tsiya ba zai aureta ba."
Samira ta kalleni da fadin." Surayya kinji maganar da Ummiyo take ko.''? A sanyaye na daga kai gabadaya
ni hankalina na kansa fuskarsa tana tayi min gizo da alama massalaci zai tafi dan yana sanye da farar
shadda hade da farar hula da farin gilashinsa na qa'ida. yayi min kyau sosai sai dai yanayin fuskarsa shine
kadai ke sanyayar min da gwiwa.
Wani mai babur ne yayi parking a gabanmu Ummiyo ta fada masa inda za muje ya fad'a mata abinda za'a
bashi ba tare da 'bata lokaci ba ta bashi kudin muka shiga babur yaja muka dauki hanyar rijiyar zaki inda
ake gabatar da shagalin bikin.
*_MUTANAN NIJAR IDAN KUNA BUKATAR LITTAFIN NORMAL GROUP DALA DARI VIP
GROUP JAKKA DAYA KATIN AIRTAL KO ORANGE KU NEMI WANNAN NUMBER......._*
*22790899076*
*HAJIA FATIMA MUSA (MOMMY NIJAR)*
11/15/21, 12:08 PM - Aisha Srtr Mt: *MATSALAR MU A YAU!*
_(Labarin Surayya)_
*NA*
*BINTA UMAR ABBALE 馃崚*
*MANAZARTA WRITES ASSOCIATION 馃馃徎*
____________________________
*SADAUKARWA NE GA:*
_(Surayya dee 馃グ)_
FreePege
*17&18*
Ina jin su Samira suna hira a tsakaninsu amma na kasa sa musu baki hankalina gabad'aya yana kansa da
tunanin irin rayuwar da zamu gudanar idan munyi aure
" Surayya ki daina tsawwala wa kanki shi fa aure nufin Allah ne kuma mafi a kasari abinda kake so baya
zama alkairi a gare ka" Zuciyata ce ke tunasar dani. Sai kawai zuciya ta ta karye hawaye suka zubo min da
sauri na goge ashe Ummiyo ta gani tace."Ke kuma lafiya kike kuka."?
Da sauri nace."Ba kuka nake ba wani abu ne ya shiga idona shine yake fitar da ruwa." Ummiyo ta yarda da
magana ta amma banda Samira saboda tafi kowa sanin halin da nake ciki.
To a gurin bikin ma bani da walwala ina kallo ana ta gudanar da shagulgula Ummiyo da Samira sai rawa
sukeyi a tsakiyar Mai DJ sai manna musu kudi ake saboda Ummiyo ta iya rawa ta shaid'anci. Al'amarin ya
dinga bani mamaki da kunya dan ganin yanda ta dage take karye-karye nononta sai tsalle yake sabida tsabar
rawa.
Ta kusa dani na tambaya lokaci wayarta ta fito dashi ta duba ta kalle ni da fadin." Tara da rabi." Zumbur na
mike tsaye gabana na faduwa.........Kutsawa nayi gurin me DJ din na kamo Samira nasa bakina a kunnenta
murya na rawa na fada mata lokaci....Cikin shau'ki tana girgiza jiki tace."Ai Surayya sai dai ki tafi ke kadai
dan wallahi ba zan tafi ba sai lokacin da me DJ d'in nan ya tashi kina kallo dai yanzu ne ma yake sanya
wakoki masu dadi.
Murya na rawa nace."Samira haka zaki min ko."? Tace."Surayya dama ai sai da na fada miki ban
munafurce ki ba kinga bani da laifi." Tana gama maganarta ta bar ni a gurun.
Cikin tsananin fargaba da damuwa na fito bakin titi gashi babu ko kwabo a hannuna hawaye suka wanke
min fuska babu shakka duk wanda bai ji maganar na gaba dashi ba yana tare da matsala.
Wani mai babur ne ya tsaya a gabana yana tambaya ta nace." Goran dutse zaka kai ni." Yace."To kudin ki
dari biyu." Babur din na shiga da fadin." Muje." yaja da sauri muka bar gurin.......Rintse idanuwana nayi na
cigaba da addua akan Allah ya sassauta zuciyar Innah na san tana can cikin bacin rai uwa uba Malam da
baya son nayi dare a waje.
"Hajia mun zo" Muryar direban ce ta dawo dani hankali na nace."To dan Allah ka shiga dani ciki ka ajiye
ni a kofar gidanmu sai na baka kudin."
Yace."Ai ba haka muka yi dake ba ni ba zan shiga wannan lokon ba kawai ki fito ki bani kudina.....Muryata
na rawa nace."Don Allah ka taimaka min ni wallahi yanzu babu ko kwabo a hannuna dama sai ka ajiye ni a
gida sai na baka kudin.
Zagi ya kurma! yana wani irin fito! ya fito daga babur din ya tsaya a kaina yana fadin." Wallahi zanyi miki
rashin mutunci a gurin nan mutukar baki bani kudi na ba ni zaki rainawa hankali."
Nace."Haba dan uwana ka kar'bi uzuri na wallahi babu kudi a hannuna." Cikin hayaniya yace." Me yasa tun
farko baki fada min ba ni ba zan kar'bi Uzurin ki ba kawai ki bani hakki na."
Magana zanyi kawai ya fara kokarin janyo hijabi na a fusace! nace."Dallah Malami sakar min hijabi."
Yace." Ba zan saki ba sai kin biya ni kudi na wall.........."Wai me yake faruwa ne." Wani mai siyar da fetur a
gurin yake wannan maganar. ba tare da bata lokaci ba ya shiga fada masa yanda mukayi
Fitowa nayi daga babur din ina kalle-kalle a gurin wai har jama'a sun taru saboda tsabar sa'ido
Yace."Ke ya akayi kika shigar masa babur baki da kudi." ? Rashin abin cewa yasa na fashe da kuka
babban takaici na jama'ar da sukayi dafifi a kaina suna kallona............................K'amshin turaransa ya
tabbatar min da cewa yana gurin. gabana na faduwa na dago kaina muka had'a ido dashi suna magana da
direban yana fada masa abinda ya faru.
Dari biyar ya bashi ya kalle ni da fuska tamkar ta zaki Yace." Wuce muje." Da saurin gaske nabi bayansa
zanin jikina na kokarin yar dani.
Bayan motar na zauna ya tayar muka bar gurin.....Kaina a sunkuye naji sautin muryarsa." Yace." Ina kuka
je ke da wad'ancan 'yan iskan yaran."?
Shuru nayi bakina yayi min masifar nauyi! "Surayya ba dake nake magana ba."?
Murya na rawa nace." Gidan biki." Yace."Wace."Unguwa ne."? "Can rijiyar zaki." Girgiza kansa yayi
yace."Lokacin da zaki fita daga gidanku mahaifiyarki ta sani."? da sauri nace."Eh na fada mata." Ta mirror
ya watsa mata wani irin kallo ya girgiza kansa da fadin." Kin raina iyayenki ko kina basu wahala saboda
kawai kina ganin ke kadai suka haifa shiyasa kike yin duk abinda kike so sai kiyi musu karya ki tafi yawo
kisa hankalinsu ya tashi sabida baki da mutumci to wallahi wannan shine na farko kuma shine na karshe
kada na sake ganin ki da wa'innan yaran marasa tarbiya ni ba zanyi miki da sauki ba sai naci mutuncin ki."
Cikin kuka nace."Uncle dan Allah kayi hakuri kaji." Tsaki yaja yana gyara parking yace."Duba dan Allah
haka kawai kin tashi hankalin bawan Allah saboda kawai kinga yana sonki."
Da sauri na kalli gurun Malam yana zaune kan kekensa kana ganinsa kasan hankalinsa a tashe
yake......Nace."Uncle don Allah kace yayi hakuri sannan ka shiga gidan ka bawa Innah hakuri wallahi ba
zan kara ba.
Yace." Ni na zama dan aiken ki kenan."? Da sauri nace."Aa ba haka nake nufi ba.'' Yace." To maza fice min
a mota shashasha kawai." Da sauri na bude motar ina jin takaicin kira na da shashasha da yayi.
*MAR'ATUS-SALIHA*
_(Itace Cikakkiyar Mace)_
*Saboda yawan Tambayoyi gami da neman shawarwari daga 'Yan uwana mata ya sanya ni bude Group na
mussaman domin wayar da kan 'Yan uwana mata akan abubuwan da suka damesu Mussaman A gidajen
auransu 馃 懌 Matan aure da masu shirin aure su na amince suyi rigstar domin samun damar sauraran
abubuwan da za'a gabatar a cikin Group din. Bayan haka akwai Magunguna na hausa masu kyau da
Inganci!*
1- Maganin Sanyin mara
2-Maganin Sanyi mai sa budewar gaba
3-Maganin Sanyi mai sa warin gaba da fitar da ruwa
4-Maganin Sanyi mai sa bushewar gaba
5- Maganin Sanyi mai hana Sha'awa
6-Maganin Sanyi mai hana haihuwa
7- Maganin Sanyi mai sa zafi gurin saduwar aure (sex)
8-Maganin Basir mai tsiro
9-Maganin Basir mai kulle ciki
10-Maganin Karfin Maza(Gurin Sex)
*11- Maganin Karin Ni'ima
12- Maganin K'iba mai kyau
13- Maganin Cikar Nono (Breast)
14- Maganin Hips
15-Maganin kurajen fata da hadin sabulai masu kyau da inganci!
16- Maganin Matsi mai kyau
17-Maganin Sanyi mai sa budewar gaba
18-Maganin kara karfin sha'awa da dade wa gurin (Sex)
19-Maganin Basir mai sa yunkuri da budewar gaba
*_Duk Zaku samu wannan magungunan Cikin farashi mai sauki Kuma babu algus da almundahana a ciki
sai da mukayi binkice muka tantance sannan Kada kiyi kokwanto ko shakka akan ingantattun magungunan
mu Insha Allahu idan kin gwada sai kin neme mu Hausawa suka ce siyan nagari mai da kudi gida Ga masu
bukatar suyi rigstar da Group na MAR'ATUS-SALIHA sai suyi min magana ta WhatsApp da wannan
number._*
*07084653262*
*1k Rigstar da Group din MAR'ATUS-SALIHA*
Accont.....0542382124.....Binta Umar gtbank....Idan kati zaki turo sai kiyi min magana ta WhatsApp
Har na isa inda yake idonsa na kaina. sai kawai na zube a gabansa na rike hannunsa hawaye na ambaliya a
fuskarta nace."Malam don Allah kayi hakuri wallahi ban san dare yayi ba.
Shuru yayi kawai yana kallona, na rintse hannunsa da fadin." Malam kada kayi fushi dani tsautsayi ne."
Girgiza kansa yayi yace."Surayya me yasa kike tayar min da hankali na." Nace."Malam kayi hakuri
tsautsayi ne." Yace."Kin yaudari mahaifiyarki kan cewa zaki je gidansu 'kawarki ashe yawo kika tafi."
Shuru nayi domin bani da abin fada.
Yace."Wannan yaron Nuraddin babu abinda zan ce dashi alkairinsa nada yawa a gare ni tun bayan La'asar
dashi ake neman inda kike sai daga baya muka samu labari cewa kun je gidan biki keda wa'innan yaran
masu soye-soye a waje me yasa kike so ki zubar min da mutumci na."
Shuru nayi hawaye na cigaba da gudana a saman fuskata Yace."To mutukar kina son farin ciki na ki dinga
jin magana kuma ki daina k'arya a cikin al'amuranki sannan kuma Nuraddin din ya yanke hukunci a kanki
ya raba ki da Samira tunda ita take koya miki rashin kamun kai."
Nace."To Malam naji insha Allahu zan kiyaye." Shuru yayi min ya fara kokarim tura kekensa na mike da
sauri na taimaka masa muka shiga cikin gidan.
Innah ta cika tayi fam! nace."Innah kiyi hakuri kinji.'' ko kallo na ba tayi ba." Malam daki ya shiga ya
kwanta Sunanta na kira tayi min banza, a sanyaye na mike na shiga daki domin cire kayan jiki na.
Babu zato naji duka da wayar redio a fatar baya na wani irin gantsarewa nayi ina ihu! ina kokarin rike
wayar tana fizgewa da fadin.'' Ai tunda na rantse to sai na dake ki ni ba shashashar uwa bace da zaki dinga
raina min hankali."
Zabga min wayar take ta ko'ina ina kwarma ihu tare da so na kwace wayar amma tayi mata rikon tsauri
gaskiya ban ta'ba tsammamin haka Innah take da karfi ba........"Habiba ki kyale yarinyar nan kada kiyi mata
rauni dukan ya isa haka." Shuru tayi masa ta cigaba da labta ta kawai sai na fad'i a gurin ina turjiya kamar
me aljanu. hakan da nayi shi ya taimaka min sai ta yar da wayar ta fita daga dakin tana numfarfashi.
Laga-laga na kwanta a kasan dakin na dinga kuka yaushe rabon da Innah ta dake ni sai yau gaskiya banyi
wa kaina a dalci ba domin nasan komai ya faru ni na janyowa kaina...
Sai dana sha panadol na kwanta bacci mara dadi ya dauke ni da safe da kyar ta amsa gaisuwa ta Malam
kafin ya fita sai ya sake min fada da nasiha akan abinda ya faru.
Bayan kwana biyu sai ga Samira tazo tana washe min baki tana bani labarin irin shagalin da akayi bayan
tafiya ta naja tsaki da fadin." Malama ya isa haka ni ba zan sake zuwa sabgar ku ba."
Tace."Saboda me."? Murya na rawa nace."Naci duka a gurin Innah sannan Uncle ya farfad'a min bakar
magana.'' A sanyaye tace." Kiyi hakuri 'kawata wallahi ban san haka zata faru ba." Shuru nayi mata.
Tace."Amma dai ranar litinin zaki je makaranta."?
Girgiza mata kai nayi nace."Uncle ya mayar dani makarantarsa dake KABUGA da sauri ta kalle ni da
fadin." Yaushe hakan ta faru babu labari."?
Duk yanda al'amarin ya kasance na fada mata a sanyaye tace." Wallahi nima da zai dauke ni da naji dadi."
Nace." Nima zanso hakan dan har na yanke shawarar fadawa Malam ya nema miki alfarma sai wannan
matsalar ta faru wai yace kada ma na sake Mu'amula dake.
Tace."Saboda dame wani mugun abu nayi."? Shuru nayi tace." Na san dai Laifin Ummiyo ne ya shafe ni
amma ni kowa ya sheda bana iskanci nida Ummiyo ciki daya muka fito amma kuma halin kowa daban."
Nace."Ki rabu dashi Samira bana jin zan daina Aminta dake domin kina bani shawarwari masu amfani
dan haka ki kwantar da hankalinki."
Tace."Shikkenan Surayya ni zan tafi amma nima zan samu babanmu nace masa ya nema nin alfarma a
gurun Uncle din domin ya kaini makarantar sa." Nace."To hakan yayi Samira Allah yasa a dace."
Koda muka fito daga dakin.... da sauri Innah ta dauke kanta. Samira tace." Innah na tafi." a dakile ta amsa
jiki a sanyaye na rakata soro na dawo cikin gidan babu kuzari a jikina.
*_MUTANAN NIJAR IDAN KUNA BUKATAR LITTAFIN NORMAL GROUP DALA DARI VIP
GROUP JAKKA DAYA KATIN AIRTAL KO ORANGE KU NEMI WANNAN NUMBER......._*
*22790899076*
*HAJIA FATIMA MUSA (MOMMY NIJAR)*
11/15/21, 12:08 PM - Aisha Srtr Mt: *MATSALAR MU A YAU!*
_(Labarin Surayya)_
*NA*
*BINTA UMAR ABBALE 馃崚*
*MANAZARTA WRITES ASSOCIATION 馃馃徎*
____________________________
*SADAUKARWA NE GA:*
_(Surayya dee 馃グ)_
FreePege
*19&20*
Ranar litinin tsaf na shirya cikin kayan makaranta na fito domin tafiya Malam ya dauko dari biyu ya bani
yace nayi kudin mota sauran kuma na sayi wani abun.
A marairace na kalleshi da fadin." Malam dari biyu tayi kadan ka kara min hamsin kai." Innah dake
kokarin fitowa daga daki tace."Haba Surayya har nawa ne kudin mota daga nan zuwa kabuga Naira Hamsin
zuwa haka dawowa sai ki sayi wani abu da sauran kudin........Nace."Wallahi Innah baki san yanda ake jin
yunwa a makaranta ba Allah naira dari tayi min kadan.
Tace."To ai kowa da sandar hannunsa yake kai duka mahaifinki talaka ne daidai gwargwado yayi miki
kokari ina laifi." A marairace nace."Dan Allah Innah ki kara min hamsin." Wata uwar harara ta watsa
min..Malam yayi murmushi hade da gyara zaman sa hannu yasa a aljihu ya dauko naira hamsin ya miko
min da sauri na kar'ba ina dariya. Innah ta girgiza kai da fadin." Wallahi Malam ka daina sangartar yarinyar
nan da kudi yanzu ce naira dari bata isheta ba.
Yace."Habiba bana so yarinyar nan ta shiga damuwa acikin 'yan uwanta idan ina da iko to zan bata abinda
yafi haka saboda haka ki daina maganar sangarci."
Girgiza kai kawai tayi ta shige daki. Na kalleshi cike da kauna nace."Malam sai na dawo kayi min addua.''
Cikin kulawa yace."Surayya Allah ya tsare Allah ya baki ilimi mai amfani." Ina kokarin daure igiyar
takalmina na amsa da ameeen ameeen Malam.
Daga can nesa na hangi Samira cikin Uniform irin na jikina sai abin ya bani mamaki tun kafin na karasa
inda take take washe min baki. Na kalleta da fadin." Samira ya haka."? tana dariya tace."Ai dama na fada
miki nima sai na san yanda nayi na samu shiga makarantar nan.
Muna tafiya take bani labarin yanda al'amarin ya faru Babarsu ce taje ta gurfana gaban Hajiya Sabuwa
tayi mata kirari da bambadanci ta roki alfarma a gurin ta to dama ita Hajia Sabuwa macace mai Izzah!
ganin yanda Zuwaira ta gurfana a gabanta kamar me neman gafara sai kawai tace ta kwantar da
hankalinta zata san yanda tayi 'yarta ta samu shiga makarantar.......Uncle kuwa ba da san ransa ba ya
amince da al'amarin domin sam baya bukatar marasa tarbiya a cikin makarantarsa dan dai kawai Umarni
ne na iyaye babu yanda zaiyi.
Nace."Amma naji dadi wallahi dama ina jin rashin dadi a zuciyata Allah yasa a kai mu aji daya." Cike da
farin ciki ta amsa da "Ameeen. Bakin titi muka fito muna neman abin hawa sai ga Mansur saurayin Samira
yayi parking a gaban mu yana murmushi yace." 'Yan mata kun canza skull ne."?
Samira na firirita tace."Eh wallahi dama muna neman adaidaita sahu makarantar a can Kabuga take."
Yace." Ayya gashi mashing din yayi muku kad'an da na dauke ku."
Da sauri tace."Haba babu wani kad'an ai sai mu hade jikinmu dama Surayya bata da qiba.'' Da sauri na
kalleta na kalli mashing din.
Yace."Surayya kin ji shawarar kawarki kada ku makara kawai kuyi goyo na dauke ku dama hanyar zanyi
sai kawai na sauke ku."
A sanyaye nace."Samira duba mana time idan da sauran lokaci sai mu tsaya jiran abin hawa. Ta fito da
wayarta ta duba. da sauri tace." Takwas da rabi ta kusa.'' A sanyaye nace." Kuma karfe takwas ake rufe gate
dan na karanta dokokin makarantar." Tace." To kin gani kawai mu hau Mansur ya rage mana hanya.
Nace."Shikkenan sai ki hau.'' Mansur da sauri ya gyara mata mashing din ta hau nima na dafa kafadarta na
hau ya figa da gudun gaske.............
Tunda muka doshi bakin gate din makarantar gabana ke fad'uwa! a bude yake motoci na shiga wasu na
fitowa da alama direbobi ne.....Da sauri nace."Mansur ba sai ka shiga damu ciki ba sauke mu." ai ko
saurarata beyi ba ya fige mashing din cikin makarantar.
Daga can saman baranda ya hangi shigowarsu ya mike tsaye da saurin gaske. karfen barandar ya rike yana
so ya tantance su waye.
Securities ne suka zo inda muke duk munyi tsuru-tsuru ganin yanda malamai da dalibai suke bin mu da
wani irin kallo sai kus-kus ne yake tashi a gurin.
"Kai me yasa zaka karya mana doka ka wani fafaro mashing da alama dai farin shiga ne." Daya daga cikin
securities ne yake wannan maganar.
Mansur murya na rawa yace."Ranka ya dade ayi min afuwa ban san dokar makarantar ba domin yau na fara
kawo dalibai."
Yace."Okey to anyi maka uzuri amma kada ka kuskura ka qara yi mana goyon biyu doka ce mai karfi daga
shugaban makarantar."
Mansur yana kokarin magana ya 'karaso gurin hannunsa goye a bayansa. gabad'aya kowa ya sunkuyar da
kansa. Ya kalli Mansur rai a 'bace yace."Kai bakasan sharia ba ko."?
Mansur yayi shuru yace."Kai a matsayin ka na musulmi abinda kayi a yanzu shine daidai ka goya mata
biyu a bayan mashing d'inka alhalin duk ba muharaman ka ba.
Mansur a sanyaye yace."Ranka ya dade nayi kuskure a gafarce ni." Tsaki yaja yace."Kada ka sake
kwatantawa idan na kara ganin ka shigo min makaranta da goyon biyu sai nayi sharia da kai.'' Da sauri
yace." Insha Allah ba zan sake ba.
A wulakance ya kallemu yace." Dube su shashashai kawai marasa sanin ciwon kansu." Gabadaya idanun
dalibai da malamai ya dawo kan mu Muka muzanta kwalla ta cika kwarmin idona.
Yace."Duk sanda kuka sake aikata wannan abu sai nayi muku hukunci mai tsaurin gaske." Murya na rawa
nace."Uncle kayi hakuri wallah........"Rufe min baki.''? Cikin tsawa ya katse ni.'' sai na sake muzanta tuni
hawayen da nake makalewa suka k'wace sharara suka dinga zuba.
Ya kalli gate Man da fadin." Ka rufe kofar nan kada ka sake bari kowa ya shigo." da sauri ya amsa ya bar
gurin.....Cikin zafin nama ya juya da fadin." Ku same ni a ofis.'' Simi-simi muka bi bayansa gwiwa a
sanyaye.
Yana tafiya muna biye da bayansa yayin da malamai da dalibai ke ratse masa hanya suna gaisheshi......Daf
da bakin ofis din ya juyo da sauri muka sunkuyar da kan mu ya kira sunan wata malama da sauri tazo inda
yake Ya kalleta da fadin." Wad'annan yaran sabbi ne ki kai su Ss1 amma kada ki had'a su guri daya." Ta
amsa da "To ranka ya dade." Ofis din ya shiga ba tare da ya kallemu ba.
Ta kallemu fuska babu walwala tace."Ku biyo bayana." Da sauri muka rufa mata baya giwar mu a sanyaye
a gaskiya makarantar tana da tsanani hatta da malamai tsoronsa suke gudun kada suyi laifi.
Ni Class A Samira Class B hakan yayi mana dadi tunda muna kusa da juna......Koda aka fito break guri
guda muka samu muna mayar da magana Nace."Samira al'amarin guy nan ya soma bani tsoro ki duba kiga
irin rashin mutumcin da yayi mana a gaban jama'a."
Samira ta fashe da dariya da fadin." Ni wallahi Mansur ne ma ya bani dariya ya tsorota sai zare ido yake
yana gudun kada a k'wace masa mashing d'insa.
Murmushi nayi nace."Ai Uncle din ne yake da mugun kwarjinin tsiya ni wallahi idan yana kusa dani
gwiwata sanyi take."
Samira tace."Na lura Surayya soyayya ce ta kawo ki makarantar nan gashi kuma wallahi da za mu tsaya
muyi wa kan mu gata da zamu samu karatu a makarantar sosai."
Murmushin takaici nayi nace."Samira soyayyar Uncle ba zata bari na fahimci komai ba." Tace." To yanzu
ke a wane matsayi kike Surayya mutumin nan fa da wuya ya aure ki wahalar da kanki kawai kike."
Murya na rawa nace."Samira ba zan iya hakura da Uncle ba zan kara zage dantse idan rabona ne zan
aureshi.
Dariyar takaici tayi tace."Surayya mun rubuta masa wasika sama da biyar babu amsa yanzu wace dubara
za'ayi masa kuma." Shuru nayi ina tunani akan al'amarin.
Tace."Idan kuma zaki same shi gaba da gaba ki fada masa manufarki hakan yafi.'' Kallonta nayi ina
Mamakin maganarta.
Tace."Wannan shawarar itace daidai.'' Girgiza kai nayi nace."Samira ba zan iya ba wani irin kwarjini yake
min za dai mu cigaba da rubuta masa wasika akwai numbers d'inshi a jikin form na makaranta zamu dauka
muyi amfani da wayarki gurin tura masa text na soyayya.
Tace."To shikkenan Allah yasa a dace." a sanyaye na amsa da ameee ya Allah. Muna nan a zaune muna
saka wasikar jaki aka kad'a kararrawa hakanan muka shiga aji ba tare da mun sayi wani abu mun ci
ba.........
*_MUTANAN NIJAR IDAN KUNA BUKATAR LITTAFIN NORMAL GROUP DALA DARI VIP
GROUP JAKKA DAYA KATIN AIRTAL KO ORANGE KU NEMI WANNAN NUMBER......._*
*22790899076*
*HAJIA FATIMA MUSA (MOMMY NIJAR)*
11/15/21, 12:08 PM - Aisha Srtr Mt: *MATSALAR MU A YAU!*
_(Labarin Surayya)_
*NA*
*BINTA UMAR ABBALE 馃崚*
*MANAZARTA WRITES ASSOCIATION 馃馃徎*
____________________________
*SADAUKARWA NE GA:*
_(Surayya dee 馃グ)_
FreePege
*21&22*
Washe gari da wuri muka fito bakin titi domin samun abun hawa jin horn a bayan mu yasa da sauri muka
juya motarsa ce ke kokarin fitowa daga ciki sai muka matsa gefe muna rige-rigen gaishe shi. Cikin
nutsuwa ya sauke gilashin motar da hannu yayi mana alamar mu shiga......Ba tare da 'bata lokaci ba Samira
ta bude motar ta shiga na zauna a kusa da ita yace."Ku rufe motar sosai." Da sauri na rufe motar ina sake
gyara zamana....... Sanyi da kamshin motar ne suka saukar min da wata irin kasala na dinga satar kallonshi
yana draving cikin nutsuwa komai nasa babu baragada da shirme a cikinsa gefan fuskarsa na tsirawa ido
babu ko kiftawa hakika ina mutukar kaunar Namiji mai saje da gemu daidai misali Uncle yana da wani irin
saje mai kyau wanda ya qayata masa fuskarsa kalar fatarsa kuwa irin me wahalar samu ce yana da wani irin
kyau wanda sai ka tsira masa ido sannan zaka tantance.
Duk irin kallon kurrulan da take masa yana kallonta da gefan idonsa sai al'amarin ya dinga bashi mamaki
yana nazari da tunani akan kallon da take masa................Zazzafar ajiyar zuciya na sauke wanda yayi daidai
da lokacin da ya kunna karatun al'kur'ani a cikin motar....Zuciyata ta sake narkewa sai kawai naji hawaye
na kokarin kufce min hakika Allah ya jarrabe ni da abinda yafi karfina.
Tun daga bakin gate ake gaishe shi har muka shiga cikin makarantar a gurin parking ma Malamai da dalibai
masu mu'kami sunyi dafifi a gurin suna jiran ya fito.
Ya kallemu babu walwala a fuskarsa yace."Kuje aji.'' Da sauri na bude motar aikuwa idanu yayi caaaa! a
kanmu a take naga sauyin yanayi a fuskokin wasu malamai mata da daliban makaranar...... gurin muka bari
da sauri kamar yanda ya umarce mu.
Tunda na zauna kan kujera na kifa kaina kasa ban kara sanin abinda ake gudanarwa a class din ba....Tunani
na gabadaya ya tafi gurin ganin hanyar da zan samu muradin zuciyata....Malamai uku suka shigo sukayi
abinda za suyi suka fita ban gane komai ba Allah-Allah nake a fita break mu zauna da Samira.
A sanyaye nace."Samira guy nan kamar kara masa kyau ake wallahi dazu a cikin motarsa ji nayi kamar naje
na sumbaci gefan fuskarsa ina tsananin kaunar namiji mai gemu da saje.
Samira na kallona tace."Surayya kin makance gaskiya wallahi ina tausayi miki wani abu." Rai a bace
nace."Samira kada ki 'bata min rai don Allah wallahi ni ji nake kamar na aureshi na gama sam yanzu bana
jin tsoron na furta masa kalmar so.
Tace."Kamar gaske wallahi ba zaki iya ba abinda kina ganinsa jikinki yake mutuwa ina kallonki fa dazu a
motarsa kina goge hawaye." Girgiza kaina nayi nace."Samira ni kaina ban san sanda hawayen ke fitowa ba
shiyasa nace miki Allah ya jarrabe ni."
Tace."To yanzu dai ga waya kuma akwai kudi ina fatan kin dauki number." Wayar na kar'ba daga
hannunta nasa number. Cike da mamaki tace."Lallai har kin haddace number sa a kanki."
Murmushin takaici nayi nace."Meye number waya Samira shi kansa na haddace shi dan idan na rintse
idona shi kadai nake gani.
Girgiza kanta kawai tayi tace."To yau kuma wasu irin kalamai zamu tsara masa." kallonta nayi da fadin.''
Kalaman soyayya masu zafi amma fara kiranshi muryarsa kawai nake so naji.
Baki bude take kallona nace."Idan kin kira shuru za muyi kawai inaso naji muryarsa.....Samira ba tare da
shakka ba ta fara kiran number.
Tana kokarin katsewa ya d'aga muryarsa mai cike da amo da sauti ta bayyana.......da sauri na kar'bi wayar
na bude hands free nasa wayar a kunnena ina lumshe idona "Salamu alaikum wake magana." Na lumshe
ido tare da sauke wani irin nishi!!!!
Da saurin gaske ya cire wayar daga kunnanshi yana duba number Nishin! da yake fita daga wayar shine ya
bashi mamaki! wayar ya mayar kunnanshi cikin tsawa! yace."Waye akan layi."?
Hannu na rawa na kashe wayar! muka tsirawa juna ido ni da ita........'bangaran shi kuwa shuru yayi da
wayar a hannunsa yana mamakin al'amarin wace 'yar iskar yarinya ce ta kira shi a waya take masa
nishi!!!! ya dinga bin number da kallo yana jimanta al'amarin.
Samira ta fashe da dariya tana kallona tace."Gaskiya Surayya kina da matsala duba don Allah yanda
idanuwanki sukayi jawur! shin wai soyayya ce ko jaraba."? Cikin wani irin yanayi nace." Samira nima ban
sani ba kawai ina jin wani irin feelings ne a duk lokacin da zanji muryarsa.
Tace."Lallai to Allah dai ya cika miki burinki.'' Cikin farin ciki na amsa da ameeen 'kawata nagode sosai
yanzu sai mu fara rubuta masa text din.
_Assalamu alaikum_
_Ya farin cikin zuciyata ina rokon Allah ya mallaka min kai a matsayin mijina uban 'ya'yana hakika na san
na samu gwarzon namiji wanda ko wace mace take muradi.....Wallahi na kan gigice na d'imauce a duk
lokacin da zanyi tozali da kai kana sanya ni cikin wani irin hali na bukatuwa ban ta'ba sha'awar d'a Namiji
ba sai kai kullum sai nayi mafarkinka da tunaninka nake kwana dashi nake tashi Masoyi na ina tunanin
kaunarka ce ajali na amma zan tsananta da addua akan Allah ya mallaka min kai domin na more rayuwar
duniya Gwarzon maza D'aya tamkar da dubu jarumin jarumai Allah ya nuna min ranar da zan mallake ka
mu kasance a cikin bargo daya a ranar babu wanda ya kaini farin ciki.......Na barka lafiya Habibi Allah ya
tsare min kai a duk inda kake_
*DAGA S-R-Y*
Na jima ina karanta text din nace" Samira komai yayi daidai kawai a tura masa." Tace."To shikkenan." sai
da text din yaje ta nuna min wayar da fadin." Gashinan ya tafi." Ajiyar zuciya na sauke da fadin." Tashi
muje mu samu wani abu mu siya kafin a kada kararrawa." Ta mike tana kokarin mayar da wayarta cikin
jaka.......Ikilima 'yar ajinsu ta karaso gurin tana kallonta tace."Ke Samira wallahi ki daina zuwa da wayarki
idan ba haka ba za'a kwace miki
Nace."Ikilima kwacen waya aka a makarantar."? Tace."Eh mana ai ba'a zuwa da waya da kayan siyarwa
saboda haka sai ku kiyaye.'' Tana gama maganarta ta bar gurin.
P-A d'insa ne ya shiga ofis din da ledar take away a hannunsa suka gaisa cikin mutunci ya ajiye masa
abincin ya fita sai da ya kammala ayyukan dake gabansa tukkuna ya sauka daga kujerar kan wata katuwar
kujera dake girke a ofis din ya zauna ya bude abincin yana ci yana duba wayarsa......Text din ne ya
shigo sai ya fara dubawa......Number dai itace ta dazu wacce aka kira shi ana Nishi!! Ya dinga nanata
karanta text din yana mamaki.........SRY Wannnan harufan sune suka fi daukar hankalinsa yayi - yayi ya
had'a sunan ya kasa gabadaya kwakwalwarsa ta toshe babu shakka yarinyar nan ce data jima tana tura
masa da wasikar soyayya ta hanyar Haruna maigadi yanzu ta samu number wayarsa Murmushin takaici
yayi yana girgiza kansa lallai babu shakka duk ranar da ya gane ko wacece sai ta gane kuranta kamar shi
da baya shiga sabgar ko wace 'Yar iska za'a kawo masa wannan shirman babban abinda yake 'bata masa rai
shine duk cikin text d'in sai tayi maganar had'a shimfida da shiga bargo d'aya gaskiya yana mamakin
tsagerancin yarinyar..
*****
Yau Juma'a ce da wuri aka tashi daga makaranta Cikin adaidaita sahu ta kalleni da fadin." Wallahi Surayya
kada ki cutar da kanki kina ganin alkairi kina gudu jiya da muka had'u da Shahid yace yana so yazo
gidanku amma yana jin tsoro kada ki wulakantashi.
Ta'be baki nayi nace."Samira idan kina min maganar Shahid wallahi haushi kike bani ni me zanyi da
Shahid." Tace."Ai ba cewa nayi ki aureshi ba kawai muci kudinsa." shuru kawai nayi mata tace."Idan
kuma kina jin tsoron yazo gidanku to kawai kizo gidanmu sai ku hadu." Girgixa kai nayi nace."Kawai kice
masa yazo gidanmu." Tace."To shikkenan yanzu bari na kira wayarsa na fada masa.
Ina ji suna waya Shahid sai murna yake sai ya bani tausayi saboda na san shima Allah ya jarrabeshi da irin
abinda ya jarrabeni son maso wani.
Tana dariya tace." Kina jin yanda yake murna ko.'' Nace."Ni wallahi tausayi ma yake bani Samira babu
kyau yaudara." Tace."Ai shi yasa kansa ba wani ne ya aikoshi ba duk abinda ya baki ki kar'ba shi yasa
kansa." Kaina kawai na girgiza da fadin." To Allah yasa yazo da alkairi."
Bayan Isha'i gabadayanmu muna zaune a tsakar gida har Malam muna cin abinci yaro yayi sallama da
fadin." Wai ana sallama da Surayya a waje." Da sauri Innah ta kalleni na sunkuyar da kaina kasa. Malam
yace."Je kace wanene."? yaron ya juya ya fita minti biyu ya dawo da fadin." Wai inji Shahid na gidan
Malam Ado." Malam yayi murmushi da fadin.'' Jeka kace gatanan zuwa." da sauri yaron ya juya fita.
Ya kalleni da murmushi a fuskarsa yace."Tuntuni na fahimci yaron nan yana sonki Surayya ba zanyi miki
dole ba idan kina sonsa kina iya zuwa ki saurareshi domun na fahimci yaron yayi hankali ba kamar yanda
na sanshi ba gashi ubansa mutumin Kirki ne za'a iya had'a mu'amula ta aure dashi.
Ba tare da nace komai ba na mike simi-simi na shiga daki nasa hijabi na fito Innah ta dinga bina da kallo
har na fita daga gidan.....Ta kalli mijin nata da fadin." Malam ni kam gabadaya wannan al'amari beyi min
dadi ba saboda na san halin mahaifiyar yaron nan Mariya bata hakuri gashi surukanta suna kuka da ita
bayan haka kuma yaron nan bashi da sana'a."
Yace."Duk wannan abu ne mai sauki Habiba shi aure albarka gareshi rashin sana'ar yaron ba zata hana
abinda Allah ya hukunta ba addua kawai zamu tsananta akan Allah ya za'ba abinda yafi alkairi." Tace."To
Malam Allah ya za'ba mana abinda yafi alkairi ya amsa da ameeen ya Allah.
Tunda muka gaisa na sunkuyar da kaina sai dai gabadaya hankalina yana kan katuwar ledar da yazo da ita
sai magana yake banda E da Aa babu abinda nake iya fad'a.
Yace."Surayya tun kina yarinya Allah ya jarabce ni da Kaunarki dan Allah kada ki watsa min kasa a ido ki
aminci na turo iyayena a tsayar da magana.
Kallonsa nayi tare da kokarin saisaita fuskata nace."Shahid ka kwantar da hankalinka nima ina sonka idan
Allah ya kaddara aure a Tsakaninmu za muyi amma ba yanzu nake so ka turo iyayenka ba tunda kaga ban
gama makaranta ba da sauran lokaci."
Yace."Surayya bana so wani yayi min shigar sauri ne shiyasa nake so iyaye su shiga maganar."......Girgiza
kai nayi nace."Kada ka damu Shahid mahaifina ba zaiyi min aure dole ba sai da wanda nake so dan haka ka
daina damuwa."
Ya sauke ajiyar zuciya da fadin." Shikkenan Surayya nagode sosai ni zan tafi." Ina murmushi nace."To
Shahid nima nagode." Ya miko min katuwar ledar dake shaqe da kaya Yace."Ga wannan babu yawa." Ina
murmushi nasa hannu na kar'ba da fadin." Shahid kenan harda wata hidima to nagode." Yace."Babu komai
Surayya babu abinda ba zan miki ba." Dariya nayi ina kallonsa yace."Na tafi insha Allah zan siya miki
waya koda kypad ce sai mu dinga gaisawa." Nace."Eh hakan yana da kyau Allah ya yassare." Ya amsa da
ameeen yana kokarin tafiya. na daga masa Hannu da fadin." Sai anjima a gaishe da mutan gida." Ya amsa
da zasuji insha Allahu." Cike da murna da farin ciki na shiga cikin gida hannuna rike da ledar sauri nake na
bude naga abinda yake ciki..
*A taimaka da Sharing 馃憦馃従*
*_MUTANAN NIJAR IDAN KUNA BUKATAR LITTAFIN NORMAL GROUP DALA DARI VIP
GROUP JAKKA DAYA KATIN AIRTAL KO ORANGE KU NEMI WANNAN NUMBER......._*
*22790899076*
*HAJIA FATIMA MUSA (MOMMY NIJAR)*
11/15/21, 12:08 PM - Aisha Srtr Mt: *MATSALAR MU A YAU!*
_(Labarin Surayya)_
*NA*
*BINTA UMAR ABBALE 馃崚*
*MANAZARTA WRITES ASSOCIATION 馃馃徎*
____________________________
*SADAUKARWA NE GA:*
_(Surayya dee 馃グ)_
FreePege
*27&28*
Diriricewa nayi na fara inda-inda! ya buga min razananniyar tsawar da ta kusa sa fitsari ya kufce min
murya na rawa nace."Uncle ka dube ni da kyau wallahi bana shafa man bleaching ni tun asali haka kalar
fatata take.
Ya tsira min ido da bacin rai a fuskarsa yace." Don Ubanki! makoho zaki mayar dani kome."? Jin zagin
daya kurma min yasa jikina ya mutu sai na sunkuyar da kaina hawaye na nema ya 'kwace min.....Ya cigaba
da cewa." Kin raina Allah har kike rantsewa dashi ko."? Uffan ban ce ba sai kokarin mayar da hawaye
nake. Yace."Zaki fada min wanda yake siya miki man bleaching ko kuwa."?
Murya na rawa nace." Babu kowa ni haka skin d'ina yake." Da azama! ya mike nayi saurin kallonsa
gabana na faduwa naga ya dauko bulalar Uncle Bash. Da sauri na mike Tsaye ina zazzare ido jikin bango
na makure Jikina hawaye kuwa kamar an kwance famfo murya na rawa nake bashi hakuri.
Rai a bace yace." Zaki fad'a min ko kuwa."? Hanci na shaqa cikin inda-inda nace."Saurayina ne sunansa
Shahid." Ido ya tsira min. Nace."Wallahi da gaske nake shine yake siyo min kayan kwalliya." Babu sukuni
yace."Ashe har kinyi girman da zakiyi samari."? shuru nai tare da sunkuyar da kaina ya girgiza kai cike da
takaici yace."Babu mamaki tunda kina tare da wad'annan yaran marasa kunya zakiyi abinda yafi haka to
wannan shine na farko shine kuma na k'arshe kada ki kuskura ki kara shafa man bleaching ki bar hallitar
da Allah yayi miki komai ba'ki da muninki ba zaki rasa mai auranki ba rashin wayo da dubara shine yake
cutarku kuyi ta shafe-shafe saboda wai ku samu mazajen aure to wannan ba dabara bace saboda haka ki
kiyaye ni wallahi daga yau kada ki sake shafa man karin haske idan kuma kika sa'bawa umarnina sai nayi
miki mummunan hukunci."
Cikin mutuwar jiki gami da dana sani nace."Uncle kayi hakuri don Allah insha Allah ba zan kara shafawa
ba."
Hanya ya nuna min da hannu alamar na tafi....Da sauri na sanya takalmana nayi gaggawar fita daga ofis
din.
Can bakin band'akuna na hangosu a gurfane hannu a sama fuskokinsu a idon rana da saurin gaske nayi
nufin sanja Hanya wata 'yar ajinsu Samira ta gan ni ta nunawa Uncle sunana ya kira na dawo da baya
yace."Zo don ubanki ki shiga cikin 'yan uwanki." Tamkar na kurma ihu! saboda bakin ciki naje nasa
gwiwata a kasa tare da daga hannuwa sama kamar yanda sauran sukayi.
Ranar nan mun galabaita mutuka mutum kusan bakwai suka tada aljanu Uncle Bash ya rabu dasu sukayi
suka gama suka tashi Sai da aka tashi sannan Uncle Bash ya kyalemu muka tafi gida tun daga ranar kowa
ya kiyaye saboda Uncle ya tsananta da yawa ya hana bleaching ya hana zuwa da waya bayan haka ya kafa
dokoki masu tsauri yanzu karatu muke sosai babu wasa dan idan ka sake aka samu wani kuskure ta
gurinka to kashin ka ya Bushe gurin Uncle Bash.
****
Muna daf da zana jarrabawar Nyco Shahid yazo min da wata magana raina a bace nace."Kaga Shahid ni
don Allah ka kyale ni naji da abinda ya dame ni jarrabawa ce a gabana kai kuma kazo kana min wata
magana nifa ko nayi Candy ba aure zanyi ba karatu zan cigaba dashi.
A sanyaye yace."Haba Surayya ya zaki karya alkawari kuma. Kada fa ki manta shekara guda mukayi dake
a kancewa kina gama secondary za'ayi maganar aure amma yanzu sai ki sanja magana.
D'auke kaina nayi ina kallon hanya ni sam ba wannan damuwar ce a gabana ba burina kawai Uncle yace ya
sona da aure. Yace."Surayya kinyi shuru baki ce komai ba alamu ya nuna kin amince na turo da sadaki na.
Wani banzan kallo na watsa masa da fadin " Aa ni kada ka turo kowa na fada maka ba yanzu zanyi aure ba
sai nayi degree. "
Murmushin takaici yayi yace."Surayya kenan kin san wahalhalun karatu kuwa? ko kina da wanda zai tsaya
miki."?
Cikin Izzah! Nace."Eh Ina dashi ba kowa bane face Uncle Nura." Shahid ransa ya 'baci kishi ya rufe masa
ido yace."Nasan zai tsaya miki kiyi karatu tunda shine Ubangidanki ai ina da labarin duk irin hidimar da
yake muku to ina rokon Allah yasa karatu kawai zai tsaya miki kada yace zai aure ki."
Naji kamar ya soka min wuka a makoshi ido jawur nace."To idan yazo zai aure ni don Allah ka hana aikin
banza kawai."
Ya fusata mutuka yace."Ni kike zagi Surayya ashe dama baki da kunya To wallahi sai na rama abinda
kikayi min kuma sai kun biya ni hidimar da nayi muku.
Nace."Shahid duk abunda kayi mana babu wanda ya saka kai kayi niyya don haka babu wani abu da zamu
biya." Girgiza kai yayi yana hura hanci ya dauko wayarsa daga aljihu yana danne-danne.................Malam
ne ya karaso gurin akan kekensa ganinsu a tsaye cikin 'bacin rai yasa yace."Ina fata dai lafiya."? Hawayen
fuskata nagoge na shige gida ba tare da nace komai ba. Ya kalli Shahid din da fadin." Me yake faruwa
ne."? Shahid na hura hanci yace." Malam ina ganin girma da mutuncin ka amma yarinyar nan tana so ta
janyo maka bacin rai." Malam yace."Kayi hakuri kayi min bayanin abinda yake faruwa.
Shahid ya sauke ajiyar zuciya yace............Tsaf ya kwashe duk abinda yake faruwa ya fada masa. Malam
ransa ya b'aci yace."Kayi hakuri kaji ko Surayya bata isa ta mayar dani 'karamin mutum ba kamar yanda
mukayi magana da ita shekara daya data wuce ta tabbatar min da cewa kai ta za'ba a matsayin abokin
rayuwarta to alkawari yana nan babu gudu babu ja da baya kaje ka cigaba da shirye-shirye." Shahid cike
da farin yace."Nagode sosai Malamai Allah ya kara girma.'' Malam ya amsa da ameeen ameen ya tura
kekensa domin shiga cikin gida.....Shahid kuwa cike da karsashi da kuzari ya bar gurun.
Ban ta'ba ganin bacin ran Malam ba sai yau yana shigowa gidan ya rufe ni da fad'a ta inda yake shiga ba
tanan yake fita. Ya cigaba da cewa"To baki isa ki mayar dani k'aramin mutum ba wannan yaro ke kika
amince da auransa muka zauna da mahaifinsa mukayi magana sai yanzu kuma da aski yazo gaban goshi
sannan zaki bijire to baki isa ba wannan aure sai an anyi shi."
Cikin kuka nace."Ni wallahi bashi nake so ba Malam kada kayi min auran dole." Innah ta bude baki tana
kallona tace."Yanzu ke baki ji kunyar fadar wannan maganar ba."?
Hanci na shaqa cikin dashewar murya nace."Innah ai kema kin san gaskiya a cikin al'amarin nan ina
Shahid yaga sana'ar da zai iya aurena bashi da aiki sai buge-buge yak........Gwa'be min baki tayi
tace."Ashe kin san bashi da sana'a amma idan ya kawo miki abin duniya kike kar'ba kina washe baki a
gidan uban wa yake samo kudin."
Malam yace."Duk abinda zakiyi sai dai kiyi ba zaki mayar dani k'aramin mutum ba."
Da sauri na mike na shige daki na fad'a saman gado ina kuka Wallahi ba zan ta'ba amincewa da wannan
al'amarin ba ta yaya ma za'ayi nayi rayuwar aure da wani namiji ba Uncle ba na riga na sanyawa raina
auransa insha Allahu sai Allah ya cika min burina.
Washe gari a makaranta na zayyanewa Samira duk abinda yake faruwa jikinta yayi sanyi tace."Surayya da
zakiyi hakuri ki auri Shahid din watakila shine alkairi a tare dake tunda dai kinga duk wannan abun da kike
akan Uncle be san ki nayi ba."
Cikin 'bacin rai nace."Samira kada ki 'bata min rai don Allah wannan wace irin banzar magana ce nifa na
fad'a miki koda Allah bai bani nasarar auran Uncle ba to wallahi ba zan auri Shahid ba saboda haka kima
daina wannan maganar."
Tace."To shikkenan Allah ya za'ba miki abinda yafi alkairi." Na amsa da ameeen da fadin." Ina fatan kinzo
da wayar ki."
Tace."Nazo da ita amma ki bari a fita break sai mu samu gurin da babu kowa muyi abinda za muyi."
Nace."Ni don Allah bani wayar na shiga karkashin tevur nayi abinda zanyi."
Tace."Surayya kin san yanzu Malamar English zata shigo kuma kin san halinta bata da mutunci."
Tsaki naja da fadin." Kinga Samira idan zaki bani waya ki bani wallahi kwana biyu da ban ji muryarsa ba
duk wani iri nake ji."
Girgiza kai kurrum tayi ta dauko wayar a 'boye ta bani ni kuma na fakaici idon 'yan ajin da sauri na shiga
karkashin tevur............Number shi nasa ina kokarin kira Malama Sa'adiyya ta shigo a maimakon na fito sai
na cigaba da abin da nake.............Muryarsa ce ta doki kunnune yana sallama had'e da kiran sunana."
Shuru nayi ina lumshe ido wani irin a zababben feelings ne yake taso min........"Assalamu alaikum Surayya
ko ba da ita nake magana ba."? A firgice! na d'ago kaina sai kawai na hangi wucewarsa ta window sai
da wayar ta kusa fad'uwa daga hannuna saboda tsabar razana! Kafin ma nayi wani yunkuri ya shigo
ajin.......Gabadaya kowa yayi tsit! babu mai kwakkwaran motsi. Har yanzu wayar na mak'ale a kunnansa
yana magana idonsa tsaye a gurin zaman ta. Ganin babu ita a gurin sai ya gazgata zarginsa. cikin
nutsuwa ya cire wayar daga kunnansa ya fara tafiya zuwa gurin......Samira tamkar ta saki fitsari a wando
saboda fargaba da tsoro ni kuwa ta tsakankani nake hango zuwan shi sai kawai nayi saurin sa wayar a cikin
breziyya ta nayi kwance a 'kasan gurin ina rike ciki had'e da birgima a gurin..........
*Saboda yawan Tambayoyi gami da neman shawarwari daga 'Yan uwana mata ya sanya ni bude Group na
mussaman domin wayar da kan 'Yan uwana mata akan abubuwan da suka damesu Mussaman A gidajen
auransu 馃 懌 Matan aure da masu shirin aure su na amince suyi rigstar domin samun damar sauraran
abubuwan da za'a gabatar a cikin Group din. Bayan haka akwai Magunguna na hausa masu kyau da
Inganci!*
1- Maganin Sanyin mara
2-Maganin Sanyi mai sa budewar gaba
3-Maganin Sanyi mai sa warin gaba da fitar da ruwa
4-Maganin Sanyi mai sa bushewar gaba
5- Maganin Sanyi mai hana Sha'awa
6-Maganin Sanyi mai hana haihuwa
7- Maganin Sanyi mai sa zafi gurin saduwar aure (sex)
8-Maganin Basir mai tsiro
9-Maganin Basir mai kulle ciki
10-Maganin Karfin Maza(Gurin Sex)
*11- Maganin Karin Ni'ima
12- Maganin K'iba mai kyau
13- Maganin Cikar Nono (Breast)
14- Maganin Hips
15-Maganin kurajen fata da hadin sabulai masu kyau da inganci!
16- Maganin Matsi mai kyau
17-Maganin Sanyi mai sa budewar gaba
18-Maganin kara karfin sha'awa da dade wa gurin (Sex)
19-Maganin Basir mai sa yunkuri da budewar gaba
*_Duk Zaku samu wannan magungunan Cikin farashi mai sauki Kuma babu algus da almundahana a ciki
sai da mukayi binkice muka tantance sannan Kada kiyi kokwanto ko shakka akan ingantattun magungunan
mu Insha Allahu idan kin gwada sai kin neme mu Hausawa suka ce siyan nagari mai da kudi gida Ga masu
bukatar suyi rigstar da Group na MAR'ATUS-SALIHA sai suyi min magana ta WhatsApp da wannan
number._*
*07084653262*
*1k Rigstar da Group din MAR'ATUS-SALIHA*
Accont.....0542382124.....Binta Umar gtbank....Idan kati zaki turo sai kiyi min magana ta WhatsApp
*_MUTANAN NIJAR IDAN KUNA BUKATAR LITTAFIN NORMAL GROUP DALA DARI VIP
GROUP JAKKA DAYA KATIN AIRTAL KO ORANGE KU NEMI WANNAN NUMBER......._*
*22790899076*
*HAJIA FATIMA MUSA (MOMMY NIJAR)*
11/15/21, 12:08 PM - Aisha Srtr Mt: *MATSALAR MU A YAU!*
_(Labarin Surayya)_
*NA*
*BINTA UMAR ABBALE 馃崚*
*MANAZARTA WRITES ASSOCIATION 馃馃徎*
____________________________
*SADAUKARWA NE GA:*
_(Surayya dee 馃グ)_
FreePege
*23&24*
Kusa da ita na zauna da ledar a hannuna, cikin rashin walwala tace."Menene acikin ledar ne."? Babu karfin
gwiwa nace."Nima ban sani ba yanzu dai zan bude naga ni." Girgiza kai tayi tace."Surayya bana son shiga
sabgar Mariya shiyasa kwata-kwata wannan alaqar dake tsakaninki da yaron ta bana so." Shuru nayi mata
ina firfito da kayan dake cikin ledar.....Tace."Ko a gidan uban wa ya sami kudi da har yayi miki wannan
siyayyar nasan dai uwarsa bata sani ba domin da ta sani ba zata barshi ba."
Nace."Innah don Allah kiyi shuru da maganar nan haka nifa bani nace yayi min hidima ba shine yayi ra'ayi.
Tace."To duk kulafucin ki babu abinda zakiyi amfani dashi a cikin kayan nan tunda nasan dai ba sonsa kike
ba babu amfani kici abinsa.
Murya na rawa nace."Haba Innah har guda nawa kayan suke duk rabi fa kayan kwalliya ne sai mayafai da
takalmi amma kuma kice ba zanyi amfani dashi ba.
Tace."Ni dai na fada miki ki mayar da kayan cikin leda ki daure." Kuka nasa ina kallonta bakina sai rawa
yake saboda tsabar takaici.
Malam ya mike zaune da alamun bacci a maganarsa yace."Menene kuma naji ana kuka."? Da sauri tace."Ai
gwara daka tashi idonka ya gane maka ka duba kaga uban kayan da yaron nan ya kawo mata bayan babu
wata tsayayyar magana a tsakaninsu."
Malam ya haska kayan da torchlight d'inshi yana dubawa. Kai ya girgiza yace."Surayya nima ban goyi da
bayan kiyi amfani da kayan nan ba ki bari insha Allahu zan samu mahaifinsa mu tattauna maganar
Da sauri nace."Aa ni dai kada kuyi wata magana yanzu sai na gama makaranta tunda nace shi nake so to
akan me za'a ce ba zanyi amfani da kayansa ba."
Da sauri ta zaburo kamar zata kai min duka tace."Don Ubanki rashin kunya zaki mana."? Girgiza kaina
nayi ina bata hakuri. Malam yace."To shikkenan tunda kince haka Habiba ki zama sheda kada daga baya
tazo ta sauya magana.
Cike da takaici tace."Malam wannan al'amarin babu sanya hannuna a ciki dan gabadaya maganar bata
gamsar dani ba tunda kun amince ai shikkenan.
Kallona yayi yace."Ki shiga da kayan daki kiyi amfani dasu tunda dai kin za'bi Shahid a matsayin abokin
rayuwarki to kada ki kuskura daga baya ki sauya magana.
Ba tare da tunanin wani abu ba nace."Eh insha Allahu babu abinda zai faru." Ajiyar zuciya ya sauke ya
koma ya kwanta ni kuma cike da farin ciki na dauki ledar kayan na shiga daki ina murna na samu mayukan
da zasu sanya ni fari dama na tsani naga fuskata tana maiko duk da baki na ba mai muni bane amma ina
sha'awar fuskar Ummiyo saboda man da take shafawa yayi mata kyau.
Da sassafe sai ga Samira...Innah da kyar ta amsa gaisuwarta ta shiga daki ta same ni jikinta duk a sanyaye
tace."Surayya na lura Innah bata so nake zuwa gurinki."
Da sauri nace."Wai Samira me yasa har yanzu kika kasa sabawa da halin Innah ne itafa wata iri ce mai
wuyar sha'ani nima hakuri nake da ita sam bata da fara'a."
Tace."Ai ni idan naga tana shan kunu tana min wani irin kallo duk sai na zargi kaina." Nace."Nima da ta
haife ni haka take min.
Dariya tayi tace."Ya kukayi da Shahid kuwa."? Hannu na bata muka tafa nace."Samira wallahi da babu
Uncle a zuciyata da zan iya auran Shahid saboda ni a rayuwata ina masifar so naga namiji na masifar sona
baki ga uwar hidimar da yayi min ba.
Tace."Ai na fada miki dama Shahid ne masoyinki na hakika amma kin tsaya kina 'bata wa kanki lokaci.''
Rai na 'bata ina watsa mata wani irin kallo tayi murmushi da fadin.'' Allah ya baki hakuri yanzu dai dauko
min kayan na gani."
Girgixa kai na kawai nayi na janyo mata ledar kayan ta zazzage a gurin tana dubawa sai murna da tsalle
take da fadin ta samu mai."
Nace."Ki dauki k'aramin sai ki bar min babban turaran ma ki dauki kwali daya sabulu ma ki dauki kwali
daya." Tace."To mayafin fa." ? Nace."Ki dauki daya dan dama ni mayafi bai dame ni ba nafi son hijab.
Ta dauki takalmi guda tana dubawa nace."Kin san dai duk cikin takalman nan babu wanda zaiyi miki
saboda haka sai ki hakura." Tace."Ai shiyasa na dauka ina dubawa ke kam k'aramar kafa ce dake.''
Nace."Nima nayi mamaki da har ya gane sizi d'ina Yace ma zai siya min waya." Sai kawai ta rangwada
guda ta wani rungume ni tana kyalkyala dariya." Innah ta leko dakin tana fadin." Kuna da hankali kuke
wannan shashanci ko kuwa a gidan biki kuke."?
Shuru mukayi taja tsaki tare da sakin labulan dakin ta bar gurin....Nace."Samira yau akwai Isilamiyya fa."
Tace."Ni wallahi ko uniform din ban wanke ba na manta.'' Nace."Ai dama kin saba asha ruwan tsintsaye
yau kije gobe ki zauna yana da kyau kije ki wanke kayan kafin zuwan lokacin.
Ta mike da sauri da fadin."Bani leda nasa kayan nan a ciki yau nima na zama me 'yanci Ummiyo zata
daina hura min hanci." Dariya nasa da fadin."Hajia Ummiyo kenan." bakar leda na dauko mata tasa kayan
a ciki.
Har waje na rakata ina sake jadadda mata cewa ta wanke inform d'inta kada lokaci yayi.
Yau Innah wake 'kulu da man gyada tayi mana abinda na tsana kenan a rayuwata da kyar naci ina ya tsine
fuska ........Tana kallona uffan ba tace min ba sai da na mike domun wanko hannuna tace."Wallahi Surayya
kiyi sabo da cin komai kada anan gaba kisha wahala domin baki san inda zaki je ba.
Ina kokarin sanya hijabi a wuya na nace."Innah ashe bakya min fatan auran mai kudi." Ta'be baki tayi
tace."Yo ai juma'ar da za tayi kyau tun daga laraba ake gane ta Shahid ne fa d'an gidan Mariya matar da
take takurawa surukanta."
Nace."Ni wallahi Innah babu wata suruka da ta isa ta takura min ai ba ita nake aure ba." Kallona tayi tana
girgiza kai tace."To maganin ayi kada a fara ki hakura da yaron nan Shahid dan mahaifiyarsa masifaffiya
ce."
Nace."Innah addua zaki cigaba dayi min." Tace."To Allah ya zaba miki abinda yafi alkairi." Na amsa da
ameeen Innah ni zan tafi makaranta." fatan alkairi tayi min tare da adduar dawowa gida lafiya.
Abin mamaki koda na biyawa Samira makaranta tana zaune durshan suna hira da 'yan gidansu. Na kalleta
rai a bace."Nace."Samira meye haka na dauka kafin nazo kin shirya amma dube ki a zaune ko wanka baki
ba."
Tace."Surayya kalli igiya ki gani wallahi yanzu na wanke kayan dan ina dawowa daga gidanku bacci ya
dauke ni sai yanzu na tashi." Igiyar nabi da kallo Uniform d'inta jagab da ruwa. Tsabar takaici yasa na
juya ba tare da na sake wata magana ba na fita daga gidan.......A gaskiya su Samira ba suyi sa'ar uwa ba
Zuwaira shashasha ce duk abinda 'ya'yanta sukayi daidai ne shiyasa gashinan Ummiyo ta lalace.
Biyar da rabi na yamma muke tashi a makaranta tun a hanya nake addua akan Allah yasa ya fito tunda
dama duk weakened yake zaman karatu a bakin gate na gidansu.......Ajiyar zuciya mai sanyi na sauke
ganinshi zaune a kujera da tarin littafai a gabanshi. Kafin na ankara naji abokanan tafiya ta suna maganarsa
ko wacce sai gyara tafiya take. raina ya 'baci naji kamar na buge musu baki a ganina duk me zaiyi dasu da
har suke wani sanja tafiya saboda shi.......Har muka wuce k'ungiyar mu guda bai dago kai ya kallemu ba
hankalinsa na kan littafin hannunsa....Ni dai jikina a masifar sanyaye na isa gida na zube kan tabarma tare
da cusa fuskata cikin hijabi kuka ya kwace min da alama 'yan matan dake son Uncle suna da yawa 'ya'yan
masu kudi manya mata kyawawa masu kwarjini ni kuwa 'yar musaki takala nakasashe na san ko gasa ya
yasa nice zan fad'i tunda bani da kyau bani da kudi babana talaka mai nakasa gani baka dole na kasance
koma baya.
Maganarta naji a kaina." Surayya menene kin shigo babu sallama kawai kinsa kai cikin hijabi kina kuka."
Cikin dauriya nace. " Innah ba kuka nake ba kaina ne yake ciwo.'' Tace "Ai ni ba yarinya bace da zaki raina
min hankali yana da kyau ki koyi hakuri da juriya komai akai miki sai ki dinga kuka wannan ba rayuwa
bace."
Nace."Nifa Innah ba kuka nake ba." Girgiza kai kawai tayi ta bar gurin ni kuma na tashi jiki babu kwari na
shiga daki domin cire uniform din jikina.
Ranar litinin gurin Assembly aka firfito da masu bleacing aka ware su a gefe cikinsu harda Samira duk
sun muzanta ko wacce sai zare ido take sosai na tausaya musu muna kallo a ka tasa keyarsu zuwa ofis din
mai gayya mai aiki.
Uncle fad'a da nasiha yayi musu sosai ya nuna musu illar abinda suke ya kuma ce hakan ba zai hana ayi
musu hukunci ba ya had'asu da dispelling master yace yaje dasu ya basu horo mai tsanani Uncle Bash
dama abinda yake jira kenan ba tare da 'bata lokaci ba ya sauka dasu 'kasa can bakin band'akuna inda rana
ta k'walle yace susa gwiwarsu a kasa su d'aga hannu sama kuma su kalli fuskar rana babu kiftawa so yake
fuskokinsu su 'kone da da zafi rana inda nan gaba fuskar ba zata dauki mai ba.
Ya nemi kujera ya zauna yana kallonsu..........Kuka wiwi suke suna bashi hakuri azaba ta ishesu fuskarsu sai
k'aikaiyi take tana maiko babu damar sosawa dan Uncle Bash mugu ne daga sunyi motsi zai zabga musu
bulula sai da ya tabbatar sun galabaita sannan ya basu umarnin mi'kewa aikuwa a lokacin wata daga
cikinsu ta yanke jiki ta fad'i iskokai suka tashi Uncle Bash ko a jikinsu ya bar gurin....Malamai mata sune
suka taimakawa yarinyar ta dawo daidai sai kuka takeyi......Koda Uncle ya samu labarin abinda yake
faruwa yace."Maza a kira direbansu a waya yazo ya dauketa ya kaita gida.
Tun daga ranar da wannan al'amari ya faru kowa ya tsorata masu shafa man bleating suka daina masu shirin
farawa suk daina nima dana siyo nawa na ajiye ina jin tsoron shafawa.
*****
"Babangida naga kamar sauri kake ka zauna akwai maganar da nake so mu tattauna da kai."Hajia Sabuwa
mahaifiyarsa itake wannan maganar.
Agogon dake daure a hannunsa ya duba a nutse yace."Hajia duk Uzurin da nake dashi ai dole na saurari
naki.''
Tayi murmushin jin dadi tace."Babangida shiyasa nake alfahari da kai domin kuwa kana min ladabi da
biyayya akan komai." Murmushi ya gyara zamansa da fadin." Ina sauraranki."
Tace."Ina fatan ka fahimci Munufar yarinyar nan Fadila akan ka."? Ya kalleta yana neman karin baya ni.''
Ta gyara zama fuskarta babu walwala tace."Fadila dai sonka take kuma ta jima da fad'a min sanin halin
ka yasa ban nema ka da maganar ba sai yau naga ya dace na fad'a maka hukuncin dana yanke akan ku
Hausawa suna cewa gida bai koshi ba to kuwa ba za a kaiwa dawa ba saboda haka ga Fadila nan itace
macan da na za'ba maka a matsayin matar da zaka aura."
Cikin wani irin yanayi ya dago kansa yana kallonta Yace...........
*A taimaka da Shearing*
*_MUTANAN NIJAR IDAN KUNA BUKATAR LITTAFIN NORMAL GROUP DALA DARI VIP
GROUP JAKKA DAYA KATIN AIRTAL KO ORANGE KU NEMI WANNAN NUMBER......._*
*22790899076*
*HAJIA FATIMA MUSA (MOMMY NIJAR)*
11/15/21, 12:08 PM - Aisha Srtr Mt: *MATSALAR MU A YAU!*
_(Labarin Surayya)_
*NA*
*BINTA UMAR ABBALE 馃崚*
*MANAZARTA WRITES ASSOCIATION 馃馃徎*
____________________________
*SADAUKARWA NE GA:*
_(Surayya dee 馃グ)_
FreePege
*25&26*
"Hajia Babu Fadila kwata-kwata a cikin tsarin rayuwata bana sha'awar auran zumunci dan Allah ki janye
wannan kudirin naki." 'Bata fuska tayi tace."Babangida kaifa yanzu ba yaro bane ka kai matakin aure har
ka wuce shekaru talatin da biyar ba kadan bane duk sa'onin ka sunyi aure amma kai kana zaune ko sha'awar
auran ma ba kayi wai shin ko dai baka da lafiya ne."?
Girgiza kanshi yayi cike da damuwa yace."Hajia shi aure lokaci ne ki daina damuwa sannan ni lafiyata lau
kawai lokaci ne beyi ba amma tunda kinyi magana yanzu zan fara duba matar aure amma inaso ki janye
maganar Fadila dan kwata-kwata bana sha'awar auranta.
Tace."To shikkenan tunda kace haka yanzu zuwa wane lokaci zaka kawo min matar auran naka." Shuru
yayi yana nazari tace."Kayi shuru kai nake saurare.'' Yace."Ki bani lokaci zan duba." Murmushin takaici
tayi tace."Babangida wannan itace damarka ta karshe idan baka kawo min matar aure ba to babu shakka
Fadila ce uwar 'ya'yanka."
Mikewa yayi babu walwala a tare dashi yayi mata sallama ya fita ta bishi da kallo tana girgiza kai tabbas
idan ba tayi masa da gaske ba to haka zai ta zama babu aure duk ga abokanansa da 'ya'ya amma shi yana
zaune.
Koda Maigidan ya dawo ta sheda masa hukuncin data yanke sai ya nuna farin cikinsa yace."Fadila yarinya
ce mai tarbiya da nutsuwa kuma 'yar uwarsa ce akan ya fita ya dauko wata to gwara ya aureta.'' Cike da
farin ciki tace."Nima abinda nayi tunani kenan sannan kuma zumuncinmu da 'yar uwata zai kara karfi."
Alhaji Sabo yace."Kwarai kuwa Allah ya tabbatar da alkairi.'' Ta amsa da ameeen ya Allah.
Iya Mari ta fusata ta kumbura yana shiga gidan ta rufeshi da fad'a ta inda take shiga ba tanan take fita ba
yace." Iya Mari kiyi hakuri ki daina wannan fad'an maganar aure tsakanina da Surayya tayi nisa domin
Baba ya sani kuma sun tsayar da magana da Babanta yanzu ana jira nan da shekara daya lokacin za tayi
Candy sai a daura aure.
Ajiyar zuciya ta sauke tace."To yanzu naji magana ai na dauka babu wata tsayayyar magana a tsakaninku
kake kashe mata kudi a banza.
Girgiza kansa yayi yace."Akwai magana mai karfi a tsakaninmu.'' Tace."To Allah ya sanya alkairi yanzu
sai ka tsagaita dayi mata hidima ka fara kokarin gyara gurin da zaku zauna.
Yace."Inna Mari da inaso na fita na kama haya ne." A fusace! tace."Ashe baka da hankali Shahid yanzu
duk girman gidan nan ka rasa gurin zama a cikinsa babu inda zakaje a cikin gidan nan zaka zauna kamar
'yan uwanka." Yace."To shikkenan Innah haka za'ayi." Abinci ta bashi ta zauna sai fada take masa shi dai
abincinsa kawai yake ci yana gyada kansa inda sabo ya saba da masifarta.
****
Ganin yanda wasu da cikin 'yan ajinmu suka manta da abinda ya faru yasa nima na dauko White scret d'in
dana siyo na fara laftawa a jikina da fuskata cikin ikon Allah sati guda fuskata tayi haske nayi ta murna ina
jin dadi sai dai duk shafawar da nake a hannuwa da kafafu na ba suyi haske ba. Nace."Samira bana so
fuska tayi haske jiki ba'ki kamar wata 'kazama.''
Dariya tayi tace."Sai a hankali ai kedai ki cigaba da shafawa ai baki da matsala tunda kina da Shahid."
Murmushi nayi nace."Samira wallahi Shahid mugun tausayi yake bani sai ci masa kudi muke alhalin ba
sonsa nake ba.
Tana dariya tace."Rabu da shashasha mara wayo kawai ai wasu mazan sune suke janyowa kansu suna da
kudi iyayensu basu isa suci ba sai 'yan mata ni wallahi bana tausayinsa.
Nace."Allah ya kyauta dai kwana biyu bamu waiwayi Uncle ba yau mu rubuta masa text mai zafi."
Tace." To shikkenan me za'a rubuta."? Wayar na kar'ba daga hannunta ina murmushi lumshe ido nayi
tare da saukar da ajiyar zuciya na fara rubuta text din ina jin wani zazzafan feelings a tare dani.
Bayan na gama rubutawa na mika mata wayar a sanyaye nace "Karanta." Ta karba da sauri tana dubawa.
Ta kalleni da mamaki a tare da ita tace."Ke Surayya ki goge wasu abubuwan kamar bai dace ba." Harararta
nayi nace."Dallah ki tura masa ni babu abinda zan goge.'' Murmushi tayi tace."Surayya kenan wallahi ni
abin ma dariya yake bani.
Tsaki naja nasa hannu da niyyar kwace wayar ta janye da fadin.'' Bari a tura masa tunda kince ba zaki goge
ba." Ajiyar Zuciya na sauke lokacin da naga text din ya tafi nace." Tashi muje mu sayi abinda zamu ci."
Wayar tasa a jaka ta mike muka bar gurin.
Lokacin da ya karanta text din sai da tsigar jikinsa ta tashi abinda ya kwana biyu bai Ji ajikinsa ba ya tashi
Sha'awa mai tsanani ta tayar masa hakika text din ya tayar masa da hankali mutuka......Ga abunda yake
rubuce a text din.
_Assalamu alaikum Habibi ina fatan kana lafiya to Allah yasa haka ameeen. Nice dai wannan mayyar mai
nacin sonka da begenka ba zan gaji da fad'a maka cewa kai d'in kaine rayuwata dan kai aka hallice ni
shiyasa yau nake so na tabbatar maka da cewar kaunarka da sha'awar ka su zasu zama ajalina Jiya nayi
mafarki muna bargo daya muna rayuwar aure kana cikin biya min bukata na farka daga bacci yanzu haka
ina cikin mawuyacin hali cikina sai ciwo yake mara ta tana ciwo Breast d'ina suna bukatar agaji daga
gurinka tun asubah nake kwance ina murkususu saboda sha'awarka Mylov my heartbeat kayi wani abu a
kaina kada na rasa rayuwata._
*Daga S-R-Y*
Cikin mutuwar jiki ya mika hannu ya dauki wayar text din yake nanatawa.......Da sauri ya mike yana bin
harufan da kallo *S-R-Y* yau dai sai yayi binkice akan al'amarin.
Ya jima yana mamakin abin *S-R-Y* Yana nufin Surayya ya tsirawa kasan kafet ido yana nazari da
tunanin akan yarinyar a iya tunaninsa yarinyar bata da wayon da za tayi wannan shaid'ancin yafi zargin
wata Surayyan ba ita ba amma dai zai tsaurara binkice akan al'amarin.
Number ya kira yasa wayar a kunnansa....Lokacin muna kokarin shiga Class gabanta na faduwa ta nuna
min. Naja hannunta muka 'boya a bayan bishiyo kar'bar wayar nayi nasa a kunnena amma banyi magana
ba. Muryarsa ce ta doki kunnena na zabura! wayar ta kusa faduwa. shuru nayi jikina duk ya mutu.
Yayi gyaran murya da fadin."Surayya ko ba da ita nake magana ba."? Shuru nayi gabana na dukan uku-
uku......Murmushi yayi sai naji wani yarrrrrr! na zube kasan ciyayi ina sake makale wayar a kunnena.
A hankali yace."Ina samun messages d'inki nagode kwarai kina wane gari ne."? Shuru nayi jikina sai
kyarma yake...........Ya cire wayar daga kunnanshi yana dubawa yace."Surayya kina jina." ? Da sauri na
kashe wayar ido jawur! na zuba mata ido. Tana dariya tace."Alhamdulillhi Nasara ta fara samuwa.'' A sarqe
nace."Samira ina jin tsoron ya gane nice."
Tace."Ki cire tsoro kawata ai soyayya ba karya bace yanzu dai tunda har mun samu ya fara amsa mana sai
mu sake zage dantse." Na mike ina karkad'e jikina nace."Gaskiya ne wallahi ba kiji farin cikin da nake ciki
ba Samira nagode ke d'in 'kawar amana ce ina alfahari dake." Murmushi tayi tace "Muje kawai kada
wannan masifaffiyar malamar ta shiga ajin.
Muna fitowa daga tsakanin ciyayi muka hangoshi can saman baranda da waya a hannunsa yana
dubawa......Cikin sauri nace." Samira yi maza ki boye wayar hannunki ga Uncle can saman
baranda.....Hannu na rawa take kokarin sanya wayar cikin jaka aikuwa ta fadi a gurin.....Cikin tashin
hankali na kareta ta tsuguna da sauri ta had'e wayar tasa a jaka.
Duk abinda suke yana kallonsu kuma ya fahimci abinda suke 'boyewa abin ya bashi mamaki mutuka ashe
duk tsaurin sa da jajurcewarsa akwai masu karya masa dokar makaranta Lallai sai ya kara tsaurara tsaro
don ya lura masu bleaching sun dawo har da ita yarinyar da yake zargi duk da ba wani cikakken kallo
yake mata ba amma ba haka ya san ta ba ita din baqa ce amma cikin kwanakinan ya ga fuskarta tayi
haske lallai dukkaninsu zasu ci ubansu.
Sai da ya bari kowa ya sankankace ya saki jikinsa ya shedawa Uncle Bash abinda yake ayi Ranar litinin a
gurin Assembly Uncle Bash yayi mana bazata gabadaya ya fito da mu mu kusan Talatin da bakwai aka taru
a guri guda sai zazzare ido muke.
Ana tashi daga assembly ya tasa 'keyar mu zuwa ofis din mai gayya mai aiki.....Ni dai rasa bakin magana
nayi ina jin sauran 'yan uwana suna ta surutai ko wacce tana kare kanta bakina ya mutu muna zauna muna
jiran fitowarsa.
Tunda ya fito na kasa dauke idona daga kanshi yana sanye da kananun kaya wanda sukai masa mugun kyau
as'usul kamar koda yaushe idonsa sakaye da farin gilashi ya dinga bin mu da kallo yana girgiza kansa wasu
daga cikinmu har sun fara kuka suna bashi hakuri Uncle Bash yana tsaye a gefe da murtukekiyar bulala a
hannunsa.
Babu walwala a fuskarsa da maganarsa yace."Wato kune gagararrun makaranta ko."? gurin yayi tsit!!! Ya
cigaba da cewa." Anyi-Anyi daku ku daina abinda kuke amma saboda taurin kai kunqi shin wai don ubanku
waye yake siya muku man bleaching ne."?
Kowacce tayi shuru yace."Na san dai da yawa daga cikinku samari ne suke siya musu ko ba haka bane."?
Babu wacce tayi magana a cikinmu.
Yace."To yau idan akwai wacce ta shirya tayar da sarkin aljanu a makarantar nan ba zan fasa hukuncina
ba." Ya kalli Uncle Bash da fadin." Bashir inaso da wannan bulalar ta hannunka ko wacce kayi mata ciki
ashirin sannan ka kai su fuskar rana ka ajiye har a tashi.
"Uncle don Allah kayi hakuri wallahi mun daina don Allah uncle ka gafarce mu." Kujera ya nema ya zauna
ya dora kafa daya kan daya babu fara'a ko ta kwabo a fuskarsa yace."Bashir ka fara aikin ka."
Uncle Bash ya murtuke fuskarsa ya gyara bulalar ta kan Samira ya fara ta dinga ihu! tana kokarin rike
bulalar yana fuzgewa sai da yayi mata ashirin ciff! sannan ya fara laftawa ta kusa da ita.....Ofis din ya
kaure da hayaniya da koke-koke da bada hakuri.......Ganin an kusa zuwa kaina sai hawaye suka kwace min
na dinga sanya gefan hijabina ina gogewa jikina sai karkarwa yake......Ta gefan ido yake kallon duk
abinda take ya dauke kansa tare da kokarin barin gurin.....Gurfana nayi gabansa murya na rawa
nace."Uncle don Allah kayi hakuri wallahi ni bana bleaching haka kalar fatata take."
Ido ya tsira min fuska a had'e yace."Sakar min kafafu.'' Da sauri na saki dan ban san ma sanda na rike masa
kafa ba.....Ofis d'insa ya bude ya shige abinsa.
Lokacin da Uncle Bash ya fara lafta min bulalar daskarewa nayi a gurin na takure jikina guri guda
hawaye na zuba Uncle Bash a ko'ina duka na yake yi lokacin daya zabga min bulalar a kirjina na zabura
da sauri na rike bulalar hawaye na karakaina a fuskata nace."Uncle Bash kayi hakuri ka dube fuskata da
kyau wallahi sharri akai min bana bleaching. "
Ya fizge bulalar a zafafe! yace."Don Ubanki waye yayi miki sharri? ga zahiri nan fuskarki tafi jikinki haske
sai naci ubanki yau." Ya daga bulalar zai zabga min na kurma wani uban ihu!!! na fad'i a gurin ina
makyarkyata Uncle Bash ko a jikinsa ya zabga min bulalar hannunsa kan nonowana." Rintse idanuwa nayi
ina kiran sunan Allah............... Hankalinsa a tashe ya fito ganinta a sheme a kasan gurin tana rike kirji sai
hankalinsa ya tashi da sauri yace."A'ina ka dake ta ne."? Uncle Bash na huci! yace."Yallabai a jiki na doke
ta kamar yanda na doki sauran 'yan uwanta."
Ya kalleni na sake lanjarewa a gurin ina janyo numfashi da kyar cikin kuka nake kiran wayyo kirjina zan
mutu na shiga ukuna."
Hankalinsa gabadaya ya tashi ya kalleshi rai a bace yace."Ka doke ta a wani gurin da za kayi mata lahani
ka san inda zaka dinga hukunci." Yace."Insha Allah za'a kiyaye." Hankalinsa a kaina yace."Kaje dasu ka
basu horon dana ce." Da sauri ya amsa tare da kokarin barin gurin..........Ina kwance ina kallonsu ko wacce
ta ta tashi tana matse fuska suka bi bayansa.
Ya kalleni da fadin."Tashi zaune." A raunane nace."Uncle ba zan iya tashi ba Kirjina ne yake zafi." Ya zuba
min ido babu kiftawa. rintse idona nayi gabana na faduwa! maganarsa naji dab dani sai nayi saurin bude
idona na ganshi tsugune a gabana ya k'urawa kirjina ido.....A zabure na mike zaune ina zazzare ido.
harara ya watsa min da fadin." Kika ce ba zaki iya tashi ba." Shuru nayi ina kallonsa ya gyara fuska da
fadin." Waye yake siya miki man bleaching...........!
*A taimaka da Shearing*
*_MUTANAN NIJAR IDAN KUNA BUKATAR LITTAFIN NORMAL GROUP DALA DARI VIP
GROUP JAKKA DAYA KATIN AIRTAL KO ORANGE KU NEMI WANNAN NUMBER......._*
*22790899076*
*HAJIA FATIMA MUSA (MOMMY NIJAR)*
11/15/21, 12:08 PM - Aisha Srtr Mt: *ML31&32*
Yana zuwa inda nake na durkushe a gabansa tare da rike kafafunshi hawaye wani na bin wani nace."Uncle
ka taimaka min ina cikin matsananciyar damuwa don Allah ka shigo cikin al'amarina."
Jin yanda jikinta ke rawa ya sanya ya dan ji tausayinta a nutse yace."Menene yake faruwa kuma wane irin
taimako zanyi miki."?
Hannu nasa na goge hawayen fuskata nace."Uncle kaje gurin Malam kace masa yayi hakuri kada yayi min
auran dole wallahi bana sonsa ni akwai wanda nake so."
Shuru yayi yana kallona na sake rike kafafunsa jikina sai rawa yake nace."Uncle ka taimaka min na san
Malam yana jin maganarka zai amince ya janye hukuncin da ya yanke."
Ajiyar zuciya ya sauke tare da janye kafafunsa ya bar ni a tsugune a gurin cikin mutuwar jiki na bishi da
kallo yana magana da Haruna ya shige cikin gidan.
Haruna ya 'karaso inda nake da fadin ."Yace ki shiga cikin gidan ki same shi." Gabana ya fad'i! na tsira
masa ido bakina yana rawa Yace."Kada ki damu Yallabai ya saba taimakon marasa galihu irin ku ba zai
cutar dake ba ki tashi muje na kai ki gurinsa zai fito ya same ki yaji matsalarki."
Jiki a mace na mike ina goge fuskata fargabar shiga cikin gidan nake saboda ina jin tsoron rashin mutuncin
matar gidan.
Can cikin gidan muka shiga inda part d'inshi yake guri ne 'kebentacce wanda kana ganin tsarin gurin kasan
mai tsabta ne yake rayuwa a gurin sai kamshin furanni gurin yake ko'ina tsaf-tsaf iska mai dadi tana
busawa a gurun.
Haruna ya nuna min wata kujera da fadin ki zauna zai fito ya same ki sai ki fad'a masa dukkanin
matsalarki." Nace."To shikkenan nagode." Gurin ya bari na bishi da kallo ina mamaki da alama dai bai
gane ni ba duk da cewa akwai wadataccen haske a gidan.
Na kai rabin awa a zaune a gurin kafin naji motsin bude kofa da sauri na kalli gurin ya fito jikinsa sanye
da farar jallabiya kamshinsa ya cika gurin.
sunkuyar da kaina nayi ina jin wani irin yanayi a tare dani.
Gyaran murya yayi a nutse ya kira sunana. Na amsa a sanyaye ina kallonsa Yace." Me yasa kike so ki
bijirewa umarnin iyayenki akan abinda suke so Malam duk yayi min bayanin abinda yake faruwa me yasa
kika amince da yaron bayan kin san bakya sonsa kina kar'be masa kudi da sauran abubuwan bukata sai da
lokacin aure yazo sannan kizo da wata magana."
Ba tare dana kalleshi ba nace." Uncle duk wani abu da Shahid yayi min shine yasa kansa ban roke shi ba
dama kuma ni na fad'a masa cewa ba zan aureshi ba ina da wanda nake so.''
Yace."Okey shi wanda kike so din a'ina yake."? shuru nayi tare da sunkuyar da kaina. Yace." Kinyi shuru
ki fad'a min inda yake zanje na same shi ya fito shi kuma Shahid din sai shima na same shi mu samu
maslaha ni na dauki nauyin biyan shi hidimar da yayi miki."
Shuru nayi na kasa cewa komai.....Yace."Ke wai ba dake nake magana ba kina jina kinyi min shuru zan tafi
naje nayi abinda yake gabana fa."
Hanci naja na dago kaina na kalleshi, ganin rashin wasa a fuskarsa yasa na fara inda-inda! yaja tsaki tare
da kokarin bude kofar dakinsa......Da sauri na kira sunansa ya tsaya yana kallona.....Na bud'e baki zanyi
magana sai na fasa na shiga wasa da hannuwana.......Shouting d'insa naji a kaina yana fad'in." Tashi ki bani
guri tunda ba zaki iya magana ba kinzo kina wa mutane kuka a taimaka miki amma kin zauna kina wani
abu.
Ina rawar murya nace."Uncle maganar ce akwai nauyi amma don Allah kada ka watsa min 'kasa a ido.''
Yasha kunu! Yana watsa min wani irin kallo.
Cikin fargaba nace." Wani bawan Allah ne ya sace min zuciyata ina mutuwar sonsa wannan dalilin ne ma
ya sanya nakewa mazan duniya kallon mata gashi shi kuma yana nuna min cewa yafi k'arfina." Murya
na rawa nake maganar.
Cikin wani irin voice yace."A'ina yake? ni zanje na nemi alfarma a gurinsa ya aureki ai so ba k'arya bane."
kallonsa nayi naga yana min wani irin kallo.
Murya a sanyaye nace." Sunansa Nuraddin mutumin kirki ne." Dariya yayi cikin zuciyarsa Yace." To naji
sunansa sai kiyi min bayanin a'inda zan same shi."
Hawaye suka zubo min nace."Uncle ranar wanka ba'a 'boye cibi na san ka fahimce ni tuntuni kawai kana
min wasa da hankalina don Allah ka kar'bi soyayyata.
Ya zuba min idanuwansa yana kallo duk sai naji gwiwata tayi sanyi........Ajiyar zuciya ya sauke yace." Ki
tashi kije zanyi shawara.'' Naji tamkar an watsa min wuta a jikina wukalanci yayi yawa. jikina a
sanyaye na mike ina goge fuskata......Ya juya da nufin bude dakinsa Fadila tazo gurin........Had'a ido mukayi
sai naga tana min wani irin kallo lokaci guda ta turbune fuskarta
Babu walwala a tare dashi ya kalleta da fadin.'' Menene."? Cikin rawar murya kamar zata fashe da kuka
tace."Alhaji ne Yace kazo yana so yayi magana da kai.'' Yace." Okey gani nan." Ta watsa min
wulakantaccen kallo ta bar gurin kamar kububuwa.
Bayan ta yabi ba tare da ya sake min magana ba. Ajiyar zuciya me nauyi na sauke na bar gurin ina nazari
da tunanin abinda zai faru anan gaba 'karshen dai rashin kamun kenan ni kaina na san nayi abin kunya
tunda har na iya bude baki na furtawa namiji ina sonsa duk ba laifi bane amma ita mace da kunya da
kawaici a kasan ta in dai aka ce so to magana ta kare soyayyar Uncle ta riga ta gama kassara ni babu yanda
zanyi da rayuwata.
Kamar ya san kiran da ake masa tun a hanya ya yankewa kansa hukunci...........Cikin nutsuwa ya samu guri
ya zauna kasan kafet ya mikawa mahaifinsa hannu dake zaune a saman kujera yana kallon labaran da ake
gabatarwa a tashar CTV Kano...........Alhaji Sabo ya bashi hannu sukayi musabaha da juna kafin yace."
Kwana biyu ina taso na samu zama domin mu tattauna magana da kai ban samu lokaci ba sai yanzu.
Mahaifiyarka tuntuni ta sheda min abinda yake faruwa tsakaninka da Yarinyar nan Fadila nayi farin ciki
mutuka inaso naji Ra'ayin ka."
Zama ya gyara a nutse yace." Alhaji maganar Fadila ku ajiye ta a gefe bana da ra'ayin auran zumunci
saboda gudun abinda ka iya zuwa ya dawo anan gaba dal.........Hajiya ta katse shi da fadin." Babangida
Wane irin mummunafar fahimta kayi wa auran zumunci menene abin gudu a cikinsa ai ni a gani na duk
wata mace da zaka aura bayan Fadila take tunda 'Yar uwar ka ce."
Alhaji Sabo yace." Ai yana da hujja saboda haka sai mu saurari Uzurin sa." Ta'be baki tayi tace." To ai sai
ka fad'a mana a ina ka samu matar auran dan wallahi ni na gaji da zamanka a haka."
Shuru yayi yana nazarin maganar Yace." Hajia Yarinyar arziki ce kuma zakuyi alfahari da ita saboda tana
da tarbiya kuma 'yar cikin unguwa ce."
Tace." To mun ji 'Yar cikin unguwa ce wanene Ubanta."? Murmushin takaici yayi ya san za'a rina
Yace."Ubanta ba kowa bane bawan Allah ne me neman halak d'insa Malam Habu ne na can karshen layi."
Alhaji Sabo ya shiga tunanin wanda yake nufi......Yace." Malam Habu Gurgu nake nufi." A fusace! ta mike
tsaye tana wani irin huci tace."Babangida baka da hankali 'yar gidan mutsiyata zaka dauko mana me za'ayi
da auran irin Malam Habu.
Alhaji Sabo ransa ya 'baci yace."Wai ke Hajia Sabuwa yaushe zakiyi hankali ne."? Kallonsa tayi tana
numfarfashi tace."Abinda za kace kenan."?
Yace."Eh mana wannan abinda ki aikata irin na marasa hankali ne saboda haka ki zauna ki samu nutsuwa
muyi magana a nutse.
Zama tayi kan kujera sai gumi take tana girgiza kafafunta babu shakka ba zata yarda da wannan al'amarin
ba.
A nutse yace."Nuraddin Ba zan hana ka auran Yarinyar nan ba tunda ba haramun bane na fahimci kai
k'yale-k'yale baya rud'ar ka nagarta kake nema tabbas duk inda ake neman mutun nagari Malam Habu ya
kai Taulaci ko nakasarsa ba zai hana mu had'a zuria dashi ba A matsayina na mahaifinka ina maka fatan
alkairi Allah yasa abokiyar arziki ce."
Cikin jin dadi ya amsa da "Ameen ya Allah.
Tana cin kunu tace." Nifa ba dani za'ayi wannan al'amarin ba don ban amince ba Babangida idan ba zaka
auri Fadila ba to kaje ka nemi daidai da kai ka aura amma ba wannan mutsiyaciyar yarinyar ba."
Gabadaya suka ji rashin dadin maganarta Alhaji Sabo ya kalleta sai huci take tana girgiza kafafunta Yace."
Da zaki gane ki nutsu ki daina wannan abin da kike domin duk abinda Allah ya kaddara babu wanda ya isa
ya hana addua da fatan alkairi ya kamata kiyi." Shuru tayi masa ta cigaba da sakin munanan
kalamai.....Uncle ranshi ne ya 'baci da irin abinda mahaifiyarshi take sai kawai ya daure zuciyarsa ya
miqe tare dayi musu sallama ya fita yana tunanin irin badakalar da zata faru anan gaba ya riga ya san
halin mahaifiyarsa ta tsani talaka shi kuma rashin mafita ne yasa ya yanke wannan hukuncin dan a
zahirin gaskiya baya sha'awar auran Fadila gabadaya ba tayi masa ba.....Itama Surayyan bata wani kwanta
masa a rai ba kawai dai ya amince da auranta ne domin ya samu maslaha a cikin rayuwarsa.....
*NA*
*BINTA UMAR ABBALE 馃崚*
*MANAZARTA WRITES ASSOCIATION 馃馃徎*
____________________________
*SADAUKARWA NE GA:*
_(Surayya dee 馃グ)_
Cikin inda-inda tace."Bata da lafiya tun dazu ta shiga 'kasan tevur wai cikinta ne yake ciwo."
Ajin yayi shuru kowa ya shiga hankalinsa.......Sunana ya kira da fadin.'' Na fito daga gurin. Cikin kuka
nace."Uncle ba zan iya ba." Ya kalli Samira babu walwala a fuskarsa yace."Ki taimaka mata ku same ni a
ofis." Yana gama maganarsa ya bar gurin. kafin ya fita daga ajin sai da ya tsaya sukayi magana da Malama
Sa'adiyya sannan ya fita.
Cikin tsawa tace."Surayya Malam Habu ki fito kije ki kar'bi magani." Da sauri na fito daga kasan tevur
din aikuwa ido yayi caaa! a kaina...Gumi kawai nake sharewa ga jikina yayi fururu da 'kura. Ya mutsa
fuska nayi na rike hannun Samira muka mike a tare.....Har muka fita daga ajin basu daina bin mu da kallo
ba.
Jiki a masifar sanyaye nace."Samira ji nake a jikina kamar 'karya ta ta kare." Tace."Saboda me kike ce
haka."? Cikin fargaba nace."Guy nan ya gane nice me kiransa dayi masa text." Tace."To menene abin
fargaba dama haka muke so.'' Cikin nauyin baki nace."Wallahi Samira tsoro nake kada yaci mutunci na."
Tace."Dallah ki kwantar da hankalinki duk ta inda ya bullo ki kare kanki ki nuna 'karya yake."
Kallonta nayi ina mamakin maganarta. Tace."Eh haka zakiyi sai ki kwaci kanki." Girgiza kaina kawai nayi
ina cigaba da fargabar abinda zai biyo baya.
Tamkar wani soja haka muka sameshi a tsaye a tsakiyar ofis din ya zuba hannuwansa duka a cikin trosser
din dake cikinsa........Muna hada ido naji kamar an buga min ta'barya a gwiwa kafafuna suka fara rawa
kokarin zama nake a kasan ofis din ya buga min tsawa da fadin." Tashi ki tsaya da kafafunki." Tsayuwa na
gyara ina kallonsa Yasha wani irin kunu yana watsa mana wani irin kallo!
Jin ya kira sunana yasa da sauri na kalleshi yace." Fito min da wayar nan yau Allah ya tona miki asiri."
Cikin inda-inda nace."Uncle wace irin waya kuma."?
Ido ya tsira min! yace."Tambayata kike bayan naga komai da idanuwana." Kuka nasa murya na rawa
nace."Uncle me ka gani ni wallahi bani da waya cikina ne yake ciwo shine na shiga kasan tevur na kwanta.
Ya kalli Samira da fad'in." Ke bana san gardama ki fada min gaskiya wayar kice ko kuma wayar ta."
Da sauri tace."Wayar ta ce Uncle." A gigice na kalleta bakina na rawa kafin ma nayi magana ya bata
umarnin tafiya. Samira da sauri ta fice daga ofis din.......Key yasa a jikin kofar ya durfafo inda nake tsaye
Gabana ya dinga duka yana daka! Ido jajawur yace." Yau Allah ya bayyana min *S-R-Y* Mylove d'ina."
Naji cikina ya wani murd'a! sunkuyar da kaina nayi ina addua a zuciyata....Daf dani ya tsaya har ina jin
hucin numfashinsa Yace." Ni kike so ko."? Na kalleshi hawaye na zubo min..."Uncle wace irin
magan......Kafin na 'karasa ya buge min baki da bayan hannunsa. Na fashe da kuka ina kallonsa. A zafafe!
Yace."Sai naci Ubanki yau tunda kin zama 'Yar iska kina bibiyar maza da text din soyayya."
Cikin kokarin ceton kaina nace."Uncle kayi binkice sosai wallahi bani bace watakila suna ne yazo iri
daya amma ni yaushe zan ce ina sonka ai na san kai ba sa'a na bane."
Lumshe idonsa yayi ya bude su a kaina naji tsigar jikina ta tashi yanda yake kallona yana lumshe ido yasa
jikina ya shiga karkarwa..............A hankali yace."Kin ce kullum kina mafarki gamu a bargo daya ina biya
miki bukata ko." ?
A tsaroce nace." Wa...Wallahi Allah na rants..........Hannu yasa ya datse min baki sai na hau kifta ido irin na
marasa gaskiya. Ya tsira min lumsassun idanuwansa da suke masifar kassara ni........" Idan kika karya ta
maganata sai na zane miki jiki mara kunya wacce bata jin kunyar rantsuwa da Allah."
Jikina yayi bala'in sanyi dama sai da naji a jikina yau karyata ta kare 'karshen Tika tiki tik hausawa suka
ce karya fure take bata 'ya'ya..................Babu zato naji yana magana." Kullum kina mafarki na a cikin
baccin ki kina ciwon ciki da ciwon mara saboda feelings to gani yau a gabanki sai ki biya bukatarki."
Na rasa abinda zance sai zazzare ido nake tamkar 'bera a ruwan zafi a rayuwata ba zan ta'ba mancewa da
wannan ranar ba."
Hannunsa yasa a 'kuguna ya matseni sosai a jikinsa.Fashewa nayi da kuka ina bashi hakuri.......Naji hucin
maganarshi a kusa da kunnena yana fadin." Yanzu Wace kallar soyayya zamuyi."?
Ji nayi tamkar na kurma ihu!!! jikina ya dinga rawa ina tureshi yana sake matseni a jikinsa hannuwansa
akan mazaunaina.
"Wayyo na shiga uk.......Da sauri ya sake ni ya rufe min baki da hannunsa yana harara ta nayi saurin
zubewa a gurin ina bashi hakuri ya zuba hannuwansa a aljihu yana kallona Yace." Fito min da wayar nan
na jita a jikin ki." Da sauri nasa hannu cikin rigata na d'auko na mi'ka masa. Ya kar'ba yana watsa min
harara yace." Da kuma kika karya ta."
Hanci naja cikin dashewar murya nace."Wallahi ba tawa bace ka duba da kyau wayar Samira ce kuma tare
da ita muke shirya komai."
Ba tare da yace uffan ba ya bar ni a gurin saman kujera ya zauna ya bude wayar yana dubawa...........Ya
kalle ni babu sukuni a tare dashi yace." Tunda aure kike so Sha'awa ta dame ki zan samu Malam mu
tattauna dashi a samu wani a bashi domun kada ki dauko abin kunya."
Gabana ya fadi! Da sauri nace."Uncle don Allah kada kayi min haka wallahi ba zan iya rayuwar aure da
kowa ba sai da mutum d'aya."
Ido ya tsira min na minti biyu kafin Yace." Waye." ? Sunkuyar da kaina nayi a sanyaye nace."Wani ne."
Yace." Yarinya idan ni ne ma kina wahalar da kanki dan bana da ra'ayin auran mace me bleaching. "
Kallonsa nayi ya gyad'a min kai domin so ya tabbatar min da maganarsa.......Cikin jin haushi nace."Uncle
nifa ba kai nake so ba wani ne Kamili mai hankali da nutsuwa kuma mai tausayi.'' Yace."Koma wanene Ni
zan samu malam da maganar ayi miki aure dashi."
Sai naji wani irin farin ciki a lullu'be ni. Na dinga godewa Allah a cikin zuciyata.....Ya kalle ni da fadin." Ki
tashi kije magana ta 'kare kina Candy za'ai miki aure da wanda kike so amma ki sani Wutsiyar rakumi tayi
nesa da 'kasa."
Cikin farin ciki na fito daga ofis din ina jin wani irin nishad'i a tare dani kai amma gaskiya banyi
tsammanin al'amarin zai zo sauki irin haka ba shikkenan yanzu Uncle ya gane abinda nake nufi a kansa ya
fahimci cewa ina sonsa zai je ya samu Malam su tattauna maganar auranmu lallai babu abunda yafi karfin
Ubangiji Allah ya amsa min addua cikin sauki.
Ana fita break naja Samira muka samu guri muka zauna na warware mata duk yanda mukayi dashi....A
sanyaye tace."Surayya da ina murna amma tunda naji wannan kalmar sai jikina yayi sanyi *Wutsiyar
rakumi tayi nesa da kasa* shin kin san meye manufar wannan maganar."? Gabana ne ya fad'i! Nace." Ban
sani ba Samira ni dai a karshen maganarsa yace amma na san da cewa Wutsiyar rakumi tayi nesa da kasa.
Samira tayi murmushin takaici tace." Yana nufin Yafi karfin ya aure ki kuma Wutsiyarsa tayi nesa dake
Ma'ana ke baki kai matsayin da zai had'a makwanci dake ba.
Na dinga kallonta ina mamakin maganar...Tace." Ni dai wallahi a iya fahimtata haka na fahimci
maganarsa."
A raunane nace." To Samira me na rasa na matantaka a jikina meye bani dashi da har zai fadi wannan
maganar." Tace."Surayya kina da mantuwa ai dama tun kafin tafiya tayi nisa sai da na fada miki cewa Guy
nan ba tsaranki bane amma kika nace to gashi nan yanzu ya fada miki da bakinsa sai ki shiga hankalinki.
Wasu zafafan hawaye suka kwace min nace."Samira yanzu abinda yake nufi kenan."? Tace."Wallahi kuwa
ai ya gane kina sonsa kece me kiransa dayi masa text shiyasa ya nuna miki yafi karfin ki kije ki nemi daidai
dake."
Hawaye na goge nace."Samira mutukar Uncle be aure ni ba to rayuwata tana cikin garari wallahi ni kadai
nasan irin masifar son da nake masa."
Tace."Kin ga Surayya ni wannan Game din ya ishe ni haka gwara muyi abunda zai yuwu mutukar zan baki
shawara ki dauka to ki cire Guy nan daga ranka ki fuskanci Me sonki tsakani da Allah."
Girgiza mata kai nayi nace."Samira ba zan iya ba wallahi.'' Taja tsaki da fadin." Shikkenan ai sai kije kiyi
kece wahalalliya." Tana gama maganarta ta bar ni gurin cikin halin damuwa.
Koda muka tashi daga makaranrar kowa tafiyarsa daban saboda 'bacin rai! A galabaice na isa gida na zube
kan tabarma jikina na wani irin rawa.
Innah ta fito daga kicin da kwando a hannunta a tsorace ta tsaya tana kallona dan bata san na shigo gidan
ba Tace." Surayya wace irin tsiya ce wannan kin shigo gida babu sallama sai kace gidan kafurai."
Cikin rawar murya nace."Innah Nayi sallama ba kiji ba kina kicin zazzabi ne a jikina." Tace."Allah ya
sawake sai ki tashi kici abinci kisha magani kafin yamma tayi kije Chamis dama ai yanzu lokacin Maleria
ne abinda ake ta fama dashi kenan." Lumshe idona nayi ina jin wani irin d'aci a bakina.
Sai da Malam ya dawo sannan muka je Chamis da ita A ka bani magani da allura ta kwana uku sosai
zazzabin yayi karfi a jikina a galabaice muka dawo gida naci abinci da kyar nasha magani Na kwanta tana
matsa min ruwa a jikina. Malam yace." Idan zazzabin be sauka ba gobe da wuri sai muje asibitin Murtala
likita ya duba ni." Innah tace."Hakan shine yafi amfani.
Yaro ne yayi sallama da fadin." Wai Uncle Nuraddin yana sallama da Malam." Da sauri na bude idona na
fara kokarin tashi zaune. Innah tace."Menene ko jikin ne."? Girgiza kaina nayi na tsirawa malam ido
wanda yake kokarin fita akan kekensa.
Jiki a mace na koma na kwanta ina addua a cikin zuciyata.........Malam ya kai minti ashirin a waje kafin ya
dawo gidan na sake mikewa zaune ina kallonsa so nake kawai naji abinda ya shigo dashi.
Ya kalli Innah da fadin." Yaron nan Nura yana da hankali da nutsuwa dan haka babu abinda zai nema a guri
na banyi masa ba." Innah tace." Wani abu ne ya faru.''? Yace." Babu abinda ya faru sai alkairi Yazo da
maganar auran yarinyar nan Surayya."
Wani irin sanyi ya ziyarci zuciyata Allah kawai nake godewa......Malam ya cigaba da cewa." Ashe yarinyar
nan a makaranta babu abinda suke sai shashanci da shirma da bibiyar maza."
Naji gabana ya fadi! da sauri na kalleshi Ya cigaba da cewa." Surayya kin bani kunya kin kuma zubar min
da mutunci a gari kin 'bata irin tarbiyar da mukai miki saboda haka za'ayi miki abinda kike so tunda
dama akwai maganar Shahid gobe insha Allahu zan kar'bi sadakin auranki a daura miki auran a huta
makaranta dama saura abinda ya rage ki kammala wannan shine hukuncin da Nuraddin ya yanke nima
kuma na yanke irinsa gobe zan kar'bi sadakin auranki daga hannun Shahid Ranar juma'a idan an sauko
daga massalaci a dauran.
Wani irin ihu! na kurma! na fad'i a gurin ina birgima da kiran Innalillahi wa'ina ilahi raji'un!!!! Innah
ranta ya 'baci! ta gaura min mari a zafafe tace." Surayya kina so ki tona masa asiri a unguwa ko? me akayi
miki kike wannan ihun."?
"Wallahi Innah bana son Shahid kada kuyi min haka idan kuka daura min aure dashi zan lalace mutuwa
zanyi." Innah tace." Me yasa tun farko kika amince dashi? me yasa kika yaudari kanki bakya sonsa me
yasa kike dinga cin kud'insa? dama irin wannan ranar nake gudu sabida na san halin ki saboda haka ni ba
zaki janyo min zagi da cin mutuncin jama'ar unguwa ba Uwa uba Mariya matar da bata da hakuri makota
da sauran 'yan unguwa sun san irin hidimar da yaron nan yake miki rana tsaka ki bijiro da wata magana ai
dole a zage mu don haka wannan aure dole sai anyi tunda ke kika amince."
A gigice! na mike jikina na wani irin rawa na janyo hijabi na dake kan igiya nasa babu takalmi a kafata na
kama hanyar fita.......Malam ya kwala min kira da fadin." Ina zakije da wannan daran."? Ko sauraransa ban
yi ba Innah ta mike da azama! da gudu na karasa ficewa daga gidan.........Kamar wata sabuwar
mahaukaciya haka na zama na kama hanya ina tafiya ban san inda nake jefa kafata ba.........Tsintar kaina
kawai nayi a gaban motarsa yana kokarin shiga da ita cikin gidan nayi tsaye a gurin hasken fitilar motar na
haske min idanuwa na da sukayi jajawur saboda azabar kuka......Cikin nutsuwa ya kashe motar ya fito yana
bina da wani irin kallo kafin ya tako ya karaso inda nake tsaye...
*To to to*馃槂
_Laifin dadi 'karewa anan karshen free pege ya kare ko ya zata kasance anan gaba? Wai shin yaya take
ne? Shin Surayya tana samun nasarar auran Uncle ko kuwa? idan ta aure shi me zai biyo baya? wace irin
rayuwa za suyi Uncle dai ba tsaranta bane tunda ya fad'a mata cewa *Wutsiyar rakumi tayi nesa da kasa*
gata ita kuma jarabbiya 馃槀 To Wace irin rayuwa za suyi? Ya makomar Shahid zata kasance? Shin wace
badakala ce zata faru anan gaba.....Me zai biyo baya a tsakaninta da Aminiyarta Samira? Shin Hajiya
Sabuwa zata amince D'anta ya auri yar talaka muskini? idan hakan ta faru wane irin kalubale Surayya zata
fuskanta? Wa!!!!!! Akwai hargitsi! akwai rikita-rikita! akwai zazzafar soyayya akwai zazzafar kiyayya!!
akwai! akwai! akwai!!!馃槂 da yawa sai dai kun kasance da BINTA a cikin littafin zata warware muku yaya
abin yake......Kada ka/ki a baki labari._
*_MUTANAN NIJAR IDAN KUNA BUKATAR LITTAFIN NORMAL GROUP DALA DARI VIP
GROUP JAKKA DAYA KATIN AIRTAL KO ORANGE KU NEMI WANNAN NUMBER......._*
*22790899076*
*HAJIA FATIMA MUSA (MOMMY NIJAR)*
11/15/21, 12:08 PM - Aisha Srtr Mt: *ML.....33&34*
Koda na shiga gidan sai na same su sunyi jugum-jugum! abin duniya ya ishe su Wani irin tausayinsu ne
ya rufe ni hannu nasa na goge hawayen dake fuskanta na gurfana a gabansa cikin rawar baki nace."Malam
don Allah ku gafarce ni kada kuyi fushi dan......Kafin na karasa naji saukar mari a fuskata cikin bacin rai
tace." Kukan banza da wofi kike Surayya tunda kin zama mara jin magana to tashi maza-maza ki koma
inda kike fito tunda bamu isa dake ba."
Hannunta na rike ina so nayi magana amma kukan da yaci karfina ya hana ni cewa komai." Ta sake daga
hannunta a kaina Malam ya dakatar da ita da fadin." Habiba rabu da ita dukan bashi ne mafita ba addua ce
maganin komai tunda Allah ya dawo da ita lafiya shikkenan.
Tace."Malam sanyin ka yayi yawa shiyasa yarinyar nan take abinda take so ai na riga nayi rantsuwa ba
zata kwanta ba sai ta fad'i daga inda take."
Ya kalleni a tausashe yace."Surayya daga ina kike."? sunkuyar da kaina nayi kasa." Da sauri tace." Don
Ubanki Ba zaki magana ba kikayi shuru."
Malam yace."Habiba ni ne Ubanta amma kike zagi na a gabana." Rai a bace tace."Malam kayi hakuri raina
ne ya 'baci yarinyar nan bata da gaskiya shiyasa tayi shuru da bakin ta."
Girgiza kansa yayi ya kalleni a karo na biyu ya sake maimaita min tambayarsa.....Cikin wani irin yanayi
nace."Daga gurin Uncle nake.''
Gabadayansu suka zuba min ido suna kallona......Tace."Me ya kai ki gurinsa da wannan daran.''? Shuru nayi
gabana sai faduwa yake.
Malam yace."Magana ta wuce na san idan Allah ya kaimu gobe Nuraddin din zai same ni zai yi min
bayanin abinda yake faruwa saboda haka ki tashi kije ki kwanta amma ina kara tabbatar miki da cewa
auranki da Shahid babu fashi."
Jikina sanyaye na bar gurin..........A daran ranar da kyar na iya rintsawa saboda tsabar fargaba da tashin
hankali ko a skull ma kasa sukuni nayi sai da muka fita break na shedawa Samira abinda yake faruwa
gabadaya sai naga yanayin fuskarta ya sauya.
Nace."Samira naga kinyi shuru baki ce komai ba." Tabe baki tayi tace." To me zance tunda duk shawarar
da zan baki bakya dauka mutumin nan fa ko auranki yayi wallahi sai ya wulakantaki tunda ke kike sonsa ai
kin siyawa kanki wulakanci na fada miki Shahid ne daidai dake amma kin zauna hangen abinda yafi karfin
ki."
Raina ne ya baci amma sai na danne nace."Samira na dauka zaki taya ni farin ciki da jin cigaban dana
samu amma abin mamaki sai wannan maganar take fitowa daga bakin ki na yarda Uncle baya sona amma a
matsayina na mace idan na aureshi na san hanyar da zan bi na sanya masa soyayyata a cikin zuciyarsa a
yanzu babban buri na na mallakeshi a matsayin mijina.''
Ajiyar zuciya ta sauke babu walwala a tare da ita tace." To ai shikkenan tunda kina ganin zaki iya ammafa
akwai gagarimin aiki a gabanki."
Nace."Ni a guri na mai sauki ne wallahi." Kallona tayi tana girgiza kai tace."Kina bani tausayi wallahi Ke
ba kyakykyawa ba gaki baqa ga taulaci amma kike kokarin kai kanki inda Allah be kai ki ba wai me yasa
ba zaki zauna a matsayin ki ba"?
Cikin takaici da bacin rai nace."Samira harda cin fuska kuma na dauka ai dani dake kwaryar sama ce take
dukan ta 'kasa taulaci ina tsammanin ni dake gadonsa mukayi tunda babu abinda zaki nuna min.......Na
yarda bani da kyau bani da haske fata amma kuma ina da abubuwan da zasu dauki hankali d'a namiji a
jikina ko wannan ya ishe ni makama."
Dariya tayi tace." To na yarda da maganarki amma ina so na tunasar dake cewa sai kin shirya shiga cikin
zuriar Alhaji Sabo domin gabad'ayansu basa kaunar talaka daga uwar har 'ya'yanta Uncle ne kawai ya fita
zakka a cikinsu.
Murmushin takaici nayi nace." Duk wannan baya firgita ni Samira ni soyayyar Uncle kawai nake bukata."
Dariyar yake tayi tace." To ai shikkenan hausawa suka ce wanda yace zai had'iye gatari sai a sakar masa
qota ni dai sai dai nace Allah ya sanya alkairi.''
Cikin mamakin ta na amsa da ameeen. Ban ta'ba tsammanin haka daga gurin ta na dauka zata taya ni farin
ciki cigaban dana samu amma abin mamaki ta nuna min bakin cikinta a zahiri.
Har aka tashi daga skull din sama-sama muke da juna koda tazo shiga gidansu da kyar tayi min magana
nace."To sai gobe." Ba tare da ta amsa ba ta shige gidan.....Girgiza kaina kawai nayi ina mamakin
al'amarin.
Samira tana shiga gidansu ta cire hijabin jikinta ta rataye a jikin kofa....Ta zauna kusa da Ummiyo tana
bude kwanukan abinci. Ummiyo dake cin abinci ta kalleta da fadin." Ke kuma meye haka daga dawowa
kin hau bude-bude sai kace mayunwaciya."
Tsaki taja ba tare da tace mata komai ba ta janyo plate din abincin ta bude shinkafa da mai da yaji ce tasa
hannu tana ci tana jan tsaki.
Ummiyo tace."Wai menene sai tsaki kike wa mutane zan ci kutumar ubanki fa." A hasale tace."Wallahi ba
dai ubana ba." Ummiyo ta kai hannu zata mare ta tayi saurin kaucewa......Tace.'' 'Yar iska mara kunya da
kin tsaya wallahi da sai na mare ki."
Shuru tayi mata ta cigaba da cin abincinta....Ummiyo ta tashi ta fita ta wanke hannunta ta dawo dakin
lokacin ta gama cin abincin Tace." Ummiyo kin san wani abu."? Girgiza kai tayi da fadin." Menene."?
Tace."Surayya fa ta samu shiga gurin Uncle Nuraddin don har ta kai masa ta yin soyayya kuma ya amince
zai aureta."
Ummiyo ta kurma ashar tana kallonta tace." A gidan uwarta zai aureta shegiya 'yar muskini makaryaciya."
Zuwaira ta shigo dakin da fadin." Naji sai zage-zage kuke ina fata dai ba fada kuke ba."? Ummiyo ta sake
wani zagin tana fadin." Wata banzar magana Samira take shine abin ya bani mamaki.
Zuwaira tace." Me ya faru." ? Cike da bakin ciki Samira ta fad'a mata komai.....Girgiza kanta tayi
tace."Aikuwa idan hakane ba suyi wa Shahid adalci ba sai da ya gama kashe kudinsa sannan saboda
kwadayi zasu tura 'yarsu taje roko domin a aureta babu shakka maganar nan kamar a kunnuwan Mariya
yanzu yanzu zan shirya naje gidan na sheda mata abinda yake faruwa.
Ummiyo tace."Nifa sam ban yarda da wannan tatsuniyar ba don ban ga abinda Uncle zaiyi da wannan
mummunar yarinyar ba shegiya tana yawo tamkar filfilwa."
Samira tace." Na fad'a miki da gaske ne wallahi domin duk abinda yake faruwa da sanya hanuna a ciki
kuma Surayya bata 'boye min sirrin ta komai sai ta fad'a min."
Ummiyo na kokarin fita daga dakin take fadin." Ai idan duk jikina kunne ne ba zan yarda da wannan
tatsuniyar ba haba sai kace mata sun 'kare a duniya.
Zuwaira kuwa a gurguje ta daura zani ta dauki mayafi ta yafa silafas tasa a kafafunta ta fita daga gidan ba
tare da sanin mijinta ba.
Iya Mari! tasha wani irin kunu tana girgiza kanta a kausashe tace."Yanzu irin cin amanar da wad'annan
mutanan za suyi mana kenan? wato sai da suka gama tatike mun yaro sannan zasu hana shi aure to wallahi
sai sun biya hidimar da akayi musu.
Zuwaira tace."Wannan dalilin ne ma yasa nazo na fada miki domin ki dauki mataki akan yaudarar da akayi
muku domin naji maganar ne daga majiya mai karfi cewa Nuraddin na gidan Alhaji Sabo shine zai auri
yarinyar."
Iya Mari na sharce gumi! tace."Zuwaira nagode mutuka kuma ina alfahari dake a cikin makota na ke kad'ai
ce kika jajanta min duk da cewa kowa ya san halin da ake ciki amma sabida munafurci an rufe ni to yau
Malam Habu Gurgu da Habiba zasu gane kuransu."
Da sauri ta mike ta shiga dakinta ta dauko jakarta da mayafi ta fito..........Tare suka fito daga gidan Zuwaira
ta nufi gidan Alhaji Sabo ita kuma kai tsaye Police Station ta nufa taje ta dauko 'yan sanda kai tsaye inda
Malam yake sana'arsa suka nufa.
Suna isa gurin ta nuna shi da fadin." Gashinan ku tafi dashi mayaudari ne kuma maci amana."
Malam ya ajiye 'konanniyar tayar dake hannunsa ya goge gumin goshin sa cikin halin damuwa
yace."Baiwar Allah me yake faruwa ne me nayi zaki kawo 'yan sanda."
A fusace! tace."Idan kaje can kayi musu bayani ni kaga tafiya ta." da sauri ta bar gurin tana tafiya bagazan-
bagazan kamar sabuwar mahaukaciya.
'Daya daga cikinsu yace."Baba tashi muje Station domin waccen matar ta kai 'karar ka gurin mu." Cikin
damuwa yace."Ko zan iya sanin abinda na aikata."? Yace." Idan mun je da kai za'ayi maka baya ni."
Ya sauke ajiyar zuciya cikin mayar da al'amuransa ga Allah ya dauki ruwa ya kashe wutar gabansa ya fara
kokarin hawa kan kekensa..................Ya tura keken har inda motarsu take sai kawai suka ciccibeshi suka
sa a motar suka bar masa kekensa a gurin.
Bayan tafiyarsu da kamar minti goma yayi parking din motarsa gurin.......Cikin mamaki yake bin gurin da
kallo duk kayan sana'arsa suna gurin har kekensa amma kuma babu shi..........to ko dai yaje domin yayi
wani uzuri ne? idan hakane ai dole ya tura kansa a keke tunda bashi da kafafu babu shakka akwai abinda
yake faruwa duba da yayi da yanayin gurin duk a hargitse.......Fitowa yayi daga motar yana so ya samu
wanda zai tambaya gabadaya gurin shuru babu mutane sai ababen hawa da suke wuce wa jefi-jefi akan
titin...
Ina cigaba da wasa da hannuwana nace."A kan maganar auran mu." Sai kawai naga yana bina da wani irin
kallo. Kunya da tausayin kaina suka lullebe ni ni kaina na san abinda nake ba daidai bane rashin kunya da
kawaici duk ba d'abi'a mai kyau bane amma babu yanda na iya da zuciyata.
Ya murtuke fuskarsa da fadin." Ashe baki da kunya Surayya a tunanin ki dake zan zauna nayi maganar
aure saboda baki da hankali."
Hanci na shaqa ina kokarin wayancewa nace."Uncle gani nayi Malam yana so ya rusa maganar shiyasa
nasa bakina Ni wallahi bana son wannan Shahid din."
Ya buga min muguwar tsawa da fad'in." Fitar min a mota kin riga kin gama lalacewa da rashin kunya dama
auran shi ya kamata ayi miki."
Raina yayi masifar 'baci da irin tsawa da hantarar da yake buga min babu komai so ne ya janyo hakan. A
fusace! na bude motar na fita na buga murfin motar da karfi kuka na nema ya kufce min na bar gurin da
saurin gaske.
Sam beyi mamakin abinda tayi masa ba saboda a ganinsa yanzu duk wani abu da za tayi karami ne akan
wanda ta aikata a baya.
Yana fitowa daga toilet ya ganta zaune gefen dagonsa a zaune. da Saurin gaske ya gyara towel din jikinsa
yana mata wani irin kallo yace." Ke waye ya baki izinin shigo min daki saboda baki da kunya har ki zauna
a kan shimfidata ko an gaya miki ni sa'an ki ne."
Fadila ta zube a kasan gurin tare da fashewa da wani irin kuka tace."Uncle don Allah ka dubi rayuwata
kada ta salwance wallahi da so da kaunarka aka hallice ni kada ka juyawa soyayyata baya idan baka aure
ni ba zan iya mutuwa.
Ya tsira mata idanuwansa yana kallo da mamaki a fuskarsa yace."Wai shin me kuka mayar dani ne? ko
wace tsiya sai tazo tana min kuka akan wane dalili? Ki tashi ki bani guri ko kuma ranki ya 'baci wallahi."
Da sauri ta mike tsaye tana kallonsa yana mata wani irin kallo......Wani bala'in sonsa na ratsa bargo da
jikinta hanyar fita ta nufa ya juya yana jan tsaki kawai beyi aune ba yaji ta a jikinsa tayi masa wawar
runguma. Da saurin gaske ya rike towel din jikinsa ya juye a sukwane ya kwada mata mari fuskarsa ta
rikid'e da zallan bacin rai."
Fadila gefe guda ta koma jikinta sai kyarma yake tsoro da fargaba duk ya dabaibaye ta itama zuciyarta ce
ta rinjaye ta har ta aikata wannan aikin.
'Kofar fita ya nuna mata da hannu tsabar bacin rai ya hana shi magana. Simi-simi ta fita daga dakin tana
data sanin abinda ta aikata.
Kayan shan iska yasa a jikinsa ya nannad'e blet a hannunsa ya fita dashi yau sai ya koyawa yarinyar hankali
tunda bata da mutunci har dakinsa zata kawo masa iskanci.
Duk a falon ya same su Aunty Jamila Aunty Nafisa da 'ya'yansu da ita Fadilar Beyi wata-wata ya fara
labta mata blet din.....Fadila ta dinga kurma ihu tana kokarin gudu yana bin ta duk inda ta boya yana labta
mata yace."Don Ubanki a hakan zan aure ki ashe ke 'yar iska ce."
Aunty Jamila tazo ta rike blet d'in tana bashi hakuri da tambayar ba'asi yana huci yace."Ku tambayeta
abinda taje dakina tayi min idan kuma kune kuka tura ta to kun cuce ta don hakan ba zai sanya na aureta ba.
Aunty Nafisa tace."Wannan wace irin magana ce Nura ai daka auri bare gwara ta gida me za kayi da
wannan figaggiyar yarinyar 'yar mutsiyata."
Ya d'aga blet din kamar zai caud'a mata yace." Ita na gani ita kuma zan aura idan kuma da wanda ya isa ya
hana ni auranta sai na gani."
Tsaki taja ta koma ta zauna da fad'in." Ai kai rashin kunyar ka ce take had'a ni da kai aikin banza kawai
kaje ka aure ta mu gani.
Banza yayi mata ya juya zai fita Aunty Nafisa tace."Nuraddin ina so nayi magana da kai tsayuwa yayi
yana kallonta babu sukuni yace."Mutukar akan aure na da Surayya ne ba zan saurare ki ba domin cikin ku
babu wacce ta isa ta hana ni."
Tace."Oh!o ni shawara zan baka." Ya juya da niyyar fita yace."Ki same ni a dakina." Yanda yake juya su
yana musu magana a tsaye zaku dauka shine yake gaba dasu.
Yana fita suka fara surutai da zage-zage! Aunty Nafisa ta kalli Fadila dake rakube a jikin kujera tace."Me
kika je Ki kayi wanda ya fusata shi wai Fadila me yasa baki da wayo ne."
Tana goge fuskarta tace."Wallahi Aunty Nafisa babu abunda nayi masa kawai dai ya shirya ci min mutunci
ne don yaga ina sonsa.
Tace."Nuraddin mugun taurin kai gare shi dole sai mun tashi a tsaye a kansa na daina tausayinsa tunda
bashi da mutunci wallahi da kaina zan je gurin *boka na jar kasa* yayi masa mugun asiri d'an iskan yaro
kawai."
Fadila tace."Aunty Nafisa mutukar akan soyayyata ne wallahi na baki goyon baya kije tunda dai ya fi son
haka sai ayi mana maganinsa.
Aunty Nafisa ta shiga girgiza fafafunta tana nazarin hanyoyin da za su bi gurin ganin sun shawo kansa ya
amince da bukatarsu.
Ajiyar zuciya ya sauke yana kallonta tana zaune kusa dashi....akwai fahimtar juna a tsakaninsa da 'yar uwar
tasa amma hakan ba zai sanya yayi abinda bashi da ra'ayi ba. Yace."Aunty Jamila ba wai naqi daukar
shawarar ki ba ni akwai abinda nake hange wanda ku bakwa ganin shi sannan wannan yarinyar Fadila
koda ina da niyyar auranta to yanzu ba zan aureta ba saboda abinda ta aikata min wannan ya nuna cewa
zata iya aikata hakan akan wani saboda haka ni ba zan aure ta ba Surayya zan aura kawai ku taya ni da
addua Allah yasa abokiyar arziki ce."
Ranta ya baci amma sai ta danne tace."Nuraddin kwata-kwata yarinyar nan Surayya bata dace da kai ba
'yar mutsiyata ce uwa uba kuma bata da cikakkiyar nasaba yanzu kai ba abin kunya bane a matsayinka ka
auri wannan yarinyar mara galihu."
Ya dinga kallonta yana mamakin kalamanta ya rasa me yasa mata basu da hankali da tsinkaye wai shin me
ake nema a aure? tarbiya nutsuwa nagarta shi babu ruwansa da talauci ko wasu abubuwan nagarta kawai
yake nema ba wata tsiya ba amma sabida rashin tsinkaye da hangen nesa suna kawo masa wasu hojjoji
marasa ma'ana.......Yace."Ita wacce kuke so na aura din kina da tabbatacin tana da cikakkiyar nasaba da
tarbiya kamar yanda kika fad'a."
Shuru tayi ya cigaba da cewa." Kada fa ki manta Ubanta fitaccen mutum ne a cikin unguwar fagge babu
wanda be san shi ba a gurin bariki kafin mutuwarsa kin san 'ya'ya nawa ya lalata."?
Aunty Jamila tace." Duk wannnan tone-tone be taso ba Fadila dai 'yar uwarka ce ka rufa mata asiri kanka
ka rufawa." Yace." Ai naji kina maganar nasaba da tarbiya ne shiyasa nake so na tuna miki da cewa ita
Uwar Fadilan tunda mijinta ya mutu zaman me take a gida ita kadai babu aure kullum tana yawo a jirgi
wai ita 'yar kasuwa tana hurd'a da maza iri-iri meye amfanin hakan."?
Jiki a sanyaye tace."Nuraddin kada ka zargi Aunty Lami irin zargin da jama'ar gari suke mata kasuwanci
take amma bata karuwanci." Yaja tsaki da fadin." Ke macace shiyasa baki san abinda duniya take ciki ba
saboda haka mu bar wannan maganar Fadila dai bani da ra'ayin auranta dan haka maganar nan ta mutu
haka."
Aunty Jamila ta sauke ajiyar zuciya da fadin." To ai shikkenan tunda kace haka sai nace Allah ya sanya
alkairi ya nuna mana lokacin.'' Ya amsa da ameeen ya Allah nagode."
Aunty Jamila tana fitowa daga part d'inshi Hajiya Sabuwa ta shigo da motar ta can gurin parking tayi sai
kawai ta bi ta har ta fito daga motar tace."Hajia kin dawo kenan."?
Tace."Eh na dawo ai da yake kafin na isa na kira shi a waya na fad'a masa zuwa na shiyasa ina isa ya
sallami kowa ya saurari uzuri na."
Tace."To Alhamdulillahi Allah yasa a dace." Ta amsa da ameeen suka kama hanya domin shiga cikin gidan
Aunty Jamila tana sheda mata duk yanda sukayi dashi.
Tana kokarin zama kan kujera ta hango Fadila a takure a guri guda tana share hawaye. Cike da mamaki
tace."Ke Fadila lafiya kike kuka me ya faru."?
Aunty Nafisa tace."Mara mutunci ne ya shigo da blet ya doke ta ba tare da kwakkwaran dalili ba."
Hajia ranta ya 'baci sosai tace."Wai ni jama'a me yake damun Babangida ne? yanzu sabida tsabar wulakanci
kamar Fadila budurwa 'yar kwalisa ya doke ta da blet saboda rashin arziki."
Aunty Jamila tace."Babban bacin rai ma dukan babu dalili kawai mugunta ce da nuna babu wanda ya isa.
Tace."Idan ku baku isa dashi ba ni na isa dashi kuma zai shigo ya same ni sai ya fad'a min dalilin da yasa ya
doki 'yar mutane."
Aunty Nafi tace."Hajia ina fatan kin samu ganin malam Da'u d'in." ? Tace."Eh na samu ganinsa domin tun
kafin na isa na kira shi a waya na sheda masa zuwa ga sakon ki ya bani yace ki samu kashin bakar akuya
ki shanya a rana ya bushe sai ki had'a shi da wannan garin maganin kina dafa masa tea dashi ya zama
kamar shine lipton."
Da sauri ta kar'bi maganin tace."Yanzu kuwa zan fita na samu yara suje su samo min kashin akuyar amma
ina fatan kin taki sa'a akan bukatarki."
Tace."Eh ya bani haya'ki yace kuma lallai Babangida akeso yayi amfani dashi ranaku uku mutukar hayakin
ya ratsa jikinsa tunaninsa a kan yarinyar zai gushe.
Aunty Jamila tace."Yanzu ya za'ayi ki yaudare shi yayi amfani da turaran kin san fa halin taurin kansa
watakila ma ya zubar yasa ki asarar kudin ki."
Tace."Ni na san yanda zanyi masa ya shaqi hayakin duk ku kwantar da hankalin ku ke kuma Fadila kiyi
hakuri kema na sanya Malam yana miki taimako insha Allahu baki da miji sai Babangida.
Tana goge fuskarta tace."Hajiya ni dai gida zan tafi don gaskiya na gaji da wannan wulakancin haka kawai
banyi masa komai ba ya doke ni kawai don yaga ni marainiya ce."
Hajia Sabuwa hankalinta ya tashi tace."Aa Fadila kada kiyi min haka don Allah kiyi hakuri kada ki shiga
tsakanina da 'yar uwata yanda na dauke ki tamkar ni na haife ki dole na tsaya a kan al'amuran ki zan
dauki mataki akan Babangida akan dukan da yayi miki."
Fadila ta sauke ajiyar zuciya tana jin sassauci a cikin zuciyarta amma a zahirin gaskiya ranta yayi masifar
'baci da irin wulakancin da guy yake mata.
******
Bayan sati biyu Shahid ya dawo daga tafiyar da yayi hankalinsa ya tashi jin irin abubuwan da suka faru
bayan tafiyarsa a lokacin ya nunawa mahaifiyarsa kuskuranta akan abinda ta aikata Iya Mari ta fusata ta
miqe tsaye baki na kumfa ta dinga surfa masa bala'i kamar zata doke shi tace mutukar tana raye bata
amince masa auran yarinyar ba tunda bashi da zuciya yaje ya nemi auren 'yar mutanan arziki amma ya
tsaya neman aure a gidan tsiya.........Shahid ya yini cikin kunci da damuwa ya tafi neman kudin da zai auri
masoyiyarsa amma ya dawo ya samu mummunan labari idan da akwai laifin Surayya to ya tabbata taura
biyu bata taunuwa a lokaci guda itama mahaifiyarsa ta taka muhimiyyar rawa gurin lalacewar
al'amarin........Magaribar fari sai gashi a kofar gidan mu ni kuwa nasa gardama akan ba zan fito ba domin
sunansa ma bana so naji an kira.......Malam ya rarrashe ni na fita na same shi jingine a jikin bango(garu)
ganin yanda ya zama wani iri sai ya bani tausayi na sauke tsiyar dana fito da ita na gaishe shi.
Cikin sanyin murya ya amsa yace."Surayya ashe abinda ya faru kenan bayan bana gari al'amura sun lalace
me yasa baki kira ni a waya kin sheda min ba."
Kallonsa nayi ina mamakin maganarsa na kira shi a waya nace masa me? bayan ni dama haka nake
so......Nace."Shahid kasan dai komai muqaddari ne daga Allah tunda kaga wannan al'amarin yana rikicewa
to babu alkairi a cikinsa don haka don Allah kayi hakuri ka janye tunda mahaifiyarka bata kaunata babu
irin cin mutuncin da ba tayi mana ba wannan dalilin yasa gabadaya naji auranka ya fice min daga rai kayi
hakuri Allah ya had'a kowa da rabonsa." Ina gama maganata na shige gida ba tare dana tsaya na saurari
abinda zai ce ba.
******
Yanzu tsakanina da Samira sama-sama don tunda ta tabbatar da cewa Uncle da gaske zai aure ni ta rage
walwala ta sauya k'awaye kullum idan an fito break sai na same su zaune suna magana kasa-kasa idan
nazo gurin sai suyi shuru al'amarin ya dinga daure min kai yana bani mamaki ashe Samira haka halinta
yake. da hassada.
Akwai ranar da akayi wahalar abun hawa an tashi daga makarantar masu iko direbobi na daukarsu irin mu
marasa abun hawa mun fito bakin titi mun tsaya ga uwar rana ana kwalawa da yawa daga cikin mu sun gaji
sun tafi da kafafunsu can na hango Samira ta samu shiga motar su Amira Hashim wata 'yar ajinmu nayi
saurin d'aga musu hannu ina kokarin zuwa gurin da suke kawai direban yaja motar suka bar gurin.....Raina
ya 'baci mutuka naji wasu hawaye suna nema su kwace min. kawai na yanke shawarar tafiya da
kafafuwana don na gaji da tsayuwa kuma dai bana so Uncle ya fito ya same ni shima haushinsa nake ji
akan irin abubuwan da yake min na rashin kirki kawai don yaga Allah ya jarrabe ni da sonsa yake tamaula
dani ko gaisheshi nayi sai yaga dama yake amsawa wannan dalilin yasa idan na gan shi a harabar
makarantar yana zagaye nake saurin shiga aji don bana so yayi min kallo wulakanci tunda da yawa daga
cikin daliban makarantar sun san alaqar dake tsakaninmu kuma Samira ta fada musu cewa nice na maqale
masa na tura mahaifina gurin sa ya rok'eshi akan ya aure ni shiyasa da yawa daga cikinsu suke min wani
irin kallo.
Nayi nisa da tafiya naji horn a bayana da sauri na juya...........Saurin dauke kaina nayi ganin motarsa ce na
cigaba da tafiya kafafuna sunyi fururu duk da cewa suna cikin safa da takalmi.
Wani horn din naji da karfi naja na tsaya ba tare dana juyo ba ya sauke gilashin motar babu yabo babu
fallasa yace."Shigo na rage miki hanya."
Cikin jarumta na kalleshi da fadin." Nagode Na kusa zuwa gida." Tsira min ido yayi babu walwala a
fuskarsa yace."Ke bana son munafurci kina Tal'udu shine har kika kusa zuwa gida dallah Malama shigo
mota mu tafi."
Kamar nayi masa musu sai dai na daure ina dauke kai na bude motar na shiga na zauna ina daidaita yanayin
fuskata na daina yi masa rawar jiki ballantana ya cigaba da samun dama a kaina.
Cikin taushin murya yace."Menene Ina fatan ba wani abu ne ya samu Malam din ba."? Hannu tasa ta goge
fuskarta cikin dashewar murya tace."Uncle 'Yan sanda sun tafi Malam Iya Mariya mahaifiyar
Sh............Sai ta kasa 'karasa maganar saboda kukan daya ci karfinta.
Cikin damuwa yace."Surayya ba kuka zaki ba kiyi min bayani abinda yake faruwa dama tunda naga babu
shi a gurin nan na san akwai matsala."
Hanci ta shaqa ta kalleshi tana jin wani irin kunci a cikin zuciyarta ta shiga warware masa irin cin
mutuncin da Iya Mariya taje tayi musu a gida sannan ta sanya 'yan sanda suka tafi da Malam wai sai sun
biya d'anta kudin hidimar da yayi."
Yace."Kin ga irin abinda nake fada miki ko yanzu meye amfanin yaudara a rayuwa kin san bakya sonsa me
zai sanya kici masa kudi."?
Kunya ce ta rufe ni kawai na sunkuyar da kaina 'kasa..........Babu fara'a yace."Shiga mota muje station din
duk cin mutumcin da akayi wa iyayenki ke kika janyo musu." Motar ya bude ya shiga yana kokarin tayar
da ita.
Babu kuzari a jikina na zauna kusa dashi yaja motar muka bar gurin.......Gabadaya jikina mutuwa yayi
dalilin kusancin dake tsakaninmu k'amshin sa duk ya cika min hanci a sace nake kallon hannuwansa yana
draving luwai-luwai har wani gashi ne a kwance a kai faratansa farare tas babu dauda a ciki.
Ajiyar zuciya na dinga saukewa ina takure jikina gabadaya duk a tsarge nake da kaina jikina fururu riga
daban zani da ban sai na dinga 'boye hannuwana cikin hijabi saboda bana so yaga bushewar fatar
jikina............'Bangaransa kuwa driving kawai yake sam be ma san abinda take ba hankalinsa gabadaya
yana kan bawan Allah mara cikakkiyar lafiya da aka daure a cell ba tare da yaji ya gani ba.
Koda suka shiga Station din Surayya hawaye ne suka 'balle mata hango mahaifinta da tayi a takure a cell
cikin tarin masu laifi......Kawai sai ta nemi guri ta zauna tasa kai a cikin hijabi ta dinga kuka tana da ta
sanin abinda ta aikata.
Uncle shima ranshi ya 'baci mutuka ba tare da 'bata lokaci ba ya fito musu da ID card d'inshi ganin
sunanshi da mu'kaminsa yasa da sauri suka bashi gurin zama ya zauna babban cikinsu da kansa yaje ya
fito da Malam d'in......Uncle Yace."Wannan abin da kukayi kamar akwai cin zarafi duk da a kan aikin ku
kuke amma kamar kun shigo da wata manufa me yasa kuka sa shi a cell bayan kusan bashi da cikakkiyar
lafiya."
Wanda Case din ke hannunsa yace." Ayi hakuri ranka ya dade munyi gaggawa ne ganin babu wanda yazo
daga b'angaran shi sai kawai muka yanke shawarar rufe shi." Uncle ya zuba masa ido yana nazarinsa ya
gane irinsu ne masu kar'bar cin hanci da rashawa babu ruwansu da binkice akan laifi su dai kawai su samu
kudi.
Ajiyar zuciya ya sauke yace."Ina matar da ta kawo 'karar."? Yace."Yanzu - yanzu ta tafi amma na san ba
taje gida ba bari a kira ta a waya." Yace."Ba sai ka kira ta ba nawa ne kudin ta."?
Yace."A yanda ta fad'a mana cewa tana bin sa kudi dubu hamsin da biyar." Da sauri na kalli d'ansandan
ina mamaki. Gabad'aya kudin da Shahid ya kashe min bai kai dubu talatin ba har wayar daya siya min
amma saboda damfara za tace dubu hamsin.
Baki na bude zanyi magana ya d'aga min hannu fuskarsa a tur'bune yace."Kada ki kuskura naji kinyi wata
magana a gurin nan." Shuru nayi na mayar da kaina 'kasa.
Ya kalli Police din da fadin." Ka bani accont naka zan sanya mata kudin idan yaso sai tazo gurin ku ta
kar'ba magana ta kare bayan haka kuma ina so na d'an yi muku gyara akan aikin ku yana da kyau ku sanya
ido sosai ku tsaya a kan gaskiya komai rintsi kada ku yanke hukunci sai kunyi binkice."
Cike da borin kunya yace."Insha Allahu za'a kiyaye." Uncle ya mika masa wayarsa da fadin." Bani details
d'in." Da sauri ya kar'ba ya sanya masa a take a gurin yasa dubu sittin 60k yace."Gashinan sai ka cire
biyar din amma kyauta na baka ba cin hanci ba."
'Dan sandan ya dinga dariyar ya'ke yana godiya.........Uncle ya kalli Malam tausayinsa gabadaya ya cika
zuciyarsa Yace."Malam kayi hakuri da rayuwa komai zai wuce da yardar Allah."
Cikin tawakkali ga Allah yace."Babu komai Nura ni ban dauki wannan al'amarin da tsanani ba saboda na
san komai yana da sanadi haihuwa ce ta janyo min." Wasu hawayen suka zubo min nayi saurin fita waje
gudun kada kukan da nake 'boyewa ya subce a gurin.
Ina nan tsaye ina sharar hawaye naga sun daukoshi a hannu tamkar yaro 'karami Uncle da kansa ya bude
motar suka sanya shi a ciki ya mayar da motar ya rufe ya basu hannu sukayi sallama.......gurin zaman shi
ya zauna yana kokarin tayar da motar na bude kusa dashi na zauna jikina a masifar sanyaye hakika dik inda
ake neman mutumin kirki Uncle ya kai yana kaunar mu yana kula damu da jikinsa da kudinsa bamu da
abinda zamu saka masa dashi face addua.
Tunani na ne ya katse lokacin dana tsinkayi maganarshi yana kiran sunana.........Kallonsa nayi ina kokarin
daidaita nutsuwata Yace."Ki nemi gafarar mahaifinki akan abinda kika aikata idan ba haka ba to zaki kwana
cikin fushin Allah da mala'ikunsa.
Janye idona nayi daga kanshi na juya baya muna hada ido dashi yayi gaggawar sunkuyar da kansa....A
raunane nace."Malam ka gafarce ni ka dauka cewa wannan shine kuskure na na karshe a rayuwa insha
Allahu ba zan kara aikata abinda zai zubar muku da mutunci ba."
Girgiza kansa kawai yayi bace min uffan ba..... kallonshi nayi yana cigaba da draving nace." Uncle don
Allah ka taya ni bashi hakuri."
Tamke fuskarsa yayi ya cigaba da abinda yake gabansa.........Hanci naja na mayar da kaina 'kasa ina tunanin
irin 'bacin ran da zan iske a gida 'Bacin ran Innah yafi na Malam tunda yafi ta hakuri.
Shuru motar tayi na mintina maganarshi ta katse tunaninmu......"Malam ina so ka bani auran yarinyar nan
idan babu damuwa." Cikin wani irin yanayi na tsira masa ido gabana na faduwa gabadaya ban tsammaci
jin maganar a yanzu ba saboda ya riga yace sai yayi shawara ashe har ya yanke hukunci Wani mugun farin
ciki ya cika min zuciya............."Aa Nuraddin ban yarda ba ban amince maka auran Surayya ba." Wannan
maganar naji tana amsa kuwa a kunne na.
Baki na rawa nayi gaggawar juya baya na ina kallonsa. sai naga malam d'in ya rikid'e ya sauya kama
tamkar bai ta'ba dariya ba......Naji tamkar anyi min mugun duka jikina yayi wani irin sanyi.
A nutse yace."Malam saboda me yasa ba zaka bani aure ba ko dai ban kai wannan matsayin ba."? Malam
ya girgiza kansa yana murmushin takaici yace."Nuraddin duk inda ake neman nagartaccen mutum ka kai
inda ake so babu Uban da zai ha naka 'yarsa saboda ka cancanta kawai wannan yarinya bata dace da kai ba
shiyasa ni nake maka sha'awar auran wacce ta fita nutsuwa da hankali."
Murmushi yayi ya d'an shafa gemunsa Yace."Malam naji dadi sosai nagode da karamci amma ina ganin
daka amince da Uzuri na domin dukkaninmu bamu san abinda yake lullube ba.
Yace."Nuraddin Na fad'a maka Surayya bata dace da kai ba kafi cancanta da 'ya'yan shehu nan malamai
masu Hankali da Ilimin addini ba wannan yarinyar mara jin magana ba sannan kuma bayan haka akwai
maganar auran wani a kanta.................Jin abunda yace yasa da sauri na juya ina kallonsa magana ce fal a
bakina amma tsabar tension na garara magantuwa sai zazzare ido nake ga samu ga rashi.
Maganar shi ce ta dawo dani hayyaci na......."Malam ai ba anan take ba a inda kake tsammanin samun
tarbiyar sai a samu matsala wasu 'ya'yan malaman sune shaid'anu wannan ba hujja bace ni da kaina naji ina
ra'ayin had'a jini da kai saboda cancantarka."
Malam ya goge guntun hawayen da ya sauko a saman fuskarsa yace."Nuraddin idan na baka auran Surayya
nayi Yaya da yaron nan Shahid bana so na zama mai magana biyu ni wannan cin mutumin da mahaifiyarsa
tayi mun bai dame ni ba saboda na san gaba za taji kunya."
Shuru yayi yana nazarin maganar...........Na kalleshi gabana sai bugawa yake sai nake ganin kamar zai iya
janye kudirinsa ba tare da nazari da tunanin komai ba nace."Malam ni dai don Allah ka bar maganar
Shahid ni me zanyi da wanda mahaifiyarsa ta wulakanta iyayena ko auran mukayi ba zan ga mutuncin ta
ba Gwara Uncle din."
Yace."Nuraddin kaga rashin kunyar tata ko."? Murmushi yayi ba tare da yace komai ba ya cigaba da
abinda yake......Motar tayi shuru suka bar ni cikin rud'ani da tunanin halin da zan shiga idan al'amarin be
yuwu ba.
Da kansa ya fita daga motar ya dauko masa keken yasa a boot sannan ya harhada masa kayan sana'arsa ya
rufe container din da mukkuli yazo ya bude motar ya zauna da key d'in a hannunsa.
Malam yace."Nagode Nuraddin Allah yayi maka albarka alkairin Allah ya isar maka duniya da lahira
Abinda kayi min ina rokon Allah yasa kaje katarar a madakata."
Ya amsa da ameeen Malam nagode da addua." Key din ya sa mun a cinyata ya kunna motar muka bar
gurin......Koda muka isa gidan kasa fitowa nayi daga motar ina kallon duk abinda suke shi da Malam suka
gama tataunawa ya tura kekensa ya shiga gidan.......Ganin yana kokarin bud'e motar ne yasa da sauri na
sunkuyar da kaina sai kawai na tsiri wasa da hannuwana da sukayi fururu duk fatar ta bushe............Cike
da mamaki yake kallona yana gyara zaman shi kan site Yace............
Duk da bana shiga social media sai da naji tamkar dani a cikin irin matan da malam yake magana a kansu
kuma kamar da gayya ya kunna wa'azin domin ya 'bata min rai...........Ban yarda na kalleshi ba har muka isa
gida yayi parking nesa da gidanmu.
Ba tare da nayi magana ba na fara kokarin bude motar naji sautin muryarsa yana kiran sunana.
Babu walwala a fuskata na kalleshi har yanzu babu fara'a a tare dashi. Yace."A'ina maganar soyayyarmu ta
tsaya kwana biyu babu wani labari."?
Wani irin kallo nayi mishi nace."Uncle ai kai za'a tambaya."? Yace." Ni kuma ai bani da wani labari kece
me Labari kwana biyu babu text din soyayya ko kin hakura ne."?
Ta'be baki nayi na dauke kaina. Ya sauke ajiyar zuciya da fadin." Ina so ki bani hankali nan kuma ki dauki
maganata da muhimmanci."
A sanyaye na kalleshi naga babu alamun wasa a tare dashi. Yace."Zan aure ki ba tare da ina jin wani abu
game dake ba kawai na tausaya miki ne a bisa irin kauna da soyayyar da kike min......Ni ina girmama
masoyina ko mai k'ankantarsa Ina so na sheda miki cewa kina da matsayi mai girma a zuciyata amma bana
so ba sannan ina so ki ajiye wannan maganar a ranki cewa ko bayan na aure ki zan auri wacce tayi daidai
da right d'ina bayan haka idan Allah ya kaddara auranmu inaso ki zauna lafiya da family nawa kada naji
kada na gani ki mutuntasu domin suna da daraja a tare dani.
Tun kafin ya kare maganar tashi zuciyata ta tsinke na dinga kokawa da ruwan hawayen dake kokarin kwace
min na kalleshi cikin yanayi na tsantsar bacin rai da damuwa Nace."Uncle duk abinda kayi kake min kayi
lokacin kane amma ina so na sheda maka cewa nima bani na dorawa kaina ba Allah ne ya d'ora min kuma
kullum addua nake ya yaye min mutukar hakan zai zama masifa a tare dani ko yanzu kace ka fasa aure na
ba zan mutu ba sai dai idan kwanana ne ya 'kare soyayyarka bala'i ce a gare ni." Ban tsaya na saurari
maganarsa ba na bude kofar na fice na bar shi a bude.
Sai dana tsaya a soro na daidaita nutsuwata sannan na shiga gidan na same ta tana aiki a kicin sannu nayi
mata da sauri na shige daki don kar ta fahimci halin da nake ciki.
Ba tare da wata damuwa ba yaja motarsa ya bar gurin shi ya fad'a mata abinda yake zuciyarsa ne sabida
baya so zama yayi zama wata matsalar ta shigo taga kamar yana cutar ta shiyasa ya fad'a mata dalilin da
yasa zai aure ta.
Yana bude dakinsa da kaurin hayaki yaci karo dakin gabadaya ya turnuke da warin turare mai dauke da
maganin aljanu.
Yayi gaggawar fitowa yana tari sama-sama harbar gidan ya fito yana kokarin daidaita
nutsuwarsa.......Bayan ya dawo hankalinsa kai tsaye cikin gidan ya nufa Hajia na ganinsa a hargitse sai
tasha jinin jikinta tace."Babangida sannu da zuwa ka dawo kenan.
Yana ya mutsa fuska yace."Hajia waye ya shiga guri na yayi min turare mara dadi."? Tace."Nice na shiga
nayi maka share-share sai nasa maka turaran tsari saboda magauta kasan yanzu duniyar ta lalace."
Ya 'bata rai mutuka yace."Hajia ni tuntuni na kad'aita Allah na yarda da cewa shi yake kuma shi yake
hanawa babu mahalukin da ya isa yayi min abinda Allah beyi min ba sabida haka don Allah ni ki daina
sanya min hayaki guri na.
Ta 'bata rai da fad'in." Babangida amma dai ka san asiri gaskiya ne ko.''? Yace."Eh ga wa'inda suka yarda
dashi yake gaskiya amma ni ban yarda dashi ba."
Tace."Dole kuwa ayi maka taimako a matsayin ka na mai mu'amula da jama'a ba kasan da irin mutanan da
kake hulda dasu ba."
Yace."Ni hajia lafiya lou nake mu'amula da mutane babu wanda zai jefe ni idan akwai ba zaiyi tasiri ba
tunda ina da makami na addua a hannuna."
Tace."Babangida kenan har yanzu ba kasan meye duniya ba." Shuru yayi mata har yanzu da bacin rai a tare
dashi ya nemi kujera ya zauna tare da cire farin gilashin dake idonsa.
Tace."Ni na tabbata akwai asiri a jikin ka duba da yanda duk kammanin ka suka sauya saboda haka ba zan
fasa turara hayaki a dakin ka ba."
Yace."To ai sai nayi kaura daga gidan Hajia babu dole ina da inda zan je na zauna." Gabanta ya fad'i ta
kalleshi da fadin." Ai ko aure kayi ban yarda ka matsa daga kusa dani ba zaka zauna a cikin gidan nan don
babu wata 'yar iska da zata kwace min d'ana."
Ya dinga kallonta yana mamakin maganarta......Fadila ce ta fito daga dakinta tana sanye da kayan bacci
masu santsi dogon wando da riga mai hannun shimi ganinsa a zaune sai ta sauya tafiya ta dinga karairaiya
tana zurga-zurga a gabansa.
Shi kuwa tunda ya kalleta sau d'aya be sake kallonta ba shi haka yake komai cikar mace bata gigitashi
akwai tsare gida baya ta'ba nuna zulamarsa akan mata duk da cewa a bukace yake dasu.
Hajia ta kalleta da fadin." Fadila Kije gurin Babangida da bouner kisa masa turare da freshener a dakinsa
wai hayakin dana sanya masa ne ya hana shi zama." Da sauri tace To." Hajia." Kamar ya dakatar da ita sai
dai ya dauke kansa gabadaya babu sukuni a tare dashi.
Ta kalleshi da fadin." Ya maganar wannan yarinyar."? Yace."Magana tana nan insha Allahu a cikin wannan
watan zan bada kudi kuyi mata siyayya na lefe domin bana son a dauki dogon lokaci saura wata biyu ta
kammala karatu a daidai lokacin nake so a daura aure.
Hajia takaici ya cika mata zuciyarta tace."Ai shikkenan tunda dai ka dage sai ka gur'bata mana zuriarmu."
Shuru yayi mata saboda baya so maganar tayi tsayi...........Tace." Yanzu idan ka auri yarinyar nan na san
duk zasu dora maka nauyi tunda matalauta ne." Cikin damuwa yace."Hajia wai shin don Allah da talaka
da mai kudi waye ya hallice su."?
Tace."Allah ne amma ya fifita mai kudi a kan talaka don haka kowa ya zauna a matsayinsa hausawa suka
ce kwarya tabi kwarya."
Yace."Hakane duk da Allah ya fifita mai kudi a kan talaka amma bai bambamta musu halitta ba yace duk
d'aya suke a gurin sa shi mai kudin ya bashi ne domin ya gwada imaninsa shima talakan ya talautar dashi
ne duk don ya gwada Imaninsa babu wanda yafi wani a gurinsa sai wanda yafi bauta masa a ranar lahira sai
kiga talakan tilis ya taimaki mai kudin daya shahara a lokacinsa saboda haka don Allah ki ajiye wannan
tunanin naki ki dauka cewar dake da wanda bashi da komai duk daya kuke."
Shuru kawai tayi masa saboda ta san idan zata kwana tana kawo masa hujjojinta yana da amsar da zai bata
ta rasa wane irin mutum ne shi mai muguwar Akidar tsiya.
Gajiya yayi da zaman jiran shigowar Fadila ya mike ya nufi gurin nasa kawai sai ya sameta tana masa
binkice a dakin duk ta birkita masa drowrs tana kallon album wasu hotonan ma duk gasu nan a hargitse.
Ransa yayi masifar baci ya buga mata razananniyar tsawa da fadin." Aikin kenan don Ubanki waye ya baki
damar duba min albums wai ke yaushe zakiyi hankali ki shiga nutsuwarki.
Cikin kokarin kare kanta tace."Uncle ina gyara maka drows ne da littatafan ka da suka hargitse." Kamar zai
kai mata duka yace." Ni nace ki gyara min."?
Girgiza kanta tayi tana tabe baki.....Yace." Oya maza fice min a daki shashashar banza da wofi."! Fadila ta
mike tsaye bakin ciki kamar ya fasa mata zuciya Tace."Uncle me yasa kai ba ka san gwaninta ba."?
Ya tsira mata ido yana mamakin maganarta be san gwaninta sai kace shine ya sanya ta tayi masa binkice
ransa ya sake 'baci Ya nuna mata kofar fita da fadin." Ki fita nace tun kafin nayi miki mummunan hukunci
na gane kina fitar da tsaraicin ki ne domin kija ra'ayi na to sam baki burge ni ba."
Taji hawaye na kokarin kwace mata gaskiya wulakacin yayi yawa wai shin shi kadai ne autan maza? A
fusace! ta kama hanyar fita tana numfarfashi na bacin rai ya bita da wani irin kallo cikin zuciyarsa yana jin
wani irin tsanarta.
Da kyar ya iya wanka a dakin don har yanzu da sauran warin maganin ya shirya a gurguje ya fito falo ya
zauna domin duba system d'inshi.
***
Tun ranar da mukayi musayar yawu dashi ban sake yarda na hadu dashi ba ko a skull bana fitowa koda
kuwa an fita break ina aji har a dawo itama Samira tuntuni na fita daga sabgarta sama-sama muke
gaisawa da juna yanzu babban abinda yake gabana jarrabawar dake fuskatata.
*******
Ranar da muka zana jarrabawa a galabaice muka fito kowa yayi wujiga wujiga gabadayanmu addua muke
akan Allah ya bamu nasara da Sa'a.
Tun bayan da mukayi zana jarrabawa sai na fara asha ruwan tsintsaye na zuwa makarantar yau idan naje
gobe ba zan je ba saboda babu wani abu da akeyi sai surutu ni kuwa naga gwara na mayar da hankalina
gurin bitar karatun al'kur'anina yanzu munyi nisa a Isilamiyya mun wuce izifi ar'ba'in kuma ina cikin 'yan
sauka shiyasa na mayar da hankalina gurin zuwa makarantar.
Ranar Juma'a da misali karfe takwas da rabi na dare yaro yayi sallama da fadin." Wai Surayya tazo in ji
Uncle kuma yace yana gaishe da Malam."
Ina daga cikin daki naji sakon gabana ya fadi tsayin wata biyar da faruwar al'amarin be ta'ba zuwa guri na
da sunan yazo zance ba sai yau.
Yaron yana fita Malam ya kira sunana da fadin." Ki fito kije Nuraddin yana son ganin ki." Shuru nayi na
kasa motsawa." Innah ta d'aga labulan dakin da fad'in." Surayya ko baki ji ana kiran ki ba."
Ajiyar zuciya na sauke na mike jiki a sanyaye hijab nasa na fito Malam yace." Kice ina amsa gaisuwarsa.''
A sanyaye nace." To.'' Na kama hanyar fita jikina duk babu kuzari.....
Yace."To babu laifi baki fad'a min size d'inki ba." Ba tare dana kalleshi ba nace."37 ne." ba tare da yace
komai ba ya bude motar yana niyyar tafiya sai saurin matsa mishi daga jikin mota tun kafin ma ya tashi
motar na shige gida abina domin gabad'aya yanzu haushinsa nake ji dan dai kawai ina sonsa ne shiyasa
nake hakuri da halin girman kansa.
Nace."Samira ai ni kin bani mamaki wallahi ban ta'ba zaton haka daga gurin ki ba." Tace." Sharrin shaidan
ne wallahi.''
Nace." Ai ni da har na fara zargin ko hassada kike min don Uncle zai aure ni." Ta bude baki da bacin rai a
maganarta tace." Surayya wannan wace irin magana ce idan ina miki hassada ai tun farko ba zan taimaka
miki ba kada fa ki manta tare muka dinga shan gwagwarmaya har bukatarki ta biya amma sai ki fadi
wannan maganar."
Ajiyar zuciya na sauke nace."Ai abubuwan da ki kayi ne ya sanya nake zargin hakan.
Ta girgiza kanta da fadin." Kada ki kara zargina akan haka ni mai kaunarki ce da bana kaunarki ba zan baki
goyon baya ba."
Murmushi kawai nayi ina girgiza kaina tace."Yanzu a'ina aka tsaya naji labarin cewa saura sati biyu a
daura aure wane shirye-shirye kike."?
Nace."Eh hakane kamar yanda ki ka ji amma ni babu wani shirye-shirye da nake sai addua."
Tace."Haba dai ko maganin mata ba zaki sha ba kin san fa amare na gyara jikinsu ciki da waje."
Murmushin takaici nayi nace." Samira kenan ni babu wani maganin mata da zan sha akan Uncle domin har
yanzu ban san matsayina a gurinsa ba."
Tace."Ai sai a hankali soyyayarki zata ratsa shi a gaskiya dole kisha maganin ni'ima don ba zaki je masa
haka ba."
Dariya nayi nace." Yanzu a'ina zan samu maganin na saya." Tace."Ki bari akwai kanwar babarmu tana
siyar da magungunan mata iri-iri zamu je tare dake sai ki zabi irin wanda kike so."
Nace."Ni dai Samira kunya nake ji kawai dai zan bada kudi ki siyo min ko wane iri ne in dai zai saukar min
da ni'ima."
Tace."Aa wallahi ba zan je ni kadai ba dole sai dake ai kece amarya ni kuma 'yar rakiya idan naje ni kadai
bai zama lallai ta siyar min da maganin ba.
Shuru nayi ina nazarin maganar nace." To yanzu yaushe kike ganin zamu je."? Tace." Yau ko kuma gobe."
Nace."Aa mu bari dai sai goben da wuri sai muje mu dawo." Tace." To shikkenan amma dai za'ayi shagali
a bikin ko."? Girgiza kaina nayi nace." Aa babu wani shagali yace." Daurin aure kawai za'ayi a ranar a kaini
dakina." Tace."Ai dama na san Uncle da wuya yayi wata bidi'a amma ban ji dadin haka ba aiko zawarawa
suna sha'ani a bikinsu.
Cikin takaici nace." Samira meye bambanci na da bazawara kin san fa dama irin wannan auran haka yake
babu wani armashi tunda ni nake so dole naga wulakanci." Yar dariya tayi tace.'' A matsayin ki na mace
kina da makamai a hannunki komai tsare girarsa zaki iya sauya shi." Girgiza kaina kawai nayi ni kadai na
san waye Uncle a gurin miskilanci da tsare gira.
'Karya nayi wa Innah nace zamuje gurin gyaran jiki da Samira Allah sarki Innah ta dauki dubu biyu ta
bani tace."Amma don Allah kada ku dade daga an gama ku dawo gida." Nace."Insha Allahu Innah.
Gidansu naje na same ta ta shirya tsaf muka dauki hanya muka tafi can unguwar Zage gidan
yake.........Zuwaira kuwa tana gama aikace-aikacen ta ta yafa mayafi ta tafi yawon gulma.
Kamar wacce za tayi mata sujjada haka ta gurfana a gabanta tana mata fadanci. Hajiya Sabuwa tana
murmushi tace." Zuwaira shiyasa nake kaunarki kina mutunta ni da alama akwai maganar da take tafe
dake ."
Tana washe baki tace."Hajia muhimmiyar magana nake tafe da ita." Hajia Sabuwa ta gyara zamanta tana
fuskantar ta tace.'' Ina sauraranki." Zuwaira ta gyara zama ta shiga warware mata abinda yake faruwa.
Hajia Sabuwa ta girgiza kai da fad'in." Dama ai na san haka zata iya faruwa domin yaran yanzu basu da
kunya bayan haka kuma suna so Babangida ya lalace ya zama mijin tace shiyasa tun kafin a daura auren
suke shirye-shirye to idan sun san wata basu san wata ba wallahi rashin nutsuwa da kwanciyar hankali
kadai ya ishe su domin ana kawo yarinyar zan sallami masu aikin gidan nan tunda su makwadaita ne zasu
gane kuransu."
Zuwaira tace."Hajia wannan hukuncin naki shine daidai yana da kyau ki nunawa Habiba bambamci aya da
tsakuwa."
Hajia Sabuwa ta kwalawa mai aikin su kira da sauri ta fito daga kicin ta zube a gabanta Tace."Ki
harhad'awa Zuwaira kayan abinci na sati d'aya." Talatu ta amsa da "To hajia"
Zuwaira ta dinga murna tana washe bakinta ganin kayan da Talatu ta ajiye mata a gabanta ta gurfana
gaban Hajian tana ta zabga godiya.
Hajia Sabuwa tace." Zuwaira babu godiya a tsakaninmu ai ni duk cikin unguwar nan bani da amini ya
kamar ke saboda haka ki daina damuwa don nayi miki kyauta." Zuwaira ta dinga dariyar farin ciki tana
murna da irin abin arzikin data samu..........Tana fita daga gidan bakin titi ta nufa ta samu kanti ta kai musu
kayan suka karyar dasu a banza a wofi suka bata kudin tasa a jaka a ganinta kudin sun fi muhimmanci a
kan kayan abincin.
Tun safe ya fita bai dawo ba sai yamma yaje ya zauna da manya manyan Professor's na 'kasa sunyi enter
view yana addua akan Allah ya bashi Sa'a akan abinda ya sanya a gaba.....Wanka yayi ya sanya kayan
shan iska a jikinsa ya fito falon shi yana dube-dube babu komai a gurin cin abincin gashi da wata irin
yunwa ya dawo gidan............Kai tsaye cikin gidan ya nufa ya same ta ita kadai a zaune a falon tana kallo
dauke kansa yayi daga kanta ya nemi guri ya zauna. kamar ta share shi sai kuma tai masa magana. A
dakile ya amsa da fadin." Ina Hajia."? Tace." Ba ta jima da fita ba."
Yana duba wayarsa yace." Bani abinci." da sauri ta mike ta nufi kicin ta hado masa abincin ta kawo
gabansa ta ajiye.
Yace." Ki janyo wancan tevur din ki dora min kai." Tayi yanda yace ta bude firgi ta dauko masa lemo da
ruwa. Ya dago kai a ya tsine yana kallonta yace." Fadila wane irin qarni kike haka." ? Kallonsa tayi ranta
yana tafarfasa. Yaja tsaki da fad'in." Mutukar ba zaki daina bleaching ba kina tare da wahala wallahi."
Muryarta na rawa tace."Uncle waye ya fada maka ina bleaching. " Ya harare ta da fadin." Har sai an fada
min idona ne ya gane mun idan kuma kina ganin karya ne ajiye hannuwanki na nuna miki sheda."
Da sauri ta bar gurin tana jan tsaki a zuciyarta ita kam babu wanda ya isa ya hana ta bealicing tunda ba da
kudin wani take ba.
Sai daf da Magariba ta shigo gidan har lokacin yana falon a zaune yayi ta kallonta yana mamakin
al'amarinta kullum cikin yawo sam bata zama ko'ina take zuwa oho.
Ganin kallon da yake mata yayi yawa yasa tace." Babangida naga kana kallona na san akwai magana a
bakin ka wannan fitar da nayi taka ce domin naje na biya kudin kayan lefen matarka gobe Hajiya Hamida
zata kawo kayan don a gurinta na sayi komai
Yace."Hajia ai na dauka tuntuni an gama harhada komai." Tana kokarin zama akan kujera tace." Aa' a
kawai saura amma dai yau an kammala komai gobe zata kawo kayan sai a kai musu."
Yace."Nagode sosai Hajia ta." Tace."Sai dai kuma akwai wata magana da zan fada maka akan yarinyar.''
Yayin saurin kallonta.
Tace.'' 'Yar iska ce mara kunya.'' Ranshi ya baci ya zuba mata ido ta cigaba da cewa." Wai da kanta take
yawon zuwa saye-sayen magungunan mata irin na Karin Ni'ima."
Da sauri ya sunkuyar da kansa yana mamakin maganar.....Ta cigaba da cewa." Sai kayi takatsantsan da ita
don da alama sun shirya tsaf ita da uwarta domun su gigita maka tunanin ka."
Abun ne ya bashi dariya ya daure beyi ba ya kalleta yana kokarin kawar da kunyar dake idonsa yace."Hajia
ke a'ina kika samu wannan labarin."? Da sauri tace." A bakin Zuwaira mahaifiyar Samira kawar yarinya.
Shuru yayi yana tunani tabbas hakan zata iya kasancewa gaskiya ne tunda ya san irin amintar dake
tsakaninsu kuma tuntuni ya san yarinyar bata da kunya wato saboda sun raina shi akanshi suka tafi yawon
sayen magani ..........Ya dinga girgiza kansa yana mamakin al'amarin.
Da hantsi sai ga Gwaggo Saratu kanwar Innah tazo gidan. da kyar na leqa na gaisheta na koma na kwanta
ina matse Cinyoyina Naji ta tana fadin." Amarya ko har kin fara alhinin rabuwa da gida ne naji tunda nazo
kina daki babu surutu." Shuru nayi mata Innah ta bata amsa da fadin." Bata jin dadi ciwon kai ke damunta."
Tace."Ayya Allah ya sawwake dama ai dole sai tayi wannan alhinin Allah dai ya sanya alkairi." Innah ta
amsa da ameeen ya Allah.
Sai kuma daga nan naji suna maganganu kasa-kasa halin da nake ciki yasa ban damu da lallai sai naji me
suke tattaunawa ba.
Sai bayan la'asar Gwaggo Saratu ta tafi Innah ta shigo dakin tace." Har yanzu kina kwance kina juye-juye
babu sallah babu salati ko."
Zaune na mike ina ya mutse fuskata ta zuba min ido tana kallo nayi saurin sunkuyar da kaina don bana so
ta fahimci abinda yake damuna.
Tace."Ki tashi kije kiyi sallah kizo ga saqo Gwaggonki ta kawo miki."
A sanyaye nace."Wane irin sako kuma."? Tace."Kiyi sallar dai in yaso sai ki duba ki gani.
Jiki a mace na tashi na fita kai tsaye bakin rijiya na nufa domin hada ruwan wankan tace."Ki duba kicin
akwai ruwan zafi a tukunya sai ki surka."
Girgiza kai nayi nace."Innah zafi ake da ruwan sanyi zanyi." Ba tace min komai ba ta dauki abinda zata
dauka ta bar gurun.
Sai bayan da nayi wanka nayi sallah naci abinci sannan na bude sakon gurin Gwaggon Saratu wata baqar
zuma ce cikin jarka sai kamshin magani take da kaninfari dayan kuma dahuwar kaza ce da tayi wani uban
baki saboda maganin dake jikinta.
Ta kalleni da fadin." Wannan kazar yanzu zaki cinye har ruwan kada ki bar komai ita kuma wannan zumar
kullum zaki dinga sha."
Tana gama maganarta ta fita daga dakin........A gaskiya ina jin tsoron kara sha ko cin wani maganin da zai
tayar min da hankali domun a yanzu ni kad'ai na san halin bukatar da nake ciki ba zan je sha'awa ta kashe
ni ba kawai sai na matsar da kayan gefe na koma na kwanta ina tunanin irin rayuwar da zanyi a nan gaba.
Washe garin ranar ina bandaki naji ta tana fad'a gabana ya fadi ina adduar Allah yasa bata gane abinda na
aikata ba.
Na fito da buta a hannuna rai a bace tace."Surayya ashe baki ci wannan kazar ba sai kika zuba a leda kike
boye don ubanki wa zaki bawa."
Shuru nayi tace."Ashe baki san gata akai miki ba da zaki watsawa mutane kasa a ido."
Cikin rawar murya nace."Innah wallahi d'aci da baurin maganin ne ya hana ni ci bana so nazo ina amai
gashi akwai tafarnuwa a cikin dahuwar."
Tace."Komai abin ki sai kinci kin shanye har romar yanzu yanzu zan dumama miki a gabana zaki ci idan
yaso daga baya sai kiyi aman." Kicin ta nufa tana cigaba da fad'anta.
A takaice dai sai da Innah ta sanya ni a gaba na cinye tas tare da shanye roman sannan ta tsiyayo min zumar
cikin kofi tace lallai sai na shanye.
Ina kuka nace."Ni wallahi innah ba zan iya shanye duka ba ciki na ciwo zai yi.'' Tace."To ai haka ake so
kiyi ciwon cikin saboda haka k'arbi ki shanye." fuska a hade ta miko min kofin na karba ina rintse idona
na kafa kai na fara sha da 'kyar na shanye na ajiye kofin tsigar jikina na tashi gabadaya baki na ya gauraye
da daci da bauri gami da yaji-yaji.
Tace."Da daddare ma sai kin kara sha haka zamu dinga yi har zuwa lokacin da za'a kai ki dakin ki."
Kwanciya nayi tare da ya rufe idanuwana ta fita daga dakin tana cigaba da surutai akan abinda nake.
Ranar Juma'a ya kasance saura sati daya daurin auran suka kawo kayan lefe akwati biyu abin mamaki da
daure kai cikin akwatin babu kayan arziki duk na banza ne kananu harda kwance(Irin wanda akasa)
Takalma 'yan wambai marasa quality Gabadaya kayan kala goma sha biyu ne mayafai uku takalma uku
wando shida breziya shida sai kayan kwalliya masu arha.
Kowa sai da yayi mamakin al'amarin a dai tattalin arzikin gidan Alhaji Sabo sun fi karfin haka 'Yan bakin
ciki suka dinga dariya suna murna da fadin." Dama ai duk wanda yace zai hau motar kwadayi to zata sauke
shi a tashar dana sani dama auran cushe ai baya daraja.
Ummiyo tazo tana ta dudduba kayan tana kyalkyala dariya da fadin." Wannan kayan ai ko bazawara tafi
karfin haka ballanatana budurwa ta dinga dariya Samira na hana ta......Bakin ciki da takaici yasa na shiga
daki na dinga kuka amma Uncle yaci mun mutunci ya tozarta ni a idon duniya...........Surayya kenan
wannan abun da yake faruwa bada sanin Uncle ba shi dai ya bada kudi dubu dari uku su hada masa lefe
komai da komai to bayan sun gama hadawa a maimakon su nuna masa kawai sai suka dauki kayan suka
kai saboda sun san abinda suka aikata.......Dan ko da ya tambayi mahaifiyar tasa cewa tayi ba lallai sai ya
gani ba idab kuma zarginta yake to sai ya fada mata. Ganin ta shigo da wannan maganar yasa bai sake
wata magana akan lamarin ba har suka kai kayan.
Malam da Innah kuwa su basu dauki hakan cin mutunci ba babban burinsu aure yayi albarka ba wai kyale-
kyale ne a gabansu ba.
Uncle Ya samu Malam kan cewa shi baya bukatar komai daga gurinsa yarinya kawai yake so ana daura
aure a kai ta komai na bukata yana dashi......Malam yace."Nuraddin daka bari a matsayin mu na iyaye
munyi wani abu tunda hakkin mu ne kada mu dora maka nauyi.
Uncle yayi murmushi da fadin." Malam ban raina kokarin ka ba da dai zaka kar'bi Uzuri na to da nayi farin
cikin hakan."
Malam yace."To shikkenan Nuraddin mungode kwarai Allah ya sanya alkairi a cikin wannan aure.'' Ya
amsa da Ameeen Ya Allah.
A Ranar Juma'a *9/5/2018* Makarantar mu ta Islamiyya ta bani allon saukata a ranar ne kuma aka daura
min aure da wanda zuciyata take masifar sonsa a wannan ranar ne ya kamata ce ina cikin farin ciki
sakamakon buri na da Allah ya cika min na sauke al'kurani maigirma na gama karamar makaranta na kuma
auri wanda nake so kamata yayi ace sai nafi kowa walwala da farin ciki a ranar sai kuma na kasance cikin
wani irin hali na damuwa da tashin hankalin rayuwar da zan fuskanta anan gaba......Sai yanzu duk jikina
yayi sanyi da al'amarin saboda na san ni nake wahalar banza wanda ya aure ni ba sona yake ba tunda a
zahiri bai munafurce ni ba ya fito fili ya fad'a min hujjar da ta sanya ya aure ni. Hannu nasa na goge
hawayen dake zuba a fuskata na sake gyara kwanciya ina nazari da tunanin irin rayuwar da zan yi tare
dashi.
Sai yamma likis jama'a sukayi sauki a gidan Innah ta shigo dakin ta same ni ina kuka tace."Surayya
wannan kukan da kike ba zai zame miki mafita ba maslaha a rayuwarki shine ki dauki nasihar da mukayi
miki ki zauna da mijinki lafiya ki zauna da iyayensa da 'yan uwansa lafiya kuma duk abinda ya dame ki
kada kiyi shuru da bakin ki duk sanda Allah ya kawo ni gidan ki fada min zan baki shawarwari."
Rungumeta nayi ina wani irin kuka nace."Innah ki yafe min laifuka na yanzu zan je nayi wata sabuwar
rayuwar a wani gurin ina neman afuwarku." Tana goge hawaye tace."Surayya na yafe miki Malam ma ya
yafe miki Allah ya sanya alkairi ya kauda idon makiya." Cikin zuciyata na amsa da "ameeen ameeen.
Mutum Uku kacal ne suka raka ni dakina kafin hakan ta kasance sai da muka dade da Malam yana min fada
da nasiha na dinga kuka ina rokarshi gafara yana fadin." Babu abinda nayi masa shi dai babban burin sa na
kyautata hakuri na zauna dakin mijina ni kuma cikin zuciyata na d'auki alkawarin zama da mijina komai
rintse.
Kowa ya tafi Samira na zaune wai ba zata tafi ba sai angwaye sun zo." Ni dai kallonta kawai nake ina
mamakin haukan da take sai dube-dube take ta shiga wannan dakin ta fita a wancan tayi tsalle kan gado
tana abu rin na marasa hankali.
Murya a dushe nace."Ke kuwa Samira ki shiga nutsuwarki mana shiyasa kullum Uncle yake mana kallon
marasa hankali yanzu idan yazo yaga abinda kike ai zaki janyo mana zagi."
Ta mike zaune da fadin." Bari na samu nutsuwa nima ko na samu miji a cikin abokan ango don wallahi aure
nake so." Shuru nayi mata gabadaya ni hankalina yana can wani guri.
Sha d'aya saura babu labarin ango tana zaune bata da alamun tafiya nace."Samira ki tafi gida dare fa yayi."
Sai naga ta 'bata rai tana kallona da fadin." Au har mun fara haka dake."? Na kalleta da fadin." Me akayi."?
Tace."Kina korata daga gidan ki saboda ina miki kara."
Girgiza kaina nayi nace."Ba nufi na haka ba amma tunda kina ganin babu matsala shikkenan." Tana kokarin
magana ya turo kofar dakin ya shigo da sallama a bakinsa. Gabad'aya muka shiga nutsuwa cikin sauri na
rufe fuskata da mayafin dake jikina...
*Littafin na Kudi ne....!*
_Kada ki siya ki fita dashi. Idan kika ganshi a groups kada kiyi sharing Idan kika karanta baki biya ba ina
bin ki bashi..........Idan kina so ki biya kudin littafin ga yanda abin yake......Vip Group #600...Normal
Group #400....Account......0542382124 Binta Umar gtbank.....Idan kati zaki turo sai kiyi min magana ta
WhatsApp da wannan number._
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
11/15/21, 12:08 PM - Aisha Srtr Mt: *_OUR PROBLEMS TODAY_*
*45&46*
Daga bakin kofa ya tsaya cikin rashin sukuni Yace." Ya kalleta da fadin." Ke zaman me kike baki da tafi
gida ba.''? Samira ta hau inda-inda! wata azababbiyar tsawa ya buga mata "Tashi ki fita ki bawa mutane
guri shashasha mara kankali." Samira da sauri ta mike tana neman mayafinta, Ni na mika mata mayafin ta
yafa a jikinta simi-simi tazo zata wuce ta gabansa yace."Banda shashanci da rashin kamun kai sha daya da
rabi na dare amma a matsayinki na mace kina waje kin zauna gulma ko? Kanta ta sunkuyar Ya girgixa kai
da fadin." Dake da qawar taki duk sai naci muku mutunci mutukar raini ya shiga tsakanina daku."
Murya na rawa take bashi hakuri ya nuna mata hanyar fita da hannu. Da saurin gaske ta fice daga dakin.
Dakin ne yayi shuru ta kafar mayafin jikina nake ganinsa yana tsaye a inda yake sai harare-harare yake
yana wani huci! sai Naji wani irin tsoro ya kama ni ganin mu biyu ne kacal a dakin.
Cikin yanayin tafiyarsa da taqama da isa ya karaso inda nake kawai sai na tsinci kaina da nanata adduar
rinjaye a zuciyata.
Tunda ya tsaya a kaina qamshin turaransa ya kashe min jiki duk sai na rasa abunda yake min
dadi...........Sunana ya kira na amsa ba tare dana kalleshi ba babu sukuni a maganarshi yace."Kinyi sallah
kinci abinci ko."? Kai na d'aga ina cigaba da wasa da hannuwana.
Ya ajiye min ledar dake hannunsa da fadin." Ga kazar amarcin ki nan da sauran abinda yake na al'ada ina
fatan Allah ya bamu zaman lafiya."
Cikin jin dadi na amsa da ameeen ya Allah." Gurun ya bari a sace na kalli inda ya nufa wardrobe d'inshi ya
bude ya fito da k'ananun kaya irin na bacci ya ajiye kan Sofa sai ya nufi toilet.....Ajiyar zuciya na sauke
na bude fuskata ina bin dakin da kallo yanzu na dan ji sanyi a cikin raina ganin yanda yayi mana fatan
alkairi da alama yanzu yana farin ciki da auran.
Saurin kauda kaina nayi ganinsa ya fito daga bandakin daure da towel a jikinsa kirjinsa a waje gashin dake
kwance a kirjinsa ya jike jagab da ruwa sau gogewa yake da karamin towel din dake hannunsa......Mirror ya
nufa ba tare da ya kalli inda nake ba kawai sai na tsinci kaina da binsa da kallo muka hada ido dashi ta
mirror din nayi gaggawar sunkuyar da kaina.....a kaurare naji yace."Tashi kije palo." Naji wata masifaffiyar
kunya ta rufe ni kar dai ya ga irin kallon da nake masa. shuru nayi na kasa motsawa gabadaya jikina ya
mutu kunya da wani irin feeling suke damuna.
Yace."Ke ki tashi kije parlor zan shirya jikina." Gwiwa a sanyaye na tashi na kama hanyar fita daga
dakin.............Hannun kujera na zauna abin duniya ya ishe ni Uncle ya ga ina kallonsa Allah yasa kada ya
gane ina sha'awarsa. wannan adduar nake a cikin raina.
Na jima zaune a falon shuru be fito ba sai kawai na kwanta kan kujera tare da rufe jikina da mayafi na
rintse ido nayi ina adduo'i a cikin raina cikin ikon Allah bacci mai nauyi ya dauke ni........Motsin fitowarsa
ne ya tashe ni na tashi zaun e da sauri ina kallonsa yace."Ki tashi kiyi sallah asubah tayi." Yana gama
maganarsa ya kama hanyar fita na bishi da kallo har ya bude kofa ya fita. ajiyar zuciya na sauke ina
kokarin tashi hannuna ya sauka kan wani abu mai laushi da taushi............Bargo ne sai qamshin turaransa
yake lumshe ido nayi na dauka ina shanshanawa a duk lokacin da zan shaqi kamshin turaransa na kan
kasance cikin wani irin hali naji dadin abinda yayi min wannan ya nuna cewar ya damu dani tunda har ya
iya lulluba min bargonsa.
A nutse na ninke bargon na mike dashi a hannuna na shiga dakin..........Sai da nayi wanka sannan na daura
alwala na fito a gurguje nasa kaya na na tayar da sallah a cikin sujjadata ta karshe na jima ina addua akan
Allah ya bamu zaman lafiya Allah kuma ya bani rinjaye a kansa.
Gefan gadon na zauna ba tare dana cire hijab din jikina ba...........Kira ya shigo Wayarsa dake saman
drowar. da sauri naje na dauka ina dubawa naga sunan Professor Adamu Yahaya akan screen din wayar.......
Har zan daga sai wata zuciyar ta hana ni Na ajiye na koma na zauna, mutumin ya cigaba da kira tana
katsewa.
Yanke shawarar d'aga wayar nayi kawai na fad'a masa cewa yana massalaci a nutse nayi sallama ya amsa
da mamaki a maganarsa yace."Wacece."? Shuru nayi gabana na faduwa yace."Okey ina neman Professor
ne." Nace."Baya nan yaje massalaci be shigo ba." Yace."Okey to bari zan kira an jima." Kafin nayi magana
ya kashe wayar jikina a sanyaye na zauna ina dai tunanin abokanansa basu san yayi aure ba sabida yanayin
da mutumin ya nuna kamar yana mamakin jin muryata a wayar a bokinsa......A gurguje ya shigo dakin
nayi saurin sauka gwiwa a kasa nake gaishe shi ya amsa ba tare da ya kalle ni ba kai tsaye wardrobe ya
nufa yana kokarin dauko kaya kamar naje na taimaka masa amma ina jin tsoron gwaliya. Ya juyo ya kalle
ni da fadin."Jeki palo." Cikin rashin jin dadin abinda yake na fita daga dakin...........A gurguje ya kimtsa
jikinsa yana fesa turare kira ya shigo wayarsa da sauri ya daga yace."Afuwa Abokina insha Allah gani nan
akan hanya." Prof Adamu yace."Okey to kai muke saurare zamu hadu a dakin taro na cikin
makaranta(Buk) Yace." Okey ganin zuwa insha Allah."
A gurin kashe wayar ne ya lura da kiran farko abin ya bashi mamaki sosai wato yarinyar har ta samu damar
ta'ba masa waya sosai ransa ya baci ya fito falon ya same ta..............Tunda naga yana hararata jikina yayi
sanyi kafin ma nayi magana ya riga ni da fadin."Waye ya kira ni a waya dazu har kika samu damar
dauka."?
Nace."Wani abokin ka ne yayi ta kiran wayar ganin baka nan sai na daga na fada masa cewa kana
massalaci." Kawai sai ya rufe ni da fad'a " Ni bana son shishshigi Kada ki kuskura ki sake daga min waya
ko waye zai kira babu ruwan ki da waya ta duk wanda ya kira idan nazo zan gani wannan shine last
warning na karshe inda na ajiye waya ta kada ki zauna a gurin ballananta ki sake wani kuskuran."
Yana gama maganarsa yasa kai ya fice Kai na hada da gwiwa ina share hawaye sai kawai naji tsawa! a
kaina da sauri na dago ina goge fuskata......Fuska a murtuke tace."Ke meye ma sunanki."? Nace."Sunana
Surayya aunty Ina kwana."? Tsaki taja tace."Dallah tashi muje ba gaisuwa na shigo ba. Na mike da sauri
hanyar daki na nufa tace." Ina kuma zaki je." Nace."Zan dauki hijabi ne." Cikin hayaniya tace."Gidan
ubanki zaki je da zaki sanya hijabi." Naji wani irin zafi a cikin zuciyata. Na tsani a ta'ba martabar
iyayena.......Hanya ta nuna min da hannu da fadin." Shige muje 'yar gidan mutsiyata." Na kalleta hawaye na
zuba a fuskata dama na san za'a rina basu da mutunci kuma basu san girman iyaye ba.
Tun a hanya na goge fuskata na kuma sanyawa zuciyata hakuri da duk kanin abinda zan
fuskanta.......gabadayansu suna falon sunyi ciye-ciye ko'ina kaca-kaca na tsuguna kusa da ita da
fadin."Hajia Ina kwana." A dakile ta amsa tana wani ya mutsa fuska........Aunty Jamila dake zaune a kusa da
ita sai wani irin kallo take min nace."Aunt ina kwana." Babu yabo babu fallasa ta amsa......Hajia ta nuna
Fadila da fadin."Itama ki gaisheta domin gaba take dake kuma itace uwar gidan ki daurin aure ne kawai
ba'ayi ba." Gabana ya wani irin faduwa ido na tsira mata tana watsa min mummunan kallo.
Sunkuyar da kaina kasa nayi bana tsammanin zan iya gaisheta........Yusra da Shafa'atu dake kusa da ita
suka fashe da dariya da fadin." Aunty Fadila da alama wannan kishiyar taki 'yar girman kai ce gashi ubanta
ba kowa bane face muskini mai liqin takalmi da robobi."
A sanyaye nace."Menene kuma abin kushe hallitar Allah idan za kuyi abin ku ku tsaya a kaina amma ku
daina shiga hurumin Ubangiji."
Hajia ta buga min tsawa da fadin." Rufe min baki ni bana son kinibibi kwadayyayu kawai ai tunda ke kika
ji kika gani sai abinda kika gani."
Shuru nayi ina wasa da hannuwana Tace."Ki tashi ki gyara mana falo da ko'ina har dakin Fadila ki shiga ki
gyara kije kicin ki wanke duk abinda ya baci ki goge ko'ina tas.''
Nace."To shikkenan Hajia za'ayi komai kamar yanda kika bada umarni amma don Allah kice musu su daina
zagin iyayena suna min dariya.
Wata tsawar ta buga min da fadin." Rufe min baki anan gurin ai abin zagin kukayi shiyasa ake zagin ku
duniya ma ta zage ku babu abinda ya dame mu."
Zazzafar ajiyar zuciya na sauke cikin dauriya nace."Hajia a nuna min kicin din nayi aiki." Da hannu ta
nuna min tana jan tsaki......Har na shiga kicin din ina jin dariyar su sai aibata ni suke da iyaye na.
Nace."Wallahi hajiya na goge ko'ina tas ai ki shiga ki duba ki gani." Aunt Nafi tace."Ashe ba zaki je kiyi
aikin da aka saki ba kin tsaya gardama." gurin na bari zuciyata na wani irin zafi.
Kicin din nake bi da kallo ko'ina kal babu daud'a nayi mopping ko'ina sai sai daukar ido yake babu wani
abu da zan qara gyarawa kawai turare nasa na fito falon.....Lokacin Hajian ta hau sama sai su a zaune ba
tare da nace musu komai ba na fara buge kujeru "Ke baki da hankali ne."? Ko kallonta banyi ba na cigaba
da karkad'e kujera sai kawai ta mike a fusace ta hau zagi na....Aunty Jamila tace." Ke Fadila meye haka?
ku tashi ku bata guri tayi aikinta.
Girgiza kanta tayi taja tsaki da ta bar gurin Aunty Jamila ta kalleni da fadin." Yi aikin ki idan kin kammala
ga abinci nan sai ki zuba kici."
Murya na rawa nace."Nagode Aunty." Ita da aunty Nafi suka hau sama Yusra da Shafa kuma suka bi Fadila
dakinta.........A wahalace na gama gyara falon na zauna saman kujera ina mayar da numfashi damuwar
dake damuna tafi yunwar dake damuna a sanyaye na miqe na nufi gurin cin abincin........Warin tafarnuwa
ne yasa nayi saurin mayar da murfin na rufe fulas din zuciyata ta dinga tashi na tsani tafarnuwa a rayuwata.
da sauri na ajiye abinda yake hannuna na kama hanya na fita bana tunanin zan iya cin abincin nan domin
idan naci zan iya yini ina amai shiyasa a gida Innah bata amfani da tafarnuwa a cikin abinci sabida bana so.
Wanka na sake na sanya daya daga cikin kayan lefe na ledar da ya ajiye min na dauka na fito da kayan
ciki ina dubawa kaji ne guda biyu sai suma anyi amfani da tafarnuwa gurin dahuwarsu sauran kayan zaki
ne irin su biscuits da yoghurt da sauransu.......Biscuit din na ci na hada da lemo na nemi guri na kwanta
yunwar dai nake ji tunda ni dai sam ban dauki wannan abinci ba babu abinda yake gamsar dani kamar
shinkafa to bana tunanin zan iya cin abincin su.
A kwance na yini nayi mutukar galabaita bana jure yunwa ko kad'an da kyar nayi sallah la'asar na sake
kwanciya hawaye na zuba a saman fuskata
Maganarta naji a kaina na tashi da sauri ina kallonta tana tsaye a kaina tace."Hajia tace kizo." Nace."Shine
kuma zaki shigo babu sallama."? Hannu ta daga min da fadin."Kin ga kada kiyi min maganar banza tun
yaushe nake sallama amma kinyi shuru kina can tunani ai kwadayi mabudin wahala ne.
Nace."Shafa'atu kada kice zakiyi min rashin kunya kinga ni ina a matsayin matar Kawun ki babu raini a
tsakaninmu.
Fashewa tayi da dariya da fadin."Lallai ma su matar Kawu manya ai bari kiji mu bamu dauke ki a matsayin
matar Kawun mu saboda mun san yanda akayi auranku kece kika maqale masa saboda kwadayin abin
duniya Matar Kawun mu itace Fadila ke kuwa 'yar aikinta ce.
Raina yayi masifar 'baci na nuna mata hanya da hannu "Je ki kawai gani nan zuwa."
Dariya tayi ta juya tana murgud'a mazaunai ta fita." Innalillahi wa'ina ilaihi raji'un! na dinga nanatawa a
cikin raina kafin naji sassauci na miqe a sanyaye na shiga daki na sanyo hijab na.
"Ki shiga kicin ki d'ora mana abinci domin tun kafin zuwan ki na sallami mai aiki kece zaki maye gurbin
ta."
Kallonta nayi ina mamakin maganarta kada dai da gaske a matsayin 'yar aiki suka dauke ni.
Tsawa ta buga min da fadin." Ko ba zakiyi ba.''? kai na girgiza nace."Zanyi Hajiya me za'a girka."?
"Towon shinkafa da miyar kubewa akwai komai a kicin din kuma kada kiyi mana abinci babu kayan
kamshi mummasan tafarnuwa kiyi amfani da ita sosai.
Nace." Hajia Kiyi hakuri wallahi bana son warin tarfunuwa yanzu haka tun safe babu komai a cikina.
Tace." Bakya son warin tarfanuwa kamar yaya.'' Na bude baki zanyi magana kenan ya shigo da sallama a
bakinsa.
Hanya na bashi a sanyaye nace."Uncle sannu da zuwa.'' Ya kalle ni da fadin." Yawwa har ya wuce sai kuma
ya tsaya yana kallona nayi saurin sunkuyar da kaina kasa bana so ya fahimci wani abu. Tace."Au! menene
kuma na sunkuyar da kai 'kasa kin koma kalar tausayi wani abu akayi miki."? Girgiza kaina nayi tace."Ai
na dauka saboda kin ganshi ne kike so kiyi mana sharri." shuru nayi ina dai tsaye a inda nake.
Ya zauna kusa da Aunty Jamila sai sannu da zuwa suke masa cikin alamun gajiya yace."Aunt Jamila wai
me yasa kuke hakane da girman ku da komai amma kuna abu irin na yara.
Hajiya Tace."Aa Babangida kada kayi musu fad'a nice na hana su tafiya saboda har yanzu jama'a basu
daina zuwa Allah ya sanya alkairi ba"
Yace."To Hajia menene amfanin zaman su tunda ba gurinsu ake zuwa ba gurin ki ake zuwa domin a taya ki
murna yana da kyau ko wacce ta koma dakinta tunda dai an gama taron."
Hajiya tace."Duka-duka fa kwanansu biyu yau dama kowacce zata tafi dakinta.........Ya sauke ajiyar zuciya
da fadin.'' Dazu munyi waya da Jamil yana kan hanya insha Allahu.'' Washe baki tayi da fadin." To Allah ya
kawo shi lafiya Allah sarki dan auta munyi kewarsa.......Aunty Nafi na dariya tace."Aikuwa dai Allah ya
kawo shi lafiya. Ya amsa da ameeen yana d'an satar kallon inda take tsaye.
Ta kalleni da fuska a sake tace."Kina tsaye kamar bishiyar zogale baki iya kar'bar miji bane."?
Kunya da nadama suka rufe ni a sanyaye na kama hanyar kicin ina nazari da tunanin abinda suke na
munafurci.........Ruwa da lemo na kawo masa ta kalleshi da fadin." Yanzu nake mata magana cewa na san
kana hanya kuma tunda fitar wuri kayi zaka dawo da yunwa nace ta shiga kicin tayi maka abinci shine take
jayayya abinda yasa kenan ka shigo ka same ta a tsaye a bakin hanya.
Ya kalleni babu fara'a a fuskarsa bece min komai ba ya kalleta da fadin." Ina duk masu aikin gidan nan ai
na dauka sune suke abinci."
Da sauri tace."Ai tuntuni Zulai ta tafi kauye ganin gida ita kuwa Magajiya dama ta dade bata nan." shuru
yayi na minti biyu yace."Hajia menene amfanin Fadila a gidanan idan masu aiki ba sa nan ita ba zata yi ba.
Tace."Babangida ashe har ka manta matsalar yarinyar nan tana da asma bata san aikin wahala bayan haka
kuma kaga ita din amana ce a hannuna idan na mayar da ita mai aiki mahaifiyarta ba za taji dadi ba dama
dai tunda kayi aure matarka ita ya kamata ta dauki nauyin gidan."
Ba tare da yace komai ba ya miqe da fadin." Ni zan je na watsa ruwa na huta amma a zahirin gaskiya ina
bukatar abinci.
Tace."To shikkenan yanzu za'ayi maka kokari." Ta kusa dani ya wuce idona a kasa har ya fita daga falon.
Tace."To mu idan ba zaki mana ba sai kije kiyi wa wanda ya ajiye ki munafukar yarinya kawai." Aunt Nafi
tace." Ni ai yarinyar nan ta bani mamaki wai saboda munafurci tana ganinsa tayi rau-rau da ido za tayi kuka
saboda sharri.
Hajia tace."Idan sharri ne gidansa tazo karya take." Girgixa kaina kawai nayi na bar gurin ina mamakin
shaid'anci irin nasu na lura suna jin tsoransa tunda suka iya sanja magana a gabansa ban ta'ba ganin
mazanbata mutane kamar su ba.
Jollof na taliya nayi masa nayi amfani da bushashen kifi da kayan lambu sai kamshi take amma ko da wasa
bata bani sha'awa ba shinkafa da wake nake sha'awa amma ina jin tsoron girkawa.
A falo na same shi kan kujera yayi wanka da k'ananun kaya a jikinsa system yake dubawa.
Cikin jiri da juwa na ajiye masa kayan abincin a gabansa na shige daki na kwanta kan gado jikina sai rawa
yake.
Yayi mamakin abinda tayi kai ya girgiza ya ajiye system din kasa ya sauka ya bude abincin ya tsani 'karnin
kifi ko kadan shiyasa a gidan idan za suyi amfani da kifi d'anye ko busasshe suke sanya kayan 'kamshi a
abincin saboda kada 'karnin ya fito
Ya zuba abincin yana ci yana ya mutsa fuska yayi dadi amma kuma karnin busashen kifin ya fito.....be wani
ci da yawa ba ya ajiye cokali ruwa da lemo ya dauko a fridge yasha ya bita dakin.
Idona a rufe naji motsin shigowarsa a hankali na bude idon ina kallonsa har ya karaso inda nake ya tsaya a
kaina tare da zuba min idanuwansa.
Zaune na mike ina gyara dankwalina nace."Uncle ko kana bukatar wani abu."?
Girgiza kai yayi yace."Bana bukatar komai ina dai so na san abinda yake damun ki naga kinyi wani iri kin
qara rama ta yini guda.
Kai na sunkuyar ina wasa da hannuna. Yace."Da alama kuka ki kayi me akayi miki."? Kawai sai naji kukan
ya kufce min gabad'aya na rufe fuskata da tafikan hannaye na ina girgiza kai.
Kusa dani ya zauna da fadin." Bayan fita ta me ya faru.''? Ya san halin mahaifiyarsa shiyasa yayi mata
wannan tambayar.
Shuru nayi masa ya sake maimaita tambayarsa..Girgiza kaina nayi da fadin." Babu abinda ya faru.''
Yace."To me akayi miki kike kuka."? Murya na rawa nace." Yunwa nake ji tun safe babu komai a cikina."
Cikin mamaki yace." Kina nufin baki ci komai ba tun safe."? Kaina na d'aga ina goge fuskata......Ransa ya
'baci sosai da sauri nace." Aunty Jamila ta bani abinci amma ban iya ci ba saboda warin tafarnuwa.''
Yace." ke Tafarnuwar ce bakya so."? kai na daga. Yace."To me yasa baki fad'a mata ba ita na bawa
amanar ki."
Shuru nayi Yace." Kada ki sake zama da yunwa zaki cutar da kan ki duba yini guda kin rame dama gashi
baki da wani kumarin arziki."
Ajiyar zuciya na sauke naji dadin yanda ya nuna kulawarsa a kaina Ya mike da fadin." Me kike bukatar
kici."? Cikin jin nauyi nace."Shinkafa da wake." Yace."Okey bari nasa yanzu ayi miki." Hanyar fita ya
kama na bi bayan shi da kallon mamaki.
Yace." Hajia ba sharri bane da gaske take ba taci komai ba dalili acikin abincin akwai tafarnuwa kuma ba
taso kin san kowa da akwai yanayin shi."
Tsaki taja tana kokarin zama kan kujera tace." To yanzu me take so ayi mata."? Yace."Fadila ko Yusra
cikinsu a samu wata ta dafa mata wake da shinkafa shi take sha'awar ci.''
A fusace! tace."Babu wacce za tayi mata bauta a cikin su ita tazo ta dafa da kanta." Aunty Jamila tace." Aa
Hajia Yarinyar nan ta galabaita bayan aikin da tayi kuma yini guda babu abinci a cikinta yanzu ayi mata
Uzuri a samu wata tayi mata."
Aunty Nafi ta zumb'ura baki tana harararta ta fahimci akwai munufurci a zuciyarta to idan ba haka ba me
zai sanya ta dinga nuna kulawa akan yarinyar.
Hajiyar tace." To ni kam babu wacce zan tursasa a cikinsu." Girgiza kai tayi nufi dakin da suke minti biyu
suka fito tare da 'yar ta Shafa'atu ta kalleshi da fadin." Ga Shafa nan zata dafa mata abincin yanzu."
Zuciyarsa babu dadi yace." Nagode Aunty Jamila." Ya juya zai fita Hajia a sanyaye ta kira sunansa ya tsaya
yana kallonta tace."Babangida na san ka da jarumta don Allah kada mace ta sanja maka hali domin na lura
yarinyar nan da munafurci ta shigo to idan ba haka ba ya za'ayi ta yini da yunwa bayan ga abinci a gida
sannan yanzu ta shiga kicin tayi maka abinci me yasa ba taci ba ka zauna kayi tunani da nazari sosai kada
yarinyar nan ta shiga tsakanin mu."
Jikinsa ne yayi sanyi yace."Shikkenan Hajia zan sanya ido akanta." Tace."Nagode." Fita yayi yana tunani
da nazari akan al'amarin.
Sai wajejan takwas na dare Shafa ta kawo min abincin lokacin ma baya nan ya fita kafin ta fita daga
dakin sai da taci min mutunci yanda ranta yake so...........Bakin ciki da damuwa suka taru sukayi min yawa
da kyar na iya cin abincin naje nayi wanka na bude akwatin kaya na riga da wando irin na bacci na dauko
na fesa turare a Jikina nasa kayan na nemi kan kujera na kwanta da alhini da tunanin iyeye na.
Bud'e idona kawai nayi naga duhu! a firgice na mike zaune ina dube-dube gabadaya ban san sanda bacci ya
dauke ni ba......a tsorace na kama hanyar fita gabana na wani irin fad'uwa!!! Karo muka buga da yake a
tsorace nake sam ban yi tunanin shi bane na k'wala 'kara jikina ya shiga rawa..........Tattausan hannunsa
yasa ya rufe min baki yasa ni a jikinsa 'kasa-'kasa yace." Ke menene haka."? Ajiyar zuciya na sauke nayi
luff! a kirjinsa yanzu dana fahimci shine hankali ya kwanta.
Ya kunna wayarsa yana haska fuskata ido na rintse har yanzu ban dawo daidai ba.......Ji nayi gabanshi na
fad'uwa sakamakon kaina dake kwance a kirjinshi nayi saurin cire jikina ina mamakin abunda ya janyo
masa fad'uwar gaba.
Babu kuzari a tare dashi yace." An samu matsala ne solar dake bamu haske ta lalace yanzu za'a tada gen."
A sanyaye nace." Nima ina bacci kawai na tashi naga duhu.'' Ba tare da yace komai ba ya kama Hanyar
daki yana haskawa da wayarshi
Bayan shi nabi na sameshi yana kokarin cire rigar jikinsa duk da babu wadataccen haske a dakin sai da
naji wani iri a sanyaye nace."Uncle ko na had'a maka ruwan wanka."?
Ba tare da ya juyo ba yace."A'a kije kawai zanyi komai da kaina." Gwiwa tace tayi sanyi na juya cikin
sanyin jiki na fita daga dakin.
Ina zama a falon haske ya gauraye ko'ina tun kafin ma a ta da gen din nepa sun kawo wuta naji dadin hakan
dama bana son duhu ko kadan.
Ya fito cikin singlet da short nickar kamshin sa duk ya cika gurin.....Sunkuyar da kaina nayi gabadaya
yanayi na ya canza.....Zama yayi nesa dani da fadin." Ina fatan kin ci abincin."? Kai na daga ba tare dana
kalleshi ba. Yace." Okey Ki kawo min abinci na."
Cikin nutsuwa na ajiye tire din a gabansa Yace." Zuba min." Na bude fulas din ina kokarin zubawa yace."
Ke waye zai ci miki shinkafa da wake da daddare."?
Kallonsa nayi naga yana min wani irin kallo wanda na kasa fassara shi........Yace." Ke dai da ki kaga zaki
iya bisimillah amma ni kam ba zan ci ba."
A raunane nace." To Uncle me zaka ci ko ragowar taliyar ka zan kawo maka." Hararata yayi yace." Bana
ci kije gurin su Hajia kice ta bani abinci."
A sanyaye na mike na shiga daki nasa hijabi na fito har zan fita yace." Kiyi addua before ki fita." Nace."
To." sai da na tsaya nayi addua kamar yanda ya umarce ni sannan na fita da zan shiga gurin su Hajian ma
sai da nayi addua sannan na shiga da sallama a bakina.
Dukkanin su sunyi mamakin ganina......Ni kuwa kai tsaye inda maigidan yake na nufa na durkusa gwiwa a
kasa na gaishe shi....Cikin kamala da dattako ya amsa yana tambayata ba'kunta murmushi kawai nayi ina
wasa da hannaye na.
Yace."Mijin naki ya dawo ne."? Nace."Eh yanzu ya dawo yace ne nazo kar'ba masa abinci." Hajia da sauri
tace." Ayya ashe Ba'a kai abincin ba wallahi gabadaya na manta sai ta shiga kwalawa Fadila kira."
Ta fito daga dakinta cikin kayan bacci wanda suka kwanta a jikinta ko kunya bata ji."
Ta kalleta da fadin." Ki had'awa Dan uwanki abinci kamar yanda kika saba." Alhaji Sabo ya kalleta da
fadin." Wannan ba tsari bane menene amfanin matar shi tunda yanzu yayi aure ragamar kula dashi sai ta
koma hannunta.
Murmushi tayi cikin kissa tace." Haba Alhaji ai babu wani abu dalilin da yasa nayi haka saboda bana so
daga zuwan yarinyar nan na d'ora mata wahala ina so ta kwana biyu sai na nuna mata yanda al'amura
suke."
Shuru yayi yana girgiza kai......Ta kalli Fadila da fadin." Yi sauri kije ki had'a masa abincin." Da sauri ta
kama hanyar kicin din tare da mugun nufi a zuciyarta.
Tsintar kaina nayi da bin ta kicin din shigowata naga tayi saurin boye wani abu a jikinta tana rufe fulas
din abincin duk ta zargi kanta.
Nace."Kin gama had'awa."? "Umm." Tace ta fita daga kicin din da sauri. Bude abincin nayi ina dubawa.
ban ga alamun komai ba da alama dai tana kokarin zuba abinda take boye wa na shigo kicin din....Girgiza
kaina kawai nayi na dauki tire din abincin na fito na same su a nutse nayi musu sallama Hajia kamar ba ita
ba ta amsa min cike da kulawa.
Yana nan a zaune a inda yake da wayarsa a hannunsa na ajiye masa tire din a gabansa. ba tare da ya kalleni
ba yace."Sannu." shuru nayi ban amsa ba na zauna a kusa dashi kallona yayi da alamun mamaki a tare
dashi ni kuwa na wani marairace fuska ina masa wani irin kallo wanda yasa da sauri ya janye nasa idon
hankalinsa akan wayar dake hannunsa yace."Me zanyi miki kika sa ni a gaba."
Cikin siririyar murya nace."Babu komai bacci nake ji.'' Babu walwala yace." To sai akayi yaya kenan baki
san inda zaki je ki kwanta ba."? Nace." Ai ina jin tsoro na kwanta maka a gado kace na tashi.
Yace."Je ki kwanta ba zan tashe ki ba." Cikin kulawa nace." To kai a ina zaka kwanta."? Yace."A duk inda
ya samu." shuru nayi ina nazari nace." Uncle kada na takura maka kai da dakin ka ko kawai na kwanta a
kujera.
Ya girgiza kansa da fadin." Duk inda yayi miki kina iya kwanciya ni dai ki tashi daga kusa dani." Kallonsa
nayi naga ya wani sha kunu.
Mikewa ina jin wani iri a jikina na kalleshi da fadin." Uncle kayi bisimillah idan za kaci abincin."? A
hasale! yace."Ke bana son iyayi da neman magana ke zaki koya min abinda na sani."
Girgiza kai nayi nace." Aa kasan babu wanda yafi karfin shaid'an shiyasa na tuna maka.
Da hannu ya nuna min daki da fadin." Malama wuce ki bawa mutane guri sarkin surutu kawai." Girgiza kai
kawai nayi na bude dakin na shiga ina mamakin halinsa sam ba'ayi masa gwaninta ni abinda yasa nace
yayi bisimillah saboda kada Fadila ta samu nasara a kansa.
Kan Sofa na kwanta saboda bana so na takura masa shida dakinsa cikin ikon Allah ina kwanciya bacci me
nauyi ya dauke ni........Uncle kuwa bai gama ayyukan ba sai bayan sha biyu da wani a wani cikin yanayi na
me jin bacci ya shiga dakin abinda yayi tozali dashi ya sanya shi warware wa ya bude idonsa sosai yana
kallonta tayi dai-dai tana bacci ashe kallon kitse yake wa rogo? yanzu da ya kare mata kallo yaga
abubuwa masu muhimmanci a tare da ita......Surayya doguwa ce mai fadin k'ugu da cikar kirji bata da qiba
a jikinta hatta yatsun kafafunta dana hannunta sirara ne tana da qashin wuya wanda yake nuna zahirin
ramar ta amma fa ba za'a sanya ta a cikin matan da basu da cika ba domin kuwa tana da qira mai mutukar
daukar hankalin d'a namiji.
A hankali ya zauna gefen gado idanuwansa kurr! a kanta yana 'kare mata kallo gabadaya Condition d'insa
ya sauya wata masifaffiyar sha'awa ce take taso masa.
Da kyar ya iya zuwa inda take ya dauke kansa bargon dake hannunsa ya rufa mata da sauri ya bar
gurin..........Jin nauyi a jikina yasa zumbur na tashi zaune bayanshi na hango yana kokarin shiga toilet......
Hankali na ya kai kan bargon dake rufe da kafafuna.....Ajiyar zuciya na sauke na koma na kwanta ina jin
dadin yanda ya nuna kulawarsa a kaina.
Ya jima a tsaye a toilet din yana tunanin sabon al'amarin da yake kokarin faruwa dashi.....Cikin rashin
karsashi ya cire kayan jikinsa domin yayi abinda yaka gabansa ido ya tsirawa gabanshi yanda ya miqe
shine yake bashi mamaki! tsayin shekarun da suka gabata duk sha'awar da zata dame shi gabanshi baya
miqewa irin haka tun lokacin da yarinyar ta zauna a kusa dashi ya fara jin sauyin yanayi a jikinsa abin ya
bashi mamaki mutuka don be taba tsammanin zai ji wani feelings saboda ita ba.
A daddafe yayi wanka ya fito ko da wasa be kalli inda take ba yana sa kayan baccin sa yaje ya kashe fitilar
dakin ya lalubi gadon ya kwanta tare da rufe jikinsa da bargo a zahirin gaskiya yana cikin halin taimako.
Da asubah ni na riga shi tashi na lalubi makkuni dakin yayi haske na dan zauna a kusa dashi ina kiran
sunansa......Ido ya bude yana kallona nace." Asubah tayi ina tsammanin ma an idar da sallah."
Da sauri ya miqe zaune yana salati hankalinsa akan agogon dake kan bedside yace." Me yasa baki tashe ni
ba."? Nace."Uncle nima yanzu na tashi.
Ba tare da yace komai ba ya fara kokarin sauka sai kuma ya kalle ni babu sukuni a maganarsa yace." Tashi
daga nan." Abinda yasa har yanzu gabanshi be dawo daidai ba baya so ya tashi taga halin da yake ciki.
Cikin mutuwar jiki na tashi na bashi guri a gaskiya na fara jin haushin abinda yake min...........Yana mikewa
be jira komai ba wuff! ya fad'a toilet duk a kokarinsa na kare kansa daga gudun zubewar mutunci.
Yana fitowa daga toilet din na tashi na shiga ina jin haushin irin abinda yake min yana da kyau na fara
kama kaina tunda dai shi be san abin arziki ba....
*Littafin na Kudi ne....!*
_Kada ki siya ki fita dashi. Idan kika ganshi a groups kada kiyi sharing Idan kika karanta baki biya ba ina
bin ki bashi..........Idan kina so ki biya kudin littafin ga yanda abin yake......Vip Group #600...Normal
Group #400....Account......0542382124 Binta Umar gtbank.....Idan kati zaki turo sai kiyi min magana ta
WhatsApp da wannan number._
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
11/15/21, 12:08 PM - Aisha Srtr Mt: Ina mata masu son zama taurari wajen mazajensu ina mata ma'abota
son kamshi da ado ina mata masu son gyata skin dinsu yayi laushi yayi haske OUM NAEEM'S HOME ta
shirya tsaf wajen faranta muku da kayyakinta masu inganci da rahusa uwargida kina shayarwa amma
jinjirinki baya samun isashen ruwan nono,ko kuma masu kinyi zakiyi yaye kina ta tunanin wanne irin
supplement zaki nema kai harda budurwar da bata da nono muna da Brest repair powder tested and trusted.
Kayan kamshi muna da mapping mist,carpet mist,body mist,bath mist.Sannan akwai set na kayan jiki
wadda muke sayarwa amare dama wadda takeson jikin ta yayi kyau babu ruwanki da dilka.
Akwai burners kala kala da kasa da ban ban sai wadda kika zaba akwai turaren wuta kala kala da humra
akwai kullaca.sayan daya ko sari muna tura kayan mu no ina a fadin duniya.
Yace." Hajia ba sharri bane da gaske take ba taci komai ba dalili acikin abincin akwai tafarnuwa kuma ba
taso kin san kowa da akwai yanayin shi."
Tsaki taja tana kokarin zama kan kujera tace." To yanzu me take so ayi mata."? Yace."Fadila ko Yusra
cikinsu a samu wata ta dafa mata wake da shinkafa shi take sha'awar ci.''
A fusace! tace."Babu wacce za tayi mata bauta a cikin su ita tazo ta dafa da kanta." Aunty Jamila tace." Aa
Hajia Yarinyar nan ta galabaita bayan aikin da tayi kuma yini guda babu abinci a cikinta yanzu ayi mata
Uzuri a samu wata tayi mata."
Aunty Nafi ta zumb'ura baki tana harararta ta fahimci akwai munufurci a zuciyarta to idan ba haka ba me
zai sanya ta dinga nuna kulawa akan yarinyar.
Hajiyar tace." To ni kam babu wacce zan tursasa a cikinsu." Girgiza kai tayi nufi dakin da suke minti biyu
suka fito tare da 'yar ta Shafa'atu ta kalleshi da fadin." Ga Shafa nan zata dafa mata abincin yanzu."
Zuciyarsa babu dadi yace." Nagode Aunty Jamila." Ya juya zai fita Hajia a sanyaye ta kira sunansa ya tsaya
yana kallonta tace."Babangida na san ka da jarumta don Allah kada mace ta sanja maka hali domin na lura
yarinyar nan da munafurci ta shigo to idan ba haka ba ya za'ayi ta yini da yunwa bayan ga abinci a gida
sannan yanzu ta shiga kicin tayi maka abinci me yasa ba taci ba ka zauna kayi tunani da nazari sosai kada
yarinyar nan ta shiga tsakanin mu."
Jikinsa ne yayi sanyi yace."Shikkenan Hajia zan sanya ido akanta." Tace."Nagode." Fita yayi yana tunani
da nazari akan al'amarin.
Sai wajejan takwas na dare Shafa ta kawo min abincin lokacin ma baya nan ya fita kafin ta fita daga
dakin sai da taci min mutunci yanda ranta yake so...........Bakin ciki da damuwa suka taru sukayi min yawa
da kyar na iya cin abincin naje nayi wanka na bude akwatin kaya na riga da wando irin na bacci na dauko
na fesa turare a Jikina nasa kayan na nemi kan kujera na kwanta da alhini da tunanin iyeye na.
Bud'e idona kawai nayi naga duhu! a firgice na mike zaune ina dube-dube gabadaya ban san sanda bacci ya
dauke ni ba......a tsorace na kama hanyar fita gabana na wani irin fad'uwa!!! Karo muka buga da yake a
tsorace nake sam ban yi tunanin shi bane na k'wala 'kara jikina ya shiga rawa..........Tattausan hannunsa
yasa ya rufe min baki yasa ni a jikinsa 'kasa-'kasa yace." Ke menene haka."? Ajiyar zuciya na sauke nayi
luff! a kirjinsa yanzu dana fahimci shine hankali ya kwanta.
Ya kunna wayarsa yana haska fuskata ido na rintse har yanzu ban dawo daidai ba.......Ji nayi gabanshi na
fad'uwa sakamakon kaina dake kwance a kirjinshi nayi saurin cire jikina ina mamakin abunda ya janyo
masa fad'uwar gaba.
Babu kuzari a tare dashi yace." An samu matsala ne solar dake bamu haske ta lalace yanzu za'a tada gen."
A sanyaye nace." Nima ina bacci kawai na tashi naga duhu.'' Ba tare da yace komai ba ya kama Hanyar
daki yana haskawa da wayarshi
Bayan shi nabi na sameshi yana kokarin cire rigar jikinsa duk da babu wadataccen haske a dakin sai da
naji wani iri a sanyaye nace."Uncle ko na had'a maka ruwan wanka."?
Ba tare da ya juyo ba yace."A'a kije kawai zanyi komai da kaina." Gwiwa tace tayi sanyi na juya cikin
sanyin jiki na fita daga dakin.
Ina zama a falon haske ya gauraye ko'ina tun kafin ma a ta da gen din nepa sun kawo wuta naji dadin hakan
dama bana son duhu ko kadan.
Ya fito cikin singlet da short nickar kamshin sa duk ya cika gurin.....Sunkuyar da kaina nayi gabadaya
yanayi na ya canza.....Zama yayi nesa dani da fadin." Ina fatan kin ci abincin."? Kai na daga ba tare dana
kalleshi ba. Yace." Okey Ki kawo min abinci na."
Cikin nutsuwa na ajiye tire din a gabansa Yace." Zuba min." Na bude fulas din ina kokarin zubawa yace."
Ke waye zai ci miki shinkafa da wake da daddare."?
Kallonsa nayi naga yana min wani irin kallo wanda na kasa fassara shi........Yace." Ke dai da ki kaga zaki
iya bisimillah amma ni kam ba zan ci ba."
A raunane nace." To Uncle me zaka ci ko ragowar taliyar ka zan kawo maka." Hararata yayi yace." Bana
ci kije gurin su Hajia kice ta bani abinci."
A sanyaye na mike na shiga daki nasa hijabi na fito har zan fita yace." Kiyi addua before ki fita." Nace."
To." sai da na tsaya nayi addua kamar yanda ya umarce ni sannan na fita da zan shiga gurin su Hajian ma
sai da nayi addua sannan na shiga da sallama a bakina.
Dukkanin su sunyi mamakin ganina......Ni kuwa kai tsaye inda maigidan yake na nufa na durkusa gwiwa a
kasa na gaishe shi....Cikin kamala da dattako ya amsa yana tambayata ba'kunta murmushi kawai nayi ina
wasa da hannaye na.
Yace."Mijin naki ya dawo ne."? Nace."Eh yanzu ya dawo yace ne nazo kar'ba masa abinci." Hajia da sauri
tace." Ayya ashe Ba'a kai abincin ba wallahi gabadaya na manta sai ta shiga kwalawa Fadila kira."
Ta fito daga dakinta cikin kayan bacci wanda suka kwanta a jikinta ko kunya bata ji."
Ta kalleta da fadin." Ki had'awa Dan uwanki abinci kamar yanda kika saba." Alhaji Sabo ya kalleta da
fadin." Wannan ba tsari bane menene amfanin matar shi tunda yanzu yayi aure ragamar kula dashi sai ta
koma hannunta.
Murmushi tayi cikin kissa tace." Haba Alhaji ai babu wani abu dalilin da yasa nayi haka saboda bana so
daga zuwan yarinyar nan na d'ora mata wahala ina so ta kwana biyu sai na nuna mata yanda al'amura
suke."
Shuru yayi yana girgiza kai......Ta kalli Fadila da fadin." Yi sauri kije ki had'a masa abincin." Da sauri ta
kama hanyar kicin din tare da mugun nufi a zuciyarta.
Tsintar kaina nayi da bin ta kicin din shigowata naga tayi saurin boye wani abu a jikinta tana rufe fulas
din abincin duk ta zargi kanta.
Nace."Kin gama had'awa."? "Umm." Tace ta fita daga kicin din da sauri. Bude abincin nayi ina dubawa.
ban ga alamun komai ba da alama dai tana kokarin zuba abinda take boye wa na shigo kicin din....Girgiza
kaina kawai nayi na dauki tire din abincin na fito na same su a nutse nayi musu sallama Hajia kamar ba ita
ba ta amsa min cike da kulawa.
Yana nan a zaune a inda yake da wayarsa a hannunsa na ajiye masa tire din a gabansa. ba tare da ya kalleni
ba yace."Sannu." shuru nayi ban amsa ba na zauna a kusa dashi kallona yayi da alamun mamaki a tare
dashi ni kuwa na wani marairace fuska ina masa wani irin kallo wanda yasa da sauri ya janye nasa idon
hankalinsa akan wayar dake hannunsa yace."Me zanyi miki kika sa ni a gaba."
Cikin siririyar murya nace."Babu komai bacci nake ji.'' Babu walwala yace." To sai akayi yaya kenan baki
san inda zaki je ki kwanta ba."? Nace." Ai ina jin tsoro na kwanta maka a gado kace na tashi.
Yace."Je ki kwanta ba zan tashe ki ba." Cikin kulawa nace." To kai a ina zaka kwanta."? Yace."A duk inda
ya samu." shuru nayi ina nazari nace." Uncle kada na takura maka kai da dakin ka ko kawai na kwanta a
kujera.
Ya girgiza kansa da fadin." Duk inda yayi miki kina iya kwanciya ni dai ki tashi daga kusa dani." Kallonsa
nayi naga ya wani sha kunu.
Mikewa ina jin wani iri a jikina na kalleshi da fadin." Uncle kayi bisimillah idan za kaci abincin."? A
hasale! yace."Ke bana son iyayi da neman magana ke zaki koya min abinda na sani."
Girgiza kai nayi nace." Aa kasan babu wanda yafi karfin shaid'an shiyasa na tuna maka.
Da hannu ya nuna min daki da fadin." Malama wuce ki bawa mutane guri sarkin surutu kawai." Girgiza kai
kawai nayi na bude dakin na shiga ina mamakin halinsa sam ba'ayi masa gwaninta ni abinda yasa nace
yayi bisimillah saboda kada Fadila ta samu nasara a kansa.
Kan Sofa na kwanta saboda bana so na takura masa shida dakinsa cikin ikon Allah ina kwanciya bacci me
nauyi ya dauke ni........Uncle kuwa bai gama ayyukan ba sai bayan sha biyu da wani a wani cikin yanayi na
me jin bacci ya shiga dakin abinda yayi tozali dashi ya sanya shi warware wa ya bude idonsa sosai yana
kallonta tayi dai-dai tana bacci ashe kallon kitse yake wa rogo? yanzu da ya kare mata kallo yaga
abubuwa masu muhimmanci a tare da ita......Surayya doguwa ce mai fadin k'ugu da cikar kirji bata da qiba
a jikinta hatta yatsun kafafunta dana hannunta sirara ne tana da qashin wuya wanda yake nuna zahirin
ramar ta amma fa ba za'a sanya ta a cikin matan da basu da cika ba domin kuwa tana da qira mai mutukar
daukar hankalin d'a namiji.
A hankali ya zauna gefen gado idanuwansa kurr! a kanta yana 'kare mata kallo gabadaya Condition d'insa
ya sauya wata masifaffiyar sha'awa ce take taso masa.
Da kyar ya iya zuwa inda take ya dauke kansa bargon dake hannunsa ya rufa mata da sauri ya bar
gurin..........Jin nauyi a jikina yasa zumbur na tashi zaune bayanshi na hango yana kokarin shiga toilet......
Hankali na ya kai kan bargon dake rufe da kafafuna.....Ajiyar zuciya na sauke na koma na kwanta ina jin
dadin yanda ya nuna kulawarsa a kaina.
Ya jima a tsaye a toilet din yana tunanin sabon al'amarin da yake kokarin faruwa dashi.....Cikin rashin
karsashi ya cire kayan jikinsa domin yayi abinda yaka gabansa ido ya tsirawa gabanshi yanda ya miqe
shine yake bashi mamaki! tsayin shekarun da suka gabata duk sha'awar da zata dame shi gabanshi baya
miqewa irin haka tun lokacin da yarinyar ta zauna a kusa dashi ya fara jin sauyin yanayi a jikinsa abin ya
bashi mamaki mutuka don be taba tsammanin zai ji wani feelings saboda ita ba.
A daddafe yayi wanka ya fito ko da wasa be kalli inda take ba yana sa kayan baccin sa yaje ya kashe fitilar
dakin ya lalubi gadon ya kwanta tare da rufe jikinsa da bargo a zahirin gaskiya yana cikin halin taimako.
Da asubah ni na riga shi tashi na lalubi makkuni dakin yayi haske na dan zauna a kusa dashi ina kiran
sunansa......Ido ya bude yana kallona nace." Asubah tayi ina tsammanin ma an idar da sallah."
Da sauri ya miqe zaune yana salati hankalinsa akan agogon dake kan bedside yace." Me yasa baki tashe ni
ba."? Nace."Uncle nima yanzu na tashi.
Ba tare da yace komai ba ya fara kokarin sauka sai kuma ya kalle ni babu sukuni a maganarsa yace." Tashi
daga nan." Abinda yasa har yanzu gabanshi be dawo daidai ba baya so ya tashi taga halin da yake ciki.
Cikin mutuwar jiki na tashi na bashi guri a gaskiya na fara jin haushin abinda yake min...........Yana mikewa
be jira komai ba wuff! ya fad'a toilet duk a kokarinsa na kare kansa daga gudun zubewar mutunci.
Yana fitowa daga toilet din na tashi na shiga ina jin haushin irin abinda yake min yana da kyau na fara
kama kaina tunda dai shi be san abin arziki ba....
Ta'be baki tayi tace." Da alama dai kema yunwar kike ji dubi yanda ki kayi furgai-furgai bakin ki duk a
bushe."
Da sauri nace''Babu wata yunwa a tare dani kece ki kaga hakan.'' Ta miqe tana gyara mayafinta tace." To ni
dai zan tafi tunda an kasa karrama ni a matsayina na wacce akasha gwagwarmaya tare idan ba za'a bani
abinci ba to ai ko ruwa a bani nasha."
Raina ne ya baci nace." Kinga Samira kada ki fad'a min magana mana kin san dai gidan nan sunfi karfin
komai na fada miki dalili amma kina wata magana irin wacce bata dace ba."
Tace." Ai na fiki sanin cewar gidan Alhaji Sabo babu yunwa shiyasa naga kinyi qiba kina tafiya da kyar."
Tsaki naja ba tare da nace mata komai ba na bude daki a gurguje na had'a mata kayan kwalliya cikin kayan
lefena na hada mata da sauran biscuits din da ya kawo min ranar da aka kawo ni gidan na fito na same ta
tana waya. ledar hannuna na mika mata ta karba ta kama hanyar fita nayi saurin bin bayan ta ina jin dadi
gabadaya bana so ya dawo ya same ta.
Aikuwa muna fitowa harabar gidan maigadi na bude gate motarsa ta shigo bani ba har ita sai data gabanta
ya fad'i........Ya samu guri yayi parking ya fito hannunsa riqe da 'yar jakarshi da wayoyinshi kallo daya nayi
masa na fahimci cewa a kwai gajiya a tattare dashi.
Samira mai cika baki sai gani nayi ta durkushe tana gaishe shi. dama na san duk karyar banza ce Uncle
yana da wani irin kwarjini wanda Allah yayi masa.
Ba tare da ya bawa gaisuwarta muhimmanci ba ya amsa yana watsa min wani irin kallo. Da sauri nace."
Uncle sannu da zuwa na miqa hannu domin kar'bar jakar hannusa......Wuce ni yayi. Na kalleta da fadin."
Ki gaida gida." murmushi naga ta yi kasa-kasa tace." Gida zai ji sai na kara kawo miki ziyara''
Nace." Tom shikkenan nagode." Ina fadin haka nayi saurin bin bayansa.
Kasa bin sa Bedroom d'in nayi na nemi kujera na zauna ina sake-sake gefe guda kuma ga wata irin
masifaffiyar yunwa da take damuna.
Ina nan a zaune ya fito yayi ya wanka ya sauya kaya.....Hanyar futa ya nufa na bishi da kallo ina nazarin
sa da alama akwai abinda yake damunsa.
Miqewa nayi na shiga dakin na tsaya tsakiyar dakin kamar me neman wani abu gabadaya na rasa abinda
yake mani dadi.
Da kyar nayi wanka nasa doguwar riga milk mai adon stons na daura dankwalin rigar ko mai ban shafa a
jikina ba cikin tsautsayi na dauki turaransa na fesa a jikina ina masifar san kamshin turaran idan ina
shaqar sa sai naji tamkar yana kusa dani.
Aikuwa yana shigowa ya rufe ni da fad'a akan me zan fesa masa turare ko kuma raini ne ya fara shiga
tsakaninmu." Ina kuka nake bashi hakuri da fadin." Kawai kamshin turaran ne yake burge ni amma ba zan
qara ba.......Yace." Idan ki kayi wasa zaki koma can gurin su Hajiya da zama domin naga kan ki yana rawa
har kina gayyato min wasu suna ganin sirri na wallahi duk sanda na kara ganin wannan yarinya tazo gidan
nan sai ranki ya baci bana kaunar alakar ki da ita.
Shuru nayi ina kallonsa yanayin sa duk ya sanja da bacin rai a mai tsanani a tare dashi...............Baya kawai
na juya masa na takure jikina ina kuka da adduar samun sasaauci.
Sai da ya gama masifarsa sannan ya fita daga dakin.............Ganin magariba tayi yasa na miqe da kyar ina
jin jiri da hajijiya naje nayi alwala saboda tsabar galabaita a zaune nayi sallar na zame na kwanta kan
daddumar jikina in banda rawa babu abinda yake alamun shigar zazzabi kenan.
Sai bayan isha'i ya shigo kai tsaye dakin ya shiga ya tsaya a kaina rufe fuskata nayi don ko kadan bana son
na kalli fuskarsa saboda mugun haushin sa da nake ji.
Yace." Ki tashi kije kuci abinci a gurinsu Hajiya." Shuru nayi.........Ya sake maimaita maganarsa. Shuru
babu amsa.
Yace." Saboda nayi miki fad'a kike kuka da damuwa okey cikin ne ai yunwa kuma ba kanwar lasa bace."
Yana gama maganarsa ya bar gurin..Nasa hannu na share wasu hawaye masu zafi banta'ba tsammanin
Uncle zaiyi min haka ba koda yake ai namiji ne kuma ni na bada kaina a gurinsa.
Duba system d'in yake amma gabadaya baya fahimtar komai hankalinsa gabadaya yana kan yarinyar baya
so ya dinga nuna damuwa a kanta saboda kada ta zargi kamar sonta yake amma ya lura tana da taurin kai
gashi shi kuma baya son mu'amula da masu irin wannan d'abi'ar a zahirin gaskiya ya aure ta ne domin
samun maslaha a rayuwarsa amma sam baya jin sonta a ranshi sai dai kuma yana tausaya mata sakamakon
sonsa da Allah ya jarrabeta dashi......Ajiyar zuciya ya sauke ya mike a nutse ya nufi dakin.
Yana shiga dakin yaji kakarin amai a toliet cikin sauri ya shiga bandakin nan ya ganta tsugune sai yunkuri
take wani irin koran amai yana fita.
Hankalinsa ne ya tashi ya tsaya yana kiran sunana gami da tambayar abinda ke damuna. shuru nayi masa
da kyar na yunkura na mike na wanke bakina ina share hawaye nazo na wuce shi.
Ya biyo baya na yana min magana da alamun sassauci a maganarsa Ya tsaya a kaina da fadin." Kina ji ina
miki magana kinyi shuru ko me yake damun ki kike amai."?
Kawai sai na tsinci kaina da fadin." Yunwa ce." Ya tsira min ido da bacin rai a tare dashi yace." Wace irin
magana ce wannan."?
Kawai sai ya tsaya yana kallona. Na cigaba da cewa." Me yasa baka da uzuri a rayuwar ka.''
Ya d'aga min hannu da fadin." Rashin kunya za kiyi min."? Girgiza kai nayi nace." Aa kafi karfin haka daga
guri na amma ina so na tuna maka cewa ni amana ce a gurin ka."
Yace." Me akayi miki a gidan bayan fitata."? Shuru nayi ba don komai ba saboda gudin tashin hankali na
lura bashi da hakuri kada bayan na fada masa wata *MATSALAR* ta faru.
"Kinyi shuru ina tambayar ki nace me akayi miki a gidan bayan fita ta."?
Nace." Ni duk wani abu da za'ayi min mai sauki ne akan irin wanda kake min."?
Yace."Ni din me nayi miki da har kike wannan maganar ashe har kin manta magana ta dake kafin na aure ki
na fada miki hujja ta me zai sanya ki zarge ni da muzguna miki."
Cikin damuwa nace." Ka fad'a min amma ai yana da kyau ka dinga Uzuri yanzu meye laifin Samira don
tazo guri na kada fa ka manta kawata ce sosai tare muka taso.
Yayi bala'in shan kunu yana kallona yace." Idan ki ka sake kiran sunan wannan yarinyar a cikin maganar
mu sai ranki ya 'baci wallahi." Yanda yake fadin maganar a zafafe shi ya tabbatar min da cewa zai aikata
abinda ya fada.
Hanyar fita ya kama na kira sunansa ya tsaya da fadin." Menene kuma."? Nace."Kayi hakuri kada kace naki
jin maganarka Yunwa nake ji banci abinci ba."
Cike da mamaki yace." Wace irin magana ce wannan? shin wai me yasa kike so ki tozarta mana gida ne."?
Hawaye na goge nace." Wallahi ba laifi bane abincin na kasa ci saboda tafarnuwa tayi yawa."
Yace." Me ya hana ki shiga kicin din ki dafa wani akan ki zauna da yunwa ko kuwa ni kike so na dawo na
dafa miki."?
Girgiza kai nayi..........Yace."Okey tunda ba haka bane sai ki tashi kije ki samawa kanki abinda zaki ci don
babu wacce zan sanya tayi miki wahala." Yana gama maganarsa ya fita daga dakin.
Ni kam kwanciya nayi bana tunanin zan iya zuwa nace zanyi wa kaina girki duba da irin wulakancin da
akayi min d'azu.
Fita yayi ya zauna gurin hutarwasa iska na kad'a shi. Lumshe idonsa yayi ya bude kan kofar falon yana
tsammanin fitowar ta abin duk ya dame shi ace mutum ya yini babu komai a cikinsa saboda rashin hankali.
Jin shuru bata fito ba yasa ya shiga domin ya duba............Maganarsa kawai naji a kaina na bude ido ina
kallonsa yace." Ba zaki tashi kije ki samu abinda zaki ci ba so kike mutane su zage ni ko."?
Shuru nayi masa ya sake maimaita maganarsa uffan ban ce ba. Tsaki mai karfi yaja ya bar
gurin..........Girgiza kaina kawai nayi na gyara kwanciyata.
Yau yarinyar ta sanya shi abinda bai ta'ba yi ba zuwa gidan abinci(restaurant) Abinda ya tsana kenan a
rayuwarsa yawon siyan abinci a ganinsa duk zubewar mutunci ne siyan abinci waje yana masifar jin
haushin mazan dake da wannan d'abi'a.
Kafin ya sayi abincin sai da ya tabbatar da cewa babu tafarnuwa a ciki gudin kada yayi wahalar banza
sannan kuma bayan abincin ma sai da yayi mata siye-siyen kayan kwad'ayi wanda ya tabbatar da cewa
suma babu abinda bata so a ciki.
Cikin bacci naji yana kiran sunana na mike da sauri don a lokacin wani irin mummunan mafarki nake
shiyasa na tashi a razane!
Yace."Kiyi addua mana." Kaina na sunkuyar ina salati a zuciyata......Yace." Ga abinci nan yanzu na sanya
aka siyo miki wannan babu tafarnuwa a ciki.
Ajiye min yayi kan drowar ya kama hanyar fita yana fadin." Kafin na dawo ki tabbatar da kin cinye tas."
Kallo na bishi dashi har ya fita daga dakin.
A sanyaye nace."To shikkenan." Ya bude wardrobe ya fito da kayan shi a sace nake kallonshi ya juyo da
sauri na sunkuyar da kaina kasa. sai naga ya juya ya fara kokarin cire jallabiyar jikinsa cigaba nayi da
kallonsa babu kiftawa bayanshi na zubawa ido ko'ina a cike babu rama fatar shi luwai-luwai babu wani
tabo a jikinta. jikina ya mutu na dinga ayyana abubuwa da yawa acikin zuciyata.
Har ya gama shiryawa ban dauke idona daka kansa ba sai sanda naga yana kokarin juyo wa nayi gaggawar
kawar da kaina ina kokarin daidaita nutsuwa ta.
Ba tare da ya kalle ni ba yace."Jarrabawar ku ta kusa fitowa idan kinyi kokari zan sama miki gurbin karatu
Jami'ar Bayaro Nima a sabuwar shekarar da zamu shiga zan fara koyarwa a Jami'ar Insha Allah."
Cikin kokarin kawar da abinda ke damuna nace"Kai Alhamdulillhi Uncle amma naji dadin wannan al'amari
Ubangiji Allah ya sanya alkairi Allah ya kara maka ilimi mai amfani."
Ya saki fuska yana amsawa da ''Ameen ya Allah ni zan fita sai na dawo."
Tsaye na miqe ina kallonsa yace." Kina bukatar wani abu ne."? Girgiza kai nayi ina karkad'a idanuwana.
Da sauri ya dauke kansa tsigar jikinsa duk ta tashi sakamakon abinda tayi.
Ni kuwa dana fahimci halin da ya shiga sai na cigaba da yin fari da idanuna nace."Uncle zaka fita ba kaci
komai ba bana so kana zama da yunwa.
Ba tare da ya kalle ni ba yace."Zan shiga gurin Hajiya na samu wani abu naci kada ki damu." Shuru nayi
gabadaya tsarin beyi min ba don dai babu yanda zanyi ne......Nace."Ko nazo muje tare."? Girgiza kai yayi
yace." Aa tafiya ta daban taki daban ina fatan baki manta da abinda nace dake ba."?
Kai na d'aga ina jin wani irin haushi a cikin raina na tsani wannan Fadilan na san ita zata bashi abinci
watakila ma sai ta bardad'e shi da magani
Ina ji ina kallo ya kama hanya ya fita na nemi gefan gado na zauna zuciyata duk a 'bace abubuwa da yawa
sun dame ni na san dai babu meyi mani magani sai Allah.
Ina fitowa daga gurin mu na had'a ido da ita sai ta watsa min harara tare da girgiza kanta ta juya da alama
turo ta akayi tayi kira na.
Har kasa na tsuguna na gaisheta cikin girmamawa ta amsa kamar bata so Tace." Aikin gidan uban waye
zai miki ashe ba kiji maganar jiya ba." Nace."Hajiya ai gani nayi yanzu garin ya waye." Ta zabura!
kamar zata kawo min duka tace." Karfe takawas da rabi shine zaki fadi haka? To bari kiji ni ba zan lamunci
'kazanta ba domin dai Zulai mai aikina kafin takwas ta kammala komai ta gyara min ko'ina har break fast
ta kammala saboda haka na riga nayi magana da Babangida karfe shida da rabi kina shigowa kina aikin
ki."
Nace." To shikkenan Hajiya yanzu me za'ayi."? Ta kalle ni a watse da fadin." Kije ki gyarawa Fadila
bedroom d'inta ciwon ta ya tashi ba zata iya aiki ba, idan kin gama kizo nima ki gyara min dakina sai ki
gyara falon.''
Na miqe zuciyata na wani irin zafi zan iya yin komai na wahala amma bana tsammanin zan jure gyarawa
Fadila dakinta duk abinda za'ayi sai da ayi.
Tace."Kinyi tsaye kina tunani ko ban isa bane."? Nace."Aa Hajiya kin isa ina nene dakin nata."? Da hannu
ta nuna min. Na nufin dakin wani irin bacin rai ya tokare min kirji.
Kwance a bed na same ta tana latsa waya nace." Zaki tashi a gyara dakin ko kuwa."? da sauri ta kalle ni
na san tana mamakin yanda ba buga mata tsawa! ni kaina ban san sanda nayi tsawar ba.
Ta nuna kirjinta da hannu "Ni kike bugawa tsawa haka."? Murmushin takaici nayi nace." Sorry Auntyna
ban san lokacin ba."
Tace."Aa ni kada ki qara kira na da Auntynki a 'ina na girme ki wannan idon naki ai bana yara bane."
Murmushi nayi nace."Me yasa kike gudin shekaru bayan gasu nan sun nuna kansu.
Ta nuna ni da hannu da fadin." Kin ga malama kada dai ki qara kira na da yayar ki kawai kizo kiyi abinda
ya shigo dake." Nace."Ni kuwa dole na baki girma tunda a zahiri kin fi ni shekaru a duniya."
Fadila ta fusata! a rayuwarta ta tsani ace ta tsufa shiyasa kullum cikin rage shekarun ta take bayan kuma
sun bayyana kansu yanzu tana matakin shekara talatin amma kullum idan anyi magana sai tace shekarunta
ashirin da biyar.
Zaune ta miqe tana hararata ta nuna min kofa da fadin." Dallah malama fita ki bawa mutane guri daga
shigowarki kina nema ki 'batan rai."
Nace."Haba Aunty Fadila me yayi zafi haka."? Da hannu ta nuna min kofa da fadin."Ki fita nace bana son
aikin." Cikin farin ciki na kama hanyar fita daga dakin ina danne dariyar dake kokarin kufce min ai tunda
na gane lagon ta shikkenan.
Ta kalle ni da fadin." Har kin gama mata aikin.''? Nace."Eh na gama ai dakin nata babu kazanta. Ta'be baki
tayi tace muje sama ki gyara min gyare-gyare ." Da sauri nace." To hajiya." Mikewa tayi nayi saurin bin
bayan ta.
har na gama gyara mata ko'ina tana zaune ta kasa ta tsare duk inda nayi idonta kaina al'amarin sai ya bani
mamaki mutuka zuciyata ta dinga saqa min abubuwa marasa kyau ko dai tasa ido ne gudun kada nayi
mata sata.
Zuciyata a 'kuntace na gama aikin cikin rashin walwala nayi mata sallama ina kokarin fita daga dakin
Tace." Kada ki kuskura kice zaki dafa wani abu yanzu akwai sauran abincin da kowa yaci idan kuma ba
zaki ci ba akwai tea a fulas sai ki had'a amma ni ba zan lamunci almubazaranci ba."
Nace." To shikkenan Hajiya bari na duba kicin din." Uffan ba tace min ba har na fita daga dakin
Ina saukowa daga saman shi kuma ya shigo falon.........kallo daya nayi masa na gane shi Jamil ne
fuskarshi ba bakuwa bace a guri na.....Murmushi nayi ina kallonsa
Ya ta'be bakinsa cikin izzah! yace." Idan ban manta ba kamar sunanki Surayya ko."? Nace." Eh haka sunan
yake Ya kake ya karatu."?
Ya d'aga kafad'a da fadin." Karatu alhamdulillhi. amma fa nayi mamakin kasancewarki a matsayin matar
Dan uwana."
Wani murmushi nayi mara ma'ana nace." Saboda me kake mamaki da ikon Allah."? Murmushi yayi yace."
Ni na isa nayi mamaki da ikon Allah kawai dai ina mamakin abinda Brother na ya hango a tattare dake."
Na kalleshi ya kalle ni sai ya fashe da dariya da fadin." Ko da yake duk ina da labarin abunda ya faru kafin
tabbatuwar auran kece kika zama jan wuya har Allah yasa kika samu nasara a kansa."
Kasa magana nayi saboda tsabar bacin rai dama ba tun yau ba na san guy bashi da kirki shima irin halinsu
daya da 'yan uwansa.
Ratse shi nayi zan wuce naji yana dariya da fadin." Amma gaskiya brother na ya auri damuwa fisabilillahi
mutum ya dawo gida kawai yayi tozali da wannan bakar fuskar ai da akwai matsala."! Da saurin gaske na
karasa ficewa wani irin bacin rai yana cin zuciyata.
Kasan carpet na zube na dinga kuka! wannan wace irin masifa ce ko'ina babu dad'i! ko da yake dama na
san dole na fuskanci irin wannan matsalar tunda dama can na san da ita amma na take nabi son zuciyata
gashi yanzu na shiga ukuba da masifar uwar miji gami da dangin miji uwa uba dashi kansa mijin da bana
samun farin ciki a gurin sa wannan shine babban tashin hankali a gare ni.
Wallahi tsabar bacin rai da damuwa ban san azuhur ta wuce ba zuwan Samira ne ya dawo dani nutsuwa ta
ta zuba min ido tana kallo a lokacin dana bude mata kofa.
Murya a dusashe nace." Ki shigo mana kin tsaya kina kallona." Tana kokarin shigowa tace." Surayya ba
dole na kalle ki ba gani nayi duk kinyi wujiga-wujiga kamar ba amarya ba.
Naji wasu hawayen suna nema k'wace ! hannunta na riqe muka zauna a kan kujera nace"Samira wallahi
ina cikin damuwa ki taya ni addua."
Cikin sigar bugun ciki tace."Wace irin damuwa? Uncle ne."? Girgiza kai nayi nace." Babu wanda babu
Samira ke dai ki taya ni addua."
Tace."Allah yayi miki magani amma me yasa ba zaki fada min abinda yake damun ki ba ko ina da
shawarar da zan baki.
Kai na girgiza cikin damuwa nace." Samira babu kyau futar da sirrin aure kawai dai ki taya ni da addua.'' Ta
bata rai da fadin." Ashe har yanzu baki yarda dani ba tunda har kike boye min sirrin ki.
Nace."Samira kenan akwai sirrin da ya kamata ki sani akwai kuma wanda be kamata ba saboda haka kawai
mu bar wannan maganar."
Ta'be baki tayi tace." Ai shikkenan tunda kin ce haka yanzu ni me zan samu a gidan amarya." Tafada tana
kalle-kalle a falon.
Nace." Me kike so."? kawai sai ta miqe ta nufi uwar daki. Cike da mamaki na miqe da sauri nabi bayanta na
ganta tsaye gaban mirror tana dube-dube.
Da sauri na isa gurin babu walwala a fuska ta nace." Nifa Samira abinda yake had'a ni dake rawar kawai
yanzu me kike nema a gurin nan kin san dai wannan me d'akin yafi kashi d'oyi kin san halinsa farin sani."
Ta kalle ni da fad'in.'' Eh na san halinsa amma a yanzu karr! muke kallonsa tunda na san tuntuni mun gama
ganin girmansa." Tana so ta bugi cikin ta ne shiyasa ta fadi wannan maganar.
Nace." Ni dai don Allah muje falo yanzu yana iya shigowa dan jiya ma kamar wannan lokacin ya dawo."
Wani turare ta dauka ta bude tana shanshanawa. nayi saurin 'kwace wa Tsaki naja na gyara masa jerin
turarukan sa nace." Samira muje falo don Allah.
Tana dariya tace." Surayya na lura har yanzu tsoron guy nan kike ni kuwa wallahi yanzu na daina tsoronsa
tunda dai na bar makarantarsa.
Na kalleta da mamaki a tare dani nace." Dole naji tsoron sa tunda miji na ne kuma kema rashin hallaci ne
yasa zaki fadi wannan maganar amma meye Uncle be mana ba ta fannin karatun mu duk abinda muka zama
a duniya shine sila."
Baki ta ta'be da fadin." Ni yunwa ma nake ji wallahi.'' Kallonta nayi gabana na faduwa nace." Muje falon
yanzu na kawo miki abinci."
Kulle dakin nayi da key nace." Bari naje na kawo miki abincin." Tana dariya tace." Au! sata zanyi miki
kenan." Ina kokarin fita nace." Bana nufin haka kawai ina kokarin kare mana mutuncin mu." Ban saurari jin
abinda take cewa ba nayi saurin fita.
Samira ta shiga rarraba idanuwanta a falon abinda zata sace take nema iya dube-dube tayi amma ba taga
komai ba ta koma kan kujera tana goge gumi......Gefen ta ta kalla ta hango karamar drowar a tsakanin
kujeru da Medical glass d'inshi a kai da kuma agogon shi masu kyau irin na fata da sauri ta d'auki medical
din tasa a jakarta tana gyara zama.
Su uku na same su Hajia Fadila Jamil na daure zuciyata na qarasa inda suke a nutse na sake gaisheta ta
amsa kamar bata so nace." Hajiya bakuwa nayi wallahi shine nake bukatar abinci."
Ta kalle ni sheqeqe kafin tace." Au! har an fara sintiri da zurga-zurga har yaushe akayi abun da za'a fara
safa da marwa."
Shuru nayi tace." To mu kuwa bamu da abincin ciyar da wasu saboda haka duk wanda zai zo daga bangare
ki yazo da guzurinsa ko kuma ya ciko cikinsa tun kafin yazo inda muke."
Na dinga yi mata kallon mamaki! shin wai wace irin mutsiyaciyar macece ita Allah yayi mata arziki da
rufin asiri amma tana tozarta kanta meye abinci kuma?
Ta cigaba da cewa." Babu wani abinci a halin yanzu idan kuma zata cigaba da zama har a sauke na dare sai
ta share guri ta zauna." Ba tare da nace komai ba na kama hanyar fita ina tunanin wannan al'amari a
gaskiyar magana wasu matan shed'anu ne na gaske. babu abinda yake sani fargaba sai irin karyar da zanyi
wa Samira domin kare kaina da kuma gidan aure na.
Kayan abincin hannuna na ajiye a kan Center teble din dake tsakiyar kujeru Kai tsaye sai na nufi daki
domin watsa ruwa a jikina a dalilin aikin da nayi yasa nake jin gabadaya jikina ya rikice da kyaikayi duk
da cewa bani da qiba amma sam bana san zafi ko kadan ko a gidan mu ma lokacin zafi haka nake wuni
zubawa jikina ruwa Innah tai tayi min fad'a.........Zaune na same shi a gefen gado ya dafe kansa. Ya dago
kai muka hada ido. sai da gabana ya fad'i ganin yanda 'kwayar idanunsa ta jirkice kamar jan gauta!!
fuskarsa duk ta sauya kala jikina a sanyaye na kira sunansa, be amsa ba sai dai kawai ido da zuba min.
kusa dashi na zauna da fadin." Uncle baka da lafiya."?
Kai ya girgiza ba tare da yarda mun sake hada ido ba ya koma ya kwanta. kawai sai na tsinci kaina da dora
hannuna a saman kanshi. murya na rawa nace." Uncle naji kan ka yayi zafi ko ciwo yake maka.''?
A sarqe yace." Kin dame ni da surutu ki tashi daga kusa dani ni lafiyata lau.'' Yanda ya fadi maganar a
fusace! yasa jikina yin sanyi raina ya 'baci na mike ina takaicin abinda yayi min ina laifin wanda ya kula da
kai.
Bandaki na nufa na watsa ruwa a jikina.........Koda na fito zaune na same shi ya tsirawa kofar bandakin ido
kunya ce ta rufe ni saboda karamin towel ne a jikina duk cinyoyina a waje na sunkuyar da kaina kasa simi-
simi naje na bude akwatin kaya na.
Miqewar da zanyi na ganshi daf dani a tsaye na tsorota sosai bakina sai rawa yake yayin da shi kuma ya
kura min jajayen idanunsa kamar wanda yasha giya duk sun jirkice fuskarshi ta tausaya kala......Lokacin da
idona ya sauka a gaban rigar shi sai dana kusa faduwa ganin tudun wani dogon abu ya mike tsaye carr!
Nayi gaggawar yin kasa da kaina ina jin wata irin fargaba.
Cigaba yayi da bin ilahirin jikina da kallo idanuwansa na sake kankancewa.......Cikin rashin kwarin jiki na
fara kokarin ratse shi na wuce sai kawai ya janyo towel din dake daure a jikina ya cire gabadaya..........Cikin
gigicewa na tsuguna tare da kare kirjina da hannuwana kallonsa kawai nake bakina na rawa.
Hannuwana dana rufe kirjina dashi yake kokarin cirewa na riqe da kyau ina girgiza kaina.......Ya tsuguna
kusa dani hucin numfashin sa yana dukan fuskata kamar kurma ya bude baki da kyar yace."Ki bani
wannan abun naki na samu biyan bukata ina cin wani hali kuma ke kika jefa ni a ciki.
A tsorace nace."Uncle kamar yaya yanzu fa na shigo dakin." Gyada kai yayi yace."Tun kafin ki fita kika
rikita ni shigowar ki rayuwata a kwai matsala." Shuru nayi jikina in banda rawa babu abinda yake hakika
ina masifar so muyi rayuwar aure da Uncle amma sam ban tsammanci zuwan ranar a kurkusa ba.
Ya ciji lips d'inshi da fad'in "Ba zanyi miki dole ba saboda wani dalili nawa amma ina neman alfarma ki
bani wannan abun ya fad'a yana nuna nonowana da hannunsa ya cigaba da cewa " ina tsammanin su kadai
zasu iya gamsar dani ba sai na shege ki ba."
Yanda yake cizan lips yana lumshe idanunsa yasa naji wata irin sha'awa tana taso min yanayin shi kadai
shine yake rikita ni naji ba zan iya yi masa gardama ba akan abinda ya bukata a gurina".
Kallonsa nayi yana zaune a gabana zaman raquma idonsa kurrr! a kan kirjina nace." Uncle ni taka ce a
cikin ko wane irin yanayi zaka iya biya wa kanka bukata amma don Allah kar cutar dani ka rike amanata."
Sumar kansa ya shafa ya gangaro har kan gemun sa yana shafawa ba tare da ya dauke idonsa da kan kirjina
ba yace." Kada ki damu nayi miki alkawarin ba zan wuce makadi da rawa ba.''
Ajiyar zuciya na sauke a hankali na cire hannuna daka kirjina.......Wata wawiyar ajiyar zuciya ya sauke
kawai sai naga yana taune lips dinshi kafin ya janyo k'afata na zauna sosai a gurin rumfa yayi min
fuskarsa daf da tawa. rintse idona nayi gabana sai duka yake mamaki nake yi wai yau nice tare da Uncle za
muyi irin rayuwar da na jima ina mafarki.
Sai da ya san yanda yayi ya kwantar dani a kasan kafet babu abinda ya cire a jikinsa haka ya kwanta a
jikina yasa fuskarsa tsakanin breast d'ina.
Yanayin yanda yake wasa da fuskarsa a gurin ya sanya ni shiga kicin wani irin hali wanda ban ta'ba shiga
cikinsa...........Nishi yake nima ina nawa ganin yana nema ya zautar dani yasa ni kiran sunansa ina kokarin
cire nonona dake bakinsa da sauri ya datse nipple din da hakorin sa.....''Wayyo Allah Uncle da zafi kayi a
hankali." Nafad'a jikina na wani irin rawa...Kamar na kara zuga shi sai ya shiga cizan nipples din yana
tsotsa yana hurawa....Ji nayi kamar zan mutu na kamo kanshi na riqe gam-gam ina janyo yawun bakina da
kyar.
Sauka yayi daga jikina na bude idona da sukayi bala'in nauyi a sace nake kallonsa ina mamakin abinda ya
faru..........Kallona yayi nayi saurin rufe ido......Kamar bugagge naji yace." Yanda kika rufe idonki kada ki
bude har sai na baki umarni.
Da sauri na bude ina kallonsa ya daga min kai domin so ya tabbatar min da maganarsa....Cike da tsoro na
mayar da idon na rufe ina addua a cikin zuciyata.
Jin sanyin fatar shi a jikina yasa da sauri nayi nufin bude idona naji ya rufe min fuska da
hannunsa......yanda fatar jikinmu ke had'uwa yasa na tabbatar da cewa babu suttura a jikinsa ban tashi
gigicewa ba sai da naji yana goga wani abu a jikina nayi lakwas lokacin dana fahimci abinda yake wasa
dashi a jikina ko'ina bi yake yana gogawa ina cigaba da jin sautin nishi da gurnanin sa...........gurin cibiyata
yazo sai tsigar jikina ta tashi hannu nasa na rufe gurin Allah yasa da pant a jikina. ya cire hannun na sake
mayarwa na rufe saboda ba zan manta ba ina yarinya idan ina wasa da cibiyata Innah fada take min na
daina saboda wai a nan ran mutum yake.........Kamar me koyon magana yace." Cire hannunki."
Kaina na girgiza da fadin." Uncle kada kayi min wasa da cibiya saboda anan rai yake...... Sake rufe min
fuska yayi da hannunsa yace."Waye ya fad'a miki hakan." Ina kokarin cire hannunsa Nace." Innah ce ta
fada min haka kuma na yarda saboda yanzu kana fara wasa da gurin tsigar jikina ta tashi sai na shiga wani
irin yanayi.
Shuru na minti biyu kafin naji saukar hannunsa can kasa. A d'imauce na bude idona saboda lokacin halin da
yake ciki yasa ya bude min fuska ba tare da ya sani ba.......Muna hada ido yayi saurin kawar da kansa ya
sake rufe min ido da hannunsa. Nace."Uncle wai meye baka so na gani bayan ni kana gane min sirri na.
Shuru yayi bece komai ba ya cigaba da kokarin cire min pant da hannu daya....Turje-turje na shiga yi da
kafafuna da fadin." Ni dai kada kayi min komai ai kafin wani abu ya faru sai da kace ba zaka wuce makadi
da rawa ba.
Rashin nutsuwa yasa be fahimci abinda take fada babban burin sa ya samu ya zubar da abinda yake damun
sa tunda taki yarda yayi wasa da ramin cibiyarta shine ya yanke shawarar wasa da virginal d'inta amma
kuma zai kiyaye ba zai wuce makadi da rawa ba 馃槀 *Kun ji wani rainin hankali ko*
Duk magiyar da take masa be saurare ta ba yana rawar jiki ya cire pant din yasa karfi sosai ya danneta
saboda karfin hali irin nasa ya rufe mata ido wai shi ba zata ga girmansa ba. Yana dora joystick d'in a
gurin ya sauke wata lafiyayyar ajiyar zuciya dama tuntuni gurin ya jige jagab! Surayya tana cikin jerin
mata masu Ni'ima koda basu sha magani ba.
Wasa yake da Joystick d'in a gurin yana wani irin nishi gami da shan yaji duk ya gigice sai wani irin abu
yake so yake ma ya wuce makad'i da rawa ba tare da fargaba 馃槀 *Uncle Yana 馃敟*
Ita kam mutuwa ne kawai ba tayi ba amma tsananin dadin da take ji yasa ta zautu ta zama kamar mara
hankali sai ihu take yi tana cizan lebunanta....."Wayyo Allah Uncle 'kai'kaiyi ka cigaba da sosa min da
akwai dadi." Irin Sambatun da take kenan.
Cikin wani irin yanayi ya samu satisfaction ya sauke wata gawurtacciyar a jiyar zuciya......Bai yarda ya
bude mata fuska ba sai da yayi dubara yasa gajeran wandonsa sannan ya cire hannunsa.....Koda wasa be
kalleta ba ya mike da jallabiyarsa a hannunsa toleit ya nufa yana kokarin sa rigar shi da zai yi wanka ko
meye amfananin sawa oho!
Kasa katabus nayi motsin kirin na kasa Sakamakon jin yanda headquarter na ke min wani irin masifar
kaikaiyi gabadaya kasa gane kaina nayi sai kawai na fashe da kuka kofar toilet din na tsirawa ido ni sam
ban gane wannan al'amarin ba shi ya samu gamsuwa ni kuma ko oho na gane 'kai'kaiyin da nake ji a
gabana Sha'awa ce.
Ganinta rashe-rashe a kwance yasa yayi saurin dauke kansa yana ya mutse fuska yace."Ki tashi kije ki
tsabtace jikin ki mana." Kamar na fad'a masa Uzuri na sai dai nayi shuru na tashi zaune zuciyata duk a
kuntacce.
Shi kuwa cike da wani irin nishadi ya shirya jikinsa ya fice kai tsaye cikin gidan ya nufa.
Har nayi wanka naci abinci be dawo ba sai bayan azuhur ya shigo na dauke kaina ban yarda na kalleshi ba
saboda kunya da kuma haushin abinda yayi min.
Sanja kaya yayi ya fito ya same ni a inda nake......."Yace." Zan fita sai dare zan dawo bayan haka kuma
ma'aikata zasu zo su dora solar saboda haka sai kije can gurin su Hajiya ki zauna har na dawo.
Girgiza kai nayi nace." Aa ni kawai gwara nayi zamana anan." Yace."Umarni na baki ba shawara ba saboda
haka kiyi abinda nace.
Shuru nayi a gaskiya bana tsammanin zanje gurin su Hajiya na zauna har sai sanda ya dawo na san yini
zanyi cikin bacin rai gwara kawai nayi hakuri na zauna tunda za'a samu haske a gidan."
Yace." Na gama alama kina so kiyi jayayya da maganata kada ki ga wani abu ya shiga tsakanina dake kiyi
kokarin raina ni to zamu sa kafar wando d'aya."
Cikin kokarin aro jarumta nace." Uncle kayi hakuri ba wai naqi bin umarnin ka bane kawai dai ni nafi so
nayi zamana anan tunda za'a gyara wutar dama duhu ne bana so."
Yace." Na fad'a miki ba Shawarar ki nake nema ba Wannan Umarnina ne saboda haka ki tashi ki dauko
mayafin ki muje na kai ki da kaina."
Ganin ya fusata yasa na tashi na shiga daki na sanyo hijab na fito na same shi a tsaye a inda yake. Da
hannu ya nuna min kofar fita da fadin."Wuce muje." Raina a bace nayi gaba ya biyo bayana.............
Da lalube na fito falo sai kawai naga kamar gilmawar mutum gabana yayi muguwar faduwa. ban san sanda
na ruga cikin dakin a guje ba naje na rufe jikina da bargo ina addua cikin zuciyata. Jikina duk ya jike da
gumi sakamakon fankar dakin data daina aiki.
Jin motsi a wajejen window d'in dakin yasa na qara firgita rintse ido nayi na cigaba da addua a cikin
zuciyata........Sautin muryarsa naji da alama waya yake. Nayi saurin daga labulan window din na bude na
ganshi shi kadai a gurin ga duhu Murya na rawa na kira sunansa. Sai yayi saurin juyowa yana kallona
nace." Don Allah ka shigo duhu tsoro nake ji." Shuru yayi bece komai ba Nace." Uncle kaji." Ya kalleni da
fadin." Wane irin tsoro abinda bake kad'ai bace a gidan babu abinda zai same ki.'' Hawaye na share nace."
Wallahi da gaske nake tsoro nake ji saboda bana san duhu tsoro ake bani.
Yace." To waye yake san duhu dama ai bala'i ne Yanzu nayi waya za'azo a duba gen domin a tashe shi
wannan solar din ta riga ta samu matsala.
Nace."To Uncle ka bani wayar ka na haske dakin kaji." Shuru yayi min nace." Don Allah ." Ya dauko
k'aramar daga aljihu ya kunna min torchlight din yace."Gashinan amma kada ki kuskura kiyi min bunkice."
Hannu nasa na karba da fadin." Insha Allah." Da kansa ya gyara labulan window din ni kuma na koma na
kwanta da wayar a hannuna.
Duk da yace kada nayi masa binkice kasa hakuri nayi kawai na tsinci kaina da bude masa waya da yake
k'aramace besa sucurity ba na dinga dube-dube nan na dinga cin karo da messages d'in mata iri-iri naji
gabadaya gwiwata tayi sanyi sai dai kuma babban abinda ya sanya ni farin ciki shine banga a inda ya
bawa wata amsa ba. Na riga na san halin mutumin nawa da Miskilanci wani lokacin kuma dabi'ar tana birge
ni hakan yana qara masa martaba a idona.
Motsin shigowarsa dakin ce tasa nayi saurin ajiye wayar a kusa dani......Ba tare da yace komai ba ya shiga
bandaki yayi uzurin sa ya fito. Da yake dakin babu wadataccen haske bana ganinsa sosai nace."Uncle Gen
din be tashi ba ne."?
A takaice yace."Eh shima ya samu matsala." Shuru nayi ina mamakin al'amarin tunda nake a unguwar ban
ta'ba ganin gidan babu hasken wuta ba sai yau hausawa suka ce abun nasara bashi da tabbas.
Ya kalle ni da fadin." Dole zaki bani gadon nan na kwanta kusa da window bana san zafi ko kadan."
Nace." To shikkenan ai babu matsala." Wayar na miqa masa na sauka daga gadon. Sai kawai ya kashe
hasken dakin yayi duhu yana kokarin kwanciya a gadon nace." Uncle ya kuma ka kashe wayar ban gama
shiryawa ba." Yace." Malama wane irin shiri zaki kuma kije ki kwanta kawai." A marairaice nace." Nima
fa bana son zafi wallahi ko a gidan mu a tsakar gida nake kwanciya idan ana zafi dole sai na cire kayan
jikina nasa marasa nauyi.
Ba tare da yace komai ba ya miko min wayar da sauri na kar'ba na kuna da wayar a hannuna na bude
akwatin kaya na riga da wando na dauko irin na bacci masu santsi sai dai kuma wandon gajere ne kuma
itama rigar hannu shimi gare ta kashe hasken wayar nayi nasa kayan a jikina sai na dora hijabi a
kai............"Uncle gashi." Na fada ina mika masa wayar.
Hannu yasa yana kokarin kar'ba ya had'a da hannuna tsigar jikina ta tashi sakamakon jin tattausar
hannunshi a jikin nawa.
Jikina a mace naje na kwanta kan kujera ina jin wani irin masifaffen feelings yana taso min.......A duk
lokacin da jikina ya had'u da nasa na kan kasance cikin wani irin yanayi.
To shima a nasa b'angaran wani yanayi ya shiga sakamakon ganin zahirin ta a lokacin da take sanya kayan
baccin a jikinta yana ganin ta duk da ta kashe hasken wayar sai da ya ga wasu sassa na jikinta sakamakon
hasken dake shigowa daga window.
Joystick d'inshi gabad'aya ta miqe sai motsi take tana futar da ruwan mazi shi kansa ya san yana da karfin
sha'awa amma wani lokacin yana kokarin kare kansa ga barin haram shiyasa gabadaya al'amarin be wani
d'ad'ashi da qasa ba sai dai kuma yanzu shigowar yarinyar rayuwarsa tana nema ta sanja masa tunani akai-
akai Hajiyarsa take tashi mussaman inda yarinyar ta gilma ta kusa dashi Sai yayi da gaske gurin daidaita
nutsuwarsa.
Haka suka kasance cikin juye-juye gami da bukatar taimako daga junansu........Sai daf da asubah bacci ya
dauke ni shi kuwa haka ya kwana babu bacci da ciwon ciki ya tashi ya daure yayi wanka ya tafi massalaci
shigowarsa ce ta tashe ni a fizge ya kalli inda nake da fadin." Ki tashi kiyi sallah." A kasalance na mike
zaune shi kuma ya koma ya kwanta kan gadon.
Duk abinda nake daurewa kawai nake sabida ni kadai na san abinda yake damuna ciwon jiki ciwon mara da
sauransu.
Bayan na idar da sallah naje inda yake kwance ka san kafet na tsuguna da fadin." Uncle barka da Asubah."
Ba tare da ya bude idonsa ba ya amsa. Nace." Zan shiga gurin su hajiya."
Bude idonsa yayi yana kallonsa nayi saurin sunkuyar da kaina kasa ina mamakin sauyawar kwayar idonsa.
tayi jajawur kuma ta rage girma.
A can kasa naji yace." Ki bari gari yayi haske sosai basu tashi ba yanzu."
Shuru nayi ina wasa da hannuna. Yace."Ko baki ji abinda nace ba? ki koma ki kwanta kema kina bukatar
hutu ko."
Na kalleshi da fadin." Uncle Hajia tace karfe shida na dinga zuwa ina aiki shiyasa bana so na sa'bawa
umarnin ta."
Ganin yanda ya zuba min ido yasa jikina yayi sanyi............Tunani da nazari yake akan maganar Hajiya me
take nufi da aikata hakan yarinya karama irin wannan zata d'aurawa nauyin gida ba zai hana Hajiya iko
da matarsa ba amma yafi kowa sanin halin rashin imanin ta.
Ajiyar zuciya ya sauke da fadin." Tashi kije nima anjima kadan zan shigo." Na mike duk babu kwari a
jikina hijab nasa na kama hanyar fita.......Uncle bai dauke idonsa daga kanta ba har sai da ta fita daga dakin
ya girgiza kanshi yana cigaba da nazari da tunanin irin hukuncin da mahaifiyar tasa ta yanke.
Shuru ko'ina da alama basu tashi ba don haka kai tsaye kicin na nufa na fara aikace-aikace tea na fara dafa
musu irin yanda suke dafawa da citta kaninfari da tafarnuwa da gahwa da sauran kayan kamshi sannan na
soya dankali da yawa na hada musu da jollop na taliya tunda naga qa'ida sai sun ci abinci da safe.
Komai na fito dashi na shirya kan babban dainnig din da suke zama na koma kicin din na gyara tsaf ina
fitowa ya shigo babu sallama sai fito irin na 'ya'yan 'yan iska.
Dauke kaina nayi daga kanshi na cigaba da gyara falon yace." Ke 'yar baqa sarin daddawa babu gaisuwa
ne." Shuru nai masa yasa dariya da fadin." Kayan takaici kenan." Guri ya nema ya zauna yana karkad'a
kafarsa.
Da sauri na gama abinda abinda nake na kama hanyar fita sai naji muryarta tana kiran sunana.
Da sauri na juya ina amsawa cikin isa da taqama take saukowa daga steps d'in ta zauna kusa dashi tana
watsa min kallon banza.
Daga inda nake na d'an risina da fadin." Hajia Ina kwana an tashi lafiya."? Ta amsa a dakile da fadin." Ina
fatan kin kammala komai."? Nace." Eh Hajia na gama komai.
Ta'be baki tayi da fadin." Me ki dafa mana."? Nace."Hajia tea ne sai dankali da kwai sai kuma nayi muku
jollop na taliya.
Tace."To yayi daidai kin taimaki kanki baki kauce doka ba." Murmushin takaici nayi. Ta cigaba cewa." Duk
sanda ki kayi girki ki dinga zuba naki kina tafiya dashi kici ke kadai domin shi Babangida a nan yake cin
nasa.
Nace."To shikkenan Hajiya." Hanyar kicin din na nufa naji muryarsa yana fadin." Hajiya nifa bana
tsammanin zan ci taliya yanzu kawai ta dafa min indomee."
Ba tare da wata damuwa ba tace." To Ke kin ji abinda Jamil yace yana bukatar ki dafa masa indomee."
Nace."To Hajiya babu damuwa." Kicin din na shiga raina masifar 'bace na lura da Jamil din nan bashi da
mutunci yana so ya shiga cikin al'amaruna amma idan ya san wata ai sai wata ba.
Gishiri na zabgawa indomee din ba kuma ta gama dahuwa ba na juye a plate na fito daga kicin din daidai
da lokacin da Maigidan yake saukowa daga sama.
Cike da girmamawa na gaishe shi ya amsa fuskarsa a sake ya dora da fadin." Ina fatan dai mijin naki yana
lafiya yau bamu hadu a massalaci ba.
Nace." Lafiyarsa lau koda na fito yana kwance bacci na kokarin daukarsa." Yace." Da alama ya tara gajiya
ne amma babu damuwa ai yau Asabar zamu had'u tunda ina gida.
Hajiya na murmushi tace." Surayya kenan ai yarinyar kirki ce baka ga yanda take hidima damu ba gaskiya
munyi sa'a."Alhaji Sabo yayi murmushi cikin fara'a da barkwanci yace." Yau da alama abincin surukar
tawa zan ci.''
Tana dariya tace."Kwarai kuwa shiyasa ai k'amshi ya cika gidan amarya tayi mana girkin su irin na amare.
Yace." To Masha Allah haka ake so." Gurin cin abincin ya nufa ta bi bayansa ni kam kallonta kawai nake
ina mamakin makircinta.
Ajiyar zuciya na sauke muka had'a ido dashi yasa plate din indomee a gaba sai juyawa yake yana ya mutsa
fuska banzan kallo nayi masa cikin zuciyata nace." Sai nayi maganin dan iska.
Muryar Alhaji naji yana fadin "Surayya zo ki zauna kici abinci mana." Kafin nayi magana ta riga ni da
fadin." Haba Alhaji yaushe zata iya sakin jikinta taci abinci tare damu ai shiyasa nace ta zuba komai a fulas
taje dashi gurin su sai tafi sakewa.
Murmushi yayi da fadin." Nifa Hajiya Sabuwa ban dauki yarinyar nan a matsayin suruka ba yanda na dauki
Nuraddin haka na dauke ta a cikin raina shiyasa nake so ta saki jikinta damu.
Tace."To Alhaji in banda abinka ai sai a hankali zata zama 'yar gida yanzu akwai bakunta a tare da ita."
Murmushi kawai yayi ya cigaba da cin abincinsa......Ta kalleni a watse tace." Kije ki huta ko." Da sauri na
kama hanyar fita da fadin." To Hajiya a tashi lafiya.........
Kayan abincin hannuna na ajiye a kan Center teble din dake tsakiyar kujeru Kai tsaye sai na nufi daki
domin watsa ruwa a jikina a dalilin aikin da nayi yasa nake jin gabadaya jikina ya rikice da kyaikayi duk
da cewa bani da qiba amma sam bana san zafi ko kadan ko a gidan mu ma lokacin zafi haka nake wuni
zubawa jikina ruwa Innah tai tayi min fad'a.........Zaune na same shi a gefen gado ya dafe kansa. Ya dago
kai muka hada ido. sai da gabana ya fad'i ganin yanda 'kwayar idanunsa ta jirkice kamar jan gauta!!
fuskarsa duk ta sauya kala jikina a sanyaye na kira sunansa, be amsa ba sai dai kawai ido da zuba min.
kusa dashi na zauna da fadin." Uncle baka da lafiya."?
Kai ya girgiza ba tare da yarda mun sake hada ido ba ya koma ya kwanta. kawai sai na tsinci kaina da dora
hannuna a saman kanshi. murya na rawa nace." Uncle naji kan ka yayi zafi ko ciwo yake maka.''?
A sarqe yace." Kin dame ni da surutu ki tashi daga kusa dani ni lafiyata lau.'' Yanda ya fadi maganar a
fusace! yasa jikina yin sanyi raina ya 'baci na mike ina takaicin abinda yayi min ina laifin wanda ya kula da
kai.
Bandaki na nufa na watsa ruwa a jikina.........Koda na fito zaune na same shi ya tsirawa kofar bandakin ido
kunya ce ta rufe ni saboda karamin towel ne a jikina duk cinyoyina a waje na sunkuyar da kaina kasa simi-
simi naje na bude akwatin kaya na.
Miqewar da zanyi na ganshi daf dani a tsaye na tsorota sosai bakina sai rawa yake yayin da shi kuma ya
kura min jajayen idanunsa kamar wanda yasha giya duk sun jirkice fuskarshi ta tausaya kala......Lokacin da
idona ya sauka a gaban rigar shi sai dana kusa faduwa ganin tudun wani dogon abu ya mike tsaye carr!
Nayi gaggawar yin kasa da kaina ina jin wata irin fargaba.
Cigaba yayi da bin ilahirin jikina da kallo idanuwansa na sake kankancewa.......Cikin rashin kwarin jiki na
fara kokarin ratse shi na wuce sai kawai ya janyo towel din dake daure a jikina ya cire gabadaya..........Cikin
gigicewa na tsuguna tare da kare kirjina da hannuwana kallonsa kawai nake bakina na rawa.
Hannuwana dana rufe kirjina dashi yake kokarin cirewa na riqe da kyau ina girgiza kaina.......Ya tsuguna
kusa dani hucin numfashin sa yana dukan fuskata kamar kurma ya bude baki da kyar yace."Ki bani
wannan abun naki na samu biyan bukata ina cin wani hali kuma ke kika jefa ni a ciki.
A tsorace nace."Uncle kamar yaya yanzu fa na shigo dakin." Gyada kai yayi yace."Tun kafin ki fita kika
rikita ni shigowar ki rayuwata a kwai matsala." Shuru nayi jikina in banda rawa babu abinda yake hakika
ina masifar so muyi rayuwar aure da Uncle amma sam ban tsammanci zuwan ranar a kurkusa ba.
Ya ciji lips d'inshi da fad'in "Ba zanyi miki dole ba saboda wani dalili nawa amma ina neman alfarma ki
bani wannan abun ya fad'a yana nuna nonowana da hannunsa ya cigaba da cewa " ina tsammanin su kadai
zasu iya gamsar dani ba sai na shege ki ba."
Yanda yake cizan lips yana lumshe idanunsa yasa naji wata irin sha'awa tana taso min yanayin shi kadai
shine yake rikita ni naji ba zan iya yi masa gardama ba akan abinda ya bukata a gurina".
Kallonsa nayi yana zaune a gabana zaman raquma idonsa kurrr! a kan kirjina nace." Uncle ni taka ce a
cikin ko wane irin yanayi zaka iya biya wa kanka bukata amma don Allah kar cutar dani ka rike amanata."
Sumar kansa ya shafa ya gangaro har kan gemun sa yana shafawa ba tare da ya dauke idonsa da kan kirjina
ba yace." Kada ki damu nayi miki alkawarin ba zan wuce makadi da rawa ba.''
Ajiyar zuciya na sauke a hankali na cire hannuna daka kirjina.......Wata wawiyar ajiyar zuciya ya sauke
kawai sai naga yana taune lips dinshi kafin ya janyo k'afata na zauna sosai a gurin rumfa yayi min
fuskarsa daf da tawa. rintse idona nayi gabana sai duka yake mamaki nake yi wai yau nice tare da Uncle za
muyi irin rayuwar da na jima ina mafarki.
Sai da ya san yanda yayi ya kwantar dani a kasan kafet babu abinda ya cire a jikinsa haka ya kwanta a
jikina yasa fuskarsa tsakanin breast d'ina.
Yanayin yanda yake wasa da fuskarsa a gurin ya sanya ni shiga kicin wani irin hali wanda ban ta'ba shiga
cikinsa...........Nishi yake nima ina nawa ganin yana nema ya zautar dani yasa ni kiran sunansa ina kokarin
cire nonona dake bakinsa da sauri ya datse nipple din da hakorin sa.....''Wayyo Allah Uncle da zafi kayi a
hankali." Nafad'a jikina na wani irin rawa...Kamar na kara zuga shi sai ya shiga cizan nipples din yana
tsotsa yana hurawa....Ji nayi kamar zan mutu na kamo kanshi na riqe gam-gam ina janyo yawun bakina da
kyar.
Sauka yayi daga jikina na bude idona da sukayi bala'in nauyi a sace nake kallonsa ina mamakin abinda ya
faru..........Kallona yayi nayi saurin rufe ido......Kamar bugagge naji yace." Yanda kika rufe idonki kada ki
bude har sai na baki umarni.
Da sauri na bude ina kallonsa ya daga min kai domin so ya tabbatar min da maganarsa....Cike da tsoro na
mayar da idon na rufe ina addua a cikin zuciyata.
Jin sanyin fatar shi a jikina yasa da sauri nayi nufin bude idona naji ya rufe min fuska da
hannunsa......yanda fatar jikinmu ke had'uwa yasa na tabbatar da cewa babu suttura a jikinsa ban tashi
gigicewa ba sai da naji yana goga wani abu a jikina nayi lakwas lokacin dana fahimci abinda yake wasa
dashi a jikina ko'ina bi yake yana gogawa ina cigaba da jin sautin nishi da gurnanin sa...........gurin cibiyata
yazo sai tsigar jikina ta tashi hannu nasa na rufe gurin Allah yasa da pant a jikina. ya cire hannun na sake
mayarwa na rufe saboda ba zan manta ba ina yarinya idan ina wasa da cibiyata Innah fada take min na
daina saboda wai a nan ran mutum yake.........Kamar me koyon magana yace." Cire hannunki."
Kaina na girgiza da fadin." Uncle kada kayi min wasa da cibiya saboda anan rai yake...... Sake rufe min
fuska yayi da hannunsa yace."Waye ya fad'a miki hakan." Ina kokarin cire hannunsa Nace." Innah ce ta
fada min haka kuma na yarda saboda yanzu kana fara wasa da gurin tsigar jikina ta tashi sai na shiga wani
irin yanayi.
Shuru na minti biyu kafin naji saukar hannunsa can kasa. A d'imauce na bude idona saboda lokacin halin da
yake ciki yasa ya bude min fuska ba tare da ya sani ba.......Muna hada ido yayi saurin kawar da kansa ya
sake rufe min ido da hannunsa. Nace."Uncle wai meye baka so na gani bayan ni kana gane min sirri na.
Shuru yayi bece komai ba ya cigaba da kokarin cire min pant da hannu daya....Turje-turje na shiga yi da
kafafuna da fadin." Ni dai kada kayi min komai ai kafin wani abu ya faru sai da kace ba zaka wuce makadi
da rawa ba.
Rashin nutsuwa yasa be fahimci abinda take fada babban burin sa ya samu ya zubar da abinda yake damun
sa tunda taki yarda yayi wasa da ramin cibiyarta shine ya yanke shawarar wasa da virginal d'inta amma
kuma zai kiyaye ba zai wuce makadi da rawa ba 馃槀 *Kun ji wani rainin hankali ko*
Duk magiyar da take masa be saurare ta ba yana rawar jiki ya cire pant din yasa karfi sosai ya danneta
saboda karfin hali irin nasa ya rufe mata ido wai shi ba zata ga girmansa ba. Yana dora joystick d'in a
gurin ya sauke wata lafiyayyar ajiyar zuciya dama tuntuni gurin ya jige jagab! Surayya tana cikin jerin
mata masu Ni'ima koda basu sha magani ba.
Wasa yake da Joystick d'in a gurin yana wani irin nishi gami da shan yaji duk ya gigice sai wani irin abu
yake so yake ma ya wuce makad'i da rawa ba tare da fargaba 馃槀 *Uncle Yana 馃敟*
Ita kam mutuwa ne kawai ba tayi ba amma tsananin dadin da take ji yasa ta zautu ta zama kamar mara
hankali sai ihu take yi tana cizan lebunanta....."Wayyo Allah Uncle 'kai'kaiyi ka cigaba da sosa min da
akwai dadi." Irin Sambatun da take kenan.
Cikin wani irin yanayi ya samu satisfaction ya sauke wata gawurtacciyar a jiyar zuciya......Bai yarda ya
bude mata fuska ba sai da yayi dubara yasa gajeran wandonsa sannan ya cire hannunsa.....Koda wasa be
kalleta ba ya mike da jallabiyarsa a hannunsa toleit ya nufa yana kokarin sa rigar shi da zai yi wanka ko
meye amfananin sawa oho!
Kasa katabus nayi motsin kirin na kasa Sakamakon jin yanda headquarter na ke min wani irin masifar
kaikaiyi gabadaya kasa gane kaina nayi sai kawai na fashe da kuka kofar toilet din na tsirawa ido ni sam
ban gane wannan al'amarin ba shi ya samu gamsuwa ni kuma ko oho na gane 'kai'kaiyin da nake ji a
gabana Sha'awa ce.
Ganinta rashe-rashe a kwance yasa yayi saurin dauke kansa yana ya mutse fuska yace."Ki tashi kije ki
tsabtace jikin ki mana." Kamar na fad'a masa Uzuri na sai dai nayi shuru na tashi zaune zuciyata duk a
kuntacce.
Shi kuwa cike da wani irin nishadi ya shirya jikinsa ya fice kai tsaye cikin gidan ya nufa.
Har nayi wanka naci abinci be dawo ba sai bayan azuhur ya shigo na dauke kaina ban yarda na kalleshi ba
saboda kunya da kuma haushin abinda yayi min.
Sanja kaya yayi ya fito ya same ni a inda nake......."Yace." Zan fita sai dare zan dawo bayan haka kuma
ma'aikata zasu zo su dora solar saboda haka sai kije can gurin su Hajiya ki zauna har na dawo.
Girgiza kai nayi nace." Aa ni kawai gwara nayi zamana anan." Yace."Umarni na baki ba shawara ba saboda
haka kiyi abinda nace.
Shuru nayi a gaskiya bana tsammanin zanje gurin su Hajiya na zauna har sai sanda ya dawo na san yini
zanyi cikin bacin rai gwara kawai nayi hakuri na zauna tunda za'a samu haske a gidan."
Yace." Na gama alama kina so kiyi jayayya da maganata kada ki ga wani abu ya shiga tsakanina dake kiyi
kokarin raina ni to zamu sa kafar wando d'aya."
Cikin kokarin aro jarumta nace." Uncle kayi hakuri ba wai naqi bin umarnin ka bane kawai dai ni nafi so
nayi zamana anan tunda za'a gyara wutar dama duhu ne bana so."
Yace." Na fad'a miki ba Shawarar ki nake nema ba Wannan Umarnina ne saboda haka ki tashi ki dauko
mayafin ki muje na kai ki da kaina."
Ganin ya fusata yasa na tashi na shiga daki na sanyo hijab na fito na same shi a tsaye a inda yake. Da
hannu ya nuna min kofar fita da fadin."Wuce muje." Raina a bace nayi gaba ya biyo bayana.............
Babu yabo babu fallasa na kalleta da fadin." To Aunty Jamila insha Allahu zan kiyaye amma itama inaso
kiyi mata magana ta daina zagin iyayena.
Ta harare ni da fadin." Kece zaki nuna min abinda zanyi."? Girgiza kai nayi. Tace."To saboda haka kada ki
sake magana anan gurin na tabbata da baki 'bata mata rai ba to ba zata zage ki ba."
Jamil da sauri yace."Wallahi Aunty Jamila wannan hukuncin sam beyi ba kawai kice ta bata hakuri idan ba
haka ba to Hajiya ta dawo sai na fada mata duk abinda ya faru.
Ta kalleni da fadin." Ki bata hakuri a bisa laifin da ki kayi mata wannan shine maslaha domin idan kika bari
Hajiya ta samu wannan labarin wallahi sai ranki ya baci.
Shuru nayi kaina a kasa. Yace."Ke 'yar rainin hankali ko bakya ji ne."? Kallonsa nayi da fadin." Jamil ka
daina sanya bakin ka a cikin wannan al'amarin tunda baka gurin al'amarin ya faru.
"Dallah Malama rufe mana baki jaka mummuna kawai."! ido na zuba masa ina mamakin maganar sa.
Yana zazzare min ido yace." Kin tsaya taurin kai ba zakiyi abinda aka umarce ki ba ko."?
Girgiza kai nayi zuciyata tamkar ta fashe sabida bacin rai na kalleta da fadin." Aunty Fadila kiyi hakuri."
Tsaki taja ta dauke kanta.
Na mike ba tare dana sake magana ba na shiga kicin na fara aikace-aikace na gefe guda kuma ina tunani da
nazarin hanyar da zan bi na magance *MATSALATA*
Komai na kammala tsaf kamar yanda ta umarce ni na shirya musu gurin cin abincin kamar ko da yaushe
Aunty Jamila ta kalleni da fadin."Sannu da aiki." Nace."Yauwa Aunty ni zan tafi guri na.
Tace."To a huta gajiya." Kicin na nufa domin daukar mana abincin mu dana shirya a cikin kwando kawai
na ganta tana bude-bude.....A tsorace ta dago tana kallona nima idon na tsira mata ina mamakin sanda ta
shiga kicin din ba tare da na ankara ba.
Kai tsaye nace."Me kika zuba a cikin miyar.''? Mutsiyacin kallo tayi min da fadin." Me na zuba kuwa."
Babu fara'a a tare dani nace."Wannan ne karo na biyu dana kama ki kina bude min kwanukan abincin
mijina menene hujjarki."?
Ta harzuka! da fadin." Ke kinga kada ki kawo min maganar banza da wofi Uncle dai dan uwana ne na
jini idan na cutar dashi kaina na cuta saboda haka ki daina zargina da wani abu."
Girgixa kai kawai nake ina kallonta ga yanayin yanda take inda-inda gurin maganar yasa na gane rashin
gaskiyarta.
A fusace! ta fita daga kicin din na bita da kallon mamaki.....Fulas din miyar na bude ina dubawa ban ga
komai ba amma duk da haka ban yarda ba miyar na zubar na wanke fulas din tas na sake zuba wata miyar.
sannan na dauki kwandon abincin na fito na same su ita da mutumin nata suna magana kasa-kasa ko
kallonsu banyi ba na kama hanya na fita.......Daf da zan shiga gurin mu motar ta shigo sai na tsaya har ta
gyara parking ta fito tana min mummunan kallo. cikin zuciyata nace."Ni kam ban san me yasa matar nan
bata kaunata ba.
Risinawa nayi da fadin."Hajiya sannu da zuwa." A dakile ta amsa da fadin." Ina fatan kin kammala duk
abinda na saki." Nace."Eh Hajiya na kammala komai." Ta kalli Kwandon dake hannuna da fadin."Abincin
Babangida fa."? Nace."Gashinan zan tafi dashi.
Harara ta watsa min da fadin." Ashe kin manta abinda na fada miki kwanaki." Shuru nayi tare da sunkuyar
da kaina. Ta miqo hannu da fadin." Bani abincin nan Zuwanki ba zai sanya ki rusa min tsarin gidana ba
Babangida tare damu yake cin abinci don haka ke baki isa ki sauya mana tsari ba."
Jiki a sanyaye na mika mata kwandon dake dauke da abincin ta kar'ba tana kumbura fuska ta bar ni a gurin
a tsaye..
Da kyar na iya kai kaina daki na nemi guri na kwanta kasan kafet yunwa gajiya gami da damuwa suka
saukar min da wani irin ciwon kai! Kuka nake so nayi ko na samu sassauci! amma yaki zuwa sai wani
katon abu da yazo ya tokare min a kirji da kyar nake iya hadiyar yawu da saboda bacin rai.
Sai dafe da Magariba na mike a jigace naje nayi wanka na dauro alwala na fito na shirya jikina da wani
milk din les duk irin na kayan lefe na les din bashi da wani tsada amma da yake milk ne sai ya haska ni
sosai yayi min kyau! ni kaina na sheda hakan.
Bayan na idar da sallah kwanciya na sake yi ina sak'awa da kwancewa Wallahi koda zan kwana da yunwa
ba zan je nace su bani abinci ba, Ni na dafa abincin nasha wahala amma ana zalinta ta. Hawayen bakin
ciki na share Yanzu na san ko fad'a masa nayi be zama lallai ya dauki mataki ba tunda tun farko sai da ya
fada min babu ruwansa da duk abinda zai biyo baya a zamantakewar auran mu.
Sai wajejen tara da rabi ya shigo. Nayi masa sannu da zuwa ya amsa babu cikakkiyar kulawa kai tsaye
uwar daki ya shiga na san wanka zai yi.
Ina nan kwance ya fito cikin kananun kaya Vest da gajeran wando saurin dauke kaina nayi......Ya zauna
kan kujerar dake fuskanta ta "Surayya." Naji ya kira sunana. Na amsa ina kokarin tashi zaune.
Ido ya tsira min na minti biyu kafin yace."Ina fatan kin wuni lafiya.''? "Umm." nace na sunkuyar da kaina.
Yace."Okey kije gurin su Hajiya ki dauko min abinci gajiya ta sanya ban shiga ba amma kafin na kwanta
dole zan shiga domin zamu tattauna wata magana da Alhaji.
Nace."Uncle ni dai gaskiya ba zan iya zuwa ba." Yace."Saboda me."? Shuru nayi. Ya girgiza kansa da
fadin." Kamar ni na baki umarni amma saboda rashin mutunci kice ba zaki je ba." Murya na rawa nace."
Uncle akwai dalili na." Tsawa! mai karfi ya buga min da fadin." Rufe min baki anan gurun."! Da gudu na
tashi na shiga daki na bango kofar da karfin gaske kuka ne ya kwace min na zube a bakin kofar ina yi babu
sassauci.
Ya shiga buga kofar yana kiran sunana. Ina jin sa na share shi gabadaya al'amarin sa ya ishe
ni........Maganarsa naji a bakin window yana fadin." Ki bude kofar nan na fada miki." Kallon inda yake
banyi ba har ya gaji da maganarsa ya bar gurin.
Nayi kusan rabin awa a zaune a gurin kafin na mike da wani irin jiri da ciwon kai na kwanta kan kujera tare
da takure jikina guri guda.......Can cikin barcin daya fara daukata naji bugunshi yana magana cikin rarrashi.
"Surayya ki bude min kofa zanyi Uzuri a dakina idan akan abinci ne maganar ta wuce naje naci a can."
Da karfi nace."Uncle ni na gaji da wannan *MATSALAR* Wallahi nayi aikin abinci da hannu amma a
hana ni zalincin yayi yawa."
Sosai ya shiga mamakin maganarta Ya sake tausasa murya da fadin." Ni dai kin ga ban san duk abinda
yake faruwa ba saboda haka kiyi hakuri ki bude min kofa sai kiyi min bayanin komai.
Nace." Ni wallahi ko kallon fuskarka bana so nayi saboda kaima ka kasance mara adalci." Shuru yayi yana
mamakin maganar......Ya sauke ajiyar zuciya da fadin." To naji abinda kika ce kiyi hakuri ki bude dakin sai
ki fada min rashin adalcin da nayi miki."
Shuru nayi ban tanka masa ba. Yace." Surayya kina jina ko? yanzu ni da dakina kika barni a tsaye a bakin
kofa.'' Yanda ya fad'i maganar a raunane yasa naji tausayinsa hawayen fuskata na goge na mike naje na
bude masa kofar.....Ya shigo a fusace! kamar zai rufe ni da duka. gurin na bari naje na zauna tare da had'a
kaina da gwiwata wani kukan ne ya kwace min.
Cikin bacin rai yace." Saboda rashin mutumci shine zaki rufe min kofa ko? wai shin me kika zama ne."?
Uffan bance ba. Ya cigaba da fadin.'' Wallahi ki shiga hankalin ki idan ba haka ba zan fara hukunta ki ni
ba'a kawo min raini kada wani abu ya sake faruwa ki rufe min kofar daki.
M'ikewa nayi domin na fita na bashi guri Kawai naji kaina yana juyawa rintse idona nayi yuuuuuu! naji
ina neman faduwa sai dai kafin na kai k'asa ya tare ni sosai ya rike ni a jikinsa. ya jani muka zauna kan
kujera. Kasa bude idona nayi saboda har yanzu jirin be sake ni ba.
Kusan minti goma ina kwance a jikinsa kafin na fara kokarin tashi ya rike ni da fadin.'' Jikin ki babu k'wari
har yanzu." Hannuna na cire daga nasa ya sake ri'kewa...........Sai kawai na kyaleshi na koma na kwanta a
cinyar shi. a tausashe yace."Kin ci abinci."? Shuru nayi masa sai da ya sake maimatawa sannan na girgixa
kai da fadin." Uncle waye zai bani abinci a gidan.''? Yace."Wace irin magana ce wannan."? Nace." Ai
tambayar ka nayi. Shuru yayi yana nazarin maganar wato magana take so ta fad'a masa Ya san Shine yake
da alhakin bata abinci a gidan.....Jin yayi shuru bece komai ba nace."Uncle kayi shuru ka bani amsar
tambayata ba." Yace."Ni nake da alhakin ciyar dake amma idan bana nan iyayena zasu dauki nauyin ki."
Girgiza kai nayi nace." Ko kana gida ko baka gida kaine kake da alhakin bani abinci saboda haka ni ba
zan 'kara cin abincin gurin su Hajiya ba." Yace."Me kike nufi da wannan maganar."? Kai tsaye nace."Ina
nufin ka kawo min kayan abincina na dinga girkawa." Kansa ya girgiza da fadin." Wannan tsarin naki ba
zai yiwu ba.
Zaune na miqe da fadin." Saboda me yasa kace ba zai yuwu ba."? Yace." Ni na san dalili don haka kada
kiyi tunanin hakan zata faru."
Nace."To yanzu wannan shine adalci nayi wahala na 'bata lokaci gurin dafa abinci amma ya zama
haramiya ta." Shuru yayi Nace."Kayi shuru Uncle ka duba maganata da kyau ana cutata." Hannu ya daga
min da fadin." Ya isa magana ta wuce ki cigaba da bin Umarnin ta Duk abinda ta umarce ki kada kiyi mata
gardama idan kinyi abincin ta hana ki kada ki damu idan na dawo za'a san yanda za'ayi.
Cike da mamaki nake kallonsa kafin nace."Uncle wannan ba hujja bace kawai ka kawo min kayan abinci na
na dinga girkawa yafi kwanciyar hankali." 'bata rai yayi da fad'in." Surayya maganar nan ta isa haka tun
farko sai da na fada miki kada ki kalubance ni don haka wannan hukuncin dana yanke shine daidai."
Shuru kawai nayi na sakar masa maganar. Ya kalleni da fadin." Me kike so kici yanzu."? Ba tare dana
kalleshi ba nace."Irin abincin ran nan." Mikewa yayi ya bude wardrobe ya dauko jallabiya yasa a jikinsa ya
dauki key din motarsa ya kama hanyar fita. Cikin zuciyata nace."Tunda haka ka za'ba kai zaka kasance
cikin wahala don nayi rantsuwa akan abinda na kudurta a zuciyata.
Murmushi nayi ina wasa da hannaye na nace." To shikkenan Hajiya nagode nima ina alfahari dake a
matsayin ki na Uwa tagari." Dariyar farin ciki tayi kamar gaske ta kalleshi da fadin." Babangida ka tafi
harkokin ka insha Allahu babu wata matsala da zata faru."
Cikin jin dadi yace."Nagode sosai." Ya kalleni da fadin." Ki shiga ki zauna sai na dawo ko." Nace."To
Adawo lafiya." Ya amsa yana kokarin fita Tace."To zai fita kuma baki tambaye shi abinda zaki girka masa
ba."
Da sauri na kalleshi da fadin." Me kake so na dafa maka."? Ya kalli Hajia da fadin." Hajiya duk abinda
kuka girka zan ci insha Allah." Tace."Ai dole a fita hakkin ka Babangida." Yace." Hajiya ni bani da matsala
komai kuka girka zan ci." Tace."To shikkenan Allah ya bada sa'a.'' Ya amsa da ameeen ya Allah kafin ya
fita daga falon.
Tunda ya fita nake tsaye a gurin babu wanda ya sake kallon inda nake....Jiki babu kwari naje na samu
kujera na zauna gabadaya a tsarge nake a gurin.
Ba zato! naji tana fadin. "Ai shi matsiyaci dama duk inda yaje sai ya nuna kanshi to idan banda kwad'ayin
abinda duniya menene hadin talaka da mai kudi ai ko wace kwarya da abokin burmin ta."
Shuru nayi a gurin motsin kirki na kasa kowa dai yayi zagi a kasuwa ya san da wanda yake...........Fadila
tace." Ni wallahi Hajiya ban san me yake damun wasu mutanan ba ko da yake idan talauci yayi wa talaka
yawa burin sa kawai ya shiga cikin alfarmar mai kudi yayi abinda yake so a ciki ai dole sai mun sa ido
sosai domin dai talaka bashi da tabbas."
Tace."Ai Fadila ba sai kin fada ba tuntuni ina da labarin komai da ita da iyayen nata a tafin hannuna suke
na san komai sun yaudari yaro sun ci masa kudi rana tsaka saboda butulci suka bijere masa to wannan
akuyanci dama ba sabon abu bane a gurin talaka duk inda ya samu guri sai ya nuna halinsa"
Fadila taja tsaki da fadin." Shiyasa nace dake da Uncle din kuyi takatsantsan idan Ubanta bashi da kafar
yawo Uwarta ai tana da kafar yawon zuwa gurin bokaye.
Cikin wani irin yanayi na bacin rai na kalleta ta wani zaburo! tana watsa min muguwar harara da fadin."
Ko nayi karya ne? banza makwad'aita masu kwadayin abin duniya."
Cikin rashin tsoro nace."Fadila duk abinda za kiyi ya tsaya iya kaina don Allah kada ki sake zagin iyaye
na domin kuwa ni na san mutuncin su."
A harzuke tace.''Idan na zage su me kika isa kiyi min."? Shuru nayi mata ina bawa zuciyata hakuri dai-dai
da kwayar zarrah bana so wani ya ci mutuncin iyayena.
Taja tsaki da fadin." Banza 'baka mummuna kawai." Kallonta nayi ina mamakin maganarta wai har kura ce
za tace da kare maye mtwwws! mutum da kashi a gindinsa amma yana hangen na wani.
Hajia A wulakance ta kalle ni da fadin." Da La'asar ki shiga kicin ki fara hidimar abinci muna bukatar cin
sakawara da miyar ganye bayan nan sai ki soya mana doya da kwai ki hada mana zobo amma ki tabbatar
da cewa kin sanya kayan kamshi a ciki.
Ba tare dana dago kaina ba na amsa da "To.'' ta mike tare da kallon Fadila da fadin." Zan dan fita amma ba
zan dade ba."
Tace."To shikkenan sai kin dawo." Sama ta hau ta dauko jakarta da mayafi ta sauko ba tare da ta kalli inda
muke ba ta kama hanya ta fita.
Ya rage daga ni sai ita a falon......Tv ta kunna tashar larabawa suna raye-raye ta ware vollom na kalleta da
gefen ido tana zaune kwam! a kan kujera. Tsaki mai karfi naja ina jin mugun haushinta.
Kallona tayi da fadin." Wa kike wa tsaki."? Kai tsaye nace."Ke."! Cike da mamaki ta nuna kanta da fadin."
Ni."? Nace." Kwarai kuwa.'' Shuru tayi tana kallona da mamaki a fuskarta.
Nace."Wai har kura ce zata ce da kare maye! to da me kike fi ni da har kike min ba'a dube ki fa don Allah
fatar jikin ki duk ta lalace saboda bleaching asalin ki baqa ce mai ne yasa kike zama fara.''
Tana dinga wani irin huci! tana hura hanci ta nuna ni da fadin." Don kutumar ubanki ni kike fadawa
wannan maganar.''
Babu shakka Nace."Ubanki kike zaga mara tarbiya kawai." Hannu ta daga zata mare ni na mike tsaye da
sauri Nace."Wallahi kika kuskura kika mare ni sai na rama don ba karfi na kika fi ba."
Tace."Wato don kinga hajiya ta fita shine zaki min rashin kunya ko."? Nace."A gabanta ma idan nayi ra'ayi
mutuncin ki zanci."
Ta dinga kallona na girgiza kai na san mamakin rashin kunya ta take.....Nace."Jahili shine yake daukar
kansa wata tsiya a duniyar nan Mai kudi da Talaka duk Allah ne ya hallice su kuma ya bawa kowa
matsayin da ya dace da dashi amma kuma shi kad'ai yasan manufar da tasa yayi hakan, in banda toshewar
basira irin naki keda kike cin arziki har kina da bakin gori ni gwara ni ina auran Magajin gidan ke kuwa
fa."?
Fadila ta shiga dumbun mamakin maganata tana rawar murya tace."To me kike nufi da fadin wannan
maganar? Ubana ba talaka bane kamar ubanki sannan Uwata yar kasuwa ce tayi fice kowa ya santa a
duniya ke kuwa fa Ubanki musaki ne mai liqin takalmi."
Murmushi nayi nace."Alhamdulillhi Allah Nagode maka da ka hallici Ubana a haka ka kuma sanya masa
tawakalli da dogaro da kansa Nakasar sa ba ta sanya ya kauce hanya ba Wasu iyayensu kuwa sai da suka
bar abun kunya kafin su mut......Kafin na karasa maganata tayi kukan kura ta rufe ni da duka....Wanda yayi
dai-dai da shigowar Aunty Jamila......Da sauri ta karaso gurin tana janye ta gami da tambayarta abinda yake
faruwa.''
'Kasan kujera ta zaune ta dafe kanta da hannuwa biyu tana wani irin kuka.
Aunty Jamila hankalinta ya tashi mutuka! ta riga ta san mahaifiyarsu ta tsani Bacin ran yarinyar.......Babu
walwala a fuskarta ta kalleni da fadin." Wai me yake faruwa daga zuwan ki cikin mu zaki fara haddasa
mana rigima da bacin rai."
Cikin kokarin kare kaina nace."Wallahi Aunty Jamila banyi mata komai kawai ta zagi iyaye na ne ni kuma
sai na nuna mata muhimmacinsu a gurina amma bayan haka ni banyi mata komai ba kuma ke da idonki
kin ganta tana duka na.
Ta zaburo! tana nuna ni da tsaya tare da kurma min zagi da fadin." Wallahi idan baki shuru anan ba sai nayi
miki rashin mutunci shegiya mutsiyaciya 'yar talakawa.''
Na kalleta da fadin." Aunty Jamila kin gani dai ko a gabanki irin cin mutumcin da take min me nayi mata
da zata dinga zagin iyaye na."
Hannu ta daga min da fadin." Ya isa haka lallai ruwa baya tsami banza da akwai abinda ya faru...
Kan kujera ta zauna tace."Ke Fadila me ya faru a tsakaninku inaso kafin Hajiya ta dawo na kashe
*MATSALAR."*
Tana wani irin kuka tace."Wallahi Aunty Jamila sai Hajiya taji wannan maganar ai kun riga kun kwance
min zani a kasuwa tunda har wannan mutsiyaciyar ta san sirri na.''
Cike da mamaki! tace."Wace irin magana ce wannan Fadila wane sirri muka kwance miki kiyi min
bayani."
Hannu tasa ta goge hawaye tana kokarin magana Jamil ya shigo ya kallemu a wulakaci Yace. "Meye naga
kunyi jugum! ke Aunty Fadila me akayi miki keke kuka keda Baki da cikakkiyar lafiya.''
Ta kalleshi da fadin." Jamil yau na san matsayi na a gidan nan wannan dalilin ne ma yasa na yanke
shawarar hada kaya na na tafi gidan uwata."
Kokarin tashi take Aunty Jamila ta rike mata hannu a tausashe tace."Fadila kiyi hakuri al'amarin bana
daukar zafi bane don Allah ki kwantar da hankalin ki kiyi min bayanin abinda ya hada ku.
Girgiza kanta kawai take har yanzu hawaye bai daina zuba a fuskarta............Ya kalleni a wulakance da
fadin." Ke kuma dallah malama ki tafi ki bawa mutane guri kin tsaya a kan mu."
Aunty Jamila tace."Taje ina bayan da ita akayi rigimar." Yace." Wato har ta samu saken fada da masu gida."
Ta'be bakinta tayi tace."Nima nayi mamakin hakan.
Yace." Aunty Fadila ki fada min abinda wannan yar mutsiyatan tayi miki yanzu nayi miki maganinta."
Cije baki tayi cikin tsantsar bakin ciki da takaici irin bakaken maganganun dana watsa mata ta shiga
warware musu abinda ya faru a tsakaninmu. Yanda take musu bayanin da bacin rai yasa na shiga kokwanto
anya kuwa maganata ba gaske bace don ni har ga Allah na fada mata maganganun ne don na 'bata mata rai
tunda ni ban san wani abu da ya shafe ta da iyayen ta ba.
Aunty Jamila rai a bace ta kalle ni da fadin." Surayya ashe baki da mutunci."? Sunkuyar da kaina nayi ta
cigaba da cewa." Kizo ki same mu muna zaman lafiya da juna da Family namu amma ko sati biyu baki ba
kina kokarin 'bata mana zumunci.
Kuka nasa da fadin." Aunty Jamila wata maganar karya take ban fad'a ba." Jamil ya zabura! kamar zai
doke ni yace." Rufe mana wannan rubabben bakin naki."
Shuru nayi ina kallonsa da tsananin bacin ran abinda yayi min.
Tace."Kai Jamil kada na sake jin kayi magana a gurin nan." Yace."Haba Aunty Jamila ai dole a nunawa
yarinyar nan kuskuranta Zuriar Aunty Zulai bata cancanci haka ba."
Tace." Eh ai na san da haka shiyasa na shiga cikin maganar kuma dole a nuna mata kuskuranta ko don
gaba." Shuru yayi yana jin haushin maganarta yaso ace Aunty Nafisa ce su hadu suci mutuncin yarinyar
iya son ransu.
Wai wannan d'an yayyafin ruwan da ya sauka a jikinshi har ya zuba masa zazzabi ruwan zafi ya hada
yayi wanka ya fito a gurguje yasa kayan sanyi ya nemi paracetamol yasha ya kwanta tare da rufe jikinshi
da bargo.......
Duk iya cina sai da na rage saura don kazar ma ko rabi ban iya ci ba. na gyara gurin na tsaf kafin na
nufin dakin. duhu babu haske a ko'ina da lalube na kunna fitila hankalina gabadaya yana kansa dake
kwance a bed rufe da bargo.
Kusa dashi na tsaya tare da kiran sunanshi. ya amsa ba tare da ya bude fuskarsa ba Nace." Kamar baka da
lafiya ko."? Cikin dauriya yace."Lafiya lau kiyi abinda za kiyi ki gama ki kashe fitila bana son wannan
hasken." Nace."Uncle ai haske rahama ne kaga kuma akwai hadari a garin don har an fara yayyafi." Ya
bude fuskarsa yana kallona da fadin." Saboda za'ayi ruwan sama sai mu kwana da haske a kan mu."
A sanyaye nace."Uncle Nida dik sanda ake ruwan sama bana iya bacci wallahi tsoro nake ji." Yace."Wane
irin tsoro kina mamaki kenan da kudurar Ubangiji."
Nace."Eh shine dalilin da yasa bana iya rintsawa duk sanda naga anyi tsawa da walkiya firgita nake tsoron
Allah ya kama ni.'' Duk da yana cikin halin ciwo sai da maganar ta bashi dariya ya girgiza kansa da fadin."
Duk sanda kika ga irin wannan kudurar tana sauka daga Ubangiji sai kiyi ta addua kina neman gafararsa."
Nace."Insha Allahu." Fuskarsa ya rufe da fadin." Idan kin gama ki kashe fitilar." To kawai nace masa
amma bana tsammanin zan kashewa.
Toilet na shiga nayi uzuri na na fito na kimtsa tsaf cikin kayan bacci ina fesa turare ruwan ya sauka da
'karfinsa da sauri na kira sunansa da Fadin."Uncle ka rufe window din nan ruwa ake me karfi ga iska tana
shigowa."
Shuru babu amsa hakan ya tabbatar min da cewa bacci yake....Da sauri na ajiye turaran hannuna naje na
takure jikina kan Sofa ganin nayi fecing da window din yasa da sauri na mike naje nayi tsaye a kanshi
jikina in banda rawa babu abinda yake.
Shahada nayi na kwanta a bayan shi a hankali naja bargon jikinshi na shiga ciki luf nayi ina janyo
numfashi da kyar bana so ya tashi yayi min tsawa.
'Bangaran shi kuwa tun sanda ta hau bed din ya farka shiru kawai yayi amma yana jin sanda taja bargon
jikinshi........Gabadaya jikinsa ne ya mutu ga zazzabi ga zazzafar sha'awa dake taso masa Kamshin turaran
dake jikinta ya hautsina masa lissafi.
Jin yayi shuru bai motsa ba yasa a hankali na gyara kwanciyata bisa tsautsayi hannuna ya sauka a jikinshi.
da saurin gaske na cire na ja da baya.
A raunane nace."Uncle tsoro nake ji idan ruwan ya dauke zan koma kayi hakuri.'' Shuru yayi na minti biyu
kafin yace."Nace ki kashe fitila kinqi ko."
Kasa magana nayi sai kawai ya mike yaje ya kashe fitilar ya dawo gadon ya zauna yana kokarin cire rigar
jikinshi zazzabin ya dan sauka. kwanciya yayi babu riga kuma bai rufa da bargon ba.
Ni dai kasa kallonsa nayi saboda halin da na shiga ban san me yasa ba duk sanda zan ganshi a haka nake
shiga wani yanayi.
Cikin zucci nayi duk adduoin na ina rokon Allah yasa bacci ya dauke ni sai kawai naji saukar hannunshi a
baya na. Shuru nayi gabana na wani irin faduwa. a kasalance yayi magana....."Yau ma ina bukatar ki bani
dama domin na rage damuwar da take damuna."
Shuru nayi na kasa cewa komai. Ya sake tausasa murya da fadin." Kina jina ko."? Nace."Eh ina jinka."
Yace."Kin amince nayi wasa dake." Murmushi nayi nace."Uncle kana da iko dani da duk abinda na
mallaka saboda haka na amince maka."
Cike da farin ciki yace."Nagode matata." Janyo ni yayi jikinsa ya rungume tsam-tsam! Gabad'aya ya
gigita min jiki da salon soyayyarsa tsakanin ni dashi ban san wanda yafi wani shiga tashin hankali ba ina
jin sanda ya samu satisfaction a tsakanin cinyoyina a lokacin ne kuma ni nake bukatar taimako daga
gurinsa.....Ya gama tsaf ya fara kokarin sauka ban san sanda kuka ya kufce min ba. na rike hannunsa
gam! bakina sai rawa yake so nake na fada masa damuwa ta amma kunya ta hana ni.
Shuru yayi yana kallona ni kuma sai kuka nake ina sake rintse hannunsa dake cikin nawa......Hannu yasa ya
bude kafafuna wanda na matse su . sai kawai jikina ya shiga karkarwa na shiga kiran sunanshi ina fadin
ya taimaka min........Irin kalar taimakon da yayi min sai da ya fitar dani hayyacina na dinga Ihu! ina
sambatu ban ta'ba tsammanin Uncle zai sa bakinshi yasha ruwan jikina ba....Sosai na samu Cikakken
satisfied a daran na dinga jin wani bala'in sonshi na bin ilahirin jikina.Babu shakka
Zan iya zama dashi duk rintsi duk wuya zan jure wulakanci da cin mutuncin mahaifiyarsa da 'yan uwansa
saboda a yau na tabbatar da cewa yana sona yana kaunata kawai dai ba zai fito ya furta ba amma abinda
yayi min na gazgata cewa akwai soyayyata a zuciyarsa domin kuwa matar so ita akewa irin wannan
soyayya 馃槉
Washe gari kasa hada ido nayi dashi na dinga jin kunya rashin arzikin da nayi masa gefe guda kuma idan na
tuna da soyayyar data shiga tsakanina dashi sai kunya duk ta rufe ni..........'Bangaran shi kuwa kamar babu
wani abu daya faru lafiya lou yake komai har ya kimtsa jikinsa yazo ya tsaya a kaina yana gyara necktie
din wuyansa......"Zaki zo muje tare ko."? Kallonshi nayi da fadin." Ina zamuje."?
Babu yabo babu fallasa yace."Gurin su Hajiya mana." Ina wasa da hannuna nace."Uncle tsoro nake ji yau
na sa'bawa Umarninta ban je da wuri ba.
Yace."Kada ki damu zan bata hakuri kema ai kina da Uzuri ko ba haka bane."? Nace." Ni dai daka sani ka
tasheni a bacci ."
Girgiza kanshi yayi da fadin." Kema kina bukatar hutu jiya kinyi aikin Allah ko kin manta abinda ya faru.
Hannu nasa na rufe fuskata cikin jin kunyar maganarsa.....Murmushi yayi ya kama hanyar fita da fadin."
Nayi gaba ki same ni a can.
Kafin ma nace wani abu ya bude dakin ya fita. Cike da farin ciki da annushuwa nasa hijabi na nabi
bayanshi.
Abin mamaki ina shiga na samesu a zaune kowanne fuskarsa a murtuke....Jiki a sanyaye na karasa na
durkusa har kasa na gaisheta.
Ta amsa a dakile tana girgiza kanta..........Kallonsa nayi sai naga yana kallona yana girgiza kansa hakan ya
nuna min cewar akwai magana a bakinsa. ko kafin ma nayi wani yunkuri ya magantu......"Surayya me ya
faru jiya tsakaninki da Fadila."?
Cikin faduwar gaba na kalleshi da fadin." Babu abinda ya faru." Hannunta ta watsa min(zagi) tace." Yi
min shuru munafuka zaki ce babu abinda ya faru to bayan dawowata na samu labarin duk abinda ya faru
Har yaushe kika shigo zuria ta da zaki bude baki ki zagi kanwata Uwa daya uba daya."
Nace."Hajiya kiyi hakuri don Allah wallahi ban zagi Aunty Zulai ba na san dai muyi cacar baki da Fadila
har aunty Jamila ta shiga tsakaninmu kuma itama sheda ce ban zagi Aunty Zulai ba.
Tace."Ai dama Jamila ba zata fadi laifin ki ba tunda tana kaunarki nima ba ita ta fada min ba Jamil ne ya
fada min wannan dalilin yasa nace bari na fadawa mijin ki irin tsiyar da kika shigo da ita."
Hawaye na share ina bata hakuri taja tsaki da fadin.'' Shashashar banza wacce bata san halarci ba wato har
kece zakiyi wa Fadila gori saboda kina auran dan dan gida ko." Shuru nayi bakina gabadaya ya mutu.....Ta
kalleshi da fadin." Babangida ka jawa matarka kunne ta shiga hankalinta dani wallahi nida zuria ta babu
sa'an ta saboda haka kada na sake jin taci zarafin wani dan uwana."
Yace."Hajiya kiyi hakuri Surayya bata kyauta ba kuma insha Allahu ba zata sake ba." Ya kalleni da fadin."
Ki bawa Hajiya hakuri sannan itama Fadilan ki bata hakuri bayan haka kuma ina gargadin ki da cewar ki
zauna lafiya da kowa a gidan nan shine kwanciyar hankalinki.
Gefen hijab nasa na share hawayen fuskata na kalleta da fadin." Hajiya kiyi hakuri insha Allahu haka ba
zata sake faruwa ba." Tabe bakinta tayi tace."Idan kin kara maimaitawa hukuncin da zaki fuskata mai tsauri
ne sabida haka ki zauna a matsayin ki.
Ba tare da nace mata komai ba na kalli Fadila dake zaune a kusa da ita nace."Aunty Fadila kiyi hakuri."
Shuru tayi min tana girgiza kafafunta.
Dauke kaina nayi daga kanta na tsirawa kasan kafet ido zuciyata na wani irin ciwo......Maganarshi naji
yana mata sallama domin tafiya gurin aiki addua kawai take masa tare da fatan Allah yasa ya fara a Sa'a.
Fadila cikin karairaya tace."Uncle Allah ya sanya alkairi Allah ya tsare." Ya amsa da ameen yana kokarin
barin gurin nace." Ka dawo lafiya Allah ya tsare." Bai amsa ba ballanatana ya kalli inda nake ya bar gurin
da saurin gaske.......
Ta kalleni da sauran dariyar a tare da ita tace." "Kada kiji haushin Jamil da maganarsa gaskiya ya fada miki
dama tsaurin ido ne yasa ki bin hanyar da ba taki ba to duk abinda ya faru da rayuwarki kwadayi ne ya
janyo miki.
Kaina yana kasa motsin kirki na kasa yi saboda tsabar bacin rai......" Ki tashi kije kiyi aikin dake gabanki."
Hargagin masifar ta naji a kaina. Cikin nadamar rayuwa na mike na kama hanyar dakin Fadila hawaye na
zuba a saman fuskata.
Karo mukayi da ita tana kokarin fitowa ta kalleni a wulakance tace."Kada kiyi min wanki da omo sabulu
zaki sanya ki wanke min kaya tas a kwai turaran wanki a toilet din."
Kallon inda take banyi ba na shige cikin dakin ina jin wani irin zafi a cikin zuciyata.
Na jima a tsaye a toilet din ina kallon kayan cikin baho mamaki nake wai yau nice zan ta'ba kayan kazantar
wata ina da kyankyami sosai duk sanda nake jinin haila ni kaina zargin kaina nake duk da babu kazanta a
jikin kayan Fadila hakan besa na yarda da in sanya hannuwa na a kansu ba.
Sai da nayi kusan mintina goma sha biyar a toilet din na fito na samesu har sun gama karyawa suna hira sai
dariya suke Nace."Hajiya na kammala." Tace."To kina iya zuwa ki karya." Girgiza kai nayi nace."Hajiya
bana jin zan iya sanya wani abu a bakina zuciyata ta tashi take zazzabi nake ji sama-sama."
Gabadaya sai naga sun zuba min ido da alamun damuwa a tare dasu. Fuska a murtuke tace."Ko dai ciki ne
dake."? Yanda ta fadi maganar a harzuke! sai abin ya bani mamaki. Girgiza kai nayi da fadin." Wallahi
nima ban sani ba."
Kafin tace wani abu Jamil ya kar'bi maganar da fadin.'' Hajiya har yaushe akayi auran da zata samu ciki sai
dai idan dashi tazo."
Fadila tace."Kai ma dai ka fada Jamil wannan ai tatsuniya ce." Kallonta nayi da fadin." Ya za'ayi al'amarin
ya zama tatsuniya."? Harara tayi da fadin." Kinga kada kizo mana da wasa malama ko dai da cikin shege
kika shigo."
Murmushin takaici nayi na girgiza kaina ba tare da nace komai ba na kama hanyar fita........Karo mukayi da
juna nayi saurin matsawa gefe ina mata sannu da zuwa. A dakile ta amsa tana bina da wulakantaccen kallo.
Da sauri na fita na basu guri.
Kusa da Hajiya ta zauna tare da cire mayafin jikinta Fadila da Jamil suka gaisheta ta amsa babu walwala a
tare da ita. Hajia ta kalleta da fadin." Nafisa da alama akwai abinda yake damunki naga kin fito da
sassafe."
Rai a bace tace."Hajiya wallahi matsalar Sulaiman ce kwana biyu na kasa gane kansa wulakanci yau daban
na gobe daban.
Tace."Ina aikin da Malam ya baki ko dai kin kuskure ne."? Girgiza kai tayi tace."Wallahi komai nayi akan
ka'ida amma beyi tasiri ba kwana biyu Sulaiman din ne naga ya dage da azkar da karatun al'kur'ani kinga
kuwa dole aiki ya lalace."
Girgiza kai tayi tace."Babu damuwa komai adduarsa ba zai gagare mu ba dole sai ya risina yayi miki
biyayya dama ina so naje can Damaturu gurin tsohon malamina sai muje masa da matsalar da kuma ta
wannan matsiyaciyar yarinyar matar Babangida Aure duka befi sati biyu ba har ta fara laulayi da alamun
ciki a tare da ita.
Aunty Nafi ta dafe kirji da fadin." Ciki kuma Hajiya anya kuwa ba dashi tazo ba? gaskiya ayi binkice sosai
bana tsammani Nuraddin zai hada shimfida da 'kazamar yarinyar nan.''
Jamil yace."Nima dai abinda nake zargi kenan." Tace."To koma dai menene Dole sai cikin nan ya lalace
don nayi rantsuwa ba zan hada zuria da irin talaka ba sannan zan bugi cikin Babangidan domin naji
gaskiyar magana."
Kukan dai da nake ta dannewa shine ya kufce min na zube kan kujere hade da rufe fuskata da tafikan
hannayena na dinga yi babu kakkautawa..........."Surayya." Da sauri na dago kaina jin an kira sunana.
Samira ce tana tsaye a kaina tana kallona da mamaki a tare da ita.
Da sauri nasa hannu na goge fuskata da fadin." Yaushe kika shigo."? ta zauna kusa dani har yanzu idonta
yana kaina tace."Na jima da shigowa inata sallama naji shuru kawai na bude kofa na shigo.
Girgixa kai nayi ina kokarin wayancewa tace."Kukan me kike yi har da shashsheka."? Shuru nayi ina
kallonta Samira ta ritsani ina kuka baba wata karya da zanyi mata ta yarda da maganata.
Ta sake magantuwa "Ko dai Uncle ne ya fara nuna miki irin halinsu na 'ya'ya maza."
Ajiyar zuciya na sauke da fadin." Samira mu bar wannan maganar don Allah babu ruwan Uncle kuma babu
ruwan mutan gida kawai ina tunanin Babana ne."
Murmushi tayi tana kallona da fadin." Nifa ba yarinya bace kada ki raina min hankali malama tun kwanaki
na fahimci kina cikin damuwa amma idan na tambaye ki sai kice babu komai wai ke me sirri kina jin tsoro
ki fadawa munafuka ko."?
Nace."Samira wace irin magana ce wannan."? Murmushin takaici tayi tace."Ai gani nayi kina kumbiya-
kumbiya sai kace ba dani akayi gwagwarmaya ba to me kuma zaki boye min a yanzu."
Ajiyar zuciya na sauke ina kallonta tace."Malama ki cire shakka a kaina ki fada min damuwarki ni zan
baki shawarwari masu kyau."
Shuru nayi ina nazarin maganarta ko kusa ko alama bana son fitar da sirrin aurena amma ya zama dole na
fada mata kamar yanda ta fada watakila tana da shawarar da zata bani.
A nutse na kalleta ta tsira min ido babu kiftawa nace." Samira sati biyu da auran Uncle na fara fuskantar
matsaltsalu masu wahala." Tace."Ki fada min irinsu.'' Cikin alhini da damuwa na shiga warware mata
abubuwan da suke faruwa.
Girgiza kai tayi tana jimanta al'amarin kamar gaske tace."Amma gaskiya hajiya da 'ya'yanta basa kyauta
miki kuma shima Uncle din Munafiki ne."
Da sauri na kalleta tace."Eh Uncle fuska biyu gareshi wato bashi da alkibula mai kyau a kanki duk abinda
mahaifiyarsa da 'yan uwansa sukayi miki daidai ne ba zai dauki mataki ba amma idan dare yayi zai lallabo
ya biya bukatarshi ko ba haka bane."
shuru kawai nayi taja tsaki da fadin." Surayya kada ki zama jakar mata wacce ta rako mata duniya wallahi
tun kafin tafiya tayi nisa ki jajurcce ki kwaci 'yanci ki idan ba haka ba zaki sha wahala anan gaba.
A sanyaye nace." Samira ta yaya zan kwaci 'yanci na a hannun Uncle da mahaifiyarsa da 'yan uwansa."?
Kai tsaye tace." Ki zama mara kunya fitsararriya duk wanda yayi miki a cikinsu kada ki raga masa koda
kuwa Uncle din ne."
Cike da mamaki nake kallonta ta cigaba da cewa." Idan ba haka kikayi ba to wallahi kin zama
wulakantacciya a gidan nan domin babu wanda zai ga mutuncinki duk sanda sukayi miki abu ki mayar da
martani shima kuma Uncle din duk sanda yazo da bukatarsa ki hana shi ki nuna masa kuskuransa.
Nace."Samira zan duba maganarki Nagode sosai." Tace." Idan kuma kin tsaya kinyi lako-lako to idan wata
*MATSALAR* ta faru kada ki neme ni." Nace."Wai ba kiji me nace ba? Zan duba maganarki insha
Allahu." Samira ba haka taso ba amma sai ta basar da fadin." Yaufa yini zanyi a gidan nan me za muyi."
Nace."Kin san dai inda *MATSALAR* take kuma na fada miki nayi rantsuwa bani babu cin abincinsu
sai dai idan wainar fulawa za muyi." Tace."Babu damuwa yanzu sai naje na siyo kayan da za'a bukata.
Mikewa nayi da fadin"Ina da kudi bari na baki ki siyo komai da za muyi amfani dashi dama ina sha'awar
cin waina kwana biyu.''
Tana nan zaune a falon na fito na sameta da gudar dubu daya a hannuna na mika mata ta miqe da fadin."
Yanzu zan dawo insha Allah." Nace."Sai ki dauko kasko a gidanku." Tace." Insha Allah."
Samira duk abinda zasu bukata gurin soya wainar sai da ta siyo ta dawo gidan hannuna rike da leda mai
zane.............Aunty Nafi taga gilmawarta da sauri ta bi bayanta tana zancan zucci.
Tsaye tayi a tsakiyar falon tana watsa mana wani irin kallo kafin tace."Wace irin tsiyace wannan."? Tafada
tana nuna ledar dake gabanmu.
Shuru nayi na kasa magana gabana sai bugawa yake.......Ta buga tsawa da fadin.'' Don kutumar ubanku ba
daku nake magana ba."? Baki na rawa nace."Aunty Nafi ba tsiya bace Fulawa ce da mai da barkona sai
farin maggi (Ajino motto)."
Wani bahagon mari ta kwada min! na rike kumatu ina kallonta Ido jajawur tace." Mu zaki tonawa asiri."?
Girgiza kai nayi hawaye na ambaliya a fuskata
Tana wani irin huci! ta sunkuya tana dudduba kayan ta dauki ledar farin maggi (ajino motto) tana firgiza
kanta tana kallona da fadin." Me kika rasa a gidan nan? ci ko sha ko zanin daura da har zaki siyo maggin
naira goma kiyi girki dashi."
Shuru nayi kaina a kasa. Taja tsaki mai karfi da fadin." Lallai sai ranki yayi tsananin baci wallahi mu ba
matsiyata bane kuma ke baki isa ki tsiyata mu ba.'" Tana gama maganarta ta dauki ledar fulawar ta zazzage
ta a jikina gabadaya nayi fururu! da farin fulawa.... manjan dake daure a leda ta dauka ta tsiyaya min a jiki
gabadaya jikina ya dagule!!! Cikin fushi da fusata! ta kama hanya ta fita.....Samira tamkar ta zuba ruwa a
kasa tasha saboda farin ciki a zahiri kuwa bayan fitar Aunty Nafisan sai ta kama zage-zage da fadin."
Wallahi Surayya idan baki rama rashin mutuncin da matar nan tayi miki ba to kin rako mata duniya wallahi
kije kiyi mata rashin mutunci itama kada ki zauna su raina miki hankali ki nuna musu cewa kema 'yar
zamani ce."
Cikin tsantsar damuwa na kalleta da fadin." Samira yanke hukunci cikin halin fushi yana da *MATSALA*
shiyasa ki kaga na kasa katabus amma kada ki damu zan dauki mataki anan gaba.
Tsaki taja da fadin." Ni tashi ma zanyi na tafi ba zan iya zama ina kallon ki ba wallahi kin bani mamaki."
Shuru kawai nayi ina kallonta ta dauki mayafinta ta yafa ta kama hanyar fita sai surutai takeyi....
*Littafin na Kudi ne....!*
_Kada ki siya ki fita dashi. Idan kika ganshi a groups kada kiyi sharing Idan kika karanta baki biya ba ina
bin ki bashi..........Idan kina so ki biya kudin littafin ga yanda abin yake......Vip Group #600...Normal
Group #400....Account......0542382124 Binta Umar gtbank.....Idan kati zaki turo sai kiyi min magana ta
WhatsApp da wannan number._
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
11/15/21, 12:08 PM - Aisha Srtr Mt: *MATSALAR MU A YAU!*
*67&68*
Bayan fitar Samira na jima a zaune a inda nake ina sakawa da kwancewa hakikanin gaskiya maganar
Samira abar dubawa ce kamar yanda ta fada mutukar na zauna mutanan nan sunayi min duk abinda suke
so to tabbas zan sha wahala anan gaba tilas na nemawa kaina mafita tun kafin tafiyar tayi nisa na kwaci
'yanci na to amma abin dubawa shine wace hanyar zanbi gurin ganin na kwaci 'yanci na na farko dai kafin
na auri mutumin nan sai da ya fada min irin kalubalan da zan fuskanta ya kuma sheda min cewa dukkanin
abinda zai biyo baya babu ruwansa tunda dai ni naji na gani wannan tunanin shine ya katse min duk wani
hanzari da nake dashi ta yaya zan kwanci 'yanci na a gidan bayan munyi yarjejeniya da wanda ya ajiye ni
kan cewa duk wata *MATSALA* da zata faru kada nayi kuka dashi.....Hannu nasa na share hawayen dake
karakaina a kan kumatu na na mike da mataccen jiki kai tsaye toilet na shiga nayi wanka na fito cikin
tunanin mafita na kimtsa jikina falon na fito ina gyarawa wata azababbiyar yunwa na nema ta yar dani a
gurin.....da kyar na gyara gurin na kwanta ina kiran innalillahi wa'ina ilahi raji'un a cikin zuciyata.
Jin kamar zan mutu ne yasa naje na dauko sauran abincin da ya siyo min jiya na bude ina dubawa abincin
ya soma lalacewa amma tsabar yunwar da nake ji tasa ban tsaya komai ba na dinga tusa shi a bakina ina
share hawaye tas na cinye na fita da ledar na dawo falon na zauna ina cigaba da nazarin akan al'amarin..
Tunda ya shigo na kalli fuskarsa sau daya ban sake kallonsa ba kaina a kasa nayi masa sannu da zuwa ya
amsa a ciki ya wuce cikin daki.
Ina nan a zaune ya fito cikin 'kananun kaya ya zauna kujerar dake kallona, tunda ya zauna a falon na kasa
motsi tsabar fargaba na san ya samu labarin komai.
Yace."Ashe ba kya jin magana ko."? kallonsa nayi babu walwala a tare dani nace."Uncle wani abu akace
dakai nayi."?
Ya buga min tsawa da fadin." Rufe min baki a gurin nan." Shuru nayi kaina a kasa ya cigaba da cewa."
Kafin na fita sai da nayi miki fada kancewa ki kiyaye ki zauna lafiya da kowa a gidanan me zai sanya kiyi
yunkurin tozarta mu me kike nufi da yin hakan."?
Shuru nayi masa Yace."Aunty Nafisa ta tabbatar min da cewa kinyi bakuwa inaso ki fada min wacece
tazo gidan nan da niyyar tozarta mu ."
Kallonsa nayi ina kokarin cire tsoronsa a daga raina nace."Samira ce." Ya tsira min idonsa dake cike da
zallan bacin rai yace."Ashe ban hana yarinyar nan zuwa gidan nan ba."
Nace."Uncle babu fa yanda za'ayi ka raba tsakanin hanta da jini nida Samira 'kawaye ne tun muna yara
idan baka so tazo gidan nan ka sameta ka fada mata da kanka amma gaskiya ni ba zan iya hanata zuwa ba."
Girgixa kanshi kawai yake yana kallona na san yana mamakin maganata ne.
Yace."Okey itace ta baki shawarar fitar da sirrin gidan nan kenan."? Girgiza kai nayi nace."Babu ruwanta
wallahi duk abinda yake faruwa kafi kowa sani me yasa baka ajiye min abinci a matsayina na matarka ba
ko ba Samira ba zan iya yin baki wanda zan basu abinci a ganina babu laifi dan nayi yunkurin kyautatawa
wanda ya ziyarce ni.''
Yasha kunu yana nuna ni da tsaya "Wannan shine na farko kuma shine na karshe wallahi kada ki kuskura ki
sake fita waje kiyi cefane irin na tsiya duk abinda kike bukata kije gurin Hajiya zata baki abincin da zai
isheki dake da duk bakin da zaki yi."
Hawaye na goge da fadin." Uncle ba zaka gane ba mahaifiyarka ce ko na fada maka laifinta bai zama dole
ka yarda ba saboda haka ni a ganina maslaha kawai ka ajiye min kayan abincina.''
Shuru yayi be ko kalli inda nake ba ya cigaba da duba system d'in dake gabanshi. sai kawai na tashi na
shiga daki na kwanta da mugun bakin ciki a cikin raina.
Can bacci ya soma daukata naji maganarsa a kaina. "Ki tashi kici abinci." banyi gardama ba na mike zaune
kan drowar ya ajiye ledar dake hannunsa ya shige toilet.
Washe gari da kyar ya amsa gaisuwata ya gama shirye-shiryen sa ya kama hanya ya fita wata magana bata
shiga tsakaninmu.
Da kamar kada na shiga sashen nasu sai dai na bawa zuciyata hakuri na sanya hijabi na na nufi sashen nasu
ina adduar neman rinjaye a cikin zuciyata.
A tsaye na samesu ita da Aunty Nafisa da alama kwana tayi a gidan na durkusa har kasa na gaishesu suka
amsa babu sakewa. Ta kalleni da fadin." Ashe zaki shigo."? kai a kasa nace."Hajiya kiyi hakuri kin san jiya
nace miki kaina yana ciwo wallahi har yanzu be daina ba."
Kamar zata dake ni tace."Rufe min baki munafukar banza da wofi Ai duk naji irin rashin mutuncin da kika
aikata jiya." Nace."Hajiya kiyi hakuri kuskure ne." Tace."Wannan ya zama shine kuskuran ki na karshe
kika sake kwatantawa sai na sanya Babangida ya sake ki domin ba zaki zubar mana da mutunci ba."
Cikin sanyi murya nace." Kiyi hakuri ba zan kara ba." Tsaki taja da fadin." Za muje unguwa watakila kuma
sai dare zamu dawo saboda haka duk wasu ayyukan ki ki gabatar dasu kada na dawo na samu kuskure."
Nace."Insha Allahu zan gabatar da komai cikin tsari Hajiya Allah ya kiyaye hanya.
Ta kalli Aunty Nafisa da fadin." Muje ko.'' Aunty Nafi ta gyara mayafinta suka kama hanyar fita suna
magana a tsakaninsu. bayan fitarsu na sauke wata zazzafar ajiyar zuciya sunan Allah na kira a fili kafin na
nufi kicin din.
Ina tsaka da aiki a kicin ta shigo kallo daya nayi mata na dauke kaina ina wani nazari a cikin zuciyata ashe
haka take babu gaba babu baya a tsaye kamar tabarya cikin dan kallon da nayi mata na gane hakan. Sai
naga duk rama ta na fita kumari (qiba) Cigaba nayi da abinda nake naji taja tsaki da fadin." Ashe jiya raina
mana hankali kikayi ko."?
Ba tare da na jiyo ba nace."Rainin hankali name."? Tace."Kin tsuma kaya a cikin baho baki wanke ba wai
ke gaki isasshiya." Murmushin takaici nayi nace."Ai kema kin san wasa kike Aunty Fadila wanna kayan
sirrin ki ne ke ya kamata ki wanke abinki."
Tace."Da sannu sai kin wulakanta mutukar ina raye a duniyar nan wallahi sai kinyi kukan jini." kallonta
nake cike da mamakin furucinta.
Hanyar fita ta nufa tana zagina ni dai tsabar mamaki bai bari na tanka mata ba har sai da ta fita daga kicin
din sannan na dauke kaina. jikina a sanyaye na cigaba da aikin gabana Lallai dole sai na tashi tsaye da
addua a gidan nan idan ba hakaba zasu kaini kasa kiyayya muraran suke nuna min.
Cikin madaidaicin fulas na zuba abincin yanda zai isheni na fito na samesu zaune a falo ko kallon inda
suke banyi ba na kama hanyar fita. Muryarshi naji yana fadin." Ke me bakar fuska dawo baki gama aikin ki
ba.''
Ban tsaya sauraransa ba na bude kofa na fita sai kawai naji sawun tafiya a bayana da sauri na juya shine
ya biyo ni yana fadin." Ke me bakar fuska ba zaki tsaya ba kenan.
Rai a masifar bace nace."Jamil ka shiga hankalin ka wallahi idan raina ya baci karon mu ba zai yi kyau
ba.''
Yana dariyar shakiyanci yace." Me kika isa kiyi boyi-boyi dake har kina damar daukar mataki a kaina.''
Nace."Okey to ka cigaba da abinda kake min kada ka fasa wallahi watarana sai ka gane shayi ruwa ne." Sai
kawai ya fashe da dariya yana nuna ni da hannu da fadin "Dube ta don Allah gallafiri dake me kike tunanin
za kiyi min to bari kiji ko wanda ya ajiye ki ma bai isa ba ballanatana ke mara galihu." Kaina na girgiza
cikin tsabar bacin rai na wuce na barshi a gurin ina jinsa yana cigaba da zagi na gami da nuna min shi babu
wanda ya isa ya dauki mataki a kansa koda kuwa Iyayensa ne.
Can bangaran su Hajiya kuwa bayan fitarshi masifa ta dira sai zazzaga bala'i take tana zagin Malam Habu
da matarsa Habiba tana fadin komai surkullansu to danta yafi karfinsu bata saurara ba sai da Alhaji ya
sakko daga sama sannan tayi shuru tana mayar da numfashi ya zauna kan kujerar dake fuskantarta a nutse
yace."Hajiya menene yake faruwa ne tun ina sama nake jin hayaniya shin wai ke bakya gajiya da magana
ne."?
Zazzafar ajiyar zuciya ta sauke tace."Alhaji dole nayi magana saboda kamawa tayi magana nake akan
Babangida da matarsa da iyayenta."
Cikin nutsuwa yace."Wani abune ya faru." ?Tace."Kwarai kuwa yarinyar nan da iyayenta sun mayar da
Babangida sakarai sai garashi suke kamar gare-gare jiya anan yazo ya zage Jamil tas akan matarsa duk
abinda tayi daidai ne ni ban isa na yanke hukunci ba sai ya nuna bacin ransa kai kanka sheda ne tunda ka
dawo yarinyar nan bata shigo ta gaisheka ba saboda ta samu daurin gindi a gurin mijinta to wallahi idan
baka dauki mataki ba ni zan dauka domin yarinya karama ba zata zo ta lalata mana zamantakewar gida ba.
Alhaji Sabo yayi shuru yana nazari tabbas maganar matar shi akan hanya take tun jiya da daddare ya dawo
amma yarinyar ba ta shigo ta gaisheshi shi ba shi kanshi Babangida tun jiya rabon da ya sanya shi a idonsa
Ya girgiza kanshi yana kallonta da fadin." Yanzu ina Babangidan ya shigo ne."?
A harzuke! tace."Ya shigo a gurguje kamar wanda ake kora ya dauki abinci ya fita kamar zai tashi sama
gaisuwar kirki bai bari munyi ba.
Ya girgixa kanshi da fadin." Bari zai shigo ya same ni dole ayi wa tufkar hanci domin bana so ko bana gari
kawunan iyali na su rabu matarsa tamkar 'ya take a guri na saboda haka da ita dashi dole idan sunyi laifi a
nuna musu kuskuransu.
Tace."Wannan shine hukuncin da ya dace ayi musu yana da kyau ka nuna musu bacin ranka sosai akan
al'amarin." Alhaji Sabo shuru yayi ya cigaba da nazari da tunani akan al'amarin.
Wajejen daya da rabi na tashi ina kokarin saukowa daga gadon ya shigo dakin cikin kulawa yace." Kin tashi
a daidai lokacin sallah yayi sai kiyi wanka kiyi sallah kici abinci."
Nace."Uncle me yasa baka tashe ni na gaishe da Hajiya ba." Yace."Kada ki damu yanzu idan kinyi sallah
sai muje tare ki gaisheta." shuru nayi ba don raina yaso hakan ba na san halinta da rashin kar'bar Uzuri
watakila wata *MATSALAR* zata iya biyo baya a sakamakon haka.
Ruwan dumi ya hada min na shiga na zauna na tsayin mintina na fito da kwarjin jikina na hada ruwa nayi
wanke jikina tsaf na fito na same shi zaune a gefen gado. kunyarsa ce ta rufe ni idonsa kur! a kaina har na
karasa bakin mirror ina goge jikina da towel ina hangoshi ta madubin yana ta bin jikina da kallo da kyar
na iya sanya kaya na na jiyo muka hada ido naji wani irin yarrr a jikina sakamakon ganin yanda kwayoyin
idanuwansa suka sauya.
Bayan na idar da sallah har kasa na durkusa na gaisheshi ya amsa har yanzu idonshi yana nan a inda yake.
Nace."Uncle muje mu gaishe da Hajiya ko."
Shuru yayi be magana ba na sake maimaita maganata yace."Surayya kasala da mutuwar jiki nake ji a
jikina bana so naje sashen hajiya cikin irin wannan yanayin."
Kaina na sunkuyar kasa ina nazarin maganarsa duk da bai fito fili ya fada min ba na san sha'awa ce take
damunsa......Na jima a tsugune a gurin kafin naji maganarsa "Tashi muje na dan samu sassauci." Tsaye na
mike ina gyara hijabin jikina shi kuma ya kama hanyar fita yana tafiya tamkar wanda kwai ya fashewa a
ciki.
Cikin sakin fuska ya amsa gaisuwata haka nan cikin mutunci da girmamawa suka gaisa a tsakaninsu. Uncle
ya gyara zamanshi da fadin." Wallahi tun safe naso na shigo mu gaisa Allah be nufa koda yake na shigo
daukar abin kari Hajiya tace min kana bacci baka tashi ba."
Kafin yayi magana tayi karaf tace."Babangida wannan ba hujja bace Ka dai tsaya shiririta da matar gwal
tunda gashinan ko aiki baka fita ba."
Alhaji yayi murmushi da fadin." Nima nayi mamakin hakan sai daga baya na ajiye mamakin nawa saboda
dan Adam ba'a rabashi da Uzuri watakila akwai abinda ya dauke maka hankali.
Tsaki taja da fadin." Gata nan a zaune itace ta dauke masa hankali ya manta da kowa." Cikin rashin jin
dadin maganarta yace."Hajiya ki daina wannan maganar don Allah Surayya bata isa ta sanya na aikata wani
abu da hankali zai dauke ba.
Tana dauke kai tace."Sai dai kayi kuma ai aikin gama ya riga ya gama." Alhaji Yace."Hajia wannan
maganar ta isa haka mu fuskanci abinda yake gabanmu.'' Shuru tayi tana girgiza kafafunta.
Falon yayi shuru na minti biyu kafin yace."Babangida naji duk abubuwan da suke faruwa a gidan bayan
bana nan banji dadi ba na dauka kaine zaka maye gurbi na idan bana guri sai kuma a samu *MATSALA*
da gurin ka kaine babba a cikin 'ya'yana maza kai ya kamata idan kaga kuskure ka gyara amma abin
mamaki kaine kake aikata abinda be dace ba wannan al'amarin beyi min dadi ba."
Ya kalleshi cikin mamakin maganarsa yace."Alhaji ban fahimci inda maganarka ta dosa ba ni dai na san ina
iyakacin bakin kokarina a gidan nan tun bayan tafiyarka babu wani hargitsi daya faru a tsakaninmu."
Yace." Mahaifiyarka ta sheda min cewa matarka da Dan uwanka Jamil sun samu *MATSALA* abin
mamaki sai ka goyi da bayan matarka shin ina ka ajiye zumuncin Allah me zai sanya ba zaka tsaya kayi
bunkice ba kafin ka yanke hukunci."
Ya shiga girgiza kanshi yana jimanta al'amarin shi a ganinsa wannan ba wata *MATSALA* Bace mai
girma wacce zata kai ga kunnan mahaifin nasu. Ajiyar zuciya ya sauke yace."Alhaji Ayi hakuri ni ban goyi
da bayan Surayya ba dalili na san halin kowa a tsakaninsu kuma ban yanke hukunci ba sai da nayi bunkice
Jamil ya tabbatar min da cewa shine bashi da gaskiya kuma na gargadeshi cewa ya kiyaye akan abinda
yake kuma ya mutunta matata kamar yanda zai mutuntani wannan shine abinda ya faru.
Hajiya ta bude baki za tayi magana ya dakatar da ita da fadin." Ai magana ta kare tunda shi Jamil din ya
bada sheda a kansa to me zai sanya ki sheda min maganar bayan kin san laifin nasa ne."
Shuru tayi ranta duk ya b'aci da irin hukuncin da ya yanke. Alhaji Sabo ya cigaba da cewa.'' Shima Jamil
din zai shigo ya same ni ai raini ne da zai dinga zagin matar dan uwanshi duk wani abu da yake dama ke
kike daure masa gindi to zai zo ya same ni ne."
Hajiya Sabuwa kasa magana tayi ganin yanda al'amarin ya juye gabadaya Alhajin ya bata rashin gaskiya
ita da Jamil din abinda bata zata ba ta dauka zai wulakanta yarinyar yaci mutuncinta sai kuma reshe ya
juye da mujiya.
Sosai Alhaji Sabo yayi wa Jamil fada ya nuna masa muhimmancin matar dan uwansa ya kuma ce duk ranar
da ya sake samun labarin yana cin mutuncin yarinyar sai ya fita ya bar masa gidansa. Wannan al'amarin ya
dugunzuma zuciyarsa Hajiya ma ranta ya baci mutuka suka sake kullatar Surayya a cikin zuciyarsu wata
irin tsana da kiyayya suke mata kullun suna neman hanyar da zasu bi domin su muzgunawa rayuwarta.
Tun ranar da muka zama abu daya dani da Uncle muke shiri da juna kullum cikin nuna kulawarsa yake
akaina nima kamar yanda yake kulawa dani haka nake kula dashi soyayya muke ta ban mamaki zuwa
yanzu na fahimci cewa inada babban matsayi a cikin zuciyarsa.
Uncle ya sama min gurbin karatu a jami'ar da yake koyarwa wato Bayaro University kullum tare muke
tafiya kuma idan mun shiga makarantar babu wata alama da muke nunawa ni dashi ma'aurata ne sai dai da
yawa kawaye na suna tambayata menene tsakani na dashi sai dai kawai nace musu dan uwana ne. sukan
yarda da maganata tunda basu ga alamun soyayya ba. Sosai ni kuma na sanya ido a kansa don na lura da
matan jami'ar mayu ne na san dole ba za'a rasa masu bibiyarsa ba.
'Bangaran Samira kuwa kamar ta mutu saboda bakin ciki sabida taga duk irin makircin da take kullawa
baya tasiri akan kawartata sai kawai ta sanja salo kullum idan ta daidaici kawar tata tafi makaranta sai ta
nufi gidan ta shiga bangaran Hajiya tayi ta zuba tana fad'a musu karya da gaskiya har tana had'awa da
sharri. Hajiya tace."Samira ai ba sai kinyi rantsuwa ba nima na san Yarinyar nan da iyayenta basu zauna a
haka ba to idan a tsaye suke ni a tafe nake karya suke su mallake min d'ana wallahi ko ni ko su."
Akwai ranar dana dawo a gajiye ina shiga gidan sai muka hada ido da ita ta fito daga gurinsu Hajiya duk sai
ta diririce ta firgice ta hau inda-inda lokaci guda na gane rashin gaskiyarta.....Tana rawar baki tace."Wallahi
tun dazu nazo ina zaman jiran ki baki dawo ba sai kawai na shiga gurin hajiya na zauna da dai na gaji da
jiran ki shine na fito da niyyar tafiya."
A nutse nace."Me yasa baki kira wayata ba ai dana dawo da wuri tunda yau da wuri muka fito na tsaya Ofis
din Uncle ne."
Tace " Na kira wayarki lokacin network yana bada matsala shine dalili." Nace."Okey yanzu tafiya za
kiyi."? Tace." Eh mana ko na zauna akwai wani labari ne."? Murmushi nayi da fadin.'' Babu wani labari
muje dai kawai ki taya ni zama." Wannan maganar ta 'bata mata rai sosai kuma taji tana kishin kanta wato
itace ta kasance mara 'yanci har 'yar gidan gurgu ( musaki) tana bata doka da odar lallai dole tayi wani abu
akan al'amarin nan idan ba haka ba to ya zama lallai Surayya ta samu nasara a kanta....Zazzafar ajiyar
zuciya ta sauke tabi bayanta tana saqa mugun abu a cikin zuciyarta.
Ina nan zaune a falo ya fito fuskar nan a daure kamar wanda aka aikowa da mutuwar iyayensa be ko kalli
inda kayan kari suke ba ya kama hanyar fita ba tare da ya tanka min ba. Dauke kaina nayi daga kanshi
bana tsammanin zanyi masa wata magana mai dadi a irin halin da nake ciki.
Koda daddare ma yanda na ajiye abincina haka na dauke don tunda ya dawo yana can gurin mahaifiyarsa
sai can dare ya shigo da rashin walwala a tare dashi.
Ganin haka yasa nayi shirin kwanciya na kwanta ba tare da nayi masa wata magana ba.
Tsayin kwanaki biyar muna 'yar tsama a tsakaninmu gaisuwa ce kawai take had'amu shima ni nake
gaisheshi ya amsa da kyar ya kama hanya ya fice.
Kuka naci na koshi na zauna ina tunanin mafita bakin ciki biyu ga mahaifina babu lafiya gashi bani da
walwala a gidan aurena a gaskiya na gaji da irin wannan zaman, dole na nemi mafita tun kafin zuciyata ta
tarwatse.
Wanka nayi a gurguje na shirya tsaf, gidanmu zani naga iyayena ko zan samu saukin zuciyata.......Naji
dadin ganin harabar gidan babu kowa don haka a gurguje muka gaisa da maigadi ya bude min karamar
kofa na fita.
Samira da Ummiyo na hango a zaune a kofar gidansu cikin zuciyata nace." Ashe har yanzu basu dai na
zaman terere ba wane namijin arziki ne zai gansu a haka yayi sha'awar auransu.
Samira sai washe baki take tana kallona da fadin." ' Kawata sai yau ya bari kika fito.''? Bagarar da
maganar nayi na kalli Ummiyo dake zaune tana taunar cingum nace."Hajiya Ummiyo manya ya gida shine
har yanzu baki zo gidana ba."
'Kararas! tayi da cingum din bakinta tace."Surayya ba zani gidanki ba saboda mijin ki mugun dan rainin
hankaline ba tun yau ba na fahimci cewa ya tsanemu a unguwa baya kaunar alakar dake tsakaninmu."
Nace."Haba dai Ummiyo kada kiyi masa irin wannan fahimta amma Uncle be tsaneku ba kawai shi haka
halinsa yake da miskilanci."
Tabe baki tayi da fadin." To shikkenan tunda dai kin nemi nazo gidanki insha Allahu Samira za tayi min
jagora."
Nace."To Shikkenan Nagode sosai." Na kalleta da fadin." Samira ni zan wuce idan kin shiga gida ki gaishe
min da babarku."
Cikin sakin fuska tace."To shikkenan nima kice ina gaishe da Malam idan kin isa gidan." Ina kokarin barin
gurin na amsa da "Zai ji da kyau insha Allah."
Tana bada baya taja tsaki da Fadin." Shegiya mutsiyaciya wallahi Ummiyo ba kiji yanda nake jin mugun
haushinta a cikin zuciyata ba na tsaneta mutuka."
Ummiyo tace."Sai ki daura d'amarar ruguza farin cikin rayuwarta ai wauta ce tasa ki ka dinga goya mata
baya har ta cika burinta kowa rai yayi wa dadi ba kamar meshi ba idan nice wallahi sai dai duk mu rasa
domin kuwa ba zan bawa wata shegiyar kawa shawarar arziki ba.
Samira ta cizi yatsa da fadin." Ai insha Allahu sai haqa na ya cimma ruwa a kanta sai auran nan ya mutu na
dinga shirya mata ma'kar'kashiya kenan."
Ummiyo ta cigaba da 'kararas!! da cingum tana latsa katuwar wayar hannuna. Samira ta mike da fadin."
Gidan zan nufa yanzu ni na san kutungwilar da zan shirya mata." Ko kafin Ummiyo tace wani abu har ta
bar gurin cikin saurin gaske.
Abin mamaki lafiya garau! na samu Malam a zaune shida Innah suna hira. Idan ba idona ne yake min gizo
ba ma sai nake ganin Malam din yayi qiba ya murmure abinshi.
Cikin sanyi jiki na zauna kan tabarma a kusa dashi......Innah ta kalleni da fadin." Surayya daga ina haka?
ko daga makaranta kike."?
Shuru nayi ina kallonsa yayi murmushi da fadin." Na sauya kama ne tunda kika shigo kike kallona."?
Hawayen da suka zubo na share da fadin." Malam aka ce baka da lafiya."? Yace."Wanene ya fada miki
haka."? Nace."Ai yanzu na gazgata cewa lafiyarka lau tunga gashinan idona ya nuna min kayi qiba ka
murmure ka manta dani tsayin wata hudu da kwanaki baka ta'ba zuwa inda nake ba."
Murmushi yayi a nutse yace."Surayya Allah ya sakawa mijinki da alkairi domin wannan itace adduar data
cancanta dashi Nuraddin mutumin kirki ne tun bayar auranku ya dauki ragamar gidana yana kula daci
dasha da suttura ta data mahaifiyarki ya hana ni fita gurin sana'a ta ya kawo kayan abinci ya jibge min daki
dole nayi qiba tunda bana aikin komai kuma duk wanda yace miki bani da lafiya yayi miki karya lafiyata
lau sannan kuma kullum idan mijinki yazo ina bashi sakon gaisuwa zuwa gare ki."
Nace." Ba kullum yake fada min ba shiyasa hankalina ya tashi da Samira ta fada min cewa baka da lafiya."
Yace."In ban da shiririta idan bani da Lafiya ai kafin kiji a bakin kowa kin fara ji a bakin mijinki Samira
karya tayi miki."
Jikina gabadaya yayi sanyi ina dana sanin abinda na aikata......Innah kamar ta san tunanin da take tace."Ina
fatan dai mijin naki ya san zuwanki nan."
Da sauri na daga kai da fadin." Eh ya sani." Tace."To ai shikkenan zaki zauna sai rana tayi sanyi ne ko
kuma yanzu zaki tafi."?
Jim nayi ina nazari kafin nace."Sai nayi sallar la'asar sai na tafi.'' Tace."To shikkenan me kike so na dafa
miki wanda zaki ci."?
"Idan san samu ina so kiyi min taliya dafaduka da manja da daddawa da attaruhu.'' Tace." To zaki samu aike
yanzu bakuwa ce komai za'ayi miki." Dariya nayi ina kallonta tana kokarin tashi tsaye Malam yace."
Surayya yanzu duk abinda kike so zaki samu a gurin Mahaifiyarki tunda kinyi biyayya kin zauna a gidan
auranki lafiya lau."
Cikin jin nauyi nace."Hakane Malam Nagode sosai amma duk da haka ina bukatar adduarku." Yace."Addua
kullum a cikinta muke ba zamu bari ba har sai ranar da muka daina numfashi."
To Samira hankalinta be kwanta ba sai da ta tabbatar da cewar Hajiya Sabuwa ta fusata sosai sannan ta fito
daga gidan zuciyarta fari kwal tana adduar Allah yasa bukatarta ta biya akan kawarta ta.
Sai wajan biyar na yamma na shiga gidan.....gabadaya na samesu a harabar gidan a zaune kan wata katuwar
dadduma gabana na faduwa na karasa gurin na durkusa har kasa na gaisheta ta amsa a dakile da fadin."
Daga gidan uwar wa kike."?
Nace."Naje na duba mahaifina ne bashi da lafiya.'' a fusace! tace."Ubanki kika tambaya."? ido cikin ido
nake kallonta domin naji ciwon zagin da tayi min.
Ta cigaba da cewa." Kina ji ina magana kinyi shuru nace."Ubanki kika tambaya da zaki fita domin
Babangida ya tabbatar min da cewa be baki izinin fita ba."
Gabana ya wani irin faduwa.ido na tsira mata tace."Wato wuyanki ya isa yanka ko? har kinyi kwarin fita
ba tare da izinin wanda ya ajiye k.......Katse ta nayi da fadin.'' Hajiya na fada masa kafin.....Ko kafin na
karasa maganata naji saukar mari a kumatuna! nasa hannu na dafe ina kallonta tana huci! tace." Ni kike
kalubanta ko kuma Mijin naki."? Shuru nayi ina kokarin mayar da hawayen dake kokarin kwace min.
Cikin kyara! da hantara! tace." Tashi ki bar nan 'yar gidan mutsiyata yau zaki gane kuranki a gaban mijin
naki zan sanya yaci mutuncinki sai naga da wanda kike taqama."
Da kyar na iya mik'ewa tsaya ina gyara takalmi na naji saukar yawu a kan kafata Jamil ne ya tofa min da
fadin." 'Kazama kawai." Uffan bance masa ba na bar gurin cikin tsananin bacin rai da damuwa.
Tunda na zube kasan kafet ban iya motsawa ba har sai da duhun dare ya shigo sannan na yunkura na tashi
cikin mutuwar jiki naje ns d'aura alwala na fito na tada sallar ina addua ina kuka gabadaya na rasa abinda
zan fada gurin adduar saboda tsabar yanda kuka yaci karfina........Kwanciya Nayi lamo kan dadduma cikina
sai murdawa yake yunwa nake ji sosai amma bana tsammanin zan iya shiga kicin nayi wani abu
dafadukan Taliyar da Innah tayi min duk sona da ita da kyar na iya cin loma biyar sai nake zargin tasa
tafarnuwa a ciki alhalin bata sanya ba har rantsuwa tayi min ganin naqi ci amma duk da haka na kasa ci
saboda zuciyata taqi amincewa.
Haka na kasance a gurin har zuwa lokacin da ya shigo da kyar na mike zaune ina masa sannu da zuwa
kamar baya so ya amsa ya shige cikin daki.
Saboda na riga na san a fusace! yake yasa banyi gaggawar binsa dakin ba ina dai zaune ina jiran ya fito naji
da abinda ya shigo dashi na san dai ya riga ya samu labarin abinda ya faru to dole na shirya daukar 'bacin
rai tunda ni na siya.
Koda ya fito kasa kallonsa nayi sunkuyar da kaina kasa nayi fitowar tasa ta haddasa min zazzafan zazzabi
hakika ina masifar tsoron fad'ansa amma dole na daure na kuma yi yunkurin kare kaina duk da na san ni
nake da laifi a cikin al'amarin.
Hannu nasa na goge hawayen dake saman fuskata nace."Uncle a takaice dai kana zargina da satar gilashi
ko." Shuru yayi yana watsa min mugun kallo na cigaba da cewa." Ni ban daukar maka gilashi ba kuma
tunda nazo gidan nan tsayin sati hudu babu wanda yazo daga cikin dangina sai Samira ita kadai ce tazo
gidan nan kuma na san ba zata daukar maka gilashi ba ka kara duba abinka.'' Ina gama maganata na tashi na
shiga daki zuciyata maqare da bakin ciki! wai akan gilashi Uncle yake kokarin daura min sata gaskiya abin
ya bani mamaki mutuka.
Kwana nayi da yunwa don ma da rana naci abinci sosai shiyasa yunwar bata galabaitar dani ba, da safe na
gaishe shi ya amsa a dakile yana ta shirye-shiryen fita na zauna kan kujerar mudubi da fadin."Uncle ina so
nayi magana da kai.
Ya kalleni babu sukuni a tare dashi yace."Ina sauraranki." Ajiyar zuciya na sauke da fadin." Ina so ka shiga
tsakanina da Jamil." Da sauri ya kalleni. Na cigaba da cewa." Kullum sai ya zage ni yaci mutunci na dana
iyayena ya kushe halittata to ka fada masa cewa nima bani nayi kaina ba Allah ne yayi ni saboda yana son
ya gan ni a haka babu ruwansa dani tunda bashi nake aure ba to ya fita daga harkata." Cikin rawar murya
na karashe maganar.
Ba tare da yace komai ba ya zauna gefan gado yana sanya safa a kafafunsa hakan da yayi ya kara tunzura
zuciyata kawai sai na fita na bar masa dakin kan kujerar falo na kwanta ina kukan bakin ciki.
Rai a bace ya shiga sashen Hajiya tunda ta ganshi a haka sai ta sha jinin jikinta. suka gaisa kadaran
kadahan. Tace."Babangida ina fatan dai lafiya naga ka shigo da fuska a turbu ne." Agogon dake daure a
hannunsa ya duba yace."Babu komai Ina Jamil yake."? Tace."Be shigo ba tukkuna wani abu ne ya faru."?
Shuru yayi mata yana girgiza kafafunsa. Fadila ta fito daga dakinta cikin kayan bacci dama haka take
kullum cikin kayan bacci take fitowa dominshi tazo gabanshi ta durkusa tana gaisheshi ba tare da ya
kalleta ba ya amsa ta mike domin zuwa kicin ta kawo masa abin kari Yace."Ke barshi bana bukatar komai."
Hajiya ta kalleshi da fadin " Kamar yaya baka bukatar komai da yunwa zaka fita.'' Yace."Idan naje ofis
nasha ruwan tea." Shuru tayi tana kallonsa har yanzu babu sassauci a fuskarsa ita kuwa Fadila kan kujera
ta zauna jikinta duk yayi sanyi ya kalleta yana ya tsine fuska yace." Wai ke meye abin burgewa a cikin
abinda kikeyi kullum kina nuna tsairacin ki menene amfanin hakan." Falon yayi shuru ya kalli Hajiya da
fadin." Wallahi ki dinga yi mata fada ta kama mutuncinta don ni dai ba zan taba auran macan da ke fitar da
tsairacinta ba.''
Tace."Babagida maganar nan ta isa haka don Allah Fadila kamilar yarinya ce idan ma kana mata wani
zargin to ka daina kuma ka rubuta ka ajiye mutukar ina raye sai ka auri Fadila a matsayin matarka ta biyu.
Ya kalleta yana jimanta maganarta Ta sake murtuke fuska da fadin." Yau kuma ina matar taka ko tana can a
kwance don jiya take fada min tana zazzabi da ciwon kai nace ko dai an samu karuwa ne."? Shuru yayi na
second biyu kafin yace."Ni ban san ma bata da lafiya ba wallahi."
Ta harareshi da fadin." Karyar banza karyar wofi komai boye-boyen ka abinda kake boye wa zai fito sarari
kowa ya gani dad'inta ma ita da kanta ta tabbatar mana da cikin da take dauke dashi."
Ya zuba mata ido yana kallo daso ya fahimci inda maganarta ta dosa ciki? wacece kuma take da ciki.? Yana
tsaka da wannan nazarin Jamil ya shigo ganinsa a zaune sai ya shiga nutsuwarsa ya mika masa hannu suka
gaisa ya nemi guri ya zauna shi kuma ya zuba masa idonsa dake cike da tuhuma! Jamil yasha jinin jikinsa
sai sunkuyar da kai yake.
Cikin tsare gira yace."Jamil menene tsakaninka da matata."? Jamil ya kalleshi da fadin ." Yaya Nura
bangane ba." Cikin hargagi ya nuna shi da hannu da fadin.'' Don ubanka ni zaka rainawa hankali." Shuru
yayi yana sinne kai. Ya cigaba da cewa." Matata ce ta zama wulakantacciya a gurinka Kullum ka zage ta
kaci mutuncin iyayenta akan wane dalili."? Hajiya tace." Aa Babangida kayi masa a hankali mana hausawa
sukace idan an bi ta barawo to abi ta mabi sawu watakila akwai abinda tayi masa har wata *MATSALA* ta
shiga tsakaninsu.
Ya kalleta yana girgiza kanshi ba tun yau ba ya san halinta kwata-kwata d'anta baya laifi idan fada akeyi da
d'anta to kullum shine mai gaskiya koda kuwa shine mara gaskiya to zata shiga ta fita ta nuna ba tasan
hakan ba.
Tace."Itama ai matar taka ba k'yalle bace dungu ce sau nawa zan sanya ta aiki taqi kana kallo dai har
yanzu bata shigo ta gaishe ni ba amma kazo kana wasu surutai ashe har matarka zata iya shiga tsakaninka
da dan uwanka."
Cikin bacin rai yace."Hajiya wannan maganar da kike sam bata dace ba na tabbata yarinyar nan Surayya
tana iya bakin kokarinta a gidan nan me zai sanya yaron nan ya tsawwala mata da cin mutunci abin ma bai
tsaya iya kanta ba har da iyayenta."
Tsaki taja da fadin." Wannan maganar bata da tushe bare makama karya take kawai dai tana neman hanyar
da zata shiga tsakaninka da dan uwanka."
Yace." Hajiya ki fahimce ni na san halin Jamil na san halin Surayya wannan dalilin ne ma na gazgata
maganarta kuma ni yarinyar nan bata isa ta shiga tsakanina da kowa ba dukkaninku idan kuna wannan
tunanin ku daina ni babu wata mace data isa ta shiga tsakanina da 'yan uwana.'' Ya sauke ajiyar zuciya
kafin ya cigaba da cewa." Kai Jamil nayi maka tsakani da matata babu ruwanka da ita gaisuwar mutunci ne
a tsakaninku kada kara zagin iyayenta ko kuma ka kushe hallitar ta ni a haka na ganta na aureta saboda ina
sonta don haka babu ruwanka da ita duk sanda wata *MATSALA* ta sake shiga tsakaninka da ita to sai
ranka ya baci wallahi.
Kamar mutumin arziki yace."Insha Allahu zan kiyaye kayi hakuri." Ba tare da yace masa komai ba ya mike
da niyyar tafiya gurin aiki. Ta kalleshi da fadin." Kunyi waya da Alhaji ne."? Girgiza kanshi yayi da fadin."
Munyi waya dashi jiya da daddare ya sheda min cewar yau zai dawo insha Allah.'' Tace."Eh nima haka yace
dani." Yace."To Allah ya dawo dashi lafiya." Ta amsa da "ameeen ya Allah." Hanyar fita ya nufa ta rakashi
da addua kamar yanda ta saba.
To tun daga wannan ranar na samu sau'ki ba daga bangaran Jamil din ba kadai har da ita hajiyan na samu
sassaucin wani abun.
Wata hud'u da auranmu babu wani cigaba a tsakaninmu duk sanda bukatar shi tazo sai kawai yazo ya tayar
min da hankali ya biya bukatarsa ya barni cikin halin sha'awa sai ya kasance kullum cikin fargaba da
damuwa nake a duk sanda zai zo gurina da niyyar biyan bukatarsa na kan shiga halin ni 'yasu saboda irin
salon soyayyar da yake min na fahimci shi yana iya samun satisfied ta hanyar wassani ni kuwa hakan
yana kara tunzura ni nayi ta jin kyaikayi a gabana mutukar ba gurin ya shiga ba to ba zan ta'ba samun
sauki ba.
Watarana yazo ya turkeni da tuhuma akan maganar da mahaifiyarsa take masa a kaina.
Cikin tsantsar bacin rai da takaici nace."Uncle wane irin ciki kuma? a ina zan samu ai amsa tana gurinka
sai ka bata amsar tambayarta ba kazo ka titsiye ni ba."
Yace." Rashin kunya zaki min." Girgiza kai nayi da fadin." Babu rashin kunya a tsakanina da kai gaskiya ce
amsar tana gurinka sai ka bata daidai da tambayarta.
Tsaki mai karfi yaja ya bar gurin na bishi da kallon takaici ina girgiza kaina.
Cikin bacci naji shi a jikina yana lalube ni. hannunsa na cire daga kirjina na matsa can gefe ya sake
matsowa yana fesar da wani irin numfashi.
Zaune na mike na rufe jikina da bargo da fadin." Uncle nifa wallahi na gaji da wannan rayuwar."
A sarke yace." Wace irin magana ce wannan."? Shuru nayi ya riko hannuna yana kokarin janyo ni ina
dagewa. Yace." A cikin bukata nake ki bani dama na samu satisfied."
Nace." Idan ka biya bukatarka ni kuma fa ni dai wallahi na gaji na daina bari ka hargitsa ni ka barni da
damuwa.
Ya mike zaune da fadin." Yanzu me kike so ayi."? sunkuyar da kaina nayi. Yace " Ina tausaya miki ne
amma tunda kin zabi hakan shikkenan ina fatan kin shirya bayan haka kuma bana son raki kada kiyi min
kuka."
Kasa kallonshi nayi gabana in banda faduwa babu abinda yake.....Rungume ni yayi a jikinsa ya cigaba da
gwada min kalolin soyayyarsa masu wahalar samu. wani irin mugun hali na shiga jikina ya dinga
karkawa rungumeshi nayi na dinga sakar masa kesses a ko'ina na Jikinsa......Ashe wasa farin girki ni nake
daukar abin da sauki Uncle bai tausaya min ba a daran ya fitar da raini a tsakaninmu sosai naci wuya a
hannunsa na gwammace kida da karatu nayi dana sani yafi dubu a ranar na zama cikakkiyar mace mai
lasisi a gidan auranta..
Ta gyara zama da fadin." Kice har yanzu suna ci miki kashi aka.'' Girgiza kai nayi da fadin." Da sauki dai
akan da tunda yanzu kinga na rinjaye su Uncle ya ajiye min kayan abinci da duk abinda zan bukata amma
fa mahaifiyarsa bata sani ba shi da kanshi yace nayi shuru kuma nayi kaffa-kaffa kema sabida na yarda
dake na fada miki abinda yake faruwa."
Tana dariyar yake tace." A lallai yanzu kin samu 'yancin kanki tunda har kina dora tunkuyarki ki sauke
babu wanda zai takura miki shiyasa ga ki nan kinyi qiba abinki."
Murmushi nayi da fadin." Samira kenan ina wani kyau anan kullum ina zurga-zurga makaranta." Shuru tayi
ba tace komai ba na mike da fadin." Bari na duba abinda na dora a kicin." Samira sunkuyar da kanta tayi
zuciyarta sai tafasa take da bakin ciki yanzu gabadaya tunanin hanyar da zata ruguza farin cikin kawar tata
take.
Ina kokarin ajiye tire din abincin na kalleta da fadin."Samira ko kema zaki ci da mai da yaji ne? Kin ga
taliya ce da miya wallahi gabadaya sai naji bana son kamshin miyar shine nasa manja." Ta kalleni da fadin.''
Haka kawai ina kallon miya sai naci mai sai kace mai lalura."
Nace."Eh shiyasa na baki zabi ai." Tace."Aa ni ina kallon miyar kifi ba zanci manja ba." Nace." To
bisimillah ki zuba yanda kike so." Taja plate ta cika da taliya ta lafta miya da kifi akai ta hau ci tana min
hirar Ummiyo da irin shashancin da take da samari.
Nace."Yana da kyau dai Ummiyo tayi wa kanta fada wallahi lokaci yana k'urace mata tun samari na
bibiyarta zasu daina saboda komai da lokacinsa.
Tace."Nima kullum irin shawarar da nake bata kenan amma kamar zugata nake." Nace."Allah dai ya
kyauta ta amsa da ameen tana cigaba da cin abincin dake gabanta.
Nace."Samira ina Mansur kuwa yana da kyau ya fito ayi maganar gaskiya idan auranki zaiyi.''
Ta bata rai da fadin." Surayya me zanyi da wani Mansur ai wallahi ba zanyi auran takaici ba auran kudi
zanyi irin wanda hankalina zai kwanta."
Nace." Yanzu meye makusar Mansur yana da aiki fa yana daukar albashi kuma yana da muhalli banta'ba
tsammanin zaki juya masa baya ba."
Tace." Surayya mu bar maganar nan don Allah kada kisa raina ya baci a yanzu dai babu Mansur a rayuwata
na ajiyeshi a gefe ina duba wanda ya dace dani."
Shuru kawai nayi ina kallonta da mamakin maganarta Tace."Surayya Innah kuwa tazo miki."? Murmushi
nayi da fadin." Tazo amma sau daya shima ko minti goma ba tayi ba ta tafi." Tace." Malam fa." Girgixa
kai nayi da fadin." Be zo ba har yanzu kullum da tunanin shi nake kwana dashi nake tashi.
Tace."Aikuwa yana da kyau kije ki dubashi yanzu watanki hudu baki ga mahaifinki ba gaskiya idan nice
ba zan yarda ba.
Nace."Nima kullum sai nayi masa maganar sai yace na kwantar da hankalina malam yana nan lafiya tunda
shi kullum sai yaje gurinsa sun gaisa."
Girgiza kai tayi tace."Kawai yana fada miki hakane don hankalinki ya kwanta amma zahirin gaskiya malam
bashi da lafiya tsayin sati uku ya kwanta jinyya ni kaina sai da naje na dubashi.
Gabana ya fadi ido na tsira mata murya na rawa nace."Samira da gaske kike Malam bashi da lafiya." Tace
" Wallahi yayi rashin lafiya kamar ba zai yi rai ba amma dai yanzu da sauqi.''
Gabadaya naji abincin da nake ci ya fita daga raina hawaye suka cika idona nace."Amma gaskiya Uncle be
kyauta min ba wallahi yanzu ace mahaifina bashi da lafiya amma yayi min shuru.
Tace."Rainin hankali ne kawai irin nasa amma ai ya dace ya fada miki koma ya barki kije ki dubashi."
Nace."Aikuwa wallahi yau kome za'ayi sai naje na duba mahaifina." Tace."Yana da kyau ki nuna masa
fushinki idan ba hakaba to zai cigaba da raina miki hankali."
Cikin takaici nace."Samira ki barni dashi zai ga bacin raina akan wannan abinda yayi min." wani irin
sanyi ya ziyarci zuciyarta ta cigaba da cin abincinta hankalinta a kwance.
Ni kam plate din abincin na ture daga kusa dani raina duk a bace gabadaya hankalina yana gurin tunanin
wane hali mahaifina yake ciki bayan haka kuma wani mugun amai ne yake taso min k'arnin kifin da
Samira take ci shine yake tayar min da zuciya ni da kaina nayi miyar kifin saboda ina sha'awa amma abin
mamaki yanzu gabadaya sai naji zuciyata tana tashi miyar ma bana so gani.
Kirji na dafe da sauri na mike na shige toilet din dake falon na dinga kakaro aman da ya tokare min a
makogwaro amma yaki fita sai wani tsinkakken yawu ne yake fita gabadaya na galabaita gwiwata duk tayi
sanyi.
Nayi duk yanda zanyi aman ya fito yaki haka na wanke bakina na fito falon gabadaya jikina yayi sanyi
kwanciya nayi kan kujera ina mayar da numfashi.
Ta kalleni da fadin." Surayya ko dai ciki ne dake don duk ga alamu nan sun nuna a tare dake." Girgiza kai
nayi da fadin.'' Samira ina tsammanin shine don yau wata biyu rabona da al'ada."
Shuru tayi tana kallona na kalleta da fadin.'' Kinyi shuru kawai kin zuba min ido.
Ajiyar zuciya ta sauke da fadin." Amma kinyi saurin samun ciki fa ashe Uncle karyarsa ta banza ce
gashinan tun ba'aje ko'ina ba ya dirka miki ciki.
Cike da mamaki nake kallonta "Samira Uncle din ne yake karya."? Tabe baki tayi da fadin."Eh mana
kullum yana mana muzurai da tsare gira ashe inda dare yayi lallabowa yake yayi sha'aninsa."
Nace."Samira don Allah kada ki bata min rai mu bar maganar nan." Tsaki taja da fadin." Sarkin son miji ni
tashi ma zanyi na tafi." Ba tare da na kalleta ba nace."Ki gaishe min da mutan gidan." Tana yafa mayafinta
ta amsa da za suji da kyau." Tana fita naja tsaki naji haushin maganganun da tayi akan Uncle mutukar
kuwa haka zata cigaba dayi zan taka mata Burki don ba zata zo tana cin fuskar mutum a cikin gidanshi ba.
Bacci ne ya dauke ni ban tashi ba sai yamma aikuwa na tashi da ciwon kai! da kyar na iya gyara falon na
sanja bedshirt sai da aka idar da sallar magariba sannan nayi wanka na shirya tsaf na zauna ina jiran
shigowarsa don bana tunanin zan iya yin girki saboda rashin kwarin jikina.
Bai shigo da wuri sai wajejen tara da rabi na bishi da kallo a lokacin da yake kokarin cire necktie din
wuyanshi ga dukkanin alamu a gajiye yake Nace."Uncle yau kayi dare sosai ina fatan lafiya."?
Yace."Lafiya lou na tsaya gabadatar da wani Uzuri ne." nace."ToAllah ya tabbatar da alkairi.'' Ya amsa da
ameeen yana kokarin shiga toilet.
Daure da babban towel ya fito da karami a hannunsa yana goge jikinsa idona a kansa har ya kimtsa jikinsa
yazo ya tsaya a gabana da fadin." Ina fatan babu wata *MATSALAR* da take damun ki naga babu wata
tar'ba mai kyau dana samu daga gurinki."
Nace."Babu abinda yake damuna sai tunanin Malam." Ya zauna kusa dani da fadin." Kada ki damu Malam
yana nan lafiya ko yau ma mun gaisa har ya bada sakon gaisuwa zuwa gare ki."
Kallonshi nayi idona cike da ruwan hawaye nace."Ni wallahi ban yarda ba kana boye min wani abu Malam
bashi da lafiya tsayin sati uku amma ka rufe min maganar."
Ya kalleni da fadin." Waye ya fada miki Malam bashi da lafiya da har kike d'orar da maganar."
Hawaye na share da fadin." Ni babu wanda ya fada min a jikina nake jin hakan." Ya 'bata rai da fadin."
Kinga ni bana son shashanci tashi ki kawo min abincin."
Cikin sanyi jiki nace." Banyi girki ba saboda yau tunda na dawo daga makaranta a kwance na yini da ciwon
kai da tunanin mahaifina."
Shuru yayi yana kallona na rike hannunsa da fadin." Don Allah ka tashi muje na duba jikinsa wallahi bashi
da lafiya kawai kana boye min ne."
Yace."Wai ke me yake damunki ne? na fada miki lafiyarsa lau amma kina nema ki 'karyata maganata."
Hannunsa na damqe da fadin." Wallahi ban yarda ba mutukar kana so kaga farin cikina to ka tashi muje na
duba mahaifina."
A fusace! ya fuzge hannunsa da fadin." Ba za'a je ba idan yaso ki dawwama cikin bakin ciki.'' Yana gama
maganarsa ya fita daga dakin......Gurin Hajiya yaje ya cika cikinsa da abinci ya kuma yi zamansa har sai
da dare ya shiga sannan yayi mata sallama.
Abin mamaki koda ya shiga dakin samun ta yayi a zaune taci kuka ta koshi ya dauke kansa kai tsaye
toilet ya nufa yayi Uzurinsa ya fito ya kwanta hade da rufe jikinsa da bargo hakan da yayi ya 'bata min rai
mutuka! cikin fitsara na dinga farfada masa duk maganar da tazo bakina ina kuka da nuna masa abinda
yake bai dace ba.......Ya mike da bacin rai a tare dashi yace."Na dawo gida a gajiye domin na kwanta na
huta amma saboda shaidanci kin sanya ni a gaba kina min hauka akan wani banzan dalilin ki to wallahi
idan baki min shuru ba ranki zaiyi mummunan baci."
Cikin Fitsara nace."Ai dole ka fadi haka mana saboda ba mahaifinka bane shiyasa ka kwanta harda rufa da
bargo baka da damuwa dole ka kwanta kayi bacci ko mutuwa yayi baka da as.............Saukar Bahagon mari
naji a kumatuna! yana huci! yace."Tashi ki fitar min a daki tunda baki da mutunci." Hawaye na tsere a
saman fuskata nace."Ai ko baka fada ba zan fitar maka daga Da......."Rufe min baki."! ya katse ni kamar zai
kai min duka.'' Sauka nayi daga gadon na kama hanyar fita zuciyata tamkar ta tsage. Cike da bacin rai naji
yana fadin.'' Useless kawai." Da sauri na bude dakin na fita domin bana so na sake jin wata bakar maganar
daga bakinshi.
*Littafin na Kudi ne....!*
_Kada ki siya ki fita dashi. Idan kika ganshi a groups kada kiyi sharing Idan kika karanta baki biya ba ina
bin ki bashi..........Idan kina so ki biya kudin littafin ga yanda abin yake......Vip Group #600...Normal
Group #400....Account......0542382124 Binta Umar gtbank.....Idan kati zaki turo sai kiyi min magana ta
WhatsApp da wannan number._
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
11/15/21, 12:08 PM - Aisha Srtr Mt: *OUR PROBLEMS TODAY*
*79&80*
Cike da farin ciki yake fadawa mahaifiyar tashi 'karuwar da ya samu wato Allah ya azurtashi da samun
gudan jininsa. Hajiya Sabuwa fuskarta ta sauya lokaci guda alamun damuwa ya bayyana a tare da ita da
'kyar ta iya fadin." Cikin har wata nawa ne da za'a ce yarinya kada tayi aiki ba, nifa bana son tsirfa irin na
malaman asibiti mutanan da lafiya lau suke ciki su haihu babu wata mishkila amma yanzu saboda d'aurewa
karya gindi daga samun ciki za'a kafa wasu dokoki na banza da wofi."
Jikinsa a sanyaye yace."Hajia yana da kyau a duba maganar Dr Ahamad duba da cewa da yanzu da da ba
daya bane komai yana tafiya ne da ikon Allah da kuma zamani tunda dai ki kaji Dr yayi wannan maganar
to babu shakka akwai abinda yake nufi."
Tabe baki tayi tace."To ai shikkenan tunda abin hakane makarantar ma sai ta ajiye ma'ana ta daina zuwa ta
zauna ta samu hutu kamar yanda Dr din ya fada.
Shuru yayi yana nazarin maganar, gabad'aya babu maganar daina zuwa makaranta a cikin wannan batun
amma saboda maganar ta mutu yasa yace."To shikkenan hakan yayi idan taji sauki sosai sai ta cigaba da
zuwa."
Ta sake maimaita maganarta." Cikin watanshi nawa."? yanda ta fadi maganar zaka fahimci cewa abun yaa
damunta.......Cikin farin ciki yace."Watan shi biyu da sati biyu ya shiga wata na uku.'' shuru tayi ba tace
uffan ba. Ya kalli Fadila dake zaune a gefe ta cika kamar ta fashe yace."Ki had'a mata abinci zata sha
magani ne."
Hajiya ta katse shi da fadin." Babangida Fadila ba za tayi wa matarka bauta ba maganin ayi to kada a fara
babu wanda zai yi mata bauta a cikin gidan nan."
Cikin bacin rai yace."Hajia wannan wace irin magana ce? ba bauta nace ayi wa matata ba ni za'a
taimakawa tunda dai ni nayi cikin nan kuma ta sanadiyarsa Dr ya kafa dokoki don me yasa ba za'a taimaka
min ba."
Fadila taji kamar ta dora hannu a ka ta kurma ihu! saboda bakin ciki da bakin kishi.
Ita kuwa Hajia ganin ransa ya baci yasa ta girgiza kai da fadin." Babangida ko ina so ko bana so dole naso
abinda zaka haifa amma ni har yanzu hankalina bai kwanta da matar nan taka ba."
Yace."Hajia ya za kayi da abinda Allah ya hukunta Surayya ita Allah ya 'kaddarta ta zama uwar 'ya'yana me
yasa kike adawa da abinda Allah ya hukunta."
Tace"To sarkin wa'azi ba cewa nayi ka kawo min kabli da ba'adi ba maganar ta isa haka abinda Allah ya
kaddara faruwar sa ko naki ko naso dole na hakura amma maganar gaskiya ka nemi wacce zata kula maka
da matarka.
Ya mike cikin tsananin bacin rai ya kama hanya ya fita yana mamakin irin kiyayyar da mahaifiyar tashi
take masa, a ganinsa shi take qi ba matarsa ba tunda taqi ta kula dashi da gudan jininsa wannan ya nuna
masa cewa 'ya'yansa zasu fuskanci takura da tsangwama a gidan tunda bata kaunar uwarsu.
Kai tsaye gidan Aunty Jamila ya nufa ya sheda mata dukkanin abinda yake faruwa kuma ya roki alfarmar
ta bashi 'yarta Shafa'atu tunda ta gama makaranta sai ta zauna tare da Surayyan tana taimaka mata.
Aunty Jamila itama ba taji dadin abinda Hajiyar tasu tayi ba ai duk kiyayyar da take wa yarinyar bai kamata
ta nuna akan cikin jikinta ba tunda jininta ne ko taki ko taso dole a kira shi da jikanta.
Hakuri ta bashi ta taushi zuciyarsa har ya samu sassauci a cikin ranshi ta shiga kicin da kanta ta shirya
abinci mai rai da lafiya ta zuba a fulas tace ya tafi dashi kuma ta gargadi Shafa'atu sosai akan lallai ta kula
ta kuma rike amana kada ta yarda a hada baki da ita a cutar da matar dan uwanta.
'Bangaran Hajiya kuwa zuwa da yayi ya Dauko Shafa'atu ya 'bata mata rai sosai amma sai ta share bata
nuna masa bacin ranta ba cikin zuciyarta ta kudiri mugun abu ai mutukar tana raye cikin nan ba za'a haife
shi ba domin kuwa bata shirya hada zuria da talaka ba.
Zuwan Shafa'atu yasa na dan samu sassauci domin kuwa ta kawar da komai ta dauki hud'ubar mahaifiyarta
tana kulawa dani sosai babu abinda nake komai ita take kafin mu tashi ta shirya breakfast sannan kuma
kafin na dawo daga makaranta ma tayi abinci sai dai kawai na zauna naci watarana ma har kira na take a
waya ta tambayeni abinda nake so tayi min idan ina bukatar wani abu sai na fada mata duk sanda bana
bukata kuwa sai nace duk abinda tayi zan ci idan na dawo. wannan kulawar da take dani ya janyo mata
martaba da mutunci a gurin Uncle kullum cikin yi mata hidima yake yace kuma duk abinda take so ta
tambaye shi zai bata kudi ta saya......Lafiya muke zaune da juna.
Ranar litinin Uncle da wurwuri ya fita dama kullum tare muke tafiya a dawowa ne kowa tafiyarshi daban
sai yau yace min zai fita da wuri za suyi meeting wannan dalilin yasa ni tafiya ni kadai......Tsaf na fito falo
tana zaune a kan kujera da waya a hannunta kafin ma nayi magana ta riga ni da fadin." Aunty Surayya yau
ke kadai zaki tafi ne."? Nace."Eh wallahi Uncle yau da wuri ya fita zasu zauna meeting." Ayya shiyasa
mana ina ta zaman jiran fitowarsa mu gaisa ashe ya fita.'' Nace."Watakila kina kicin lokacin da ya fita."
Tace."Hakan zata iya kasancewa." Agogon dake daure hannuna na duba da fadin." Ni zan tafi yau kafin na
dawo ki soya min kosai." Dariya tayi da fadin.'' Aunty Surayya kosai kuma."? Nace."Wallahi shi kawai
nake sha'awar ci.'' Tace."To shikkenan kada ki damu insha Allahu zan soya miki.'' Nace."To Nagode sosai
sai na dawo." Fatan alkairi tayi min na amsa cike da jin dadin yanda muke mu'amular arziki da juna.
Kamar koda yaushe sasshen na nufa domin na gaisheta na same ta a zaune a kan kujera ita da Jamil suna
magana kasa-kasa sallamata yasa sukayi shuru.
Na tsuguna gefanta da fadin." Hajia ina kwana fatan kin tashi lafiya." Ta saki fuska kamar ba ita ba ta amsa
da "Lafiya lou alhamdulillhi ya jikin naki."?
Nace."Da sauki alhamdulillhi." Tace." Tun sassafe da Babangida ya shigo domin mu gaisa yake sheda min
cewa zai fita da wuri yau kenan ke kadai zaki tafi."
Nace."Eh wallahi ni kadai zan tafi." Tace.'' To Allah ya tsare ya kiyaye hanya.'' na amsa da ameen ina
kokarin mikewa tsaye. Ya kalleni da fadin." Ko nazo na rage miki hanya ne."? Kallonsa nayi ina mamakin
maganarsa kaina kawai na girgiza da fadin." Nagode Jamil insha Allahu na fita ba zan rasa abin hawa ba."
Tace."Aa Surayya ki bari ya rage miki hanya mana." Nace."Hajia hawa mashing zai yi min wahala wallahi
shiyasa ban amince ba gudun abinda ka iya zuwa ya dawo."
Tace." Ashe ni ban isa ba kuma ban san komai ba shiyasa dake da mijin naki kuke nuna min iyakata akan
abunku duk abinda zan fada akan cikin nan na jikin ki bakwa daukarsa da muhimmanci duk abinda Dr
Ahamd yace shine daidai."
Ganin yanda ranta ya baci yasa nace."Hajia kiyi hakuri ba wai naqi bin umarnin ki bane kin isa dani
ballanatana kuma abinda yake cikina. Na kalleshi da fadin'' Tashi muje." Ya mike da sauri tare da fadin.''
Hajia sai na dawo sai mu qarasa maganar." Tace."To Allah ya kiyaye hanya kayi tuqi a nutse. Ya amsa da
Insha Allah.
Tunda na hau mashing din gabana yake faduwa a jikina nake ji tamkar akwai abinda zai faru yana farara
gudu akan titi yana min hira uffan na kasa cewa saboda fargaba.
A kan idonshi muka shiga makarantar Jamil ya samu guri yayi parking shi kuma ya karaso gurin
fuskarshi a masifar 'bace! Ni kuwa kokarin saukowa nake abin yaci tura kafata ta riqe gefen marata ya
daure sai wani bala'in ciwo yake min.......Ya kalleshi da fadin." Jamil waye yace ka daukota akan mashing
bayan ka san laluran dake tare da ita."
Kai tsaye yace."Broth Hajia ce tace na rage mata hanya." Ya kalleni a lokacin da nake goge gumin saman
goshina.......Yace."Ke baki da bakin magana a lokacin data bada wannan umarnin kinfi kowa sanin halin da
kike ciki mai zai sanya ki amince da hawa mashing bayan kin san da dokar likita a kanki."
Shuru nayi domin bana so muyi ta'kardama dashi a gaban 'kaninsa......ganin nayi shuru banyi magana ba
yace."Sauko ki shiga aji." Cikin dubara nake kokarin saukowa amma na kasa. a raunane na kalleshi da
fadin." 'Kafata ta riqe gefan marata ciwo yake min." Ya motso da fadin." Kinga kina so ki janyo mana wani
abu ko." kawai gabadaya sai ya rufe mu da fad'a ta inda yake shiga ba tanan yake fita ba Jamil sai hakuri
yake bashi yana so na sauka yaja mashing dinsa ni kam gabadaya ma na rasa abinda yake min
dadi.......Hannuwana ya d'ora a saman kafad'arsa ya rungumoni gabadaya ya ajiye ni a kasa da kyar na iya
tsayawa da kafafuna rai a bace ya kalleshi da fadin." Wuce ka bawa mutane guri mahaukaci kawai." Jamil
ya kunna mashing dinsa da saurin gaske ya bar gurin.
Babu fara'a a fuskarsa ya riqe hannuna muka nufi ofis d'inshi yayin da tsirarun dalibai da malamai suke bin
mu da kallo da yawa daga cikinsu kallon mamaki suke wasu kuma suna so su gazgata zarginsu akan alakar
dake tsakanina dashi.
Maganarshi naji a kaina yana fadin." Ke ba a isa ayi miki fada ba a ganin ki wannan abin da kika aikata
daidai ne ki fita ba tare da izinin mijinki ba shin kin san irin masifar da kika sanya kanki a ciki kuwa."?
Zaune na mike ina kallonsa idona gaja-gaja da hawaye nace."Uncle ni na gaji da wannan bala'in wallahi ni
me yasa ba'a duba Uzuri na? kai kayi min tujara mahaifiyarka tayi min 'yan uwanka suyi min shin wai da
wace masifar zanji."?
Yace."Kina kiran masifa ni ban santa ba duk abubuwan da suke faruwa dama na fada miki tun kafin
auranmu to yana da kyau ki sake daura damarar zama da family na a yanda suke ni dai baki da matsala dani
domin kuwa banga abin da nake miki na cutarwa ba."
Yana gama maganarsa ya bar gurin.
Komawa nayi na kwanta ina nazarin maganganunsa idan na fahinta yana so ya fada min cewa a haka zamu
cigaba da tafiya rayuwata ta dawwama a cikin kunci da bakin cikin mahaifiyarsa da yan uwansa ba zai
dauki mataki ba to gaskiya idan hakane ni ba zan lamunta ba zan dauki mataki a hannuna.
Da zazzabi na tashi ina kwance a kan dadduma yazo ya tsaya a kaina bayan ya gama shirin fita. can kasan
makoshi na gaishe shi ya amsa yana gyara agogon hannunsa yace."Ni zan fita ki shiga gurin Hajia ki bata
hakuri akan abinda ya faru."
Kallonsa nayi ina da kwance nace."Ai ni ya kamata a bawa hakuri akan abubuwan da akeyi min." Ya
murtuke fuska da fadin." Rashin kunya zaki min."? Murya na rawa nace."Babu maganar rashin kunya a
tsakaninmu sai maganar tsage gaskiya wallahi tunda nake da mahaifiyarka ban ta'ba yi mata laifi ba kullum
cikin kyautata mata nake amma jiya a gaban Fadila da Jamil taci mutuncina ta zagi iyayena sannan tana
kallon Jamil ya tofa min yawu amma ba tayi magana ba."
Cikin rawar murya nake maganar.
Shuru yayi yana kallona na koma na kwanta hawaye na cigaba da karakaina a saman fuskata.
Ya mike da fadin." Umarni na baki lallai ki shiga ki bata hakuri duk da kin ce ke akayi wa laifi to ni na ari
bakinta na baki hakuri amma wannan umarnin nawa kada ki tsallake shi."
Yana gama maganarsa ya kama hanyar fita kawai na bishi da kallo zuciyata na wani irin tafarfasa saboda
tsananin bacin rai.
A ranar haka na yini cikin tsananin damuwa da bacin rai ga wani irin zazzabi da yake damuna sai can
yamma na shiga kicin nayi iya abinda naga zanyi sannan nayi wanka na kimtsa tsaf kai tsaye sashen
hajiyan na nufa.
A falo na samesu gabadayansu suna hira duk suka bini da kallon banza. kasan kafet na zauna da fadin."
Hajiya ina fatan kun wuni lafiya."?
Tace."Lafiya lau 'Yar mulki sai yanzu kika fito."? Nace."Kiyi hakuri Hajiya bani da lafiya wallahi yini nayi
a kwance." Tace."Haka kike zaune da yunwa."? girgiza kai nayi." Tace."To a ina kike samun abinci kwana
biyu."? Nace."Uncle yana ajiye biscuits da lemo sannan da daddare yana take away kafin ya shigo."
Ta girgiza kai da fadin." Lallai biri yayi kama da mutum dama tuntuni nake wannan zargin to Babangidan
zai zo ya same ni zai fada min duk abinda yake faruwa.
Nace."Hajiya don Allah kiyi hakuri.'' cikin tsawa tace."Ke wai wane hakuri kike bani hakurin ubanki zanyi
tashi ki bace min daga nan shegiya 'yar mutsiyata." Tashi nayi da sauri na kama hanyar fita tamkar zan
kifa saboda tsananin yanda kaina yake juyawa.
Abinci da kyar naci ina idar da sallar isha'i na kwanta zazzabi na sake nukurkusar jikina. bacci ne ya dauke
ni wanda ya sanya ni mafarkai barkatai marasa kyau da firgitarwa. Jin motsi a dakin yasa na bude ido a
firgice ganinshi nayi yana kokarin kashe fitar dakin da alama ya jima da shigowa domin har yayi shirin
kwanciya, bargo naja na rufe jikina wani irin sanyi ne yake ratsa ni.............Hannunshi naji yana lalubata
gabana ya fadi kwana biyu wata mu'amula bata ratsa tsakaninmu ba saboda rikicin da muke ciki janye
jikina nayi gefe ya matsoni sosai yana wani kwantar da murya. girgiza kaina kawai nayi ina mamakin
karfin halinsa.
Ganin yana neman ya wuce gona da iri yasa na cire hannunsa da fadin." Uncle ka kyale ni bani da lafiya."
Murya a sarqe yace."Me yake damunki uhum? me yasa baki fada min ba sai yanzu da nake neman wani
abu a gurinki.
A sanyaye nace."Yau tsayin sati nake fama da zazzabi da ciwon kai rashin samun kulawa daga gurinka yasa
ban fada maka ba amma wallahi bani da lafiya.
Yace."Ban yarda ba kawai kina so ki hana ni biyan bukatata ne kuma idan naga dama zan iya danne ki na
biya bukatata.
Shuru nayi banyi magana ba sai kawai ya fizge bargon dake jikina yasa hannu yana janyo ni jikinsa.
had'uwar fatar jikinmu yasa ya gazgata maganarta ya sassauta rikon da yayi mata yana me dora hannunsa a
saman kanta. nan yaji yanda kan yayi zafi rad'au!
Jikinsa ne kuma yayi sanyi ya sauka daga gadon........Zaune na mike ina laluben rigata da ya cire min nasa
ina kokarin kwanciya yace."Tashi ga magani kisha."
Shuru nayi masa yace."Surayya ko ba kiji ba nace.''Ki tashi ga magani kisha kafin gari ya waye muje
asibiti."
Da kyar na mike zaune ya zauna a kusa dani tare da fadin." Bude bakin.'' Kallonsa nayi ya daga min gira
nan na hango tausayi na a cikin idonshi a hankali na bude bakin yasa maganin da sauri yasa ruwa hade da
fadin." Yi hakuri ki hadiye zaki samu sassauci.'' Yanda yake rarrashina sai ya bani mamaki ya rungume ni
a jikinsa yana shafa gashin kaina sai kawai naji wasu hawaye suna nema su zubo a saman fuskata hakika
da ina samun irin wannan kulawar daga gurinsa to dana fi ko wace mace dace da miji.
Cikin tsananin farin ciki ya kalli Dr din da fadin.'' Amma nayi farin ciki da jin wannan maganar Dr Ahmad
nagode kwarai kuma insha Allahu za'a kiyaye da dokokin ka.''
Dr Ahmad yana murmushi ya mika masa hannu da fadin."Haba babu damuwa Prof ai mun zama daya ina
taya ka murna ina kuma rokon Allah ya sauketa lafiya."
Ya amsa da ameen ya Allah Dr yanzu sai ka rubuta duk irin magungunan da suka dace." Dr ya dora biro
kan katin dake gabansa ya fara rubutu a jiki.
Cike da kulawa ya kalleni da fadin."Sannu ina fatan babu inda yake miki ciwo." Kai na girgiza a hankali
nace."Kaina ne yake ciwo kadan-kadan."
Yace."Insha Allah zai daina ki daina sanya damuwa a cikin ranki kin dai ji abinda Dr ya fada ko.''
A takaice nace "To zan kiyaye insha Allah." Ya kalli Dr din yana sauraran jawabin da yake masa. Hannu ya
bashi sukayi musabaha kafin ya mike nima na mike ina gyara mayafina Dr cikin barkwanci yace."Madam
a gaida gida Allah ya raba lafiya." Gaba nayi cikin jin kunyar maganarshi na amsa da ameeen ya Allah.
Ya zaunar dani a bakin gado da fadin."Ki zauna ki huta ki kuma dunga kula Dr yace babu aikin wahala
saboda haka duk wani abu da zai sanya ki damuwa kada kiyi yanzu zan shiga gurin su hajiya na samo miki
abinci kici kisha magani ki kwanta ki huta."
Kallonsa kawai nake a lokacin da yake wannan maganganun ina mamakin sauyawarsa wannan ya nuna min
cewa yana maraba da cikin da nake dauke dashi tunda duk gashinan ya damu sai rawar jiki yake. Har ya
fita daga dakin ban dauke idona daga kansa ba.
Nace."Ni dai na ganshi a zahiri banga abinda zai sanya ni na shiga cikin dakin na zauna ba." Tsaki yaja da
fadin." Ke kam kin fiye fitina wallahi." Yana gama maganarsa ya shige dakin ya barni a tsaye a bakin kofa
ina zare ido daga naji motsi zan zabura! na matsa gefe guda marata sai wani irin ciwo take min.
Ina nan a tsaye ya fito tsaf yayi wanka ya shirya cikin kayan bacci ya kalleni da fadin." Kina nan dai a tsaye
ba zaki zo ki kwanta ba."
Fashewa nayi da kuka da fadin." Uncle nifa ba zan iya kwanciya a cikin dakin nan ba saboda ganin idona
naga kadangare kato ya shiga.
Ya karaso inda nake cikin sigar rarrashi yace."Ki kwantar da hankalinki na duba dakin tsaf banga komai ba
idonki ne yayi miki gizo amma ki duba yanayin ginin gidan nan ki duba ki gani ta ina kadandare zai samu
hanya.
Hannunsa na rike gam! nace."Uncle kada kayi mamaki da maganata wallahi da gaske nake na ganshi da
idona."
Rungumeni yayi yana shafa bayana yace."Ki kwantar da hankalin ki koda yana cikin dakin babu abinda ya
isa yayi miki insha Allah addua za tayi maganinsa.
Shuru kawai nayi ina jinsa yaja hannuna muka shiga dakin yana rarrashina kan gado ya zaunar dani
yace." Kinyi wanka ko." Kai na daga masa ina bin dakin da kallo yace."Okey bari nazo mu kwanta.''
Hannunsa na rike da fadin." Ina zaka je."? Yace."Zan rufe falon ne." Nace."Shafaatu bata shigo ba."
Yace."A gurinsu Hajiya zata kwana." Kallonsa nayi da mamaki a tare dani nace."Ina fatan ba wata
*MATSALAR* bace." Yace."Babu wata matsala kawai dai tayi ra'ayin kwana a can." Mikewa nayi da
fadin." Muje tare ka rufe kofar domin ni wallahi har yanzu hankalina be kwanta ba."
Yana kokarin kashe fitila nace."Don Allah kada ka kashe hasken ka barshi." Yace."Tunda kike kin ta'ba
ganin na kwanta da hasken fitila.'' Kai na girgiza yace."To ki kwantar da hankalin ki na fada miki babu
abinda zai sameki."
Ajiyar zuciya na sauke ina kallonshi ya kashe fitilar dakin yayi duhu ya kwanta rigingine a gadon ya janyo
ni gabadaya rabin jikina yana kansa yaja bargo ya rufa mana.
Ina jinsa yana addua nayi luf a jikinshi cikin zuciya nake yin tawa adduar ina fatan Allah ya tsareni da
dukkanin abin cutarwa.
A hankali numfashinsa ya fara sauka wannan ya nuna min cewar bacci ya dau'keshi tsoro da fargaba suka
tsananta a tare dani idona a rufe na
cigaba da neman tsarin Allah.
A firgice na mike zaune ina kokarin sauka daga gadon ya rike hannuna da fadin." Menene ina zaki je."?
Cikin tsoro nace.''Uncle kadangaran nan yana jikin bargon nan naji motsinsa wallahi." Ya kunna fitilar
dakin yana duba bargon wanda ni tuni na cire shi daga jikina ina can lokon gadon jikina sai mugun rawa
yake.
Ya daga bargon ya zazzageshi da fadin " Ina kadangaran yake anan."? Shuru nayi kwalla duk ta cika
idanuwana.
Yace."Surayya don Allah ki barni na runtsa wallahi bacci ne a idona na fada miki kisa nutsuwa ki kuma
kwantar da hankali babu wani kadangare a dakin nan.
Ina share hawaye nace." Uncle ko ka yarda ko kada ka yarda wallahi na rantse da Allah akwai shi a dakin
nan domin ni naga lokacin da ya shigo.
Cikin bacin rai yace."Okey ni ne nake karya kenan? to tashi ki fitar min a daki kije falo ki kwanta domin
kuwa ba zaki hana ni bacci ba.
'Kin tashi nayi ya buga min tsawa da fadin." Ko bakya ji ne? nace ki tashi ki fita ki bani guri tunda ke baki
san rarrashi ba.
Haushin yanda yake hantara yasa na sauka daga gadon tabbas akan na kwana a dakin gwara na fita falo na
kwanta domun ina ganin kamar sai nafi samun kwanciyar hankali.
Ya koma ya kwanta yana rufa bargo a jikinsa......To a falon ma dai bata sanja zani ba domin kuwa kasa
nutsuwa nayi gabadaya nabi na takuri jikina guri daya sai zabura nake ina dube-dube domin sai nake
ganin kamar kadangaran zai iya fitowa daga dakin ya riski inda nake.
Adduar neman tsari nake nanatawa har Allah yasa na dan samu sassauci bacci mai dadi ya kwashe ni to sai
dai ko kai daya banyi ba na riski kaina cikin mafarkin kadangaran.......Cikin gigita na bude idona ina kiran
sunan Allah kawai sai jin motsi nayi da sauri na kalli gurin shi na gani yana bin jikin labule ihu! na
kurma hade da kiran "Innalillahi wa'ina ilahi raji'un!!!!! Cikin bacci yaji ihun! ya bude idonsa da salati a
bakinsa ya fito falon a guje! naje na rungumeshi ina nuna masa shi da fadin." Uncle gashi can yana bin
labule ka ganshi ko! gashi can ba bakikirin dashi kato La'ilaha'illahu Muhammad rasulillahi S.A.W." Ya
rungume ni sosai a jikinsa yana tofa min addua yayin da yake bin jikin labulan da kallo yana so yaga
abinda take nuna masa amma duk iya dubansa bai ga komai ba.
Kan doguwar kujera muka zauna ya dora ni a cinyarsa yana cigaba da tofa min addua kafin na samu
nutsuwa a hankali ya kira sunana na amsa ina sake boye fuskata a kirjinsa. Yace."Gobe idan Allah ya kaimu
zan sanya a fito da komai na dakin a gabanki za'a duba kadangaran a fita dashi amma ina neman alfarma a
gurin ki." Murya a sanyaye nace."To." Ya cigaba da cewa." Wannan firgitar da kike tana da manufofi da
yawa Surayya kada kayi min asarar babyna bayan na sanya rai dashi.
Wani irin tausayinsa ya rufe ni a raunane nace."Uncle kayi min afuwa wallahi nima ba yin kaina bane
haka kawai nake jin tsoro ko da faduwar gaba kuma maganata ba karya bace Uncle ka taya ni da addua."
Yace."Insha Allahu addua ta za tayi tasiri a tare dake amma kema ki dage da addua kada kiyi sanya."
Nace." To insha Allah.
Da asubah da zai fita kuka nasa kariris ina rokonshi akan yayi hakuri yayi sallar a gida yace."Surayya
tunda nake Jam'i bai ta'ba wuce ni ba me zai sanya yau ki hana ni zuwa massalaci." Hannunsa na rike da
fadin." Idan ka fita ka barni watakila sai dai ka dawo ka sami gawa ta."
Ya jima yana kallona kafin yace."Muje ki dauko hijab dinki muje gurin su hajia ki zauna." Banyi musu ba
saboda ina ganin kamar hakan shine maslaha a tare dani.
Lokacin dana shiga falon Duk suna daki shuru babu motsin kowa. dama ina daure da alwala sai kawai na
gabatar da sallahta na jima sujjadar karshe ina addua Allah ya sassauta min halin da nake ciki.
Kan kujera na kwanta bacci na fizgeta naji motsi a kaina da sauri na bude idona ina kallonsu......Shafa'atu
ce da Fadila ina kokarin mikewa zaune Shafa tace."Aunty Surayya yaushe kike shigo."? Nace."Tun asuba
don anan ma nayi sallah." Tace."Ayya Uncle yau ya fita da wuri kenan."? kai na girgiza da fadin.'' Be fita
ba Shafa'atu jiya bayan fitar ki wani kadangare me girman gaske ya shigo shine hankalina ya tashi sosai.
Shafa'atu tana kokarin magana ta katse ta da fadin." Wane irin kadangare kuma? ta ina zai samu hanya ya
shigo wannan dai maganar bata da tushe.
Nace."Fadila wai me yasa kowa yake 'karyata maganata ne ? idan ban ganshi da idona ba ai ba zan fadi
karya ba."
Tace."Tunda nake a gidan nan ban ta'ba ganin gilmawar kadangare ba dole na karyata maganarki.'' Na bude
baki kenan zanyi magana ta karaso gurin.
Yanda ta tsira min ido tana kallo shine ya kashe min jiki. a sanyaye na gaisheta ta amsa a lokacin da take
kokarin zama.....Fadila tace."Hajia kinji wani sharri da wannan farar safiyar."
Tace."Tun ina sama nake jin maganarku me yake faruwa."? Tace." Wai kadangare ta gani a sashen su
shine tun asubah take nan.
Ta kalleni a yatsine tace." Sai dai idan daga gidanku kike zo dashi domin kuwa gidan nan babu wani rami
ko wata hanyar da irin wannan hallitun zasu shigo ni bana son kinibibi."
Ganin yanda take magana a harzuke yasa nayi shuru bance komai saboda na san ko na fada mata gaskiya ta
ba zata yarda da ita ba yasa kawai na zuba mata ido tana cigaba da cimun mutunci........."Wallahi ban san
lokacin da Babangida ya zama lusarin Namiji ba yarinya karama ta dinga yiwa mutane yawo da hankali to
bari ya shigo sai naji abinda kike nufi da kirkirar wannan maganar."
Ya shigo da sallama a bakinsa gabadaya muka amsa hankalinsa gabadaya yana kaina don har sai da hajian
ta fuskanci hakan ta 'bata ranta tana watsa masa harara! Oho be san ma tana yi ba Ya kalleta a lokacin da
take girgiza kanta...."Hajiya ina kwana ina fatan kun tashi lafiya."
Ta amsa da "Lafiya lau yanxu na sauko na ganta a zaune wai ashe tun asubah ta shigo shine nace meye
dalili domin kuwa dalilin data fada ni ban yarda dashi ba."
Yace."Hajia yarinyar nan ta riga ta firgita da dakin a cewar ta tana ganin kadangare wannan dalilin yasa
nace zan sanya a fito da komai dake dakin a duba idan da akwai shi sai a fitar dashi hankalinta ya kwanta.
A harzuke tace."Wannan wahalawarce kawai Babangida wai me yasa kake biyewa yarinyar nan ne da
dukkanin abinda take so, yaushe ka zama shashashan namiji."?
Yace."Hajia bana biye mata akan rashin gaskiya yanzu ma abinda sanya ki kaga na tsaya akan maganar
saboda cikin dake jikinta bana so garin wannan firgice-furgicen da take ya samu *MATSALA* shiyasa na
yanke wannan hukuncin.
Taja tsaki da fadin." A kanta aka fara ciki da duk zaka damun kanka wato Babangida har yanzu baka san
sharrin mace ba ko? wallahi kayi hattara da wannan yarinyar makira ce domin tunda ta fahimci cewa ka
kwallafa ranka akan cikin jikinta to zata dinga janka a kasa.
Girgiza kanshi yayi yana mamakin maganarta shi kam ba'a hallici wata 'ya mace da zata jashi a kasa ba
wallahi wannan ma kawai saboda lalura ta shigo ciki ne shiyasa yake biye mata amma ya san bata yanda
za'ayi kadangare ya shigar masa daki.
Ya mike da fadin." Zanje nayi wanka na shirya kiyi duk abinda zaki yi kafin nazo." Nace."To insha Allah
amma ka dauko min kaya na da jakata." Yana kokarin fita ya amsa.....Bayan fitarsa a watse ta kalleni da
fadin." Wallahi mutukar ina raye babu wata 'ya mace data isa ta juya min d'an dana haifa Surayya ki kuka
da kanki kada ki shiga hannuna ba zaki ji dadi ba."
Cikin sanyi jiki na kalleta da fadin."Hajia kiyi hakuri don Allah wallahi lafiya lau muke zaune da juna bana
masa wani abin cutarwa saboda ina sonsa ba zanso abinda zai cutar dashi ba.
Tace."Oho! ki fadawa uwarki Habiba idan a tsaye take to ni a tafe nake ni da ita shege ka fasa." tana gama
maganarta ta mike ta hau sama. Fadila taja tsaki ta tashi ta shige dakinta. Shafa'atu ta kalleni a sanyaye
tace."Kiyi hakuri don Allah Hajia zama da ita sai mai hakuri." Hawaye na share da fadin." Shafa'atu ki taya
ni addua rayuwata tana cikin *MATSALA."* tace."Ki tsananta addua insha Allah,Allah zai yi miki
magani." Nace."Insha Allah Shafaatu nagode sosai.
Kicin ta shiga ta barni da tunanin kalubalan da yake cikin rayuwar duniya...
Motsin shigowar ne yasa nayi saurin share sauran hawayen fuskata, kawar da kaina ban yarda na hada ido
dashi ba kawai sai jin maganar mace nayi da sauri na kalli inda suke tsaye kallo daya nayi mata na gane
ta sabuwar malama ce a makarantar yanda ta tsaya kerere a gabansa shine yafi komai 'bata min rai, tsaki
naja na dauke kaina daga kansu.
Ta karaso kusa dani babu yabo babu fallasa tace." Sannu kanwata yanzu me yake miki ciwo." Na jima
kafin nace."Babu inda yake min ciwo." Za tayi magana ya katse ta da fadin." Ba naji kince kafarki na ciwo
ba." Ba tare dana kalleshi ba nace."Ta daina." Ya kalleta da fadin." Kin ganta nan bata jin magana kuma
bata kiwon lafiyarta har na fita takatsantsan da cikin nan wallahi."
'Yar dariya tayi tace."Sai anyi hakuri akwai kuruciya a tare da ita dama mafi akasari cikin fari ana samun
irin wannan matsalar yanzu dai ta kwanta na duba kwanciyar babyn."
Ya kalleni da fadin." Kinji abinda tace ko ki kwanta ta duba ki." Fuska a turbune nace ." Ai wannan satin
naje asibiti Dr Ahamad ya duba ni yanzu bana bukata."
Shan kunu yayi da fadin." Kin san bana so ina magana ana jayayya dani kiyi abinda umarce ki." Ajiyar
zuciya na sauke raina a mugun bace na kwanta kan doguwar kujerar ta daga rigata tana latsa min ciki na
dinga jin tamkar na buge ta saboda takaici. ta kai minti goma tana abu daya kawai naja rigata na rufe
cikina na fara kokarin tashi zaune.
Ta kalleshi tana gyara gilashin idonta tace."Baby lafiyarshi lau ciwon marar da take jijjigar mashing ce
insha Allahu zata daina amma yana da kyau a cigaba da kiyayewa domin da alama mahaifarta bata da kwari
idan aka tsananta cikin yana iya zubewa.
Yace."Haba ki daina wannan maganar mana insha Allahu lafiya lau zata haihu......Malama Salamatu tayi
murmushin ya'ke da fadin." Professor kenan to Allah ya amsa adduarka nima zan fi son haka amma yana
da kyau kaima ka kula kada ka dinga yawan zuwa gurinta da bukata.
Yace."Insha Allah za'a kiyaye wannan." Jakarta ta dauka da fadin." Ni zan wuce gida sai munyi waya ko."?
Fadin wannan maganar yasa nayi saurin kallonsu Yace."Okey to shikkenan a huta gajiya nagode sosai."
Sai da tayi fari da ido kana tayi murmushi cikin wata irin murya ta amsa da "Ameen gida zai ji da kyau.''
Tana fita daga ofis din na tsira masa ido ina kallo kwata-kwata babu walwala a fuskata....Yace." Maganar
dai guda daya ce kina so ki shiga aji ko."? Kasa magana nayi sabida tsabar takaici ya cigaba da cewa." Yau
ba zaki zauna a class ba zaki zauna a nan har lokacin tashi yayi zan duba miki duk abinda akayi muku."
Yana gama maganarsa ya kama hanyar fita nayi saurin tsayar dashi ya juyo yana kallona. Nace."Wannan
matar wacece da har kuke doguwar magana a tsakaninku.''
Yanda ya 'bata rai shine ya sanya ni nadamar maganar da nayi. kawai ya girgiza kansa ya fice ya barni cike
da bacin rai da damuwa. aikuwa wallahi ba zan yarda da wannan alakar ba dole sai ya fada min meye a
tsakaninsu domin gani nake kamar akwai soyayya duba da yanda suke jifan junansu da wani irin kallo.
A hargitse ya shigo ya same ni yayi tsai yana kallona kafin yace."Me yake damunki duk kin had'a gumi
kamar babu fanka a ofis din ko jikin naki ne."?
Da kyar na iya fadin." Amsar tambayata ta dazu nake bukata daga gurinka.'" tevur din gabansa ya buga da
karfin gaske yace." Ba za'a baki amsar ba idan da akwai abinda za kiyi sai kiyi." Na mike tsaye da fadin."
Bani da abinda zanyi amma Allah ya isa idan aka shiga hakkina."
Wani irin shocking jikinsa ya dauka tsabar mamakin maganarta kallo ya bita dashi yana mamakin wai
yau shi take wa Allah ya isa akan abinda bata da hujja dashi...........Hannuna jikin kofa naji maganarsa "Idan
kika fita daga ofis din nan wallahi sai ranki ya baci mutuka.
Hannuna na cire na juyo ina kallonsa da fadin." To zaman me muke a makarantar bayan an tashi ni na gaji
kazo mu tafi gida.
Ba tare da yace komai ba ya koma kan kujerarsa ya zauna yana juyawa idonsa a kaina ya dora hannunsa
kasan bakinsa.
Jikina a sanyaye na koma na zauna ina satar kallonsa na lura yaji haushin maganata nima sai daga baya
nayi dana sani gabad'aya raina ne ya baci shiyasa nayi masa Allah ya isa ina ganin kamar itace abinda zanyi
na samu sauki.
Maganarshi naji a kunnena " Surayya ni kike wa Allah ya isa ko."? Kallonsa nayi cikin rawar murya
nace."Kayi hakuri ban san lokacin da nayi ba."
Ya gyara zamansa still idonshi har yanzu yana kaina yace."Saboda kinga Salamutu a ofis dina tazo domin ta
taimaka miki shine zaki bude Baki ki zage ni."
Da sauri nace."Yaushe na zage ka Uncle kafi karfin zagi a gurina." Yace."Allah ya isa da ki kayi min daidai
take da zagi me nayi miki da zaki had'a ni da Allah."
Hawayen da suka zubo na share nace."To me yasa na tambaya ka menene a tsakaninka da ita kayi shuru ai
dole nayi zargin ka."
Kai tsaye yace."Idan bazawara tace ita zaki hana ni neman auranta ne."? Gabana yayi muguwar fad'uwa na
tsira masa ido bakina yana rawa.
Ya sake murtuke fuskarsa da fadin." Kin san dai Allah ya halasta min auran mace hudu a yanzu bayan ke
ina da damar da zan kara uku to me zai sanya ki daga hankalinki kawai saboda kinga muna magana da
wata.
Cikin kunar zuciya nace."Uncle ni dai wannan maganar ta isa haka don Allah don Annabi ka kyaleni naji da
masifar da take damuna."
Yaja dogon tsaki da fadin." Kullum kina janyowa mutane masifa a gida a maimakon kiyi adduar alkairi
amma kullum maganar masifa kike alhalin mu bamu ganta ba."
Shuru nayi masa ya mike da fadin." Tashi muje gida amma ina gargadin ki da babbar murya kada ki sake
ganin ina mu'amula da wata mace a makarantar nan ki tuhume ni akan aikina."
Mikewa nayi ina kiran innalillahi wa'ina ilahi raji'un a cikin zuciyata kafin na fita sai da na daidaita
yanayin fuskata sannan nabi bayansa wanda shi tuni ya isa inda motarsa take ina zuwa ya bude min na
shiga ya mayar da murfin ya rufe kana ya zagaya gurin zamanshi.
Motar shuru Har muka isa gida babu wanda yayi magana a tsakaninmu da kanshi ya bude motar na fito
ban jira shi ba nayi gaba, Allah sarki Shafa'atu ta gyara ko'ina sai 'kamshi ya'ke tana kicin tana aiki na leka
kicin din nayi mata sannu ta amsa tana tambayata makaranta nace."Alhamdulillhi tace."Na soya miki
'kosan fa." Ina kokarin fita daga kicin din nace." Shafa'atu anya kuwa zan iya cin 'kosan nan."
Tace."Saboda me aunty.'' Nace."Haka kawai wallahi.'' Tace."Watakila gajiya ce tasa kika fadi haka amma
kije ki watsa ruwa ki nutsu sai na kawo miki." Nace."Nagode sosai Shafa'atu." Tace."Haba babu komai
auntyna." Ina kokarin fita tace."Yawwa Aunty Na manta banfad'a miki ba kinyi bakuwa bayan tafiyar ki
makaranta.
Kallonta nayi da fadin." Wacece kuma bata fada miki sunanta ba."? Tace."kawar ki ce Samira." Nace."Au!
ashe Samira ce to watakila ma zata dawo ai aminyata ce." Fita nayi daga kicin din ina tunanin akan zuwan
Samira wani lokacin bana son zuwanta saboda rashin kamun kanta wani lokacin kuma idan tazo takan debe
min kewa.
To har nayi wanka naci abinci na gama duk abinda zanyi be shigo ba nayi ta tunanin inda yake watakila
yana can gurin mahaifiyarsa don wani sa'in idan mu kayi irin wannan dawowar ya shiga bata barinsa ya fito
da wuri.
Muna hira ta kalleni da fadin." Aunty Surayya bari na shiga gurinsu Hajia mu gaisa kwana biyu ban shiga
ba.'' Nace."To shikkenan Ki gaisheta idan kin shiga.'' Ta mike tana sanya hijab d'inta tace."Za taji insha
Allah.
Fitar ta keda wuya na fara jin motsi a 'kasan kujerar da nake zaune. kafin nayi wani yun'kuri na ganshi
tafkeken kato ya fito zirrrr! ya shige cikin uwar daki. Hankali a tashe na mike tsaye gabana ya dinga dukan
uku-uku kofar dakin na tsirawa ido bakina sai rawa yake........
Na riga shi dawowa gidan kai tsaye can na nufa na same su sunyi baja-baja a falon da kayan abinci da
wata hamshakiyar mace a zaune sai da na kalleta sosai sannan naga kammaninta da Hajian.
Cikin kasala da sanyi jiki na karasa, gwiwata a kasa na gaisheta ta amsa a wulakance kamar yanda ta saba
ban damu ba na kalli bakuwar dake watsa min wani irin kallo nace."Sannu ina wuni." Ta ya tsine fuska tare
da kallon 'yar uwarta tace."Wannan mummunar ce matar Babangida."? Tace."Kema dai kya fada Zulai ai
Babangida al'amarinsa sai addua.''
Aunty Zulai ta shiga girgiza kanta tana kallona tace."Amma kin san abinda kika aura ko."? Na kalleta cikin
rashin sanin inda maganarta ta dosa nace."Bangane ba." Ta nuna ni da yatsa da fadin." Ina nufin kin san
Babangida ba tsaran auranki bane ko." Nace."Eh na sani amma gashi ya aureni muna zaune lafiya." Da
sauri ta katseni da fadin." Kada ki fada min maganar banza anan gurin." Shuru nayi tace."Ki rubuta ki ajiye
cewa dole Babangida ya kara aure xai auri 'yar uwarsa gata nan a zaune dama itace daidai dashi.
Na kalleta da fadin." To aunty ni ai ban hana shi ba idan mata dubu zai aura yana da iko ne." Hajia ta buga
min tsawa da fadin." Rufe min baki ana magana kina mayarwa saboda wuyanki ya isa yanka.''
Aunty Zulai tayi dariya da fadin." Hajia kyaleta ai irinsu sunfi dadin zama wanda zaka fada su fada ba
masu kisan mummuke ba."
Tace."Zulai rabu da wannan yarinyar kina ganinta haka muguwar makira ce wallahi duk tsaurin Babangida
juya shi take."
Aunty Zulai ta rike baki da mamaki a maganarta tace."A Lallai sai mun tashi a tsaye abun har ya kai haka."
Ta girgiza kai da fadin." Zaki sha mamaki idan kinga yanda yake mata rawar jiki."
Ta dinga girgiza kanta da alamun mamaki a tare da ita tace."Surayya ko dai kunbi ta karkashin kasa ne
domin ni ina zargin hakan." Cike da bacin rai nace." Bama boka bama malam da Allah muka dogara
soyayyar da Uncle yake min ta Allah da Annabi ce."
Tasa dariya da fadin.'' Zaki fadawa 'yan garin ku ne." Cikin zuciyata nace." Ta Allah ba taku ba insha
Allahu duk sharrin ku zai koma kanku.
Key ta miko min da fadin " Gashinan dazu yara sun binkice ko'ina a dakin sun fito da kad'angaran." Na
kar'bi key din da fadin." Naji dadin hakan amma ina Shafa'atu take." Harara ta watsa min da fadin." Ubanta
ya kira ta a waya taje sai kije can cikin 'yan uwanki ki dauko wata ta taya ki zama Shafa'atu dai ta tafi gida.
Jikina gabadaya yayi sanyi hakika abin beyi min dadi ba sosai nake jin dadin zama da Shafa'atu saboda ta
iya mu'amula tana debe min kewa mutuka....Ina kokarin mikewa naji tana fadin." Au! da shafa'atu ce take
zaune a gurinta."? Hajian tace."Eh saboda ta samu ciki shine ta lanjare wai bata iya aiki suka hada baki da
mijinta yaje ya dauko shafa'atun tazo tana mata bauta."
Aunty Zulai girgiza kai kurrum take tana mamakin yanda akayi har yarinyar ta samu sake a gidan gashi
daga yin aure har ta samu ciki ita 'yarta tana zaune dole ne tayi wani abu akai.
Ta kalli Hajian da fadin" Yanzu menene makomar Fadila."? Tace."Zulai ki kwantar da hankalin mutukar ni
na haifi Babangida to sai ya auri Fadila ko yana sonta ko baya so sai ya aureta.
Tace."Ya kamata dai kiyi wani abu akai domin kafin na koma kan harkokina nake so ayi komai a gama
nima hankalina sai yafi kwanciya saboda can dangin babanta sai surutu suke suna fadin Wai ni na hanata
aure saboda wata manufa gashi Maryam tayi aure har da yara biyu tare kuma suka gama karatunsu shiyasa
nake so ayi abun cikin gaggawa.
Ajiyar zuciya ta sauke da fadin." Zulai na fada miki kada ki damu wannan abune mai sauki ni yanzu
babban abinda yafi damuna cikin dake jikin yarinyar nan so nake ya zube tun kafin yayi kwari.
Tace."Wane matakai kika dauka domin biyan bukatarki."? Tace."Na sanya Malam Da'u yayi mata ture da
bakin gadangare zata dinga razana da firgita ya tabbatar min da cewar cikin zai fice.
Tace."Hakan yayi amma ina ganin idan muna so bukatarmu ta biya da sauri dole sai mun hada da wasu
dabarun domin hakan mu ya cima ruwa."
Tace."Zulai abinda yasa nake abun a 'boye saboda kada Babangida yayi saurin fahimta" Tace."Babu yanda
za'ayi ya fahimci komai yanzu abinda za'ayi gobe idan sun fita zan shiga da kaina in gabatar da abinda
zanyi insha Allah sai bukatarmu ta biya." Tace."To shikkenan Allah ya kaimu goben lafiya."
Na jima ina addua kafin nasa key na bude dakin. still bakina dauke da adduar neman tsarin Allah na shiga
daki..............To Har nayi wanka nayi duk abinda zanyi banji wani motsi ba hakan ya sanya hankali na
kwanciya cikin karfin hali na shiga kicin domin gabatar da ayyuka na san da Shafa'atu tana nan da tuni sai
dai na dawo na samu ta gama komai amma ina tsammanin da sanya hannu Hajian a gurin tafiyarta tunda
dama bata kaunar zamanta a gurina.
Zama na a falo da minti biyar tayi sallama, gabana ya fadi da jin muryata na amsa tare da ajiye cokalin
dake hannuna na bita da kallo a lokacin da take karasowa inda nake.....Ta zauna kusa dani da fadin " Wai ya
naga sai kallona kike ko ba kiyi murna da zuwa na ba." Girgiza kai nayi da fadin.'" Aa ina mamaki ne daga
ina kike da yamma haka."? Tace."Wallahi daga gida nake jiya ai nazo ba kya nan." Nace."Eh Shafa'atu ta
fada min." Ta kalli abincin dake gabana da fadin." Wallahi dama muguwar yunwa nake ji Surayya baki da
damuwar komai duba don Allah shinkafa 'yar gwamnati ga jar miya da uban nama akai kin samu duniya
kin manta dani."
Plate din abinci na tura mata da fadin." Samira bakya rabo da shirme wallahi kema ki cigaba da addua
Allah ya baki miji nagari."
Tana kai lomar abinci ta amsa da ameen ya Allah ai yau da labari nazo miki." Nace."Allah dai yasa na
alkairi ne." Yar dariya tayi da fadin." Alkairi ne wallahi" Nace."To gama cin abincin ki bani nasha"
Saman kujera na koma na dauki wayata ina dubawa gefe guda kuma nazari da tunanin akan labarin dake
tafe da ita.
Wai duk yawan abincin nan ta cinye shi tas har tana neman qari. Nace."Samira babu sai na Uncle kawai
kuma bana jin zan iya wani girkin Yanzu."
Tace."Okey to bari na duba firji na san ba za'a rasa yogot ba." Kallo kawai na bita dashi ina mamakin
al'amarin ta Samira bata da kamun kai ko kadan wataran idan tana abu har mamaki take bani.....Babbar
robar yogot ta dauko tazo ta zauna kusa dani da fadin." Lallai Surayya ashe da kayan ciye-ciye a firjin ki
amma saboda rowa ki ka hana ni.'' Nace."Rowa ba halina bace Samira amma don Allah zan baki shawara."
Tana shan yogot din tace." Ina sauraranki."
"Wallahi kwata-kwata abinda kike ba daidai bane kada ki fassara maganata da wata manufa ki gyara
halinki kuma ki kama kanki domin na lura har yanzu tunaninki irin na baya ne."
Ta 'bata rai da fadin.'' Saboda nazo gidanki kike kokarin ki ci mun fuska ko." Nace."Ai kinji matsalarki
bakya nazari akan abu kwata-kwata ba haka nake nufi ba inaso ki zama nutsatstsiya saboda maza a wannan
zamanin sunfi son mace mai kamun kai kuma wannan rashin nutsuwar taki ce ta sanya Uncle baya shiri
dake."
Shuru tayi ta cigaba da shan Yogot din nace."Ina sauraran Labarin." Sai da ta mula tukkuna tace."Shahid ya
dawo fa yayi kudi kasuwa tana yi dashi wallahi ba kiga yanda ya koma ba yayi kiba ya kara kyau ya sayi
mota mai tsada yanzu haka ma gidansu an rushe ana sake sabon gini irin na zamani."
'Bata fuska nayi da fadin " To sai akayi yaya."? Kallona tayi da fadin.'' Sai kawai nake miki sha'awarsa
wallahi da ka auri wanda baya sonka gwara ka auri wanda yake sonka duk talaucinsa na tabbata zaman
hakuri kike a gidan nan domin kuwa Uncle baya sonki hakama mahaifiyarsa da 'yan uwansa, Shahid ya
tabbatar min da cewa har yanzu yana sonki kuma ko yanzu kika fito wallahi zai aure ki."
Sosai na 'bata fuska nace."Kinga Samira maganar nan ta isa haka bana so ki 'bata min rai mutukar kin san
irin wannan maganar ce zata dinga kawo ki gidan nan to don Allah kiyi zamanki ba sai kinzo ba."
Tana ya'ke tace."Surayya kenan ke duk wanda zai fadi bakar magana akan Uncle kina gaba dashi to namiji
ne ki cigaba da nuna masa so wallahi watarana sai kinyi kuka da idonki.
Shuru nayi mata tare da dauke kaina domin gabadaya bana kaunar zamanta a kusa dani babban burina ta
tashi ta tafi.
Ta mike tana gyara mayafinta da fadin." Ni na tafi amma ki zauna a nutse kiyi shawara da zuciyarki Shahid
dai ya fada min cewa ko yanzu kika fito zai aureki."
Kallo kawai na bita dashi ina mamakin al'amarin babu shakka idan banyi da gaske da zuwan Samira gidan
nan ba to zata kashe min aure idan banda rashin hankali da aurena da komai amma tazo tana min wata
magana ko da can Shahid beyi min ba ballantana yanzu dana tabbatar da cewa na samu muradin zuciyata
me zanyi dashi duk kudinsa.
A ranar lafiya lau muka wayi gari muna ta abin arziki sai lallabani yake yana fadin." Dama na fada miki
cewar babu wani kadangare kin firgita ne kawai naji dadi sosai da kika kwantar da hankalinki."
Nace."Nima hankalina ya kwanta sosai lokacin dana dawo hajia ta tabbatar min da cewa an cire kadangaren
shiyasa hankalina ya kwanta." Yace." Yanzu kiyi sauri ki shirya ki sameni a gurin Hajia sai mu karya a can
mu wuce makaranta ko.'' Nace " To bari na shiga wanka yanzu." hanyar fita ya nufa ni kuma cikin sauri na
nufi toilet domin na gabatar da uzurina.
Tsaf na hada ruwan wanka na cire kayan jikina tsugunawar da zanyi na ganshi labcece yana yawo a cikin
ruwan....Wani irin ihu! na kurma a guje na kama hanyar fita santsin sabulu ya zubar dani a gurin ido na
rintse ina kiran innalillahi- wa ina ilahi raji'un! wani irin d'aurewa mara ta tayi.......Da sauri na bude idona
jin motsi a kan kafata shine ya hau jikina na mike da azama! jikina yana wani irin karkarwa! gabas kudu
arewa yamma na duba babu shi a toilet din.....Na jingina jikin bango(garu) gabana sai faduwa yake addua
kawai nake nanatawa a cikin zuciyata.
Ban san iya adadin mintina dana d'auka a tsaye a toilet din ba sai maganarshi naji yana kiran sunana. Murya
a dashe na amsa ya shigo toilet din yana bina da kallo fashewa nayi da kuka kawai na rungumshi a
jikina....Hannunsa yasa ya matseni sosai da fadin." Menene ya faru ba kiyi wankan ba."? cikin rawar murya
nace."Uncle har yanzu yana nan wallahi " Yace."Wanene."?
"Kadangaran yanzu dana shigo domin wanka na ganshi a cikin ruwan yana iyo." Yaja tsaki hade da kokarin
cire ni daga jikinsa "Surayya kina da MATSALA wallahi bana so ki 'bata min lokaci ki fito mu tafi." Yana
kokarin fita daga toilet din yayi maganar.
Jiki a mace na bi bayansa bana tsammanin zan iya wanka a toilet din....Yana sanya safa a kafafunshi ya
kalleni da fadin" Ba za kiyi wankan ba."? Kai kawai na daga masa na bude wardrobe domin dauko kayan
sawa.
Har na shirya be dauke idonsa da kaina ba ya mike tsaye key da sauran tarkacensa ya dauka ba tare da
yace min komai ba ya kama hanyar fita nabi bayansa ina tunane-tunane a cikin zuciyata.
Har mukaje makarantar beyi min wata magana ba yasha kunu sosai a yanda na fuskata kamar yana zargina
da wacce tayi masa mugun abu gani yake kamar 'karya nake abinda nake fada domin nayi wasa da
hankalinsa ne.
Aunty Zulai ta kalli 'Yar uwarta da fadin." Hajia kince ta kusa dawowa ko."? Hajia ta kalli agogon dake
kafe a falon tace."Eh kwarai kuwa yanzu tana kan hanya biyu saura take shigowa." Aunty Zulai ta mike da
fadin."Bari naje na gabatar da aikina yanzu." Cike da jin dadi tace."Allah yasa kiyi akan ga'ba bukatarmu ta
biya." Tace."Insha Allahu yau cikin nan sai yabi rariya." Tana gama maganarta ta kama hanyar fita da wani
abu a hannunta.
Koda na dawo kamar koda yaushe bangaran hajiyan na nufa na samesu a zaune suna hira abin mamaki
cikin sakin fuska suka amsa gaisuwata hakan yasa naji sanyi a zuciyata na dan zauna muna hira aunty
Zulai ta kalleni da murmushi a fuskarta tace."Surayya da alama akwai yunwa a tare dake duk kinyi wujiga-
wujiga dake."
Nace."Wallahi kuwa aunty ko karyawa banyi ba na fita." Hajia ta kalleni da fadin " Saboda shashanci zaki
fita baki karya ba aiko dan cikin ki kyaci abinci."
Nace."Uncle ne yace maza na fito mu tafi amma nasha tea a ofis d'insa " Tace."Yo tea me zaiyi miki bayan
bake kadai bace Ke Fadila maza zuba mata abinci."
Cikin mamaki na kalleta yau itace ke bawa Fadila umarnin ta zuba min abinci? anya kuwa basu shirya min
wani mugun abuba gabadaya sai jikina yayi sanyi Fadila ta kawo abinci ta ajiye a gabana na gagara ci
gabadaya ma ji nayi zuciyata tana tashi.
Aunty Zulai tace."Surayya kici abinci mana." Kallonta nayi da fadin " Wallahi aunty Zulai ina iya cin
abincin nan na kwana ina amai saboda tafarnuwar da take cikinsa bari kawai na tashi naje sai na nemi
abinda zanci.
Hajiya tace."Babu dalili ma kinqi abinci mai tafarnuwa ballanatana kuma akwai dalili ga key din nan."
Tafada tana miko min. Na kar'ba hade dayi musu sallama na kama hanyar fita gabana na faduwa kadan-
kadan.
Da bisimillah a bakina na bude dakin na sanya kafafuna ina cigaba da neman tsari a cikin zuciyata, kafin
nayi aune naji nayi zaman 'yan bori a bakin kofar lokaci guda yaron dake cikina yayi wani irin juyi ya
dunkule guri daya.......Innallahi kawai nake kira ina kokarin tashi amma na gagara daka na yunkura domin
tashi sai naji tamkar an buga min guduma a gwiwata hawaye suka balle min na dinga sharewa ina neman
dauki a gurin Allah.
Babu wani ciwo na tashin hankali kawai naji tsinkewar abu kafin nayi wani yun'kuri ya bayyana kanshi a
kasan ties din jazur dashi sai zuba yake.....Hankalina yayi masifar tashi jakata na laluba na dauko waya
hannu na rawa na nemo number shi na kira....Ta karaci ringing bai dauka ba na sake kira nan ma bai dauka
ba. girgiza kai nayi na san fushi yake dani fushi mara dalili. text na tura masa na irin halin da nake ciki
naja jiki na jingina jikin kujera ina kallon yanda jini ya kwanta lam'bau! a gurin zanin jikina kuwa ya jike
jagab abin mamaki kuwa yaron dake cikina sai motsi yake hannu na dora a kan cikin ina karanta
ayatulkursiyu ina tofawa.
Jin kira ya shigo wayar yasa nasa hannu na dauka shine hanci na shaqa nasa wayar a kunnena ko kafin
nace komai naji masifarsa tamkar yana kusa dani......Na fada miki wallahi mutukar kikayi min sanadiyar
da babyna ya samu MATSALA sai na hukunta ki domin ni duk wata magana da zaki fada ba zan yarda ba
tunda na gane cewa bakya kaunar abinda yake jikin ki.
damuwata na danne nace."Uncle kazo kaga halin da nake ciki ina bukatar taimako kuma wallahi ba yin
kaina bane nima haka kawai na tsinci kaina a cikin wannan halin Uncle kayi gaggawar zuwa kada jinin
jikina ya kare."
Tsaki mai karfi yaja ya kashe wayar.....Na fashe da wani irin kuka mai cin rai....Ya Allah ka kawo min
dauki."
Kimanin minti talatin ina zaune a inda nake idanuwana suna lumshewa naji motsin shugowarsa koda na
bude idona dishi-dishi nake ganinsa.....Ya tsaya a kaina da fadin" Ina jinin yake."? Da hannu na nuna masa
inda ya kwanta." Yace."Me kike nuna min.'' Cikin galabaita nace "Jinin gashinan a kwance gashi ya jika
min jikina." Shi be ga wani jini ba. Kawai ya kada kansa ya shiga daki ya barni a gurin. Sai kawai na zame
na kwanta kaina yana wani irin juyawa.
Wanka yayi ya fito falon ransa a mugun bace ya rasa yanda zaiyi da MATSALAR yarinyar kullum da irin
fitinar da zata fito da ita gabadaya ya fahimci cewa hanyar da zata salwantar masa da gudan jininsa take
nema.........Idonsa ne ya sauka a kanta lokacin da take sheme a gurun tamkar matacciya jikinta ya shika ta
sanqame cikin firgici da tsananin tashin hankali ya nufi inda take yana kiran sunanta........
11/15/21, 12:08 PM - Aisha Srtr Mt: *Kada ki karanta littafin nan idan baki biya.....'Yar uwa idan kina so ki
biya ga yanda abin yake......Vip #600 Normal #400.....Accont...Number 0542382124....Binta umar
gtbank...Idan kati zaki tura sai kiyi min magana ta WhatsApp da wannan number.*
*07084653262*
Fuskarta ya tsirawa ido yana nazari da tunanin abinda ya faru da ita....a zahiri bai ta'ba ganin yanda ake
aljanu ba amma abunda tayi a yanzu ya tabbatar masa da cewa akwai shafar jinnu a tare da ita.....Sunanta
ya kira a hankali yana goge mata gumin dake goshinta.......Jin kiran nashi na dinga yi kamar daga can nesa
a firgice na bude idona hannuna kan cikin dake jikina ina shafawa zaune na mike ina kallonsa yace."
Sannu me yake miki ciwo."? A sarqe nace."Uncle me yake faruwa ne? yanzu wani mutumi ya fita bayan
yazo ya turmeshi ni yana naushin cikina wai sai ya kashe mana baby." Murya na rawa na karashe maganar.
Hannuna ya rike da fadin." Babu kowa kawai kin firgita ne ina ganin dole zamu sauya gurin zama saboda
wannan matsalar......Kuka na fashe dashi ina girgiza kaina da fadin." Uncle babu shakka akwai abinda yake
damuna kaina ciwo yake ga jini ya tsinke min yana da kyau ka kaini asibiti."
Ya girgiza kai da fadin." Babu wata MATSALA ki kwantar da hankalin ki jini kuma da kike magana ni
tunda na shigo ban ganshi ba idonki ne yake miki gizo.
Da hannu na nuna masa jikina da gurin da jinin ya kwanta." Ya girgiza kai da fadin." Ni kam banga komai
ba har yanzu." Jikinsa na matsa na rike hannunsa a raunane nace."Uncle ka kaini gida gurin Innah bana jin
dadin zaman gidan nan kullum da kalar tsoron da ake bani."
Yace."Kin san abunda ba zai yuwu bane kawai kiyi hakuri Alhaji ya dawo zan zauna dashi akan bukatar ya
bani aron gida a cikin gidajensa mu koma can da zama tunda nan bakya jin dadi.
Shuru kawai nayi ina kallonsa domin na san duk abinda zanyi domin na nuna masa halin da nake ciki ba zai
fahinta ba.
A ranar ni dashi cikin fargaba da damuwa mu kwana washe gari da safe kuwa tare mu kayi wanka domin
tsoro ya hana ni na saki jikina dik inda yasa kafarsa nan nake ajiye tawa.
Bayan mun karya ya kalleni da fadin." Yau babu makaranta ranar hutu ce yana da kyau ki kwanta ki huta ni
zan shiga gurinsu Hajia mu gaisa zan kuma je gurin daurin auran abokina watakila sai yamma zan dawo.
Nace."Ni ba zan iya zama ni kadai ba muje can gurin su Hajian tare sai na zauna har ka dawo."
Yace."Babu matsala tashi muje." Da sauri na mike naje na dauko hijab dina a daki na fito na sameshi a
tsaye a tsakiyar falon yana amsa waya.
Kafin mu isa gurun su Hajian na kalleshi a sanyaye nace."Uncle nifa tun jiya bana jin nauyi a cikina kuma
bana jin motsi kamar kullum.
Ya tsaya yana kallona. Kaina na daga masa da kokarin so na tabbatar masa da Gaskiyar maganata. Yace.
Bude hijab din na gani." Nasa hannu na bude hijab ya tsirawa cikin ido kafin yasa hannunsa ya bude rigar
yana dubawa yace."Gashinan lafiya lau kamar kullum don Allah kisa nutsuwa a cikin al'amuranki kuma ki
kwantar da hankalin ki insha Allahu lafiya lau zaki haihu.
Hannuna na dora saman cikin da fadin." Allah yasa Uncle ni nafi kowa so na haihu lafiya amma abinda na
fada maka da gaske ne idan ka dawo muje muga likita."
Yace."Kar ki damu nayi tunanin hakan insha Allah." Ya kama hannuna muka cigaba da tafiya yana kara
kwantar min da hankali.
Dukaninsu suna zaune a falon harda Aunty Nafisa da 'yarta Yusura sun sanya farfesun nama suna sha suna
hadawa da gurasa wacce taji kantu sai kamshi takeyi lokaci guda miyau na ya tsinke gurasar kawai na kallo
naji ta bani sha'awa.
Cikin girmawa na gaishesu suka amsa fuskokinsu a sake Yusura ta gaisheni tana tambayata Shafa'atu nace
"Yau kwanata uku da tafiya gida.....Fadila kuwa cigaba tayi da abinda take inda nake ma bata kallaba bare
na samu albarkacin gaisuwa.
Ta kalleshi da fadin." Sarkin tsari da son girma ka gaishe da Hajia da Aunty Zulai amma ni ban isa ba ko."?
Ya kalleta babu yabo babu fallasa yace."Al'amarin ki ne yake bani mamaki wallahi ina ki zakije kika fito
da sanyi safiyar nan."?
Ta sha kunu da fadin." Kai kaga Nura kai kake aurena da zaka titsiyeni da tambayar ina zani nifa abinda
yake hada ni da kai kenan."
Aunty Zulai tasa dariya da fadin." Nafisa ashe har yau baku daina fada ba." Tace."Aunty Zulai muna nan
munayi duk sanda zamu hadu sai munyi kullum yana nunawa kamar shi ya girmani.
Tace."Ai dole ya nuna miki haka tunda shine namiji babba a cikinku dole girma ya hau kansa.
Ta bata rai da fadin." Ai dama kune kuka ingizashi yana mana abinda yake so to idan ba raini ba da girma
na da komai amma yazo yana tuhumata akan abinda bashi da hurumi."
Ya daga mata hannu da fadin." Kinga maganar ta isa haka kada ki bata min rai yawace-yawace kada ki fasa
kije kiyi tayi ke zaki zubarwa da kanki mutunci."
Hajiya ganin ransa ya baci yasa tayi saurin katshe maganar ta hanyar fadin." Babangida wannan magana
dai a barta tun da dai kaga Nafi a gidan nan to uzuri ne ya fito da ita saboda haka maganar ta tsaya a haka.
Shuru yayi be tanka ba ta kalli Fadila da fadin." Ki kawowa dan uwanki abinci." Ta mike da sauri ta nufi
kicin.....Gabadaya sai na tsargu jikina na bani akwai abinda suka shirya don ganin yanda Fadilan ke rawar
jiki a lokacin data nufi kicin din.
Na mike tare da kama hanyar kicin din......."Surayya me kike bukata ne? kallonta nayi da fadin." Tea zan
hada." Da sauri tace." Dawo Yusura ta hado miki aike yanzu dole a tausaya miki saboda lalurar da kike tare
da ita.
Ba don raina yaso ba na dawo na zauna ina kallon yanda Aunty Zulai take bina da kallo. gabadaya sai duk
na tsargu da zama a gurin domin irin kallon da take min yana nuna kamar akwai abinda take so ta fahinta a
tare dani....
*BINTA UMAR ABBALE*
11/15/21, 12:08 PM - Aisha Srtr Mt: *Kada ki karanta littafin nan idan baki biya.....'Yar uwa idan kina so ki
biya ga yanda abin yake......Vip #600 Normal #400.....Accont...Number 0542382124....Binta umar
gtbank...Idan kati zaki tura sai kiyi min magana ta WhatsApp da wannan number.*
*07084653262*
Cikin kokarin danne damuwata nace."Allah ya sanya alkairi ya nuna mana lokacin." Duk suka amsa da
"Ameeen ameen." Ta kalli Hajia da fadin." Wai ina Nafisa ne."? Tace."Bayan fitarku taje unguwa amma na
san yanzu tana kan hanya." Tace."Hajia da zaku dauki shawarata da kun hakura da wannan auran domin
kuwa Sunusi dan iskan kansa wallahi."
Tace."Zulai daina wannan maganar don Allah gwara dai a lallaba ta koma dakinta yafi alkairi in yaso daga
baya sai muyi maganinsa." Dariya tayi tana girgiza kai tace."Sunusi fa ba zai mallaku ba domin da zai zama
solobiyo to da tuntuni ya zama akwai maza irinsu da duk abinda mutum zaiyi a banza."
Tace."Ai dole yanzu sai ta hada da wayo da siyasa Tunda har ya fara tsinka igiyar aure to kuwa tura ta kai
bango."
Tace."Ni yanxu babu wani dan iskan namiji da zan zauna yana raina min hankali wallahi shiyasa gabadaya
bana sha'awar aure saboda irin wannan Matsalar nafi bukatar zamana a haka yafi kwanciyar hankali.
Hajiya na kokarin magana suka shigo tare yana masa fada shi kuma sai sunkuyar da kai yake yana bashi
hakuri......Kusa dani ya zauna ya cire gilashin idonsa da fadin." Hajia kina kallon yaron nan da irin askin da
yake kansa.
Tace."Aa ni ban lura da komai ba kai Jamil wannan askin fa sai kace wani dan iska." Yace."Hajia abar
maganar an jima zanje na aske."
Aunty Zulai tace."Haba meye aibun askin dake kansa ai yanzu haka matasa suke yayi don Allah ku
kyaleshi duk kuruciya ce."
Uncle ko kallonta beyi ba ballanatana ya tanka mata yace."Wallahi mutukar baka aske wannan gashin ba
sai ranka ya baci zamu sa kafar wando daya da kai tunda ka zama dan iska".
Risinawa yayi yana sosai kai "Zan aske insha Allah kayi hakuri." Dauke kansa yayi ya kalleni da sassauci a
fuskarsa yace."Ya jikin naki." Sai kawai naji zuciyata ta karye ruwan hawaye ya taru a idona. murya na
rawa nace."Da sauki." Hajia ta kalleni baki a bude tace."Me akayi miki kuma zaki kuka." sunkuyar da
kaina nayi ina kokarin danne hawayen da suke kokarin kufcewa.
Aunty Zulai na murmushi tace."Lallai Babangida kai kake shagwaba matar nan taka duba don Allah daga
ganinka ta langwabe sai kace wacce akayi wa wani abu.
Shuru yayi bece komai ba gabadaya yanda na lura hankalinsa yana kaina.
Hajiya ranta yayi masifar baci wani mugun kishi da tsanar yarinyar ya cika mata zuciya lallai babu shakka
sai ta tashi a tsaye domin ta lura da cewa yarinyar na nema ta mayar dasu shashashai gabadaya yanzu
Babangida ya daina ganin mutuncinta ya daina darajata kamar da daga ta bashu umarni zai ce to amma
yanzu sai yayi jayayya da ita yana da kyau ta tashi a tsaye.
Ta kalleshi rai a bace tace."Ina fatan kaje gurin Sunusin kun tattauna." Ajiyar zuciya ya sauke cikin alamun
gajiya yace."Hajia ayi min afuwa wallahi ban samu naje ba amma a cikin satin nan zanje insha Allah."
Kawai sai ta rufeshi da fada ta inda take shiga ba tanan take fita ta cigaba da cewa."Na lura yanzu ka zama
salallame mijin tace yarinya karama ta mayar da kai solobiyo duk jarumtarka 'yar karamar yarinya na
katantanwa da kai tunda ka shigo hankalinka yana kanta sai wani rawar jiki kake kana tambayarta shin wai
akan ku a kafara ciki ne ? ko kuwa dai rashin kunya ce irin ta d'an yau! a gabana duk abinda ka gadama shi
kake aikatawa kamar ni na baka umarni amma kace ka mance sabida baka daukeni da daraja ba."
Ya sassauta murya da fadin."Hajiya kiyi hakuri don Allah banyi hakan domin na bata miki rai ba tunda na
fita uzurirruka suka rike ni shiyasa ban samu damar zuwa gurin Sunusi mu tattauna ba."
Tace."Ashe akwai wani Uzuri da wuce nawa ko Babangida."? Ya girgiza kai da fadin." Wane mutum ai
Hajiya babu wani Uzuri da wuce naki wannan ma akasi aka samu amma kiyi hakuri an jima da magariba
zan je insha Allah."
Ta sassauta da fadin." To shikkenan idan kaje sai ka bashi hakuri ku tattauna maganar domin a samu
maslaha saboda na fada maka cewa bana so Alhaji ya dawo ya samu abinda yake faruwa.
Cikin kwantar da kai yace."Kada ki damu insha Allah komai zai daidaita." Shuru tayi tana muzurai. Ya kalli
Aunty Zulai da fadin." Kika ce ba gurin Dr Ahamad ku kaje ba." Tace."Wallahi gurin wata kawata mukaje
Dr Rakiya kwararriyar likita ce a asibitin Malam Aminu kano ta duba ta sosai ta tabbatar min da cewa babu
wata matsala sannan ta bata maganin karin lafiya tunda muka dawo take bacci sai yanzu ta tashi."
Ajiyar zuciya ya sauke yana jin sassauci a cikin ranshi yace."Alhamdulillhi Ina fatan dai babyna yana
lafiya ." ? Tana 'yar dariya tace."Lafiyarsa lau insha Allah babu wata MATSALA." Yace."Nagode sosai
Auntyna." Murmushi tayi ta kalli Fadila da fadin." Ki kawo masa abinci mana." Da sauri ta tashi ta nufi
kicin tana karairaya. A banza domin wanda take dominsa hankalinsa baya kanta.
Tazo ta jere gabansa da kayan abinci ruwa kawai ya iya sha ya mike da fadin." Fadila bana tsammani zan
iya cin wani abu yanzu domun bayan daurin auran kai tsaye gurin walima muka wuce so yanzu bana
bukatar wani sai zuwa dare insha Allah." Sosai naji dadin hakan. Na yunkura na mike zuciyata wasai, su
kuwa gabad'ayansu ba suji dadin hakan ba mussaman ita Fadila da alamu suka nuna saura kiris ta fashe
saboda yanda ta kumbura sai hararata take. murmushi kawai nai nayi gaba ba tare da nayi musu sallama
dama tamkar akan kaya nake a gurin....Cikin iya duniyanci Aunty Zulai tace."Surayya babu sallama amma
dai an jima zaki shigo muyi hira ko."
Juyowa nayi ina dan murmushi nace."Aunty Zulai kuyi hakuri don Allah Eh insha Allah zan shigo,
Tace."To shikkenan sai kin shigo." Hajia na kallanmu uffan ba tace ba sai uwar harara da take zabga min.
Muna shiga na nemi gefen gado na zauna kukan da nake dannewa shine ya kufce min na rufe fuskata da
tafukan hannuwana na dinga yi ina kiran Innalillahi wa'ina ilaihi raji'un"!
Tsayuwa yayi a kaina cikin yanayi na damuwa yace." Surayya menene? humm kina so ki sanya min ciwo
ko Surayya Why! me yake damun rayuwarki.'' Yanda yake maganar muryarsa na rawa shine ya nuna da
cewa yana cikin tashin hankali....Na goge hawaye da gefan mayafi na kallonsa nayi naga idanuwansa sunyi
jawur fuskarsa ta nuna alamun damuwa.
A sanyaye nace."Uncle ka zauna muyi magana." beyi musu ba ya zauna kusa dani gabadaya hankalinsa
yana kaina..
Hannunsa na rike ina girgiza kaina. Yace."Ki fada min ko menene."? Na kalleshi ina jin nauyin fada masa
abinda yake raina. Ya daga min kai da fadin." Ke nake saurare." A sanyaye nace." Mutukar kana so na
haihu lafiya to ka dauke ni ka kaini can gurin Innata hakan shine kwanciyar hankalina da kai."
Wani irin kallo yake min kafin yace."Baki da hankali ko."? Shuru nai ina kallonsa dama na san ba zai
amince ba. Ya cigaba da cewa." A nan din me ake miki da har kike wannan maganar kada ki 'bata min rai
yanzu kinji na fada miki kada ki sake min wannan banzar maganar." Yana gama maganar ya cire hannunsa
zai tashi Nace."Wallahi duk abinda ya faru da rayuwata da babyna kayi kuka da mahaifiyarka da 'yar
uwata."
Ya koma ya zauna yana kallona da mamakin maganata a tare dashi.....Wasu zafafan hawaye suka sauka a
fuskata cikin rawar murya na kwashe labarin komai na fada masa....Ya dinga kallona na san mamakin
maganata yake, jakata dake kusa dani na dauka na fito masa da maganin domin na nuna masa sheda. ya
karbi maganin yana dubawa gabadaya yanayin sa ya sauya.
Ya jima kanshi a kasa yana duba maganin kafin ya kalleni da fadin." Kada ki kara cin duk wani abu da zasu
baki bayan haka kuma komai rintsi kiyi hakuri ki zauna a gurinki ki cire tsoro daga zuciyarki insha Allah
zanyi binkice sosai a kan wannan maganin."
Nace."Uncle shikkenan hukuncin da zaka yanke."? Shuru yayi min ya tashi ya nufi toilet raina ya baci
sosai kawai sai na kwanta hawaye na cigaba da karakaina a saman fuskata.
Ya fito ya sameni a inda nake yace."Har yanzu kinqi ki sanyawa zuciyarki lisilama ko wannan kukan da
kike sam bashi da wani amfani.
Rai a bace Nace." Nifa wallahi tallahi na gaji da wannan rayuwar kullum ana bina da mugun abu ana
neman rayuwata amma ka zuba ido kana kallo to ka dauki mataki idan ba haka ba ni zan dauki mataki
domin duk wata makarkashiya da suke min na sani kuma ta Allah ba tasu ba."
Ya fusata! sosai yana huci yace."Ni kikewa rashin kunya haka? ashe baki da mutunci mahaifiyata kike
kokarin zagi a gabana saboda rashin tarbiya har kina ikirarin daukar mataki to shikkenan ki dauki matakin
kada Allah yasa ki fasa." Yana gama maganarsa ya fita daga dakin ransa a mugun 'bace.
*BINTA UMAR ABBALE*
*29/September/2021*
11/15/21, 12:09 PM - Aisha Srtr Mt: *Kada ki karanta littafin nan idan baki biya.....'Yar uwa idan kina so ki
biya ga yanda abin yake......Vip #600 Normal #400.....Accont...Number 0542382124....Binta umar
gtbank...Idan kati zaki tura sai kiyi min magana ta WhatsApp da wannan number.*
*07084653262*
Dama wannan ga'bar aunty Zulai take so azo sai ta gyara zama tana kallonsa da fadin." Me ya faru wanda
ya hanaku bacci nifa wallahi Nuraddin ina tausayawa masu ciki sosai saboda ni kadai na san irin wahalar
dana sha kafin na haifi Fadila shiyasa dik inda naga mai ciki sai na tausaya mata.
Cikin alhani yace."Nagode sosai Aunty Ai duk mai imani dole ya tausaya mace mai dauke da ciki ni kaina
wallahi na damu sosai da yarinyar nan kullum cikin firgice take.
Hajiya tace."Wai shin Babangida me yake faruwa ne? Ciki sai kace a kanku a kafara."? Cikin damuwa yake
fada musu irin abubuwan da suke faruwa yace."Yanzu nan kafin mu shigo nan take cewa cikin baya motsi
tun jiya shine nace zanje daurin auran abokina yanzu idan na dawo sai muje asibiti a dubata."
Cike da damuwa Aunty Zulai tace."Allah sarki sannu kinji ko ki daina sanya damuwa a cikin ranki insha
Allahu lafiya lau zaki haihu.......Kai kuma Babangida kawai ka tafi inda zaka ni da kaina zan kaita asibitin a
dubata."
Ya nuna farin cikinsa sosai yace."Nagode sosai Auntyna." Murmushi tayi tana fadin." Babu godiya a
tsakanina da kai.......Fadila ta ajiye masa abincin a gabansa cikin kulawar da bai ta'ba yi mata ba
yace."Sannu kanwata nagode." Ta amsa cikin farin ciki tana kokarin zama Hajia tace."Fadila ki had'owa
Surayya tea." 'Bata fuska tayi da fadin." Ai naga Yusra a kicin din tana hada mata." Tace."Au hakane fa."
Kira ne ya shigo wayar Aunty Nafisa ta daga tana fadin." Abban Yusra wall......Kafin ta karasa ya katseta
yanda fuskarta ta nuna bacin rai abinda yake fada mata ba mai dadi bane. Ta kashe wayar da tsananin
damuwa a tare da ita tace."Hajiya Kinji mummunan hukuncin da ya yanke min ko." Ta kalleta da fadin."
Wane irin hukunci baki fada masa zaki fito ba." Inda-inda ta fara......Duk yana jinsu yayi musu
shuru....Hawaye ta share da fadin." Ni Sunusi zai nunawa halin maza kamar ni Nafisa zai saka." Hajia ta
dafe kirji da fadin." Wace irin magana ce wannan saki fa kika ce"?
Fashewa tayi da kuka tana fyace hanci tace." Wallahi ya sakeni domin yaki tsayawa ya saurari maganata"
Aunty Zulai tace."Ke bana son shashashanci daka kawai an sake ki sai ki zauna kina kuka meye abin kuka."
Jin maganar aunty Zulai ta sanya ya dago kanshi yana kallonta da mamakinta....Ta cigaba da cewa." Miji
goma ba uba goma bane don Sunusi ya sake ki sai me? ai bashi kadai bane namiji a duniya ki rabu da dan
iska kawai."
Gabadaya beyi niyyar magana ba amma yana ganin dole yayi magana a wannan ga'bar Yace."Aunty Zulai
wace irin magana ce wannan ai maimakon ki gyara ya kuma zaki 'bata."
Tace."Babangida wallahi al'amarin ne ya bata min rai mutuka saboda kawai saboda ta fito babu izininsa sai
ya saketa saboda bashi da mutunci."
Yasha kunu sosai da fadin." Itace ta shiga hakkinsa ta kuma kaucewa dokar Allah wallahi banga laifin
Sunusi ba domin duk abinda yayi mata itace ta ja"
Aunty Nafi taji kamar ta kai masa duka saboda bacin rai." Ya dauki tissue ya goge bakinsa yana kokarin
tashi Hajia tace?"Babangida kai ne zaka gyara wannan kwa'bar domin kuwa ba zan yarda Babanku ya dawo
ya samu wannan al'amarin ba saboda haka don Allah kayi hakuri kaje ka samu Sunusi ku tattauna
maganar."
Girgiza kansa yayi babu wata damuwa a tare dashi yace."Hajia kiyi hakuri amma babu ni a cikin wannan
al'amarin tunda duk irin abunda za'a fada mata ba taji saboda haka ni naji dadin haka sai ta gyara
kuskuranta."
Aunty Nafi A hasale! tace."Kai kaga Babangida kada kaje din aikin banza aikin wofi.'' Shuru yayi mata ya
kama hanyar fita Hajia ta dakatar dashi da fadin." Ashe ni ban isa na baka umarni ba." Ya kalleta da fadin."
Hajia me yasa duk sanda zan fada muku magana bakwa dauka na tabbata yawon malamai ne ya fito da ita
da sassafe har yanzu ta kasa gane cewa Sunusi ba shashashan namiji bane domin kuwa duk surkullan da za
tayi masa yaki mallakuwa a gurinta."
Tace."Ni dai ba tone-tone nace ayi ba kawai kabi umarnina." Ya kalli agogon dake hannunsa da fadin " To
shikkenan idan na samu lokaci zanje insha Allahu." Tace."Aa Babangida duk yanda za'ayi yau za kaje ka
same shi domin kuwa a cikin satin nan Alhaji zai dawo." Yace."To zanyi kokari naje insha Allah'' Tace."To
Allah yayi maka albarka." Ya amsa da ameen da fadin." Aunty Zulai idan kun isa asibitin ki hada ni da
doctor ta waya."
Tace."Okey insha Allah bari na tashi na shirya." Tafada tana kokarin mikewa. Kallona yayi da fadin." Babu
wata MATSALA ko."? A raunane na d'aga masa kai." Yace. To sai na dawo." Nace."Allah ya kiyaye
hanya.'' Ya amsa da "Ameeen yana kokarin fita Fadila ta makale murya da fadin." Uncle Allah ya kiyaye
hanya. ya amsa ba tare da ya kalleta ba.
Bayan fitar Uncle din Gabadaya kasa sakin jikina nayi tea din ma kadan nasha na ajiye ta kalleni da
fadin." Ya kin sanya an had'a miki kuma kin ajiye." Ajiyar zuciya na sauke da fadin." Sugar ne yayi yawa
shine zuciyata take tashi.
Tsaki taja da fadin." Dama tsurfa ce saboda mijinki yana guri kina nunawa mutane iko shashashar banza da
wofi kawai." Cike da d'umbun mamaki nake kallonta ta juya tana magana da Aunty Nafisa sai zagin
Sunusi suke suna kwashe masa albarka Yusra na zaune tana ji da dai taga abun nasu yayi yawa sai ta fashe
da kuka tana fadin." Wai don Allah meye haka aiko mutuwa tana jin kunya amma kun sanya ni a gaba sai
zagin ubana kuke." Hajia ta watsa mata dakuwa(zagi) da fadin." Rufe min baki ja'ira mara mutunci ubanki
naki ai bashi da mutunci yana yawo da kai sai kace na jinjirin jaki."
Za tayi magana Aunty Nafi ta kai mata mari da fadin." Tashi ki bani guri 'yar iska dama ba tun yau ba na
gane cewa kin fi kaunar ubanki dani zaki gane baki da wayo."
Hajiya tace."Ki kyaleta idan ta kara magana to wallahi yanzu ta tafi gurinsa suje su karata ai dole ne sai
anyi aiki akansa domin kuwa ya debo da zafi tunda ya sake ki."
Tace."Hajia wallahi ban san me yasa yanzu aikin Malam Da'u yayi san........'Kifta mata ido tayi saboda ina
zaune a gurin bata karasa maganar ba.
Tace."Duk wata magana ki ajiyeta Sunusi zai gane bashi da wayo tunda har ya fara tsinka miki igiyar
aure......Aunty Zulai ta karaso gurin tana fadin." Nifa Hajia kwata-kwata ban ji ciwon sakin nan ba wallahi
Naji dadin hakan dama dan iska me yake dashi da har yake wata fuffuka ke Nafisa ki rabu dashi kiyi iddah
mu famtsama harkokin kasuwanci wallahi hankalinki sai yafi kwanciya.
Hajia tace."Aa Zulai abi komai a tsanake kin san Halin maigidan nan yana da hakuri amma baya lamuntar
irin wannan idan ya samu labari raina zai baci mutuka shiyasa nake so a gyara al'amarin tun kafin ya
dawo."
Ta tabe baki da fadin." To ai shikkenan ke Surayya tashi mu tafi." Yunkurin mikewa nake naji tana
tambayarta" Wane asibiti zakuje."? Tace."Gidan wata 'kawata zan kaita ta duba ta likita ce a asibitin
Malama Aminu kano.
Hajiya tunda taji haka ta san akwai makarkashiya. tace."To sai kun dawo." Jikina a mugun sanyaye na bi
bayanta.
A wani daki a sauke ni na jima ni kadai kafin matar ta shigo ta zauna kusa dani da fadin." Me yake milk
ciwo yanzu."? Nace."Babu." Tace."Ya asalin babu to menene amfanin zuwanku nan Zulai tace marar ki na
ciwo ko ba haka bane."
A tsorace nace."Eh amma yanzu ta daina min ciwo." Tace."Okey to Allah ya sawwake." Mikewa tayi taje ta
bude wata drowar ta dauko magani ta miko min da fadin." Kisha wannan yanzu maganin karin jini ne.
Kar'bar maganin nayi ina dubashi. Ta miko min robar ruwa da fadin." Ki shanye a gabana domin naga
alamun kamar bakya son shan magani."
Kar'ba nayi nasa a bakina sai na danne da harshena na kora ruwan. Tayi murmushi da fadin "Ko kefe Allah
ya raba lafiya tashi muje.'' Mikewa nayi ina gyara mayafina ta kama hanyar fita nayi saurin fito da
maganin nasa a jakata nabi bayanta.
Tunda muka koma gida Aunty Zulai tace na shiga daki na kwanta sai nabi umarninta naje na kwanta bacci
mai nauyi ya daukeni.
Hajia ta kalleta da fadin." Zulai anya kuwa zamu nasara kuwa? tun jiya muke abu daya akan yarinyar nan
amma bukatarmu bata biya ba.
Tace."Ni kaina al'amarin ya bani mamaki wallahi tun a jiya na dauka cikin zai zube sai gashi lafiya lau ta
wayi gari gashi Rakiya ta tabbatar min da cewa ta bata tablet irin na masu 'bari! kuma ta tabbatar min da
cewa kafin yamma cikin ya fita amma abun mamaki har yanzu shuru shegiyar yarinya sai bacci take.
Hajiya ta girgiza kai da fadin." Ki kira Rakiya a waya ta sake tabbatar miki da gaskiyar magana domin ina
zargin yarinyar nan mutsiyacin wayo ne da ita.
Aunty Zulai ta dauki wayarta ta kira Dr Rakiya nan ta tabbatar mata da cewa tablet din zai yi aiki tunda ta
tabbatar da cewa ta bata ta sha........Aunty Zulai ta sauke ajiyar zuciya da fadin." To shikkenan Nagode
sosai kawata zan kira ki idan komai yayi daidai." Kashe wayar tayi tana kokarin magana nace."Aunty Zulai
ki kwantar da hankalin nasha maganin."
Gabadaya suka juyo suna kallona da mamaki a tare dasu domin basu san lokacin dana fito ba amma ni
gabadaya naji abinda suke tattaunawa.
Cikin inda-inda tace."Zo nan ki fada min yanayin jikin naki." Cikin kokarin danne damuwa ta naje na
zauna kusa da ita.....Hajia na 'yar dariyar irin ta rashin gaskiya tace."Sannu kinsha bacci bari a kawo miki
abinci." Kallonta kawai nake ina mamakin mugun halinta.
"Surayya ina fatan babu inda yake miki ciwo." Nace."Eh babu ai naji dadin maganin sosai." Tana 'yar
dariya tace."Dama ta fada min magani mai kyau ta baki yanzu ma mijinki ya kira munyi magana dashi."
Shuru nayi ban tanka ba. Fadila ta fito daga dakinta Hajia ta kalleta da fadin." Ki kawo wa Surayya abinci."
Rai a bace tace."Wai Hajia ita bata da hannu da kafafu ne komai sai anyi mata." Aunty Zulai tace." Yi
hakuri ki tausaya mata da lalurarta kema macece tun yanzu ku dunga taimakon junanku tunda duk namiji
d'aya kuke aure."
Da sauri na kalleta ina mamakin maganarta duk namiji daya muke aure shin yaushe aka daura auransu ban
sani ba.?
*BINTA UMAR ABBALE*
*28/September/2021*
11/15/21, 12:09 PM - Aisha Srtr Mt: *Kada ki karanta littafin nan idan baki biya.....'Yar uwa idan kina so ki
biya ga yanda abin yake......Vip #600 Normal #400.....Accont...Number 0542382124....Binta umar
gtbank...Idan kati zaki tura sai kiyi min magana ta WhatsApp da wannan number.*
*07084653262*
*OUR PROBLEMS TODAY*
*95&96*
Haka muka wayi gari kowa zuciyarsa babu dadi, ni na sauke fushina na gaishe shi ya amsa yana 'bacin rai,
da kyar na mike na kama hanyar fita d'akin zan bar masa domin a yanzu bana bukatar duk wani abu da zai
daga min hankali........Jin ya kira sunana yasa na tsaya amma ban juyo ba yace."Zo nan." A hankali naje na
zauna kusa dashi ya jima yana kallona kafin yace." Kin tashi lafiya ya babyna."? Kallonsa nayi kwalla ta
ciko min ido. Cikin shagwaba nace."Babynka yana fushi da kai tunda kaqi karbar uzurinsa." Rungumeni
yayi yana shafa bayana yace."Kece kika 'bata min rai shiyasa na fita na bar miki dakin idan kina so mu
zauna lafiya kada ki sake fadar wata mummunar magana akan mahaifiyata kinji ko." Kallonsa nayi da
fadin." Amma dai ka san abinda suke ba daidai bane ko.''? Ya daga kai da fadin." Kwarai kuwa basa aikata
daidai amma ni nayi imanin duk wani sharrin su ba zai yi tasiri a tare dake ba." Shuru nayi ina nazarin
maganarshi ya sanya hannunsa cikin rigata yana shafa cikin yace."Kin san wani abu.''? Girgiza kai nayi
yace."Idan Allah ya albarkace ni d'a namiji zan sanya masa sunan malam ina fatan Allah ya saukeki lafiya."
Cike da farin ciki nace."Kai amma naji dadi mijina nagode sosai." Murmushi yayi yana cigaba da shafa
cikin yace."Me kike so ki karya dashi."? Kallonsa nayi ya gyada min kai da fadin."Yau kin san ranar hutu
ce ba zan fita ba zan miki hidima duk abinda kike so ki bani umarni."
Dariya nayi hannuna kan gemunshi da yake bala'in burgeni nace."Uncle ka bari kawai ni zan iya aiki ka
huta bana so ka wahala." Ya girgiza kai da fadin." Ina so ki kwanta ki huta keda babyna ku samu nutsuwa."
Kafin nayi magana ya kwantar dani kan gado ya cire jallabiyar jikinsa yai saura daga shi sai gajeran wando
Nace."Haka zaka shiga kicin din.'' Yace."Eh ko da matsala ne."? Girgiza kai nayi yace."Okey to baki fada
min abinda kike so ba." Shuru nayi ina dan tunani nace."Fatan doya da wake." Ina sane na fadi maganar.''
Kamar gaske yace."Angama ranki ya dade." hanyar fita ya nufa na bishi da kallo ina mamakinsa.
Kimanin minti ashirin da fitarsa nabi bayansa...Kicin din kaca-kaca na sameshi da b'awon doya gefe ga
kayan miya ya gyara ya dage sai markade yake a bulanda na kalleshi duk ya hada gumi a saman goshinsa
dariya nayi da fadin." Uncle har yanzu baka gama ba." Yace." Yanzu zan gama jeki kwanta." Nace."Dubi
yanda kake hada gumi fa duk ka hargitsa kicin din." Murmushi wahala yayi domin hannunsa sai yajin
attaruhu yake ga zafin albasa idonsa sai kawo ruwa yake.
Kicin din na shiga da fadin." Bari na taimaka maka ko." Da sauri ya matsa daga gurin dama abinda yake
bukata kenan...........Gefe ya tsaya yana mamakin al'amarin kafin kiftawa da bisimillah har ta gyara kicin
din ko'ina tsaf ta dora abincin amma shi yafi minti ashirin ya gagara tsinana abun arziki lallai babu shakka
kowa da kiwon da ya kar'beshi.....Hannunsa na rike da fadin." Muje kayi wanka Uncle na san dama karfin
hali ne irin naka amma ba zaka iya ba." Cikin kokarin bagarar da maganarta yace."Waye ya fada miki
hakan fatan doya har wani wahala ne dashi."
Dariya ya bani nace."Ai shiyasa na shigo na sameka kayi wujiga-wujiga sai gumi kake kana mutsinka
hannuwanka." Dan murmushi yayi da fadin.'" Hannuwana zafi suke sosai attaruhu ne ko."? Nace."Eh mana
ai baka saba ba shine dalili." Yace."Allah yayi muku albarka kuna kokari sosai ada ina raina al'amarin sai
yanzu na gane cewa ba abune mai sauki ba."
Nace."Abu ne mai sauki a gurin mu a gurin ku kuwa abu ne mai wahala tunda Allah bai dora muku ba."
Yace."Kwarai hakane Allah ya baku lada duk wata mace da take dawainiya da gidanta ta fanni ciyarwa
Allah ya saka mata da aljannar firdausi."
Na amsa da ameeen ya Allah."
Muna fitowa falo sai muka sameta kwam! a kan kujera ta bimu da wani irin kallo kafin tayi kwafa tana
girgiza kai cikin bacin rai tace."Babangida tun dazu na shigo ina ta sallama shuru ashe gabadaya kuna kicin
to kai me ya kai ka kicin kai ba mace ba ko don lalacewa girki kake mata.
Ya girgiza kansa da fadin " Aa Hajia nima shiga ta kenan kicin din sannu da zuwa an tashi lafiya." Ta amsa
tana min wani irin kallo. Na gaisheta ina kauda kaina gaskiya na fara gajiya da halin matar.......Tace."Sai ki
tashi ki bamu guri za muyi magana." Na tashi da sauri na shiga daki cikin zuciyata nace dama ko baki fada
ba zan bar gurin.
Ta kalleshi da fadin" Da alama ba kaje gurin Sunusi ba." Da sauri yace."Saboda me kika fadi haka."?
Tace."Ai jiya na jima ban kwanta ba ina jiran shigowar ka domin ka fada min yanda kukayi."
Yace."Ai kamar yanda kika Umarta haka akayi naje mun tattauna dashi amma duk yanda naso da yayi
hakuri ya mayar da matarsa yaqi yace shi ya gaji da zama da ita saboda abubuwan da take masa sun yi
yawa wannan dalilin ne yasa ya yanke shawarar rabuwa da ita domin ba zai iya ba.
Ranta ya baci tace."Shi har wani nagartacce ne da zai fadi wannan maganar ai dashi da Nafisan duk kanwar
ja ce domin kuwa shima ba mutunci ne dashi ba saboda haka to idan yaki sharar massalaci to zaiyi ta
kasuwa zai zo da kafafunsa yana kuka domin Nafisa ta koma gidansa ta bayan gida za mu bullo masa."
Ya kalleta da fadin." Hajia me zaki masa kuma."? tana kokarin mikewa tace."Babu komai zan hadashi da
Allah domin kuwa babu wanda yafi karfinsa."
Yace."Kiyi hakuri da maganata Hajia shi aure da kike gani na mutum biyu ne kuma tunda mutumin nan ya
fito ya fada cewa ya gaji da zama da ita ya sake ta mai zai sanya ace masa dole sai ya zauna da ita mai daki
shi ya san inda yake masa yoyo"
Ba tare da tace masa komai ba ta kama hanyar fita yabi bayanta da kallon mamaki......
Ina kwance ya shigo dakin yace."Gimbiya kin manta da abinda kika dora a kicin kin kwanta kada bacci
yasa abincin ki ya kone"
A marairace nace."Uncle please ka qarasa ladan ka mana." Shima a marairaice yace."Umm-Umm my love
Allah ya gani ba zan iya wannan akin ba, da dai tausa kike ce nazo nayi miki."
Yanda ya fadi maganar ya bani dariya na mike da fadin." Uncle nima da wasa nake maka kaje kayi wankan
ka." Yace."Idan babu damuwa ki dafa min tea amma kisa kayan kamshi sosai ki dafashi da sugar yaji wuta
sosai."
Nace."To insha Allah bayan wannan fa." Yace."Ko ina da bukatar wani abu ba zan wahalar da babyna ba
zan shiga gurinsu Hajia na samu..
'Bata fuska nayi da fadin." Ni Lafiyata lau zan iya yin komai bana so Fadila tana baka abinci domin ban
yarda da ita ba." Ganin ya tsira min ido yana kallo yasa nayi dana sanin fadin maganar .
Yace."Fadilan Wani abu tayi na rashin yarda."? Sunkuyar da kaina nayi... Yace."Kada ki damu koda Fadila
tana min wani abu na cutarwa ni nayi imanin cewa ba zaiyi tasiri a kaina ba domin kuwa nafi shekara biyar
tana bani abinci babu abinda ya sameni."
Kallonsa nayi idanuwa dik sun cika da ruwan hawaye Nace."Uncle amma me yasa Aunty Zulai tace wai
zaka............! Kasa karasa maganar nayi saboda jin kuka na nema ya kufce min.
Yace."Na san karshen maganar okey bari nai wanka na fito sai muyi maganar.'' Kafin nace wani abu ya
shiga toilet din.
Cikin sanyin jiki na mike salo-salo na nufi kicin din hakika jikina yana bani akwai wani abu da suke boye
min.
To har muka kammala karyawa beyi min maganar ba nima sai na danne damuwata na cigaba da biye masa
muna wassani soyayya wanda har hakan ya kaimu kusantar junanmu cikin kulawa da soyayya mai tsafta.
Sai can yamma ya shiga gurin su Hajia ya samesu kamar ko da yaushe sai hayaniya suke ya nemi guri ya
zauna yana gaishe da Aunty Zulai ta amsa da Fara'a a fuskarta ta dora da fadin ." Ashe kana gidan baka
fita ba."?
Ko kafin yayi magana Hajia ta katseshi da fadin." Haba Zulai nifa nazo ina fada muku cewar na shiga na
sameshi a kicin yana girki wai kamar Babangida shine yake wannan shashanci."
Aunty Zulai tayi dariya da fadin." Haba Hajiya ai hakan ba wani abu bane wai don miji ya taimakawa
matarsa yarinyar nan tana dauke da lalura babu laifi don ya taimaka mata."
Ta'be baki tayi tace."Zulai na lura dake bakya son laifin yarinyar nan." Dariya tayi da fadin." Hajia wallahi
haka kawai yarinyar take burgeni tana da nutsuwa da hankali na tabbata ba za'a samu Matsala ba tsakaninta
da Fadila zasu zauna lafiya." Da sauri ya kalleta yana mamakin maganarta.
Tace."Ai kafin shigowarka abinda muke tattaunawa kenan Babangida nace."Kafin na koma bakin
harkokina nake so ayi komai a gama.
Yace."Yaushe akayi wannan maganar dani dama nace zan auri Fadila ne."? Aunty Zulai ta bata rai tana
kallon Hajiya. Inda ita kuma ta fusata! tana huci tace " Babangida kada ka raina wa mutune hankali mana
ya za'ayi kace baka san da maganar Fadila ba shekara da shekaru yarinya ta zauna zaman jiranka amma
shine zaka fadi wannan maganar ko dai so kake ka raba zumuncin da yake tsakanina da 'yar uwata ne."
Gabadaya bakinsa ya mutu yayi zuru yana kallonta da mamakin karyar data girba da girmanta da komai
shi ba zai iya tuna lokacin da ya zauna suka tattauna wannan maganar da ita ba.
Ganin yanda Aunty Zulai tasha kunu yasa ya sasaauta maganarsa da fadin." Duk da wannan maganar ban
san da ita ba amma zanyi shawara a kanta ku fahimce ni ba ina qin Fadila bane ina gudun munanan
halayenta akwai abubuwan da tayi min a baya wanda ya sanya naji gabadaya ta fice min daga rai.
Aunty Zulai tace."Babangida yanzu Fadila ce me mugun hali.''? Aunty Nafi da tun da aka fara maganar ba
tace komai tace." Ai abinda yafi haka ma zai fada tunda idonsa ya rufe gurin wannan mummunar yarinyar
dubeshi don Allah ko kunya baya ji".
Ido jawur yake kallonta hakikanin gaskiya abinda take masa yana 'bata masa rai mutuka amma cikin ruwan
sanyi ya san abinda zai mata.
Aunty Zulai ta share hawaye da fadin "Babu komai Babangida wallahi ban ta'ba tsammanin zaka guji jinina
ba menene laifin Fadila da har kake aibatata a gabana babu komai rayuwace."
Yace."Kinga Aunty Zulai abar maganar nan don Allah zanyi shawara a kai insha Allah za'ayi muku yanda
kuke so shikkenan ko."? Ta goge hawaye da fadin." Babangida ka bari kawai akwai maza da yawa a duniya
ba dole sai ka aureta ba.
Hajiya na kuka tace."Zulai ai mutukar ni na haifeshi to wallahi sai ya aureta ko kuma na tsine masa
albarka."
Ya dinga kallonta yana mamakin tsauraran kalamanta wato har an kai matakin tsiniwa babban abinda ya
daga masa hankali shine rantsuwar da take babu shakka ko yana so ko baya so dole ya auri Fadila domin
samun maslaha a rayuwarsa.
*1/October/2021*
*BINTA UMAR ABBALE*
11/15/21, 12:09 PM - Aisha Srtr Mt: *Kada ki karanta littafin nan idan baki biya.....'Yar uwa idan kina so ki
biya ga yanda abin yake......Vip #600 Normal #400.....Accont...Number 0542382124....Binta umar
gtbank...Idan kati zaki tura sai kiyi min magana ta WhatsApp da wannan number.*
*07084653262*
Hajiya tace."Aa Fadila kiyi hakuri ki daina wannan maganar Babangida sai ya aureki ko yana so ko baya so
domin kuwa ba zai bata miki lokaci a banza ba idan yace kuwa ba zai aure ki ba sai na tsine masa albarka.
Aunty Zulai tace."Ai dai yanzu yace mu saurare shi zaiyi shawara to zamu bashi kwana biyu ko sati daya
sai muji da abinda zai zo." Aunty Nafisa tace."Tuntuni nake bawa Hajia shawara cewa dole sai an bishi ta
k'ark'ashin kasa domin taurin kai ne dashi." Hajia tace."Haba Nafisa sau nawa ina sanya Fadila nayi masa
barbade a abinci amma a banza ni kaina ina mamakin al'amarin yaron nan wallahi." Yanda ta fadi maganar
zaku fahimci abun na damunta.
Yana fita kai tsaye motarsa ya nufa ranshi duk a b'ace abinci yaje ya siyo musu ya dawo gidan dai da bacin
ran har yanzu a tare dashi.
Ganin ya zube kan kujera yasa na kalleshi lokaci guda na karanci yana cikin damuwa. kusa dashi na zauna
tare da cire hannunsa da ya dora a goshinsa.
Kallona yayi nace."Uncle menene? ka fita cikin walwala da farin ciki amma ka dawo da damuwa.
Girgiza kai yayi da fadin." Bani da wata damuwa kawai gajiya ce." Na kalli ledar da ya ajiye kan center
teble nace."Wannan menene."? Kai tsaye yace."Abinci ne na siyo."
Cike da tausayinsa nace."Uncle yanzu sai daka wahalar da kanka nace maka zan iya aiki fa kuma abincin
dazu be kare ba akwai saura.
Yace."Ai domin kaina na siyo kawai nayi miki tayi ne." A sanyaye nace."Baka samu abinci gurin su hajia
ba."? Kai kawai ya daga min. sai na mike na nufi kicin na dauko plate na juye masa abincin akai lemo da
ruwa na dauko masa. na kalleshi har yanzu idonsa a lumshe yake nace."Uncle sauko kaci abincin.
Ya bude idon tare da kokarin saukowa tankwashe kafafu yayi na fara debo abincin cikin cokali ina
bashi..Ido ya tsira min yana kar'bar abincin murmushi kawai nake masa, Har na kammala bashi abinci beyi
magana ba amma yanayin sa ya nuna yaji dadin hakan.
Yana goge bakinshi yace."Allah yayi miki albarka matata ina alfahari dake." Wani irin sanyi ya sauka a
zuciyata naji dadi sosai dana faranta zuciyarsa masoyina.
Labarai masu dadi na dinga bashi har sai da naga ya saki jiki yana dariya sannan hankalina ya kwanta.
Yau ma ni kadai na dawo Uncle yana can suna meeting kamar yanda suka saba na shiga na karbi key kamar
koda yaushe. na bude dakin da bisimillah a bakina ina sanya kafata santsi ya zubar dani a gurin nayi
mummumar fad'uwa domin cikina ne ya doki da kujera......Wani irin azaba ya rufe ni a take idanuwa suka
rufe nayi kwance a gurin ina kiran innalillahi-wa'ina ilahi raji'iu! kaina ne kawai yake
juyawa.....Sallamarta naji nayi saurin dago kaina ina so na amsa amma na kasa kawai sai na daga mata
hannuna.
Innah halin da taga 'yarta a ciki ya tayar mata da hankali mutuka salati ta rafka da sauri ta karasa inda take
tana kiran sunanta "Surayya menene me yake faruwa.''? Da kyar na nuna mata cikina da fadin." Innah zan
mutu cikina ciwo yake faduwa nayi a dakin."
Innah Habiba ta shiga bin gurin da kallo duk yayi gaja-gaja da alamun karkashi da k'ubewa tabbas da DA
WATA A KASA.
Tsaye ta mike cikin zafin zuciya ta nufi cikin gidan babu shakka babu wanda zai aikata wannan aikin sai
matar gidan domun ta tabbatar da rashin imaninta to yau Allah ya nuna mata da idonta don haka ba zata
lamunta ba.
Suna zaune suna hira ta shiga ta samesu a watse suke kallonta itama ta watsa musu kallon banza da fadin."
Hajiya Sabuwa kiji tsoron Allah da Annabi shin kashe min 'yata zaki kome kike nufi."?
Aunty Nafi tace."Ke tsohowa daga ina? kawai kin shigo babu sallama kinzo kina mana maganar banza.
Hajia tace."Mahaifiyar matar Babangida ce." Aunty Zulai tace."Au eh ga kama nan baiwar Allah me yake
faruwa da zaki shigo kina mana wata magana.
Innah tace."Karkashi da kubewar da ku ka zubawa Surayya a dakinta gashin can tana kwance rai a hannun
Allah idan ta mutu wallahi tallahi ba zan yarda ba.
Aunty Nafisa ta fusata ta mike tsaye tana huci tace."Ke dallah malama fita ki bawa mutane guri wacece
kuma Surayya a cikin kayan miya da har zamu damu da ita."
Innah hawayen da take dannewa suka sauka a kumatunta tace."Wallahi kuji tsoron Allah akan abinda
kuke." Aunty Zulai tace."Baiwar Allah idan ba muji tsoron Allah ba tsoranki za mu ji kinga baiwar Allah
fita ki bamu guri."
Innah ta juya ranta yana tafarfasa! lokacin shi kuma ya shigo.....Ganin Innah na hawaye sai hankalinsa ya
tashi Ya kalleta da fadin." Innah lafiya me yake faruwa." ? Ta goge hawayen fuskata da fadin." Nura muje
Surayya babu lafiya."Hankalinsa ne ya tashi da sauri ya juya ita kuma tabi bayansa........Hajiya da Aunty
Zulai hankalinsu ya tashi sai suka yanke shawarar bin bayansu domin su ganewa idonsu abinda yake
faruwa amma kuma ta wani gefen suna fargabar abinda zai biyo baya.
Cikin mawuyacin hali suka sameta, hankalinsa yayi bala'in tashi Innah kuwa al'amarin ne ya firgitata
kawai sai ta jingina da bango(garu) tana zubar da hawaye cikin zuciyarta sai addua take......Hannun rigarsa
ya nade ya dauketa sai lokacin suka lura da jinin da ya 'bata gurin hankalinsu ya kara tashi kawai sai ya
sa'ba ta a kafardarsa ya kama hanyar fita ita kuwa Innah kasa motsi tayi a gurin sai salati take......Karo
sukayi be saurari maganarsu ba ya wuce da saurin gaske. cikin sanyi jiki suka bi bayanshi lokacin har ya
sanya ta a mota yana kokarin tada motar Hajia ta dakatar dashi da fadin." Babangida kurma ka zama don
wulakanci sai magana muke maka amma ka share mu."
Ya goge gumin goshinsa da fadin." Hajia kiyi min uzuri mana ko baki ga halin da matata take ciki ba."?
Tana kokarin magana kawai ya kunna motar yaja ya barsu a gurin zuciyarsa sai wani irin zafi take lallai
babu shakka akwai wata makarkashiyar da suka shirya masa.
Hajia rai a mutukar bace ta juya tana kallon 'Yar uwata tace."Zulai kinga abinda Babangida yayi mun ko."?
Aunty Zulai tace."Don Allah kada ki tayar da hankalinki a banza a wofi insha Allah bukatarmu sai ta biya
domin yanda take zubar da wannan jinin bana tsammanin za'a samu ciki sai ya zube."
Ajiyar zuciya ta sauke da fadin." Duk da haka Zulai dole raina ya baci ki duba kiga yanda Babangida yayi
watsi damu saboda wannan mutsiyaciyar matar tashi na tsaneta wallahi."
Aunty Zulai tace."Ki daure zuciyarki kada asirinmu ya tuno domin na san dole sai ya tsananta bunkice akan
al'amarin sai mu tanadi hanyoyin kare kanmu."
Tana kokarin magana Innah ta karaso gurin sai suka fara kallon-kallon....Innah tace."Babu wani mahalukin
da ya isa yayi wani abunda Allah be masa ba wallahi duk abunku idan Allah ya kaddara sai an haihu lafiya
sai an haihu."
Aunty Zulai tace."Baiwar Allah ki iya bakin ki wallahi idan ba hakaba sai na daureki haka kawai kina
kokari daura mana sharri me kike nufi ne."?
Innah taja tsaki tana fadin."Ni bana boka bana malam da Allah na dogara saboda haka duk abinda za kuyi a
shirye nake daku.
Hajiya tace."Kinga Habiba fice mana daga gida irin tsiya dama ai abinda nake gudu kenan hada jini da
talaka ai bala'i ne."
Innah Habiba ta tofar da mugun yawu ta watsa mata banza kallo tace."Ai anyi an gama domin naga komai
da idona saboda haka wannan auran karshensa yazo domin ina ji ina gani ba zaku kashe min yarinya ba.
Aunty Zulai tace."Tafi nono fari dama haka muke so saboda haka maza ja tsumman rayuwarki ki fice mana
daga gida.
Innah taja tsaki ta kama hanyar fita tana bambami sai da ta fita daga gidan sannan suka bar gurin suna
maimamaita maganar.
Sai da ya tabbatar da cewa komai yayi daidai sannan ya kira Aunty Jamila ya sheda mata duk abinda yake
faruwa. Cikin tausayawa tace." Kayi hakuri insha Allah yanzu zanzo asibitin." Yace."Okey to ina sauraran
zuwanki."
Wayar ya kashe ya tsira mata ido tana kwance kan gado sai baccin wahala take lokaci guda tayi wata irin
rama ga wani irin haske da tayi....Hannunta ya rike a cikin nashi yana jin wani irin tausayinta na ratsa shi.
Dr Ahamad ne ya shigo hannunsa rike da wasu takardu ya zauna kujerar dake kallonshi yana duba takardun
yace."Ranka ya dade sakamakon scanning yayi kyau sosai ba kamar yanda muke tunani ba babyna yana
lafiya sai dai yanayin kwanciyarsa ya sauya amma wannan babu matsala insha Allah kafin lokacin
haihuwar muna sanya ran ya dawo daidai.
Ajiyar zuciya ya sauke idansa akan cikin yace."Dr Ahamad ka tabbatar da maganar ko."? Dr yayi murmushi
da fadin." Kada kayi kwokwanto a cikin maganata domin duk wani bunkice da ya cancanta nayi kuma
Alhamdullihi naga babu wata matsala insha Allah."
Yace."To Alhamdulillhi Nagode sosai Dr." Ya mika masa shedar scanning din ya kar'ba yana dubawa ya
kalleshi da fadin." Hasashe ya nuna namiji ne ko."? Dr yace."Eh insha Allah sai mu cigaba da addua."
Yace."To Allah ya tabbatar da alkairi Allah ya sauketa lafiya." Ya amsa da ameeen yana kokarin fita su
Aunty Jamila suka shigo. sai ya tsaya suka gaisa kafin ya fita su kuma suka 'karasa shiga dakin.........
*BINTA UMAR ABBALE*
*3/October/2021*
11/15/21, 12:09 PM - Aisha Srtr Mt: *Kada ki karanta littafin nan idan baki biya.....'Yar uwa idan kina so ki
biya ga yanda abin yake......Vip #600 Normal #400.....Accont...Number 0542382124....Binta umar
gtbank...Idan kati zaki tura sai kiyi min magana ta WhatsApp da wannan number.*
*07084653262*
Aunty Jamila ta zauna kusa dashi da fadin." Babangida sannu ya mai jikin."? Yace."Da sauki alhamdulillhi
bukatarsu bata biya ba babyna yana lafiya lau insha Allah."
Tace."Alhamdulillhi Allah ya bata lafiya." Ya amsa da ameee yana sake duba takadar scanning din....Aunty
Nafi ta kalleshi da fadin." Babangida naji kana wata magana kada dai kaima ka yarda da maganar surukar
ka."
Yace."Ya za'ayi ba zan yarda ba bayan duk alamu sun nuna Nafisa mahaifiyata itace ke kokarin salwantar
min da gudan jinina ke da kike a matsayin 'yar uwata ta jini kina goya mata baya wallahi baki da amfani a
rayuwata.
Tace."Babangida kada ka dora min jakar tsaba domin ni lokacin ma da al'amarin ya faru bana gidan sai
labari naji saboda haka ka tsananta bunkice akan wannan al'amarin."
Yace."Babu wani bunkice da zanyi tuntuni na gane cewa bakwa kaunata tunda har zaku iya hada baki ku
cutar da matata tana dauke da juna biyu.
Tace."Wace sheda ce da kai da har kake fadin wannan magana Babangida kada fa ka manta Hajia ita ta
haifeka mai zai sanya taqi jininka.
Tsaki yaja da fadin." Kinga bana son surutu maganar ta isa tunda duk na gane inda kuka dosa to zan dauki
mataki na karshe.
Aunty Jamila da tun farkon fara maganarsu ba tace komai tace."Babangida kada kayi gaggawar yanke
hukunci kayi bunkice tukkuna.
Kallonta yayi yana mamakin maganarta yace."Wane irin binkice kuma bayan dani dake muka zauna muka
tattauna magana akan abinda Aunty Zulai ta aikata kwanakin baya bukatarta bata biya ba shine suka sauya
wata hanyar.
Tace."To kamata yayi ka fito fili ka nuna musu cewa ka san abinda yake faruwa tunda ka gane gaskiya
maganar rufa-rufa ta kare.
Wayarsa ya dauka yana dubawa yana jinsu suna maimaita maganar Aunty Nafisa ta kalleshi da fadin."
Babangida kada ka zargi Aunty Zulai da wannan maganar na tabbata ba zata cutar da kai ba wallahi."
Yace."Meye hujjarki ta fadar wannan maganar ko kina da sheda a kanta."? Tace."Kwarai kuwa ni nafi
zargin wannan kawar tata Samira watakila itace ta kawo mata maganin zubar da ciki domin kwanaki naji su
suna maganar inda ita Samirar take bata shawara kan cewa ta zubar da cikin tunda har yanzu baka kaunarta.
Ya zuba mata ido yana kallo ta girgiza kai da fadin." Na san da wuya ka yarda da maganata amma tabbas
hakan zata iya faruwa domin duk wani abu matarka za tayi maka to wallahi wannan yarinyar Samira itace
take zuga ta saboda haka ni dai shawarar da zan baka shine ka bar maganar nan don Allah ka dubi
zumuncin dake tsakanin Hajia da 'yar uwata domin ina jin tsoron ka fito da maganar zumuncinsu ya lalace.
Aunty Jamila tace."Nima shawarar da zan baka kenan kayi hakuri ka bar maganar tunda dai bata samu
nasara ba sai ka sanya ido sosai akan matarka da kuma wanda take mu'amula dasu.
Gabadaya suka kashe masa jiki ya rasa ma wane irin tunani zaiyi yana so ya gazgata maganar Nafisa akan
Samira domin ya riga ya san yarinyar bata da tarbiya ko can baya itace take zuga matarshi akan abubuwa
da ta dinga yi ya tabbata cewa zata iya aikata abunda yafi haka........Dole ya dauki maganarsu domin
samun maslaha tunda abun ya riga ya wuce tuntuni to zai bar maganar zai kuma tsananta bunkice domin
gane gaskiyar lamari.
Har yamma suna asibitin suna kwantar masa da hankali Aunty Nafisa ta sake sosai ta saki fuskarta sai fara'a
take dan koda na tashi itace ta kaini toilet nayi bursh ta rike ni muka fito da kanta ta zuba min abinci naci
nasha magani na koma na kwanta sai adduar sauka lafiya suke min.
Sai bayan magariba Dr Ahamad ya shigo ya dubani ya tabbatar da lafiyata sannan ya bamu sallama had'e da
magunguna masu kyau.
Kafin mu isa gidan Hajia ta kira wayar Aunty Nafisa tana tambayarta tace."Ai tuntuni muna asibiti nida
Aunty Jamila." Tace."Waye bashi da lafiya."? Kai tsaye tace."Matar Babangida mana." Tace."Cikin ne ya
zube ko."? Da yake handsfree wayar take babu wanda beji ba.
Tace."Aa Hajia ciki yana nan Lafiya lou." Tace." To Yanzu kuna ina ko har yanzu kuna asibitin."
Tace."Gamu mun shigo cikin gidan." Kashe wayar tayi tana jan tsaki ta kalli Zulai da Fadin." Kinji
maganata ko."? Aunty Zulai tace."Wato dai yarinyar nan ta rantse sai ta haifi cikin nan."? Hajiya
tace."Shegiya mutsiyaciya mayya dole sai ta gurbata min zuria."
Jamil yayi dariya da fadin." Hajia kuyi addua Allah yasa d'an da zata haifa yayi kama da Babangida idan
yayi kama da uwarsa kawai haka rami za muyi mu binne shi." Fadila ta dinga kyalkyala dariya hakika tana
jin dadi idan taga Jamil na cin mutuncin yarinyar shiyasa suke shiri da juna.
Hannuna cikin nashi sukayi sallama da 'Yan uwan nashi suka wuce cikin gidan, ya kalleni da fadin." Muje
ki kwanta ki huta insha Allah babu wani abu da zai sake faruwa."
Turjewa nayi naqi gaba nace."Ni wallahi babu inda zani kawai ka kaini gaban iyayena na gaji da wannan
masifar domin na fuskanci rayuwata ake nema."
Cikin taushin murya yace."Kiyi hakuri kinji ko zan dauki mataki dama na fada miki cewa zamu bar gidan
to maganar tana nan insha Allah Alhaji yana dawowa zamu bar gidan."
Girgiza kai nayi da fadin." Duk da haka ni yanzu gabadaya gidan nan ya fice min daga raina kawai ka kaini
gaban iyayena in yaso duk sanda ka shirya sai kazo ka daukeni amma ni wallahi ba zan shiga ba.''
Cikin wani irin yanayi na damuwa yake kallona, na cire hannuna daga nashi jiki babu kwari na kama
hanyar fita, da sauri ya biyo bayana yana kiran sunana. sauri na kara ina kokarin mayar da hawayen dake
kokarin sauka a saman fuskata.
Gabana ya tare ya zuba hannuwansa cikin aljihu kawai ya tsirawa kasan gurin ido, ratse shi nayi zan wuce
ya rike hannuna na kalleshi cikin tsiwa nace."Ni ka sake ni na tafi wallahi nayi nadamar wannan rayuwar
da nake na san tun farko ni na za'bawa kaina ita amma yanzu ina nadamar kasancewa a cikinta."
Ya dinga kallona yana girgiza kansa na san yana mamakin yanda nake daga masa murya to ni kaina abinda
nake ba'a son raina nakeyi ba kawai dai inaso na tauna tsakuwa domin aya taji tsoro.
Yanda ya zuba min ido yana kallo hakan ya sanya jikina yin sanyi na sunkuyar da kaina kasa hawaye na
ambaliya a fuskata.
Mun jima a tsaye a gurin kafin yayi gyaran murya cikin lafazi mai kyau yace."Muje na kai ki gidan
mutukar hakan zai sanya hankalinki ya kwanta ki samu nutsuwa idan kika kwana gobe idan Allah ya kaimu
sai nazo na dauke ki." Shuru nayi bance komai ba ya rike hannuna har inda motarshi take ya bude min na
shiga na zauna sannan ya zauna a mazauninsa.
Hajia na ganin sun shiga a tare ta kallesu a watse da fadin." Amma wallahi kunyi asara Nafisa da Jamila ace
tun safe kuna asibiti kun tare sai kace uwarku aka kwantar a asibitin."
Aunty Jamila ranta ya baci da jin furucin mahaifiyar tasu amma saboda ta riga ta san halinta kawai sai ta
share ta juya suna magana da Aunty Zulai.
Aunty Nafi tace."Ai ni Hajia da biyu na zauna a asibitin domin hakan da nayi shine zai taimaka min a gurin
yaron wallahi na gaji da zaman gidan nan gidan mijina nake so na koma to na san wannan abun da nayi zai
sassauta zuciyarsa ya shiga cikin al'amarina.
Taja tsaki da Fadin." Iskace take wahalar dame kayan kara Nafisa da Sunusi zai mayar dake gidansa to da
tuni ya mayar dake tunda sau nawa ina tura Babangida gurinsa a kan maganar.
Tace."Hajia ke kika haifi Nura amma har yanzu baki san waye shi ba bana tsammanin fa yana zuwa kawai
yana shuka ki ne."
Tace."Kina nufin beje gurin Sunusi sun tattauna ba." ? Cikin takaici ta girgixa kai da fadin." Hakan nake
tsammani." Hajiya Sabuwa ranta ya baci sosai ta shiga girgiza kafa cikin zuciyarta tana tunanin mummunan
hukuncin da zata yanke a kansa.
To can gidan Malam kuwa rigima suke tabkawa a tsakaninsu domin kuwa Innah Habiba tayi rantsuwa kan
cewa wannan auran dole a warwareshi domin kuwa bata hango alfanu a tare dashi ba. Malam Habu
yace."Wannan maganar ba mai yuwu bace aure Allah ne ya kulla don haka babu wani mahalukin da ya isa
ya kwance bayan haka kuma ya sake tunasar da ita cewa Duk wani aure da babu rigima da rikici a cikinsa
to baya albarka yana tabbatar da cewa Auran 'Yar shi da Nuraddin alkairi ne mai tsayi don haka kada ta
kuskura ta sake wata magana akan al'amarin.
Innah Habiba fir taqi amincewa da maganar mijin nata sai ma ta mike tana kokarin sanya hijabinta domin
tayi rantsuwa yau Surayya ba zata kwana a gidan auranta za taje ta dauko ta ta dawo da ita gabanta hakan
sai yafi mata kwanciyar hankali a lokacin da take kokarin fita daga gidan su kuma sukayi sallama ita a
gaba shi kuma yana biye da bayanta....
*BINTA UMAR ABBALE*
*3/October/2021*
11/15/21, 12:09 PM - Aisha Srtr Mt: *Kada ki karanta littafin nan idan baki biya.....'Yar uwa idan kina so ki
biya ga yanda abin yake......Vip #600 Normal #400.....Accont...Number 0542382124....Binta umar
gtbank...Idan kati zaki tura sai kiyi min magana ta WhatsApp da wannan number.*
*07084653262*
Fuskarsa a tur'bu ne ya shiga falon suka dinga rige-rigen yi masa sannu da zuwa ya amsa yana kokarin
zama kan kujera Fadila ta tashi da sauri domin ta kawo masa ruwa da abinci.....Falon ne yayi shuru cikinsu
kowa shakkar yi masa magana yake alhalin kafin shigowarsa surutu suke akan abubuwan da suke faruwa.
Sannu yayi mata ya sauka kasan kafet a nutse yake cin abincin yana duba k'aramar wayarsa......Ta kalleshi
da fadin." Babangida kunyi waya da Alhaji ko."?
Hankalinsa yana kan wayarsa yace."Eh munyi waya dashi ya tabbatar min da cewa yana kan hanya gobe
idan Allah ya kaimu.
A sanyaye tace."Nima haka ya fada min amma ina fargabar dawowarsa saboda wannan
*MATSALTSALUN*."
Yace." *MATSALA* in dai tawa ce to insha Allahu tazo karshe domin kuwa tuntuni na yanke hukunci."
Tace."Wane irin hukunci ka yanke a matsayina na mahaifiyarka bani da labari." Ya sauke ajiyar zuciya da
fadin." Hajia tilas na fada miki domin na baki hakkin ki na uwa mun gama magana da Alhaji tun jiya ya
bani daya daga cikin gidajensa dake Gidan Murtala zan koma can da zama da iyalina.
Rai a bace tace."Ba da yawu na ba Babangida mutukar ni na haifeka ban amince ka matsa daga inda nake
ba.
Ya kalleta da yanayi na bacin rai a tare dashi yace."Hajia bari na gidan nan shine maslaha domin kuwa har
yanzu keda matata kun kasa samun zaman lafiya da daidaito bayan haka kuma ina zargin wani abu wannan
dalilin yasa na yanke wannan shawara.
Kawai sai ta fashe da kuka hawaye share-share tana kallonsa tace."Babangida ashe akwai ranar da zata zo
ka bijirewa maganata har kana bude baki kana fadin kana zargina to me kake nufi."?
Yace."Hajia bana nufin komai sai alkairi don Allah kada ki tayar da hankali akan wannan al'amari har
yanzu kina nan a matsayin uwa a gare ni kuma babu wata mace data isa ta shiga tsakanina dake.
Girgiza kai tayi tana goge hawaye tace."Ai ni ka gama fita daga raina Babangida babu wata magana da
zaka fad'a ta sanya naga hasken ka kaje duniya ce."
Aunty Zulai tace."Aa Hajia kada kiyi masa mugun baki akan abinda bai kai ya kawo ba ki rabu dashi ya
tashi mana ai ba wani abun tashin hankali bane.
Girgiza kai tayi da fadin."Zulai yarinyar nan ta samu galaba a kaina tunda har ta iya raba tsakanina da d'an
cikina yana bijirewa umarnina.
Tace."Kiyi hakuri ki bar maganar ki duba maganarsa inda yake cewa babu wata mace data isa ta shiga
tsakaninku saboda haka kawai kiyi masa fatan alkairi."
Shuru tayi tana girgiza kafafunta.....Aunty Zulai ta kalleshi da fadin."Babangida ka kwantar da hankalinka
insha Allahu komai zai daidaita."
Yace."Nagode sosai Auntyna Insha Allahu ina nan ina shawarwari akan maganarmu dake inaso komai ya
daidaita yarinyar nan ta haihu lafiya sai a tsayar da magana.
Ta danne bacin ranta tana 'yar dariya tace."To shikkenan Babangida Allah ya tabbatar da alkairi ita kuma
matarka Allah ya sauketa lafiya." Ya amsa da ameeen nagode sosai
Yau ma ina kwance a daki naji sallamar shi. Da sauri na mike zaune ina kallon bakin kofa.
Innah ta watsa min harara da fadin.'" Meye haka daga jin muryarsa zaki tashi zumbur keda kika so kina
nuna masa kuskuransa menene na rawar jiki a kansa.
Sunkuyar da kaina nayi domin bani da abinda zance mata ni kaina wani lokacin na kan ji haushin kaina
akan irin abunda nake aikatawa kwata-kwata bana iya boye sonsa a ko'ina duk girman laifin da zai yi min
bana iya dogon fushi dashi.
Ina jinsa bayan sun gama gaisawa da Malam yana tambayarsa lafiyata malam yace.Lafiyarta lau sai tsiya da
tsirfa iri-iri yau tace wancan take so taci gobe tace wannan kwata-kwata bata barin uwarta ta huta."
Murmushi yayi da fadin." Allah ya saka da alkairi Malam insha Allah ranar juma'a zamu tare a sabon gida
dake can ungwar Tudun Murtala."
Malam ya fad'ad'a fuskarsa da fara'a yace."Masha Allah Alhamdulillhi Nuraddin na taya ka murna Ubangiji
Allah ya sanya alkairi Allah ya kade fitina."
Ya amsa da ameeen ya Allah Malam Nagode sosai Allah ya kara girma ." Malam ya amsa da ameeen kana
ya kwalawa Innah kira.....Ta amsa a ciki ta fito babu cikakkiyar walwala a fuskata.
Uncle cike da ladabi ya gaisheta babu yabo babu fallasa ta amsa. Malam ya sheda mata abinda yake
faruwa. Uffan ba tace ba tayi shuru da bakinta.
Ganin haka yasa ya mike da fadin." Malam zan wuce gurin aiki idan na samu sukuni da daddare zan shigo."
Malam ya kalleshi da fadin." To shikkenan Nuraddin Allah ya bada sa'a gashi zaka tafi kuma baku gaisa da
iyalinka ba."
Yace."Babu komai Malam ai na san suna cikin koshin lafiya insha Allahu da daddare idan na shigo sai mu
gaisa.
Malam yace."To shikkenan Nuraddin ina maka fatan alkairi tare da samun nasara akan dukkanin abinda ka
sanya a gaba.
Uncle ya mika masa hannu cikin mutunci da mutuntawa sukayi sallama da juna ya fita daga gidan yana jin
sassauci a cikin zuciyarsa hakika da ba dan tsayuwa da jajurcewar bawan Allahn ba to da babu shakka
mahaifiyar yarinyar ta samu nasara akan abinda take so domin ya tabbatar da cewa itace take zuga ta tana
masa tawaye a yanda take sonsa bai ta'ba tsammanin zata bijere masa ba gashi yau kwana hudu ita dashi
babu kyakykywar alaka.
Alhaji Sabo sosai ranshi ya baci a lokacin da ya dawo yaga aunty Nafisa a gida ta inda yake shiga ba tanan
yake fita ba sosai yayi mata kaca-kaca ita kanta Hajian sai da ta raina kanta suka taru har aunty Zulai suna
ta bashi hakuri.
A daran ranar daya dawo ya sanya aka kira masa Sunusi suka zauna dashi da kuma Uncle suka tattauna
abubuwan da suka faruwa. Sunusi duk ya sheda musu irin rashin mutuncin da take masa wanda hakan yasa
yaji gabadaya ta fice masa daga ransa......Alhaji ya sanya aka kira ta yace a gabanshi ta durkusa ta bashi
hakuri
Duk girman kan aunty Zulai risina tayi ta gurfana gaban Sunusi tana kuka tana bashi hakuri.....Alhaji ya
kalleshi da fadin." Duk ranar da ta sake yi maka wani abu wanda be gamsar da kai ba to ka kira waya ta ka
sanar dani sai ranta ya baci.
Sunusi ya dinga godiya yana jinjina girma da nagartar mutumin hakika da ana samun surukai masu hali
irin nasa to da da yawa aure bai mutu ba. a take a sannan ya mayar da matarsa tunda dama bata cike iddah
ba Alhaji yace da daddare yazo ya dauketa su tafi gida.
Samira tana zaune zugum a dakinsu tana sa'kawa da kwancewa abinda duniya yayi mata zafi ga 'yar
uwarta Ummiyo duk iskancinta ta samu miji har an tsayar da lokacin aure amma ita shuru kake ji Malam
yaci shirwa duk samarin ta sun guda da yawa daga cikinsu sai dai ta samu labarin sun kai kudin aure bayan
sunzo gurinta sun yaudareta da niyyar aure sun lalubeta. Bakin ciki goma da ashirin, Wata shawara ta
yanke wacce take ganin zata taimaka mata gurin rugujewar auran 'kawarta ya zama dole ita da ita suyi biyu
babu domin tana ji tana gani ba zata bar ta ta zauna lafiya a gidan miji ba alhalin ita tana gida a zaune.
Dama tana da tsohuwar number shi wacce suka dinga amfani da ita a lokatan baya sai ta dauki number
tasa a daya sim card d'inta tana addua Allah yasa layin yana aiki. text ta tura masa na zagi da cin mutunci da
sunan Surayya ce ta dinga yi masa rashin kunya kan cewa lallai sai ya saketa domin mahaifiyarsa bata
imani kuma bata da mutunci saboda haka ita ta gama zama dashi kawai ya saketa domin tana da wanda
zata aura idan yaki to zata kaishi kotu. Tana gama rubuta text din ta tura masa tana adduar Allah yasa
hakkanta ya cimma ruwa .
*BINTA UMAR ABBALE*
*5/OCTOBER/2021*
11/15/21, 12:09 PM - Aisha Srtr Mt: *Kada ki karanta littafin nan idan baki biya.....'Yar uwa idan kina so ki
biya ga yanda abin yake......Vip #600 Normal #400.....Accont...Number 0542382124....Binta umar
gtbank...Idan kati zaki tura sai kiyi min magana ta WhatsApp da wannan number.*
*07084653262*
Murmushi yayi yana kokarin danne damuwarsa yace."Sai hakuri Malam dawowar mu kenan daga asibiti
tace ita lallai sai na kawota nan shine nace to shikkenan gata nan in Allah ya kaimu gobe zanzo na dauketa.
Malam ya girgiza kanshi da fadin." Nuraddin na san kai mutum ne mai hankali da sanin ya kamata don
Allah kayi hakuri da duk halin da zaka tsinci kanka kasan ko wane nawa yana tare da kaddararsa insha
Allahu watarana sai labari Surayya ni na haifeta kuma na baka amanarta har abada.
Yace."Nagode sosai Malam insha Allahu zaka sameni mai cika alkawari kuma insha Allah karshen
Matsalar nan yazo wani abu ba zai sake faruwa ba."
Malam yana kokarin magana Innah ta daga labulan daki ta fito fuska a turbune tace."Nuraddin sai dai fa
kayi hakuri gaskiya magana kenan mahaifiyarka bata da imani ko kadan don haka Surayya ba zata koma ba
wannan auran samun nutsuwa da kwanciyar hankali ku rabu tunda mahaifiyarka bata so.
Malam yace."Habiba wace irin magana ce wannan? ya ana kokarin gyara al'amari amma kina 'batawa."
Tace."Aa Malam nifa bana son wannan hallayar taka akan me zaka kashe kanka saboda farin wani wato
kana so watarana a kawo mana gawar yarinyar nan ko tunda da kunnena naji mahaifiyarsa tana fadin sai
inda karfinta ya kare to maganin ayi kada a fara idan ta haihu kazo ka dauki danka."
Malam ranshi ya baci mutuka tunda suke bata ta'ba 'bata masa rai irin yau ba a duniya ya tsani wanda zai
ta'ba martabar Nura saboda yaron yayi masa hallaci me wuyar mantuwa.
Yace."Idan ke kike da iko da yarinyar sai ki fadi wannan maganar amma kin san tun kafin su shigo na
yanke hukunci sabida haka dake da Surayya dole kubi Umarnina.'' Daki ta shiga tana maimata maganar
Ya kalleshi lokacin da kanshi yake kasa cikin taushin murya yace."Nuraddin kada ka dauki wannan abun da
Habiba tayi a matsayin babban abu ni a gurina ba komai bane tunda dukkaninsu basu da iko da kansu aure
yana hannunka kuma ko bayan raina ban yarda ka saki yarinyar nan ba na baka amana har abada.
Fuskarsa ya goge ya dago idonshi da sukayi jawur saboda bacin rai yace."Malam kada ka damu insha Allah
nayi maka wannan alkawarin sannan inaso ka taya ni addua Allah yayi magani." Malam Habu ya sauke
ajiyar zuciya da fadin" Insha Allahu addua ba zamu fasa ba har sai randa numfashi ya bar gangar jikinmu.
Hannu ya bashi sukayi sallama da juna cikin mutunci da mutuntawa.
A can daki kuwa Surayya sai kuka take tana bata labarin irin bakar wuyar da take sha a gidan ta tabbatar
mata da cewa tunda taje gidan bata hutu ba wulakancin yau daban na gobe daban hakuri kawai take.
Innah ta share hawayen fuskarta tace."Ai dama biri yayi kama da mutum wallahi Surayya tunda aka kai ki
gidan nan hankali be kwanta ba kullum dake na kwana dake nake tashi dama ni can auranki da Nura bana
so don dai keda malam kun matsa ne shiyasa na hakura na bar muku amma gashinan ai tun kafin tafiya tai
nisa abubuwa marasa kyau sun biyo baya Hajia Sabuwa bata da imani babu abinda ba zata aikata ba saboda
haka maganar komawar ki wannan gida babu dole a raba auran.
Jin abinda ta fada yasa na kalleta a sanyaye nace."Innah ni ina son mijina bana so a raba mu na fiso kawai
ya dauki mataki amma ni bana so mu rabu.
Tace."Ai wannan son da kike masa shine ya janyo miki faruwar komai dole kuwa ki hakura dashi domin
ki tsira da lafiyarki idan kin haihu lafiya sai a basu d'ansu.
Shuru kawai nayi ina kallonta duk rintsi duk wuya ba zan yarda a raba mu ba na fiso ya gane muhimmanci
na a tare dashi kuma ya dauki mataki akan abubuwan da suke faruwa.
Da kyar yake cin abincin Aunty Jamila tuntuni ta tafi gidanta Aunty Nafisa da Aunty Zulai sai tausarsa
sukayi wai ya kwantar da hankalinsa duk barazana ce amma babu wani abu da zai faru idan ma iyayen
yarinyar sun tilasta lallai sai ya sake ta ai babu MATSALA tunda akwai mata da yawa a duniya.
Jin su kawai yake uffan bece musu ba yana can tunanin neman mafita gabadaya har mahaifiyar tasu baya
tsammanin zai sake amincewa dasu.
Washe gari da safe Innah ta dumamin ruwa nayi wanka kafin na fito ta ajiye abun kari na shirya jikina tsaf
na zauna ina karyawa da kunun tsamiya hade da wainar gero sosai naji dadin hakan nayi mamakin yanda
nasha kunun sosai Allah nagodewa ina jin wata annushuwa a cikin rainta
Ina kokarin kwanciya naji muryarshi yana fadin." Surayya kina ina ne ki fito za muyi magana." Zumbura
baki nayi ina jinsa nayi shuru na kyaleshi.
Ya sake maimaita maganar da fadin." Duk na gane abinda kuke nufi dake da mahaifiyarki to baku isa ku
mayar dani karamin mutum ba na fada muku wannan aure halastacce ne babu wani mahalukin da ya isa ya
datse igiyoyinsa.
Innah tace "Malam tun jiya fa mun riga mun gama magana da yarinyar nan ta tabbatar min da cewa ita ta
hakura dama ita tace tana so to yanzu ta janye babu lallai babu dole aure na mutum biyu saboda haka yaron
nan ya zuwa ka sanya shi ya rubuta mata takardarta.
Gabana ne ya fadi na mike zaune ina kallon bakin kofa.......Yace." Habib idan fa kika tsananta a cikin
wannan al'amarin sai Allah ya dauke ki shi al'amarin aure ba a yi masa katsalandan saboda rashin hankali
da wannab rabon kike maganar saki.
Tana kokarin magana yayi sallama cikin gidan.....Gabadaya kamshin turaransa ya cika gidan ni dake nake
cikin daki ma ya cika min hanci. Cikin muryarshi mai taushi naji yana gaishe dasu yanda Innah ta amsa
gaisuwarsa sai raina ya sosu na jingina jikin bango hawaye naso ya kwace min. Ina son mijina sosai bana
so mu rabu amma na lura Innah ta dauki zafi da al'amarin mutuka.
Hawaye na goge tare da amsa kiran da Malam keyi min. Kafin na fita sai da na gyara yanayin fuskata.
Kusa da Innah na zauna ina dauke kaina gabadaya naki kallon inda yake ballanatana na gaisheshi.
Malam yace."Mahaifiyarki ta sanya ki a daki tana zuga ki ko saboda rashin hankali kina jin mijin ki yazo
ba zaki fito ki gaishe shi ba.
Kuka na fashe dashi nace."Malam ni don Allah a kyaleni naji da abinda yake damuna bani da lafiya."
Kafin Malam din yayi magana ya rigashi da fadin."Me yake damunki."? dauke kaina nayi ban bashi amsa
ba.
Malam yace."Lafiya lau ta kwana kawai domin ta daga mana hankali ta kirkiri wannan maganar."
Yace."Malam ban tari hanzarin ka ba hakan za ta iya kasancewa tunda kaga jiya daga asibiti muka zo nan
saboda haka yanzu zamu sake komawa asibitin likitan ta ya dubata.
Yace."To babu Matsala sai ki tashi ki dauki hijab dinki ku tafi." Girgiza kai nayi da fadin."Ni wallahi babu
inda zanje ai na gane duk abinda yake nufi babu wani asibiti kawai zai mayar dani gidansu a kasheni."
Malam Yace."Subahanallahi Surayya anya kuwa kina da hankali." Tashi nayi ina kuka na shiga daki na
kwanta......Innah ma tashi tayi ta cigaba da ayyukanta.
Ya jima kanshi a kasa kafin ya dago ya kalli Malam din da abun duniya yayi masa zafi Da alama Habiba da
'yarta suna so su kunyata shi a gurin yaron.
Yace."Malam ka kwantar da hankalin ka domin naga kamar abun yana damunka kada ka sanya damuwar
komai a cikin ranka insha Allah komai zai wuce bayan haka kuma tunda yarinyar nan tafi so ta zauna anan
babu Matsala zata zauna tsayin sati daya kafin lokacin duk wasu shirye-shirye na kammala da yardar Allah.
Malam ya girgiza kanshi da fadin." Nuraddin anya kuwa ba mu shiga hakkin ka ba? bana so wannan
Matsalar ta shafi alakar ka da mahaifiyarka da yan uwanka."
Yace."Malam kada ka damu insha Allahu lafiya lou zamu rabu dasu." Yace."To shikkenan Allah ya yarda
Allah kuma ya daidaita lamarin." Ya amsa da ameeen yana kokarin tashi....Malam ya bashi hannu sukayi
sallama yana masa fatan alkairi.
Uncle yana futa Malam ya dinga fada ni dai ina jinsa nayi shuru da bakina Innah ma ba tace masa komai ba
har ya gaji ya bari.
Zamana a gaban iyayena ya sanya hankalina ya kwanta sosai bana kwana da fargabar komai sai dai kuma
kullum da kewar mijina nake kwana nake tashi domin ya riga ya saba min da abubuwa masu wahalar
mantuwa gashi waya ta tana can dana kira shi na dan samu sassauci a zuciyata.
Samira taje can gidan ta samu labarin duk abinda ya faru a bakin Hajia dasu aunty Zulai ta zauna a cikinsu
suna tisa maganar tace."Allah yasa ta tafi kenan." gabadaya suka amsa da ameeen.
Koda tazo gidanmu kuwa kallona ta dinga yi kafin ta girgiza kanta tace." Surayya kinga yanda ki kayi kyau
kuwa sati guda a gaban iyayenki kin murmure kinyi qiba wallahi ki samawa kanki lafiya ki rabu da auran
Uncle.
Nace."Samira ni a karan kaina ina jin nutsuwa da kwanciyar hankali a tare dani saboda ta kowane bangare
bani da MATSALA ina samun kulawa a gurin iyayena Matsala ta Uncle da sonsa aka hallici zuciyata duk
rintsi ba zan iya rabuwa dashi ba har yanzu ina sonsa mussaman da Allah ya bamu rabo a tsakani yanzu
babban burina ya gama shirye-shiryensa yazo ya daukeni mu tare a sabon gidanmu.
Ta tabe baki da fadin." Duk wannan ba dubara bace domin babu abinda za'a fasa wallahi ina mai tabbatar
miki da cewa abinda zai faru a yanzu sai yafi na baya maslaha a rayuwarki ki rabu dashi
Kallon shashasha nayi mata tayi dariya tana girgiza kanta da fadin." Bari dai na daina yi miki 'boye-'boye
gwara na fad'a miki sai ki shirya bayan sallah karama auran mijinki da 'yar uwarsa Fadila."
Gabana na wani irin faduwa nake kallonta ta gyada kai da fadin." Lallai maganata gaskiya ce domin daga
majiya mai tushe naji saboda haka sai ki daura d'amara."
Dannewa nayi nace."Ai dama na sani ashe har sun tsayar da lokacin bikin."? Tace."Eh sun tsaya gashi
yanzu na tabbatar miki." Jiki a mace nace." Allah ya sanya alkairi." Ta amsa ba don ranta yaso da abinda
nayi ba.
Tana kokarin tafiya nace."Bani aron wayarki don Allah." Ta miko da fadin."Ke ina taki."? Nace."A can na
barta." Ido ta tsira min a lokacin da nake rubuta masa text din....ta leko da kanta nayi saurin dauke wayar
sai tasa dariya da fadin." Au abin sirri ne kenan ashe kin manta lokacin da nake tsara miki kalamai duk dan
ki samu shiga saboda yanzu kin samu shine kike boye min.
Dariya nayi da fadin" Samira kenan yanzu da lokotan baya ba daya bane akwai sirri tsakanina da mijina."
Girgiza kai tayi tace."Lallai masoyan asali."
Sai dana na tabbatar da cewa text din ya tafi sannan na goge gabadaya har number na mika mata wayar da
fadin "Nagode." Ta amsa da babu komai kawata ni zan tafi."Da kyar na yunkura na tashi tace."Wai don
Allah cikin nan watanshi nawa naga yayi wani rusheshe." Nace."Watanshi shida yanzu ne zai shiga na
bakwai." Tace."Sannu amma kina fama." Nace."Sai dare ma nake dand'ana kud'ana." Dariya ta kyalkyale
dashi na kai mata duka da fadin." Kiyi dariya da kyau akwai lokaci." Tace."Ke ni wallahi ko nayi aure ba
zan yarda na haihu ba wannan ai wahala ce." Kallon mara hankali nayi mata ta fita tana cigaba da maganar
bayanta nabi cikin zuciyata ina mata adduar shiriya.....Samira kafin ta tafi sun jima ita da Innah suna nanata
maganar ni dai jinsu kawai nake amma bana tsammanin akwai wacce ta isa ta kashe min aure a cikinsu ina
son mijina to zan cigaba da zama dashi har karshen rayuwata.
*BINTA UMAR ABBALE*
*4/OCTOBER/2021*
11/15/21, 12:09 PM - Aisha Srtr Mt: *Kada ki karanta littafin nan idan baki biya.....'Yar uwa idan kina so ki
biya ga yanda abin yake......Vip #600 Normal #400.....Accont...Number 0542382124....Binta umar
gtbank...Idan kati zaki tura sai kiyi min magana ta WhatsApp da wannan number.*
*07084653262*
Hajiya babu yanda ba tayi dashi ba akan lallai ya kai su gidan domin su gani yaki yace ta bari sai bayan
sun tare zai zo ya daukesu ya kaisu su yini haka nan ta hakura ba dan zuciyarta taso hakan ba.
Kamar yanda ya fada hakane ya kasance ranar juma'a da safe nayi tsaf dani na shirya cikin sabuwar atamfa
dama kafin zuwan ranar Innah da kanta tayi min kitso ta yanka min salatif mai kyau tasa min lalle (kunshi)
a kafafuna da hannuwana nayi kyau sosai har wata kiba nayi saboda samun kulawa, raina fari tas ina
murna komawa gidan mijina Muna zaune mu uku a tsakar gida muna jiran zuwanshi.....Malam fada yake
min yana sake nuna min yanda yanayin rayuwa yake. Ita kuwa Innah shuru tayi da bakinta alamu sun nuna
kamar ma bata so na koma dakina.
Samira ce tayi sallama kafin ta zauna sai da ta gaishe dasu Innah ta kalleni da fadin.'' Kinyi kyau kamar
wata amarya." Murmushi kawai nayi ban tanka mata ba.
Ta kalli Innah tana 'yar dariya tace."Innah Amma dai kinyi mata fada domin ta kula ta kuma san ciwon
kanta don naga sai murna take kamar wani abu bai faru ba."
Raina a 'bace na kalleta ina kokarin magana Innah ta daga min hannu da fadin" Ai gaskiya ta fada dubeki
don Allah kin manta da komai sai murna da farin ciki kike to wallahi ki kula kuma ki san ciwon kanki kada
ki sake bari wani yazo har gidanki yaci miki mutunci ki wanda dama tun farko kece kika basu kofar yin
hakan da tun shigar ki gidan kin nuna musu basu isa ba to da babu wata shegiya da zata samu damar ci miki
mutunci'"
A sanyaye nace."Innah na dauka ai tuntuni mun gama wannan maganar dake to mai zai sanya kuma yanzu
ki dawo da ita baya ni na tabbata a yanzu babu wata MATSALA da zata sake faruwa tunda nayi nesa dasu
saboda haka don Allah kuyi shuru da maganar nan kada ya shigo ya riski kuna zagin mahaifiyarsa da 'yan
uwansa."
Samira za tayi magana sallamarsa ta katse ta.....Ya shigo cikin kamala da mutunci yana sanye da farar
shadda qal! kanshi babu hula as'usul idonshi sakaye da farin gilashi ya cire sau cikin dake kafafunshi cikin
nutsuwa ya zauna kusa da malam yana gaisheshi.
Malam ya bashi hannu sukayi musabaha ga juna ya gyara zamanshi da fadin." Nuraddin tun dazu muke
tsammanin zuwan ka ina fatan dai lafiya."
Yace."Lafiya lau Malam Na dan tsaya gabatar da wani uzuri ne ina fatan babu wata Matsala.'' Malam yana
murmushi yace."Babu Matsala Nuraddin ga matarka nan tun safe ta shirya kai kawai take jira kazo.
Murmushi kawai yayi ba tare da ya kalleni ba yace."To Masha Allah" Ya kalli Innah dake dauke kai
yace."Innah An tashi Lafiya." babu yabo babu fallasa ta amsa. Ta tashi ta shiga daki. Yanayin fuskarsa bai
sauya ba yana nan a yanda yake da wuya ka gane bacin ransa. Kallona yayi da fadin." Tashi mu tafi."
Yanda yayi min maganar babu kulawa sai jikina yayi sanyi na lura kamar akwai abinda yake damunsa.
Tashi nayi nabi bayan Innah ina kokarin danne hawayena.
Ya mikawa Malam hannu da fadin"Zamu tafi Malam Ayi mana adduar da aka saba"Malam ya rike
hannunsa sosai a cikin nasa ya dinga yi masa addua shi kuma yana amsa da ameeen Cike da alhani suka
rabu da juna.
Tare muka fito da ita wai lallai sai ta rakani taga gidana ni dai don dai babu yanda zanyi da ita ne amma na
san da wuya tafiyar ta yiwu da ita tunda kanwarsu bata haduwa guri guda.
Ya kalle mu a watse dani da ita hakan ya sake sanyayar min da jikina ita kuwa kamar ba taga irin kallon da
yayi mana ba ta dafa jikin motar tana gaisheshi. Ko kallonta beyi ba ballanatana ya amsa gaisuwarta ya
bude min mota da fadin." Shigo mu tafi."
Shiga nayi na zauna tare da saurin rufe motar gabadaya kasa daga kaina nayi na kalleta har yaja motar
muka bar gurin..........Samira ta girgiza kanta tana jin wani mugun bakin ciki a cikin zuciyarta hawaye ne
suka kwace mata ta sanya hannu ta goge ta kama hanyar gidansu tana tunanin abubuwan da suka faru a
baya hakika da ta san da gaske Uncle zai auri Surayya to da bata bada gudumawarta ba ita kanta ta san ta
taka muhimmiyar rawa gurin tabbatuwar auran amma sai gashi ita ta zama abar wulakantawa mutukar ba
tayi wani abu akan al'amarin ba to babu shakka ta zama 'yar asara dole ta samu biyan bukatarta.
Tafiya muke babu umm babu um-um! kowa ta ciki na ciki na lura kamar yana Jin haushina don duk
wannan rarrashin babu kuma nayi ta tsammanin zai tambayi babynshi shuru bece komai driving kawai yake
jefi-jefi yana amsa waya.
Gidane flet mai kyau ginin zamani komai na rayuwa akawai a gidan da alama kuma ba'a ta'ba zama a
cikinshi ba. Ya bude min bedroom guda da fadin" Wannan shine dakin ki duk kayan ki suna ciki." Ina
kokarin magana ya bar gurin, kallo na bishi dashi har ya bude wani daki ya shiga ya rufo kofa.
A sanyaye na tura kofar dakin na shiga na tsaya ina kare masa kallo. Komai ya tsaru a dakin sai kamshi
yake tamkar dakin sabuwar amarya. Bakin gado na zauna na zabga tagumi abin duniya ya isheni yanzu
gabadaya tunani ya ta'allaka ne gurin tunanin irin zaman da za muyi dashi a gidan domin na lura yana
kokarin canza dabi'a.
Da wasu tarin takardu ya fito dasu ya hannunsa ya rufe dakinsa kawai ya kama hanya yayi ficewarsa. Da
sauri na fito falon ina rarraba idona babu alamun motsin mutum kawai sai na yanke shawarar buga kofar
dakin nashi.
Gajiya nayi da bugu na zauna kan kujera ina share hawaye da alama fita yayi ya barni naci kaina ni kadai
a gidan in banda abin Uncle ai ya zauna rana d'aya ya d'ebe min kewa tunda sabon gida ne amma ya kawo
ni ya ajiye yayi ficewarsa.
Haka na wanzu har yamma na kasa aikata komai sai da naji yaron dake cikina na wutsilniya na tashi na
lalubi kicin domin nemi abinda zanci.
Komai akwai ya ajiye babu wani abu da zan nema Indomee kawai na iya dafawa na juye a plate na fito
falon wanda yayi daidai da shigowarsa. Ya kalleni yana kallon plate din hannuna yace."Sai yanzu za kici
abinci tun safe."
A raunane na daga kaina ya girgiza kanshi kawai ya bude dakinshi ya shiga, kasa cin abincin nayi nabi
bayanshi dakin yana zaune gefen gado da boxer a jikinsa da alama wanka zai shiga amma wani abu ya
dauke masa hankali.
Zama nayi kusa dashi tare da dora kaina a kafadarsa......Shuru yayi bece komai ba ya cigaba da duba
wayarshi dake hannunsa.
Hannu nasa na shafi gefen fuskarshi a sanyaye nace."Uncle kayi hakuri da abubuwan da suka faru wallahi
bani da laifi kayi hakuri da irin abunda Innah tayi maka."
Uffan bece min ba still har yanzu hankalinshi na kan wayarshi kuma fuskarshi tana nan a yanda take babu
sassauci.
Hannunsa na kamo na dora saman cikina da fadin."Kwana biyu babynka yana kewarka yana so ku gaisa da
juna.
Kallona yayi da fadin."Ai baki so mu gaisa ba na gane kina so ki raba ni dashi tun kafin yazo duniya."
Cikin rauni nace."Uncle ban isa ba babu wanda ya isa ya raba tsakanin hanta da jini amma ka sani wallahi
duk abinda nake dauriya nake ba zan ta'ba iya rayuwa babu kai ba."
Wani sakaran Murmushi yayi ya kashe wayarsa ya ajiye kan drowar kawai ya tashi ya shige toilet ya barni
da binsa da kallon mamaki kaina ya daure gabadaya na rasa gane inda ya dosa.
*BINTA UMAR ABBALE*
*7/OCTOBER/2021*
11/15/21, 12:10 PM - Aisha Srtr Mt: *Kada ki karanta littafin nan idan baki biya.....'Yar uwa idan kina so ki
biya ga yanda abin yake......Vip #600 Normal #400.....Accont...Number 0542382124....Binta umar
gtbank...Idan kati zaki tura sai kiyi min magana ta WhatsApp da wannan number.*
*07084653262*
Cikin mamaki na kalleshi da fadin." Cikin maganata kaji na sanya sunan Fadila."? Ya mutse fuska yayi da
fadin."Sorry itace a cikin raina ne okey sai na dawo."
Kuka ne yake so ya kwace min nayi sauri tashi naje na tare masa hanya Nace."Yanzu na gane manufarka ta
zuwa gidan tunda gashinan ka tonawa kanka asiri to ba za kaje ba." Cikin jarumta nayi maganar ina sake
tare kofar fita.
Ya tsira min ido da mamaki a tare dashi yace."Me hakan yake nufi."? Cikin fitsara nace."Ina nufin ka koma
ciki ka zauna babu inda za kaje a yau."
Yaja tsaki da fadin." Bani hanya na wuce ko yanzu ranki ya 'baci." Kukan da nake dannewa ya subce
Murya na rawa nace."Uncle kada kayi min haka ashe dai jita jitar da nake ji gaskiya ne zaka auri Fadila."?
Uffan bece min ba ya cire hannuna dake jikin kofa ya fice da saurin gaske......Zubewa nayi a bakin kofar
ina kiran Innalillahi wa'ina ilahi raji'un.
'Bangaran shi kuwa ba wai don Fadila zai je gidan ba kawai zai je ya gaishe su ne yayi hakane domin ya
kuntata mata rai saboda abubuwan da tayi masa na bacin rai amma gabadaya wata Fadila bata gabanshi.
Sai dai kuma abin mamaki da al'ajabi lokacin da ya shiga gidan yayi tozali da Fadilan duk sai ya rikice
wani bala'in sonta ya tsirga masa a sace yake kallonta a lokacin da take masa kwarkwasa kamar yanda ta
saba, cikin zuciyarsa yaji yayi na'am da ita da maganar auranta domin yanzu yana jin sonta a cikin
zuciyarsa.
Be dawo gidan ba sai tara da wani abu ya dinga buga min daki ina jinsa nayi masa banza tun yana yi a
hankali har ya dawo bugawa da karfi ban motsa ba......Can naji alamun za'a bude kofar da sauri nayi nufin
shiga toilet ya shigo dakin.
Duk da ya shigo dakin ban fasa shiga toilet din ba........Wanka nayi na fito jikina daure da karamin towel ko
kallonsa banyi ba naje na shirya jikina na kwanta can karshen gado..
"Surayya." Naji yana kiran sunana. Shuru nayi ban amsa ba Ya cigaba da cewa."Kina ji ina bugu amma
kinyi banza dani wai shin me yake damunki ne."?
Uffan bance masa ba. Ya hayo gadon yana janyo ni ina sake takure wa......Hankali yace." Me nayi miki kike
wahalar da zuciyata uhum? kada ki hana ni bacci bana son bacin ranki."
Zuciyata ta karye da jin maganarsa wai ba ya son bacin raina kamar gaske hawaye na share ina kokarin
cire hannunsa dake jikina.
Ya janyo ni ya rungume a jikinsa yana shashshafa ni......Ganin yanayi na ya soma sauyawa yasa na fashe da
kuka da fadin." Ni ka kyaleni da wannan abun da kake min wallahi yanzu son da nake maka ya fara samun
tangard'a saboda na lura baka son mai sonka ba kuma ba kasan hakkin so ba.
Ya wani 'kan'kantar da murya cikin sigar yaudara irin tashi yace."Me nayi miki mai zafi wanda har ya sanya
ki kike wannan maganar? Kada fa ki manta da naki laifukan."
Zaune na mike da fadin " Sai ka fada min Wane laifi nayi maka tun farkon auranmu kullum cikin tattalin
ka nake ina kula da kai ina baka dukkanin hakkinka amma ni kullum cikin kuntata min kake."
Yace."Na sani ke mai kaunata ce kuma da wuya na samu wata mace wacce za tayi min zahirin so irin
wanda kike min.....Amma ki sani ni dan halak ne ba tun yau ba na fada miki cewa ina girmama mai sona a
duk inda yake Surayya kina da babban matsayi a cikin zuciyata ina jinki a cikin raina amma duk da
wannan ba zan lamunci kici mutuncin mahaifiyata da 'yan uwana ba."
Raina a masifar 'bace nace."Na san za'a rina dama ai tunda basa kaunata ba zasu ta'ba bari na zauna lafiya
ba wato kaje sunyi maka famfo kazo ka titsiye ni akan abinda banyi ba."
Wayarshi ya dauko ya kunna ya nemo text din yace."Wannan text din wacece ta turo min."?
Wayar na kar'ba ina dubawa. Na kalleshi da fadin." Ya za'ayi na san wacce ta turo maka ka san dai wannan
ba number ta bace ballanatana ka zarge ni kuma kai baka zargin 'Yan uwanka ne suka shirya min wannan
ma'karkashiyar."
Shuru yayi yana kallona nace."Kayi bunkice sosai kafin ka yanke hukunci amma wallahi tallahi bani bace
ya za'ayi na zagi mahaifiyarka bayan ina auranka na san dole ranka ya baci kuma ina so yau na tabbatar
maka da cewa ban ta'ba tunanin rabuwa da kai ba duk rintsi duk wuya ina tare dakai insha Allahu mutuwa
ce zata rabamu."
Ajiyar zuciya ya sauke yace."Na amince da maganarki amma har yanzu ina kokwanton daga inda text din
nan ya fito gabadaya cikin 'yan uwana babu me wannan number. "
Murmushin takaici nayi da fadin." Uncle mutum fa mugun icce ne kayi hakuri ba wai ina so naci zarafin
'yan uwanka bane amma babu abinda ba zasu iya aikatawa ba tunda dai basa kaunata.
Yace."Ki daina wannan maganar suna kaunarki mana." Tabe bakina nayi da fadin." Kawai kana kare su ne
amma ai sun nuna min kiyayya a zahiri."
Yace."Yanzu abar wannan magana duk na fahimci komai ki sauko muci abinci inaso yau na gaisa da
babyna gaisuwa ta mussaman."
Kallonshi nayi ya dage min gira yana min wani irin kallo wanda ya nuna min abinda yake nufi.......Kai
tsaye ba zan amince ba sai na wajigashi kamar yanda yayi min nace."Ni bana jin sha'awar cin wani abu
bacci ma zanyi." Ina gama maganata na koma na kwanta.
Ya janye bargon dake jikina yana lalubena yace."Kada muyi haka dake Jarumata kiyi hakuri ki tashi muci
abinci kin san bana iya aikata komai sai dake.
Murmushi nayi ina mamakin dadin bakinsa Uncle idan yana neman biyan bukata babu abinda ba yayi haka
ma idan muna auratayya ya dinga sambatu kenan yana min kalamai watarana har mamakinshi nake.
Share shi nayi na kyaleshi yayi ta rarrashina yana lallabani sai dana na gama wulakacina iya son raina
sannan na tashi. ya sauke ajiyar zuciya da fadin." Yawwa Gimbiya ko kefe." zumbura baki nayi na sauka
kasan kafet......Da kanshi ya juye abinci a plate ya kalleni duk ya wani rikice yace."Ko na baki a baki."?
Dauke kaina nayi. Ya juyo da fuskata kallon kwayar idonshi da nayi shine ya karya min dm alkadarin
jikina Uncle yana da wani irin kwarjini wanda shi kanshi be san yana dashi ba.
A daran ranar ya nuna min soyayya mai wahalar samu, na dinga jin wani alfahari ina tutiya da cewa ni d'in
matar so ce domin duk abinda ya cancanta da ayi wa matar da akeso anyi min wannan dalilin ya sanya na
kwantar da hankalina domin inada tabbacin koda Allah ya kaddara auranshi da Fadila ba zan zama gora a
gidanshi ba.
Satin mu daya da tarewa na koma makaranta sai dai kuma a cikin lokacin daurewa kawai nake domin
cikina ya shiga wata na bakwai ni nake jin nauyinsa a jikina kasancewar yabi nonowa na da kwankwasona
kad'an ne ya fito ake ganinshi.
Muna zaune lafiya babu wata MATSALA hankalina ya kwanta kullum na wanke goma na tsoma biyar
Uncle na shagwabani da dukkanin abinda nake so.........Rana a tsaka yake sheda min da cewa ina da baki
daga gidansu.
Gabana na faduwa nake kallonsu yace."Ki kwantar da hankalinki babu wani abu da zai faru sai alkairi
dukkkaninsu sun gane gaskiya shiyasa ma suka shirya domin su kawo miki ziyara.
Ranar da za suzo tare dashi muka shiga kicin ya taya ni aiki muka kammala komai naje nayi wanka na
shirya jikina shima yayi wanka ya fito cikin shirin fita.
Gabana yana faduwa nace." Ina kuma za kaje."? Agogon hannunsa ya duba ya kalleni da fadin." Kin san na
fada miki cewa muna da taro da misalin karfe daya na rana so yanzu zanje gurin taron ne."
Nace."Ni dai daka tsaya bakin sun zo." Yace."Ba zai yiwu ba taron yana da muhimmnci don haka duk wani
abu da ya kamata to kiyi musu na fada miki babu abinda zai faru"
Ajiyar zuciya na sauke da fadin ."To shikkenan sai ka dawo Allah ya kiyaye" Ya amsa da ameeen ya Allah
insha Allah zan dawo wuri." Mikewa nayi nabi bayanshi har bakin gate na tsaya ya shiga mota hannu na
daga masa da fadin" Allah ya kiyaye min kai a duk inda kake." Ya daga min hannu yana amsawa.......Yana
fita daga gidan motarsu ta shigo. Naja na tsaya gabana na wani irin faduwa. kawai sai na dingi nanata
kalmar Innalillahi wa'ina ilahi raji'un!!
*BINTA UMAR ABBALE*
*7/OCTOBER/2021*
11/15/21, 12:10 PM - Aisha Srtr Mt: *Kada ki karanta littafin nan idan baki biya.....'Yar uwa idan kina so ki
biya ga yanda abin yake......Vip #600 Normal #400.....Accont...Number 0542382124....Binta umar
gtbank...Idan kati zaki tura sai kiyi min magana ta WhatsApp da wannan number.*
*07084653262*
Bayan sun zauna sai na nufi kicin ina hada musu abinci Shafa'atu ta shigo tana taya ni nace."Shafa'atu da
zaki dawo gurina da zama wallahi da naji dadi kadaici yana damuna mussaman idan Uncle baya nan."
Tace."Wallahi Aunty Surayya ba laifina bane Abbanmu ne baya so wancan lokacin ma don dai yana jin
kunyar Uncle ne yasa ya amince har nazo na zauna.''
Nace."To shikkenan babu damuwa Shafa'atu nima na san a hankali zan saba da gidan'' Tace.'' Eh kwarai
kuwa mussaman idan kika haihu komai zai zo da sauki insha Allah." Nace.'' Hakane Allah dai ya rabamu
lafiya" Ta amsa da ameen ya Allah.
Tare da ita muka shirya musu abincin sai kawai na shige daki na basu guri domin har yanzu na kasa sakin
jikina dasu duk da tun zuwan su ba suyi wani abun ashsha ba hirarsu kawai suke a tsakaninsu.
Ina kwance a kan gado suka shigo dukkaninsu nayi saurin tashi zaune ina gyara dankwalina......Tana bin
dakin da kallo tace."Tunda bamu isa a nuna mana ko'ina na cikin gidan ba shine muka bawa kanmu
umarnin shigowa.
Nace."Hajia kiyi hakuri don Allah na bari ne ku kammala cin abinci tukkuna." Shuru tayi ta cigaba da kalle
kalle a dakin kafin ta juya domin futa gabadaya suka rufa mata baya.
Jiki a sanyaye na fito falon na samesu da alama duk sun gama duba ko'ina Nace." Tafiya za kuyi ne."?
Aunty Zulai tace." Ba dole mu tafi ba saboda matar gidan kamar bata maraba damu.
Nace."Ba haka bane Aunty Zulai." Tace."Hakane mana tunda muka zo kika shiga daki kwata-kwata kin
kasa sakin jikinki damu ko kina tunanin zamu cutar dake ne."?
Girgixa kai nayi. Tace."To don Allah ki saki jiki damu komai ya wuce yanzu muna kaunarki kuma muna
miki fatan rabuwa da abinda ke cikin ki lafiya."
Nace."Ameen Ya Allah Nagode Aunty Zulai." Da sauri na koma dakin na hado musu sabulai da turaruka
da yawa na fito sai na tarar har sun fita bayansu nabi da sauri.......Fadila na mikawa ledar da fadin." Ga
wannan babu yawa."
A wulakance ta kalleni kafin tace."Ni nafi karfin wannan a gurin ki sai dai ki bawa wasu." Bance mata
komai ba na mikawa Shafa'atu ledar ta kar'ba tana godiya, Hajia na kokarin shiga mota nace."Hajia nagode
sosai ku gaida gida." A dakile ta amsa da gida zai ji da kyau.
Daya bayan daya nayi musu sallama na matsa gefe guda ina daga musu hannu har suka fita daga gidan.
Ajiyar zuciya na sauke ina godewa Allah a cikin zuciyata hakika naji dadi sosai da wani abu mara kyau bai
faru ba sakamakon zuwansu.
Ina shiga na dauki waya na kira shi domin na sheda masa cewa sunzo sun tafi. Yace."To Alhamdullhi ina
fatan babu wata MATSALA ko."? Cikin farin ciki nace "Babu lafiya lau suka zo suka tafi gaskiya naji
dadin hakan."
Ajiyar zuciya ya sauke yace."Dama ai na fada miki insha Allahu babu wata MATSALA da zata sake
faruwa ki kwantar da hankali ki."
Nace."Insha Allahu ai yanzu na gazgata hakan. Cikin shagwaba nace." amma dai yanzu zaka dawo ko."?
Yace."Aa sai bayan magariba." Nace."Don Allah ni dai ka dawo yanzu kadaici ne yake damuna.
Yace."Idan na dawo me zan samu." ? Murmushi nayi da fadin." Zan kula da kai sosai babyna." 'Yar dariya
yayi da fadin." Yaushe na zama babynki."? Cikin wata irin murya nace."Tuntuni kai ne baka sani ba." Yana
dariya yace." Ban sani ba gaskiya amma idan na dawo zaki goya ni shine zai tabbatar min da cewa ni din
babyne." Nace."Eh na yarda zan goya ka idan ka dawo yanzu." Cikin farin ciki yace."Okey to ganinan
zuwa insha Allah." Cikin kulawa nace."Ubangiji Allah ya kawo lafiya Masoyina." Kashe wayar yayi yana
jin wani irin nishadi a tare dashi hakika yanzu ya san cewa yarinyar itace farin cikinsa bai ta'ba soyayya ba
sai a kanta kuma bai ta'ba tsammanin zai yi mata so mai tsanani kamar wannan ba.
Bayan kwana uku da zuwan su Hajia sai wata masifa ta billo da sassafe sai ga Yusra 'yar gidan Aunty
Nafisa ni dana fito na sameta zaune a falo tsoro ta bani nace." Yusra Lafiya ko an aiko ki gurin Uncle
ne."?
Tace."Aa Wallahi Auntyna nazo na duba zoben gold dina ne." Cike da mamaki nake kallonta kafin nace."
Zoben gold Yusra a 'ina kika ajiye shi."?
Tace."Wallahi nima ban sani ba ni dai na san nazo dashi gidan nan kawai muna komawa gida sai na duba
hannuna naga babu.
Nace." To ikon Allah to yanzu a'ina zaki duba zoben."? Shuru tayi min kawai ta fara dube-dube tana
hargitsa fillo na kujeru. Kawai na tsaya ina kallon ikon Allah kafin na ankara tazo ta shige min uwar
daki......Cikin sauri nabi bayanta na sameta tsaye a gaban mirror tana hargitsa min kayan kwalliya
Nace."Wai ke Yusra meye hakane baki da hankali zaki zo kina min bunkice ko'ina zargina ne."? Tace "Haba
Aunty Surayya ya za'ayi nayi zargin ki kawai ina dubawa ne."
Nace."To in banda rainin hankali irin naki mai zai kawo zoben ki dakina bayan koda kuka shigo baku
zauna ba a tsaye kuka tsaya shine zaki zo kina hargitsa min guri."
Shuru tayi ba tace min komai ba ta cigaba da dube-dube sai bude kwalayen turare take tana dubawa. Ta
bude wani tana zazzagewa sai ga zobe ya fado daga ciki Ni da ita duk muka bi zoben da kallon mamaki ta
sunkuya ta dauko tana kallona da fadin." Aunty Surayya me zan gani haka."?
Cikin fitsara tace."Babu wani sharri gaskiya ga abu a zahiri kin sace min zobe kin boye cikin kwalin turare
kice za'ayi miki sharri."
Idona ya ciko da ruwan hawaye amma ban bari sun zuba ba nace." Zoben banza zoben wofi meye abin sata
a gurin kawai dai dama kun shirya wani sharrin ne.
Tace."Kin dai gani da idonki ba sharri akayi miki kin dauki zobe kin boye akwalin turare amma kina wa
mutane fuffukar 'karya."
Rai a bace nace."Kinga zo ki fice min daga daki mara mutunci kawai wallahi duk sharrin ku sai ya koma
kanku."
Taja tsaki da fadin." Ai mu dai an cuce mu da aka gur'ba ta mana zuria da bara gurbi b'arauniya a cikin
family namu wallahi Uncle ya cuce mu."
Raina a masifar bace na tsinka mata mari! Ina huci nace."Ba zaki zo ki fice min daga daki ba banza mara
kunya masu mugun hali.
Ta fasa ihu!!! mai karfi da fadin." Turrrrr! dake barauniya anyi abin kunya.'' Falo ta fita tana cigaba da
suratai hankalina ya tashi na san yanzu zai tashi daga bacci tunda dama baccin basa beyi nisa ba.
Aikuwa kafin nayi wani yunkuri naji maganarsa a falon. Tana wani irin kuka take sheda masa abunda ya
faru..........Yace." Ke ya akayi kike zargin ita ta daukar miki zobe Yusra bana son tashin hankali wato uwarki
ta turo ki ku daga min hankali ko ba zaku barni na samu kwanciyar hankali ba."
Cikin rantsuwar 'karya take sheda masa yanda akayi har taga zoben a dakina." Yace."To naji wuce bawa
mutane guri shashasha kawai." Ta dauki jakarta tana zumbura baki ta fita.
Kuka kariris ya sameni inayi wannan masifa ta isheni wato har an kai matakin da za'a daura min sata me
zanyi da zoben gold din da banawa ba.
Yana wani kwantar da murya zai rarrasheni nace."Wallahi ni na gaji da wannan al'amarin an daura min sata
kayi shuru to nan gaba zasu daura min kazafin da yafi wannan idan baka dauki mataki ba ni zan dauka da
kaina."
Yanda nake masa magana gatse-gatse shine ya 'bata masa rai Yace."Yanzu zaki tsaya ki saurareni ko
kuma dai rashin kunya zaki min."
Yun'kurawa nayi da kyar na fita daga dakin na barshi a zaune yana mamakin abinda nayi..
Koda yaje can gidan su Hajia suka rufu akansa da maganar yace."Hajia nifa ban yarda yarinyar nan zata
dauki abun wani ba saboda haka don Allah ku bar maganar nan haka.
A fusace! tace."Sabida matarka ce shiyasa kake shedar ta ko? amma me yasa aka samu zoben a dakinta ta
boye."?
Yace."Ita yarinyar ya akayi har ta cire zoben daga hannunta."? Fadila tace."Gurin alwala ta manta dashi."
Ya kalleta idan duk jikinsa kunnene ba zai yarda da wannan maganar ba ya san sharri ne suka shirya mata.
Ya mike da niyyar tafiya Tace."Ai Babangida mummanar matar nan taka ta riga ta gama da kai duk abinda
zata yi ba za kaga laifinta ba.
Uffan bece ba sai ma ya tsiri duba agogon hannunsa. Taja tsaki da fadin." Ya maganar mu ta jiya shin a'ina
muka kwana game da maganarka da Fadila."?
Kai tsaye yace."Sai Surayya ta haihu hankali ya kwanta in yaso ko meye zai biyo baya."
Gabadaya zuciyarsu ba tayi dadi ba don dai babu yanda za suyi dashi ne amma a zahirin gaskiya yana
wahalar dasu...
Yana fita Aunty Zulai tace."Hajia anya kuwa ba zamu cire Imani mu bullowa yaron nan ta bayan gida ba."
Ta sauke ajiyar zuciya da fadin." Zulai taurin kan Babangida har tsoro yake bani wallahi ki duba dai kiga
yanda yake juya mu kamar ubanmu kai tsaye ba zan bashi umarni yabi ba.
Murmushi tayi da fadin." Nayi mamakin hakan kasancewar lokotan baya Babangida yaro ne mai biyyaya
baya bijirewa umarnin ki amma tunda ya auri wannan yarinyar shikkenan yake jayayya dake wannan
dalilin yasa nace dole sai mun cire imanin mu daga kanshi.
Shuru tayi tana Nazarin maganar ta kalleta da fadin." Zulai Ni na haifi Babangida amma a zahirin gaskiya
ba zan zuba ido ina kallon wata 'yar iska tana wasa da hankalina ba dole tilas na dauki mataki akan
al'amarin don haka na amince da shawararki.
Tace."Shikkenan to zamu shirya zuwa Jos a wannan sati za muje gurin boka na kogo ya iya aiki sosai insha
Allah bukatarmu zata biya akansa da matar tasa..
*BINTA UMAR ABBALE*
*9/OCTOBER/2021*
11/15/21, 12:10 PM - Aisha Srtr Mt: *Kada ki karanta littafin nan idan baki biya.....'Yar uwa idan kina so ki
biya ga yanda abin yake......Vip #600 Normal #400.....Accont...Number 0542382124....Binta umar
gtbank...Idan kati zaki tura sai kiyi min magana ta WhatsApp da wannan number.*
*07084653262*
*OUR PROBLEMS TODAY*
*106*
Aikuwa abinda suka aikata mara kyau yayi mutukar tasiri a tare da Uncle duk da ya kasance mai tsanani da
tsantseni akan kula da ibadah azkar da sauransu amma mugun asirin da sukayi masa sai da yayi tasiri a tare
dashi (Hausawa suka ce tsafi gaskiyar mai shi) ko bayan haka dama tsafi da shirka gaskiya ne tunda har
yaci fiyayyen hallita Annabi Muhammad S.A.W amma ba dade a tare dashi ba ya lalace saboda karfin
addua da kariyar Ubangiji duk mutumin da yake da tsari a jikinshi mutu'kar anyi masa sihiri ba zai dade a
tare dashi ba zai lalace.......Hakane ya kasance da Uncle gabadaya idonsa ya rufe a yanzu baya ganin kowa
a gabanshi sai Fadila wani irin jarabban so yake mata irin kulawar da yake bawa matarshi ya rage ba sosai
ma take gabin walwalarshi ba gashi a lokacin tana bukatar wanda zai kula da ita ya rarrasheta saboda
yanayin da take ciki haihuwa ko yau ko gobe don makaranta ma tuntuni ta ajiye zuwa sai bayan ta haihuwa.
Irin halin ko'in kulan da yake nuna mata ya janyo mata shiga tsananin damuwa sai ya kasance kullum cikin
kunci da damuwa take wuni idan masifar ta isheta sai tayi kuka take jin dadi....Uncle gabadaya ya daina
mu'amular arziki da ita ya daina cin abincinta ya daina kwanciya a kusa da ita kullum hankalinsa na wani
guri wani lokacin tana cin albarkacin cikin dake jikinta idan yazo dubashi yana mata magana itama ba mai
tsayi ba zai ficewarsa sai can dare zai dawo lokacin ma ta dade da yin bacci......Haka dai take wannan
mummunar rayuwa kullum tana addua da rokon Allah ya kawo mata dauki.
Can bangaran su Hajiya kuwa bukatarsu ta biya sai farin ciki suke suna tsara yanda al'amarin biki zai
kasance domin tuntuni sun tsayar da rana bayan sallah da sati biyu tunda yanzu za'a shiga watan azimi
bikin ya kama saura kwana hamsin kenan.
Uncle uban kudi kawai yake sakarwa Fadila yace da ita duk abinda take bukata na hidimar biki ta fada
masa kar taji komai Fadila ta dinga rawar kai tana murna ganin cewa ta kama masoyinta hannu sai ta zage
dantse gurin yi masa barbad'e a cikin abinci duk sanda yazo haka zai cinye abincin tas yana lashe hannu.
Hajiya Sabuwa gabadaya hankalinta ya gushe tana kallo rayuwar d'anta tana walagigi amma haka take so
saboda biyan bukatarta.
A hankali na tura kofar dakin na shiga, shuru dakin da alamu yana toliet saboda alamu da naji. Da kyar na
zauna gefan gado ina cije bakina a zahirin gaskiya ina bukatar taimako don ni kadai na san abinda nake ji a
tare dani.
Kofar toilet din na tsirawa ido ina sauraran fitowarsa, Kira ya shigo wayarsa dake kusa dani........Sunan
Fadila ke yawo kan screen din wayar. Gabana ya fadi a take wani ruwa ya tsinke daga jikina naji ya jika
min jiki.
Kiran ya katse wani ya sake shigowa kamar kada na daga sai dai na kasa hakuri na daga amma banyi
magana ba.
Cikin shagwaba naji tana fadin." My love kana ina ne ina ta kiran wayarka shuru don Allah kayi sauri kazo
na kasa breakfast kai nake jira.
Hankalina yayi masifar tashi bude baki nayi zanyi magana amma tsabar tashin hankali maganar ta hard'e
duk da na san itace kawai sai na tsinci kaina da fadin." Wacece ke."?
Mugun tsaki taja kafin ta kashe wayar." Na tsirawa fuskar wayar ido gabana har yanzu bai daina faduwa ba
shin wai me yake shirin faruwa ne?
Ido muka hada lokacin daya fito ganin wayarsa a hannuna yasa da sauri yazo zai kar'ba da fadin." Waye ya
kira kika daga."?
Nace."Fadila ce." Bai nuna wata damuwa ba yayi gaba da wayar a hannunsa yana fadin." Na hanaki daga
min waya amma saboda taurin kai kinqi ko."
Shuru nayi ina bin bayansa da kallon mamaki. Da sauri yake shiryawa yanayi yana duba agogon dake
bangon dakin ........Ni kuma ina zaune kamar gunki ina ta kallonsa bakina yayi nauyi na gaza furta masa
maganar da take tafe dani
Yazo ya tsaya a kaina yana baza kamshi. Gashi yayi kyau cikin sabuwar shadda mai ruwan sararin
samaniya. zazzafan kishi ya tokare min makogwarona.......Kafin nayi magana ya riga ni da fadin." Ni zan
fita ko kina da wata MATSALA ne."?
Da kyar na daure nace."Ina da MATSALA amma bana rokon kowa ya magance min ita sai ALLAH."
Nace."Duk yanda ka fassara ta haka nake nufi." Ya jima yana kallona kafin ya girgiza kai ya kama hanyar
fita.......Na dakatar dashi da fadin." Duk abinda mutum yake Allah yana kallonsa alamar munafiki ta fita
daban kuma har yanzu ina rokon Allah yayi min sauyi na alkairi."
Sosai maganar ta doke shi duk da maganace a cikin magana ya san hannunka mai sanda tayi masa hakika
wani lokotan yakan yi tunani akan abunda yake mata shi kansa jin sa yake a bai-bai ya rasa gane kansa a
yanzu idan ba Fadila ba to babu wata 'ya mace da take gabansa.
Bayan fitarsa na jima ina kuka ni kadai a dakin nake sambatu. Rayuwar nan wai wanda ka yarda dashi ka
amince dashi shine zai dinga kokarin ganin bayanka a mafarki bata ta'ba tunanin Uncle zai mata irin
wannan abubuwan. Yanzu ta gane cewa dama can ita take wahalar da kanta a banza tayi hankali a yanzu ta
san inda yake mata ciwo tana ganin dole ta nemawa kanta mafita domin da kuruciyarta da komai ba zata
kare rayuwarta a wahala ba.
Bayan kwana biyu da faruwar hakan ta sake samunsa da maganar son zuwa asibiti domin tafi sati biyar
rabon da likita ya dubata........Kai tsaye yace."A yanzu bashi da lokacin kai ta asibiti amma ga kudin mota
taje da kanta.
Haka nan na kar'bi kudin hannunshi na kama hanya na fita daga dakin ina kiran Innalillihi wa'ina ilahiri
rajiun!
Alhamdulillhi Dr Ahamad ya dubani sosai ya kuma tabbatar min da cewa komai lafiya babyna ma yana
cikin koshin lafiya.
Hakan ya sanya hankalina kwanciya na fito daga asibitin cikin nutsuwa da kwanciyar hankali na tari
adaidaita sahu.
Har kofar gidanmu ya sauke ni na biya shi kudinsa na fito ina kokarin shiga gidan naji muryar Samira na
tsaya ina kallonta har ta karaso inda nake.
Tace."Ina fitowa daga gidanmu naga gilmawarki cikin adaidaita sahu ashe har yanzu baki haihu ba.''
Nace."Samira ya za'ayi na haihu baki samu labari ba.'' Tace."Sai hakan ta faru mana tunda mijinki baya son
Mu'amulata dake."
Murmushi nayi da fadin" Samira kenan Har yanzu kin kasa gane halin Uncle dai." Tsaki taja tana kokarin
shiga gidan tace."Ai dama ke ba zaki taba ganin laifinsa ba."
Shuru kawai nayi mata nabi bayanta cikin gidan sai surutai take tana zagin Uncle din a fakaice duk da a
cikin bacin ransa nake hakan bai hana ni jin haushinta.
Inna ta kalleni a lokacin da nake kokarin zama tace."Ke kuma daga ina haka tirtsi-tirstsi! Samira ta fashe da
dariya tana kallona.
Ina ya mutse fuska na mike kafafuna da fadin." Daga asibiti nake wallahi.
Tace."I na fatan dai lafiya."? Nace."Eh Lafiya lou naje domin a dubani kasancewar kwana biyu bana jin
dadin jikina.
Cikin tausayawa tace."Dole sai kinyi hakuri da irin wannan yanayi ciki idan ya tsufa sai a hankali ina fata
dai kina shan rubutun nan."?
Nace."Eh inasha yama kusa karewa." Tace."To shikkenan Insha Allah idan mijinki yazo zan bashi wani sai
ki cigaba dasha." Nace."Nagode Innah."
Nace."Sai yamma zan tafi." Tace."To me kike so na dafa miki"? Nace."Dan wake da manja."
Mikewa tayi tana dariya da fadin." Kin taki sa'a jiya nan aka niqo garin dan wanken bari na dora ruwan
yanzu."
Kicin ta nufa na girgiza kai ina jin wani irin tausayinta a cikin zuciyata hakika iyaye jigo ne ga rayuwar
'yayansu.
Na kalleta tana zaune tana duba waya Nace."Samira har yanzu dai babu wani labari ko."?
Tace."Wane labari."? Nace."Labarin aure mana kin tsaya ruwan ido har yanzu kin kasa fitar da miji kiyi
aure.
Dariya tayi da fadin" Auran yanzu babu riba a cikinsa shiyasa gabadaya ya fice min daga raina."
Nace."Ai dama aure duk rabin sa hakuri ne kuma Ibada ne dole kiyi hakuri ki fitar da miji kada jama'ar gari
su dinga yi miki wani irin kallo.
Ta kalleni da fadin." Surayya har yanzu banga namijin da ya kwanta min a rai ba ni ba zanyi gaggawa ba ki
dubeki don Allah wai ke kinyi auran so amma dubi yanda kika lalace saboda son maso wani."
Shuru nayi bakina ya mutu. Ta cigaba da cewa." Na san yanzu kin gazgata maganata ta kwanaki mijinki
bayan sallah zai angwance da 'yar uwasa.
Wani 'katoton abu yazo ya tsaya min a wuya nace."Eh na sani Samira sai me idan Uncle ya auri Fadila
wallahi bani da damuwa."
Cikin takaici nace."Fadila nifa yanzu da Uncle da babu duk daya wallahi bana sonshi yanzu."
Samira wani sanyi ya ziyarci zuciyarta amma bata nuna ba tace."Ashe kin fara hankali kin san inda yake
miki ciwo dama tuntuni na fada miki wallahi Uncle baya sonki sai ma ya auri 'yar uwarsa zaki kwashi
kashin ki a hannu.
Hawayen da nake dannewa suka kwace murya na rawa Nace."Samira wallahi nayi dana sani na san hakkin
Shahid ne yake bibiyata amma Uncle ya bani mamaki."
Tana kokarin magana Innah ta fito daga kicin halin data gan ni a ciki shi ya tayar mata da hankali ta karaso
inda muke tana tambayar abinda yake faruwa.
*BINTA UMAR ABBALE*
*10/OCTOBER/2021*
11/15/21, 12:11 PM - Aisha Srtr Mt: *Kada ki karanta littafin nan idan baki biya.....'Yar uwa idan kina so ki
biya ga yanda abin yake......Vip #600 Normal #400.....Accont...Number 0542382124....Binta umar
gtbank...Idan kati zaki tura sai kiyi min magana ta WhatsApp da wannan number.*
*07084653262*
*OUR PROBLEMS TODAY*
*108*
Yaron yana ri'ke a hannunshi ya rasa yanda zai yi gashi sai kuka yake cibiya tana reto ni dashi babu wanda
ya iya wani abu da kyar ya iya mika hannunshi ya dauko wayarsa ya duba number Dr Rakiya ba ta jima
tana ringing ba ta daga a take ya sheda mata abinda yake faruwa yace tazo maza yana bukatar
taimakonta.......Da yake tana masifar sonsa haka ta ajiye aikin gidanta duk da a lokacin an kusa shan ruwa
sai ta barwa yara tace su karasa ita za taje unguwa. Yaran sunyi mamaki hakan domin sun san da azimi
bata zuwa ko'ina amma yanzu ana dab da shan ruwa zata fita sai kawai sukayi mata addua da fatan
dawowa lafiya.
Ana kiran sallah ta shigo gidan a lokacin ma ni bacci ya daukeni a gurin domin tunda na haihu jikina ya
mutu na kasa katabus, tana zuwa ta fara aikinta da kanta ta gyara yaron tana 'yar dariya tace."Professor
yaron nan kuna kama sosai." Cikin sakin fuska yace."Naji dadin haka Dr ina so duk yara na suyi kama
dani." Tace."Hakan yana da kyau Allah ya raya shi." Ya amsa da ameeen yana kar'bar shi daga hannunta.
Ido muka hada da ita a lokacin da nake kokarin tashi zaune. Tace."Sannu Madam me yake miki ciwo."?
Babu walwala a tare dani nace."Babu inda yake min ciwo." Tace."Haba dai haihuwa fa kikayi dole ba zaki
rasa MATSALA ba." Nace."Allah yayi min maganin ko wace irin MATSALA Allah ya sauke ni lafiya kada
ki janyo min lalura."
Ya kalleni da fadin." Kada kiyi mata rashin kunya saboda taimaka miki za tayi." Murya na rawa nace."Ni
na kira tazo ta taimaka min bana neman taimakon kowa sai na Allah."
Gabadaya ita dashi suka bini da kallo. Na yunkura na tashi da kyar jiri na diba na zanin jikina ya jike jagab
da jini ina cire kafa da niyyar tafiya jiri ya zubar dani a gurin kaina ya dinga juyawa..........Zuwa yayi ya
rike ni yana min sannu. Hawayen da nake dannewa suka zubo na cire hannunsa tashi nake so nayi amma
jikina yayi sanyi.
Ta kalleshi da fadin." Jikinta babu kwari naga alamun ta zubar da jini da yawa gashi kuma naga alama bata
da kunya."
Yace."Dr kiyi hakuri ni na sanya ki aiki ba ita ba duk abinda za kiyi domin ni zaki yi." Ta girgiza kai tana
jin wani irin kishi a cikin ranta..
Kafafuna take kokarin ware wa na janye da fadin." Meye haka."? Tace."Abu na farko da zan fara yi miki
kenan na duba naga ko kin qaru gurin haihuwa.
Nace."Ban qaru ba ki kyaleni." Ta'be baki tayi tace."To shikkenan ai amma shawarar da zan baki shine kada
kiyi wanka da ruwa mai zafi da yawa sannan ki dinga cin abinci kina koshi bayan haka zan rubuta
magunguna yanzu ki mayar da hankali gurin amfani dasu zasu taimaka miki.
Uffan bance mata ba shine dai yake tai mata godiya..Tace."Babu komai Prof ni dakai ai mun zama daya
sannan ina so na tabbatar maka da cewa yaron ka yana cikin koshin lafiya bashi da MATSALAR komai."
Yace."To masha Allah haka nake so.
Safar hannunta ta cire tana kallonsa da fadin." Ni zan tafi gida sai munyi waya." Yace."To nagode Dr zanzo
har gida nayi babbar godiya." Murmushi tayi tana kwarwarsa tayi masa sallama.
Tana fita na mike daga jikinsa wani bala'in haushinsa nake ji.....Jikin bango (garu) na jingina ina watsa
masa mugun kallo.
Ya tashi da kansa ya shiga gyara gurin yanayi yana duba yaron dake kwance a gado.
Tsaf ya gyara gurin ya sanyawa dakin turare ya shiga toliet ya fito ya same ni a inda nake.....Da 'yar kulawa
yace."Ga ruwa can na hada miki kiyi wanka zakiji dadin jikinki.
Ban ce komai ba na tashi ina dafa bango. yana tsaye yana kallona har na shiga toilet din.......Tsugunawa
nayi ina share hawayen bakin ciki haihuwar fari babu wani babba a kusa dani komai ni nakewa kaina
sabida rashin galihu.
A daddafe nayi wankan na fito jikina babu kuzari dalilin jin yanda gabana ya bude sosai sai dana shiga
ruwan dumi sannan na fahimci abinda ya faru da alama gurin ya samu MATSALA domin ya qara girma.
Yace."Me yake miki ciwo yanzu." ? Shuru nayi sai da ya sake magana nace."Ji nake kamar na qaru a gurin.
Yace."Me yasa lokacin da zata dubaki kika hana shin me kika mayar da mutane."?
Cikin jin haushi nace."Ni don Allah ka kyaleni da wannan magana Uncle ni kadai na san damuwata a halin
yanzu.
Yace."Wai ke da anyi magana sai kice Allah shin ke kadai kike da damuwa ne? wata damuwar fa ke kika
janyowa kanki shin me akayi miki yanzu."?
Hannu na daga masa alamun yayi min shuru magana nake so nayi amma na kasa saboda yanda wani katon
abu yazo ya tsaya min a wuya sai kawai hawaye suka b'alle suka dinga sharara a saman fuskata.
Yaja tsaki gami da daukar wayarsa ya kama hanyar fita yana fadin." Saboda tsabar fitina kin haihu amma
kin kasa duba abinda kika haifa kin sanya kishi a cikin ranki komai abunki babu abunda za'a fasa.
Duk naji maganganun da yake na dinga girgiza kaina ina turrrr da halin da Namiji wato dai haka suke kayi
musu rana suyi magana dare malam bahaushe yayi gaskiya da yake cewa (duk wacce ta dauki miji uba to
zata mutu marainiya) na sadaukar da duk wani farin cikina a kansa amma kafin aje ko'ina yana tatamin
rashin mutumci hakika Uncle ya bani mutukar mamaki.
Da kyar ya rarrasheta tace gobe da safe zata zo ta dubata amma sabida shi za tayi domin a gaskiya abinda
yarinyar tayi mata ya 'bata mata rai. Ya kwantar da kai yana bata hakuri Dr Rakiya da so yayi mata zarge ta
hakura ta tabbatar masa da cewa gobe insha Allahu za tazo ta dubata.
Hajiya tunda taji labarin haihuwar take bacin rai! har yanzu taki saduda ta hakura ta barwa Allah
ikonsa......Aunty Zulai kuwa da 'yarta sabgar gabansu kawai suke suna shirye-shirye yanda sha'anin biki zai
kasance.
Gabad'aya hankalinshi ya tafi wani guri daban kwana biyu da haihuwata banga kowa daga cikin yan uwana
ba. Sai Na sameshi a daki yana cike wasu takardu zama nayi kawai na zuba masa ido.
Yace."Yaron ki zaki dauka ne."? Na kalli yaron da yake kwance a kusa dashi nace."Aa ba gurinshi nazo
ba." Yace."To menene ? idan kuma rashin arziki ne ya shigo dake bana bukata.
Yayi bala'in shan kunu da fadin." Baki da hankali ko? Yaron nawa kike so ki shegenta."
A tsaitsaye! nace." Wannan gaskiya ce kafin a daura mana aure sai da shedu suka shaida to me yasa yanzu
kuma ake boye musu haihuwa.
Yace."Cikin dangina babu wanda be sani ba kawai dai basu samu damar zuwa bane." Nace." Ni kenan bani
da dangi daga sama na fado.
Dariya maganar ta bashi ya murmusa da fadin." Wannan kuma ke za'a tambaya." Kuka nasa da fadin."
Wallahi duk abinda kake Allah yana kallonka sai ya saka min kuma ka sani yanzu daidai da kwayar zarrah
bana sonka.
Ya zuba min idonsa dake cike da mamakin maganata.....Nace."Ka kalleni da kyau Uncle a yanzu ko saki na
kayi bani da kaico."
Sunana ya kira. Na amsa idona a tsaye a kanshi....Yace."Tashi ki fita ki bani guri." Na mike tare da buge
zanina na fita daga dakin ina surutai irin yanda raina yake so a yanzu bana ganin mutuncinsa ko kadan
Toilet na shiga na hada ruwa nasa gishiri kadan na shiga na zauna babban buri na na samu lafiya don dama
ni nayi alkawarin babu wani taron suna da zanyi tunda azimi ne gidanmu zan tafi.
Da magariba sai ga Innah da kanwarta yakumbo sunzo ganina cikin koshin lafiya ya sanya hankalinsu ya
kwanta Innah ta dauki yaron tana fadin." Alkawarin Allah ya cika yaro yasha gwagwarmaya yazo duniya.
Yakumbo ta karbi yaron tana masa addua.....Innah ta miko min leda viva da fadin.....Akwai yajin daddawa
da kuma sabulun salo a ciki wanene yake wa yaron wanka."?
Nace."Babanshi ne." Cike da mamaki Yakumbo tace."Babanshi kamar yaya ke din wake miki wanka."?
murya na rawa nace."Ni nake da kaina." Yakumbo tace."Wannan ba tsari bane dama kuma raina ya baci da
abunda akayi mana ace ki haihu har kwanaki biyu bamu da labari.
Nace."Yakumbo sai dai kuyi hakuri wallahi ni kaina na rasa abinda yake damun maigidan ya zama kamar
wani zautacce.
Innah tace."Duk abar magana ki tashi ki shirya mu tafi gida ai ni na dauka akwai dattijiwa a tare dake
wacce take kula dake ashe a wulakance kike tsayin kwana biyu haihuwar fari to saboda haka dake zan tafi
kome zai faru sai dai ya faru.
Yakumbo tace." Wannan shine daidai." Cike da jin dadi na hau shirya kayana cikin akwati Yakumbo na taya
ni muka shirya komai tsaf....Innah ta dauki zani ta goya yaron. Ita kuma Yakumbo ta ja akwatin muka fito
daga dakin.....Zaune muka same su dashi da Mahaifiyarsa da 'Yan uwansa da alama zuwansu kenan......
*BINTA UMAR ABBALE.*
*12/OCTOBER/2021*
11/15/21, 12:12 PM - Aisha Srtr Mt: *Kada ki karanta littafin nan idan baki biya.....'Yar uwa idan kina so ki
biya ga yanda abin yake......Vip #600 Normal #400.....Accont...Number 0542382124....Binta umar
gtbank...Idan kati zaki tura sai kiyi min magana ta WhatsApp da wannan number.*
*07084653262*
Tace."Halin namiji ne wannan mutukar zai kara aure sai ya sanja dabi'u dole kiyi hakuri ki daure zuciyarki
har ayi komai a gama Insha Allah komai zai zo da sauki.
Girgiza kai nayi da fadin."Innah wallahi na gaji da auran Uncle hakuri kawai nake dashi duk ya sauya hali
baya bani kulawa babu magana mai dadi a tsakanina dashi kullum cikin hantara gabadaya ya daina cin
abincina baya dawowa gida wuri sai can dare baya tunanin irin halin da nake ciki yanzu ma da kyar ya bari
naje asibiti aka dubani."
Innah shuru tayi tana Nazarin al'amarin dama ita tuntuni ta san hakan dole sai ta faru shiyasa tun farko
taso a datse igiyar auran Malam yaki amincewa babu abinda take tausayi sai rayuwar 'yarta domun da
alama wannan auran ba za'a je ko'ina dashi ba.
Tace."Kiyi hakuri ki haihu tukkuna in yaso koma meye sai ya faru yanzu idan kikayi bore mutane zasu
dauka don za'ayi miki kishiya ne ki kwantar da hankalinki ki cire abin daga ranki kiyi ta addua Allah ya
saukeki lafiya Idan Mijinki yayi aure bai sanja hali ba to da kaina zan dauki mataki.
Girgiza kaina kawai nayi ina tunanin irin rayuwar da zanyi idan Fadila ta shigo gidana a yanzu ma ina
fuskantar wulakanci a gurinsa to inaga in ta shigo gidan.
Innah sai da taga hankalina ya kwanta sannan ta tashi daga gurin Ita kuwa Samira shawarwari take bani
amma duk rabi marasa kyau ne ni dai jinta nake da kunne domin ko rabuwa za muyi da Uncle bana so
muyi rabuwar rashin mutunci saboda irin hallacin da yayi min a baya.
Sai yamma likis nayi sallama da Innah tace."Zaki biya gurin Malam din ku gaisa ko."? Nace."Eh zan je
amma nayi mamaki da har yanzu be shigo ba." Tace."Watarana ya kan dade a gurin saboda kin san an bashi
shugabanci na guragu to abokanansa sukan zo su tattauna.
Nace."Allah sarki Baba Allah ya taya shi riko yayi masa jagoranci.'' Ta amsa da ameeen ya Allah.
Tare muka fito da Samira muna tafiya muna hira wata shararriyar mota ta shigo layin, Samira ta washe
baki da fadin." Kai ashe Shahid ya dawo garin.
Da sauri na kalleta na juya na kalli motar da take kokarin tsayawa a kusa damu..........Ya fito cikin wata
lafiyayyar shadda Yayi qiba sosai fuskarsa a sake ya karaso inda muke.
Samira tace."Alhajin Allah ashe ka dawo garin." Yana kallona yace."Jiya na dawo kuma tunda na dawo ban
samu zama ba wallahi." Tace."Ayya shiyasa mana." Kallona yayi da fadin." Madam sannu ashe haka
kikayi nauyi."
Babu yabo babu fallasa na gaisheshi ya amsa yana karkada key na motarsa.......Nace."Samira muje ko kada
magariba tayi muje na samu abun hawa.
Yace."Gida zaki tafi ne."? Ina kokarin barin gurin na amsa da "Eh wallahi." Yace."To idan ba damuwa ku
shigo mota na kai ki yanzu magariba tayi abun hawa yana wahala.
Nace."Shahid Nagode ba sai na shiga motarka ba." Ban jira naji abinda zai fada ba nayi gabana gabana na
faduwa tsorona Allah da Annabi kada naci karo da alhalin gidansu Uncle.
Sawun tafiyarta naji a bayana Tace."Surayya kenan wallahi kina wahalar da kanki a banza yanzu kin
gwammace kiyi tafiyar kafa akan ki shiga motar Shahid wai shin wace irin kiyayya kike masa."
Nace."Samira bana qin Shahid kawai ina duba abinda ya dace ne yanzu ke a ganin ki idan na shiga motarsa
ya cancanta."?
Tace."To meye a ciki ai akwai Uzuri." Girgiza kai nayi da fadin.'' Hanyar lafiya abi ta a hankali Samira ina
jin tsoron wani abu." Tace."Kina jin tsoron mutsiyacin mjinki mugu dai.
Cikin tsananin bacin rai nake kallonta nace."Kada ki kara tsiyata shi Samira me Uncle yayi miki da zafi da
kike masa wannan mummunan zagin.
Tace."Uncle beyi min komai ba ke yayi wa shiyasa nake mugun jin haushinsa kuma wallahi ba zan fasa
tsine masa ba."
Tsaki naja nayi gaba na barta gabadaya ta gama 'bata min rai. Ina jinta sai surutai take amma nayi banza da
ita har ta shige gidansu ban juya ba.
Bayan mun gaisa dashi ya kalleni cikin kulawa yace."Mijin naki be jima da tafiya ba kuma bai fada min
cewa zaki zo mu gaisa ba.
Gabana na faduwa nace."Watakila ya manta ne amma na fada masa cewa zanzo na gaisheku." Yace."To
mun gode sosai Allah yayi miki albarka Surayya ina mutukar alfahari da wannan auran naku Farin cikina
shine naga kin zauna a dakin mijin ki lafiya."
Murya na rawa nace."Malam ka cigaba dayi min addua amma a zahirin gaskiya ina cikin damuwa mai
tsanani."
Ya girgiza kansa da Fadin." Surayya aure ibadah ne kuma duk rabinsa hakuri ne babu wata mace da za tace
miki bata da MATSALA a gidan auranta to saboda haka nake so kiyi koyi da Shugabar Matan duniya wato
Sayyada Fadimatu Zahra'u d'iyar Annabi Muhammad S.A.W kiyi hakuri ki kyautata hakuri a gidan
mijinki.''
Hawayen da nake dannewa suka zubo a saman fuskata nasa hannu na goge da fadin." Malam insha Allahu
zan jure zan cigaba da hakuri kamar yanda ka Umarce ni Allah ya bani ikon cinye jarrabawata."
Ya amsa da ameeen Allah yayi miki albarka Allah kuma ya sauke ki lafiya."
Cikin jin sassauci na amsa da ameeen Malam Ni zan tafi." Yace."To Allah ya kai ki gida Lafiya ki cigaba
da kyautata hakuri." Nace."Insha Allah Malam.
Abin mamaki a daidaita sahu na ajiye ni a bakin gate gidan motarsa ta shigo.
Gabana na faduwa nayi saurin sallamar mai babur din na tura karamar kofa na shige ciki.
Har cikin daki ya biyo ni lokacin ina cire kayana yace."Kada dai kice min tun bayan fitarki sai yanzu kika
dawo gidan."?
Ba tare dana kalleshi ba nace."Eh sai yanzu naje na gaishe dasu Malam ne."?
Ya sha kunu da fadin." Da izinin wa kike je ko kuma zaki raina min hankali ne."?
Shuru nayi masa ya cigaba da bambamin masifa yana fadin." Shin zaki fada min daga inda kike ko kuma
sai ranki ya baci."
Nace."Wallahi tun bayan fitowata daga asibiti naje can gidanmu a can na wuni banje ko'ina ba."
Kamar zai mare ni yace."Me yasa Malam din be sheda min zuwanki ba ai ban jima da zuwa gurinshi ba
idan gaske ne zai fada min cewa kinje ku gaisa na tabbata da akwai abinda kike boye min."
Cikin 'bacin rai nace."Wai to Uncle me kake nufi ne."? Ya zabura! da karfi yace."Ubanki nake nufi.''!
Ido na zuba masa ina mamakin abinda yake.......Yace."Karamin yaro zaki mayar dani ina tambayarki daga
ina kike kina yi min hanya-hanya."
Gefen gado kawai na zauna mara ta ta daure tsabar tashin hankali sai gumi nake.
Ya cigaba da surfa min bala'i sai gumi yake kamar wanda ya kamani da kwarto ya dage sai tuhumata yake
daga inda nake ni kuma na kafe kai da fata nace masa daga gidanmu nake.
Kira ne ya shigo wayarsa ya daga yana fadin." Sai bayan isha'i zan shigo." Ya kashe wayar tare da ajiye ta
kan drowar toilet ya shiga yana wani irin huci.
Koda ya fito kasa kallonsa nayi sai ma na fita na bar masa dakin na tabbata mantawa yayi har ya shiga
toilet dina yayi uzuri ina zaune ya fito ya bude dakinsa ya shiga ya shirya ya fito cikin gayu sai zabga
kamshi yake.
Na dinga binsa da kallo hawayen bakin ciki na karakaina a saman fuskata.
Da kyar na iya dafa farar taliya dama ina da miya na samu naci bayan duk nayi sallolina anan falon na
bingire bacci mai nauyi ya dauke ni.
Yace "Tashi za muyi magana." Yanda naga fuskarsa a murtuke yasa na watstsake na zuba mishi ido ina
sauraran bala'in da ya shigo dashi.
Wayarshi ya miko min da fadin." Meye alakar ki da wannan d'an iskan yaron da aurana akan ki kika tsaya
dashi a bainar jama'a."
Hannu na rawa nake duba wayar hotona ne da Shahid da Samira a tsaye a lokacin da muke magana.
Kasa magana nayi kawai sai na sunkuyar da kaina hoton kawai na tsirawa ido ina mamakin yanda akayi
hakan ta faru..
"Ko bakya ji ne? ashe cin amanata kike a bayan fage." Kallonsa nayi idona ya tara ruwa nace."Wallahi babu
wata alaka a tsakanina dashi kawai mun gaisa n........Wani bahagon mari ya kwada min. Na rike kumatuna
ina kallonsa hawaye na tsere a saman fuskata
Yace."Idan sonsa kike ai babu laifi zan iya rabuwa dake ki aureshi dama ba wani burgeni kike ba.
Ina hawaye nace."Uncle wace irin magana ce wannan? kai fa mai hankali ne don Allah ka daina furta
kalmar rabuwa babu dadi."
A zabure! yace."Wahayi akayi min akace lallai sai na zauna dake."? Girgiza kai nayi nace." Amma ai auran
alkawari da amana mukayi auran zobe ne a tsakanina da kai.
Yana min kallon banza yace."Waye ya fada miki hakan."? Shuru nayi ina kallonsa.. Yaja tsaki da fadin."
Dole na dauki mataki a kanki da wannan 'yar iskar kawar taki da kika kasa rabuwa da ita na san duk itace
take daura ki a kan hanyar lalacewa.'"
Nace."Uncle idan na cutar da kai Allah zai saka maka idan kuma kai kake cutar dani na yafe maka."
Fashewa nayi da kuka nadama.
Zaman da muke a yanzu yaci uwar na baya da kyar yake amsa gaisuwata ni kuma ban fasa ba kullum zan
gaisheshi idan ya dawo nayi masa sannu sai yaga dama yake amsawa a cikin halin watan Ramadan
(azimi) ya shigo duk da jikina yayi nauyi ban fasa kyautata masa ba amma baya gani gabadaya ma tunda
watan azimi ya kama bai ta'ba shan ruwa a gida ba a can gidansu yake sha. sai can dare yake dawowa.
Addua na tsananta akan Allah ya kawo min mafita a rayuwata gabadaya yanzu na mikawa Allah al'amarin
babban burina na haihu lafiya Ubangiji yayi min zabi nagari amma gabadaya lamarin Uncle ya fice min
daga rai.
Sha bakwai ga watan Ramadan ciwon haihuwa ya kamani lokacin ya fita haka na dinga murkususu ni ka
dai......Ganin ciwon yana karfi yasa na kirashi a waya nace yazo bani da lafiya.
Yace."Gashinan zuwa. Na ajiye wayar kusa dani ina cigaba da kiran sunan Allah a zucci da fili.
Kusan minti arba'in da kiran da nayi masa bezo ba lokacin ciwon yayi tsanani da kyar na lalubi wayar na
sake kira har ta katse bai daga ba......... hawaye suka wanke min fuska. jikina na rawa na kwanta kasan
dakin ina birgima gashi babu abinda na cire a jikina ina cikin suttura ta tun daga kan pant har ya zuwa zani
da riga da dankwali, Haka nayi ta fama kafin na fara jin wani mugun nishi!! Sunan Allah na kira na tashi
da kyar na dafa jikin gado da kyar na kwance zanin jikina lokaci wani abu mai kamar ruwa ya fito
wandona ya jike jagab nishin! da kanshi yake zuwa ba tare da na cire wandon ba na dinga yi ina
makyarkyata 馃槶馃槶 Cikin wannan halin ya shiga ya sameta ta kai makura gurin galabaita kan baby ya fito
wando ya tare *INNALILLAHI WAINA ILAHI RAJI'UN*
Nayi kuka sosai a wannan pege din na kuma tausaya wa duk wata 'ya mace ina rokon Allah ya had'amu da
iyayen miji Nagari Na roki Allah ya rabamu da haihuwa lafiya 馃槶馃憦.
Hankalinsa ne ya tashi sosai da sauri ya ajiye wayoyin hannusa ya rike ta yana dubawa kawai ya hango kan
baby cikin kid'imewa ya kwantar da ita jikinsa na kyarma yayi gaggawar cire pant din...Kafafunta ya bude
cikin ikon Allah tana nishin babyn ya fito kafin mahaifarsa ta biyo baya.......Kuka ya dinga tsalawa yana
cilla kafafu.
Wata irin ajiyar zuciya na dinga saukewa ina godewa Allah da ya yanke min wahala amma a zahirin
gaskiya yau na san da cewa nazo duniya ban ta'ba shiga mawuyacin hali irin na yau ba.
*BINTA UMAR ABBALE*
*12/OCTOBER/2021*
11/15/21, 12:12 PM - Aisha Srtr Mt: *Kada ki karanta littafin nan idan baki biya.....'Yar uwa idan kina so ki
biya ga yanda abin yake......Vip #600 Normal #400.....Accont...Number 0542382124....Binta umar
gtbank...Idan kati zaki tura sai kiyi min magana ta WhatsApp da wannan number.*
*07084653262*
Yana kokarin magana Hajia ta katse shi da fadin." A nan din an gaza kenan."? Yakumbo ta kalleta ido cikin
ido tace. "Babu shakka kuwa." Sai ta fusata tace."To ai sai a fad'a mana ta inda muka gaza babu rashin ci
babu rashin sha gidan d'ana."
Aunty Zulai tace."Nima dai haka na gani kawai saboda tada zaune tsaye kunzo kun had'awa maijego kaya a
akwati zaku tafi da ita wannan ai neman fitina ne.
Innah tace."Dole zan tafi da Surayya gida ta zauna a gabana na kula da ita haihuwar fari ba zan kyaleta
babu mai kula da ita ba."
Aunty Zulai tace." Duka- duka yaushe akayi haihuwar yau kwana uku fa amma har kun nuna gazawa wai
me yasa mutane ba su da uzuri ne kun san fa watan azimi ne kowa yana da hidima a gabanshi
Yakumbo tace."Wannan dalilin ne yasa muka shirya tafiya da ita idan tayi arbain sai ta dawo." Da sauri
yace."Aa Yakumbo ayi hakuri kada ayi haka ga Aunty Zulai nan zata zauna da ita.
Innah ta girgiza kai da fadin." Aa Nura ban yarda ba hankalina sai yafi kwanciya idan na tafi da ita."
Zama yayi tare da dafe kanshi. Ta dafa kafadarsa da fadin." Babangida kyalesu su tafi da ita ni na san
dalilinsu na yin hakan."
Shuru yayi bece komai ba. Ta kalleni da fadin " To ai sai a bamu jaririn mu gani kafin ku tafi.
Yakumbo ta kwanto shi daga bayanta ta mika mata ta karbeshi tana tabe bakinta.
Ko minti uku beyi a hannunta ba ta mikawa aunty Zulai tana fadin " Karbe shi ki basu shi su tafi." Aunty
Zulai ta karbi yaron tana murmushi da fadin." Masha Allah yaro yayo gida Allah ya raya shi."
Tafada tana mikawa Yakumbo shi ita kuwa da sauri ta karbeshi ta mayar dashi bayanta ta goya.
Innah tace."Allah ya bamu alkairi." A watse suka amsa muka kama hanya fita ba tare da nayi kuskuran
kallon inda yake zaune ba.
Kallonsa tayi wanda har yanzu kanshi yake sunkuye tace."Babangida ka kwantar da hankali ka don Allah
kai da za kayi sabon aure meye na tayar da hankalin ka domun sun tafi da ita gida.
Ya kalleta da fadin." Hajia wannan gabad'aya ba tsari na bane kawai don babu yanda zanyi ne." Tace."Kai
kake da yanda zakayi kuwa ai na fada maka akwai dalilin da yasa suka yanke wannan hukuncin suna so
kullum ka dinga zuwa kana basu kudi shine dalilinsu"
Aunty Zulai tace."Nima nayi zargin hakan idan ba nufinsu kenan ba mai zai sanya suce zasu tafi da ita gida
bayan babu abinda ta nema ta rasa a gidanta.
Yace."Ni kaina ina iyakacin bakin kokarina gurin ganin na kula da ita kafin na fita sai na tabbatar da cewa
bata da MATSALA amma duk da hakan be musu ba.
Hajia tace."Ka kyalesu tunda haka suka zaba kada ka sake kaje ko'ina kawai ka zuba musu ido kada ka kai
musu ko kwabo."
Yace."Hajia ba zan iya wayar gari banga Yarona ba." Tace."Ashe ba hukunci kake so kayi ba idan kana so
ka nuna musu ikonka to kaje kace su baka danka ko kuma ka share lamarinsu kada kaje inda suke har sai
sun nemeka.
Shuru yayi yana auna maganar anya kuwa zai iya kwana da kwanaki bai ga yaron shi ba. Kwana uku kacal
yaron ya shiga ranshi mutuka.
Hankalina ya kwanta ganina a gaban iyayena sosai nake samun kulawa ta kowane fanni Yakumbo itace a
tsaye a kaina Innah kuma ita take hidima da yarona bani da wata MATSALA domin tunda na bar gidan
Uncle na manta dashi sai dai duk sanda ya fado min a rai gabana yana faduwa gashi yau kwana shida da
haihuwa ya kama gobe rad'in suna har yanzu bai zo ba kuma beyi aike ba .
Yakumbo tace."Koda ba zasu kawo komai ba ai yana da kyau suzo su fada mana sunan yaron kafin gari ya
waye.
Innah tace."Watakila kuma sai Allah ya kaimu gobe zamuji sunan yaron dole dai ayi masa radin suna kuma
a yanka masa rago."
Nace."Innah lokacin da muna abun arziki dashi yayi min alkawari zai sanya wa yaron sunan Malam ban
sani ba yanzu ya sanja ra'ayi."
Tace."To watakila ya sanja ra'ayi ko kuma mahaifiyarsa ta sanja masa." Yakumbo tace." Koma dai menene
abinda ya damesu ne yaro dai gashi nan Allah ya kawo shi duniya babu yanda za suyi."
Da daddare da Malam ya dawo yake sheda mana cewa Uncle din yaje gurinshi anan yake sheda masa sunan
Yaron Abubakar.
Nace."Malam sunanka ya sanya masa." Murmushi yayi da fadin." Kwarai kuwa ai Nuraddin ya gama min
komai a rayuwa yaron nan bani da kamarshi ban haifi da Namiji ba amma yana share min hawaye.
Kwalla ta cika idona nace."Malam ka gafarce ni domin jin abinda zan fada maka.
Ido ya zuba min Na share hawayen fuskata da fadin " Na gaji da auran Uncle Nura don Allah kace ya sake
ni." Cikin tashin hankali yake nanata kalmar Innalillahi wa'ina ilaihi raji'u!! Ni kam hannu nasa na toshe
bakina hawaye na ambaliya a fuskata.
Yace."Surayya da bakin ki kike furta wannan kalmar ashe dai sai da Habiba ta samu rinjaye a kanki."
Girgiza kai nayi da fadin."Malam babu ruwan Innah ni nake da ra'ayin rabuwa da mijina saboda akwai
cutarwa a zamana dashi"
Yace."Wace irin cutarwa Nura yake miki Surayya kiji tsoron Allah da Annabi kada kiyi wa Nuraddin sharri
Allah zai saka masa.
Zanyi magana Yakumbo ta katseni da fadin" Malam kai ba zaka gane komai ba tunda kullum Nura cikin
kyautata maka yake gefe guda kuma yana kuntatawa matarsa tunda kaji tazo da wannan maganar to tabbas
akwai abinda yake faruwa domin hausawa suka ce( Mai daki shi ya san inda yake masa yoyo)
Ya girgiza kansa da fadin.'' Mutukar ni Na haifi Yarinyar nan to ban amince mata rabuwa da auran Nura ba,
domin duk wasu abubuwa da zata zo tace yana mata na rashin kyautawa akwai laifinta a ciki domin kuwa
taura daya bata taunuwa dole a tsakanin Ma'aurata idan an samu sa'bani a binkice su duka."
Innah tace." Ni kuma ni na haifi Surayya ina da hakki a kanta mutukar ka tsananta cewa sai ta koma gidan
Nura to zan bar maka gidanka.
Malam ya zuba mata ido yana kallonta cike da dumbun mamaki a mafarki bai taba tsammanin akwai ranar
da zata furta masa wannan maganar ba."
Tashi tayi ta shige daki tana surutai......Ya kalli Yakumbo cikin tausasa murya yace." Kada kuce zaku yanke
wannan hukuncin ku zauna kuyi nazari da tunani akan al'amarin nan idan kuka kashewa yarinyar nan aure
zaku jefe ta cikin tashin hankali tunda har an fara hada zuria to ayi hakuri a samu maslaha.
Yakumbo tace."Malam dole kayi hakuri domin kuwa tura ta kai bango yarinyar nan tana cikin masifar miji
da uwarsa 'yar uwansa ma basu kyaleta ba sun nuna basa kaunarta suna neman rayuwarta wannan yaron
ma tun yana ciki suka so su kasheshi Allah be nufa ba."
Malam ya dinga girgiza kai yana kiran Innalillahi wa'ina ilahi raji'un!! hakan da yake sai ya bani tausayi na
rike hannunsa da fadin." Malam kada ka sanya damuwar komai a ranka kace Allah yasa haka shi yafi
alkairi a rayuwata.
Yace."Surayya ni ba zan baki goyon baya ki kashe auranki ba tunda dai yanzu naji duk abinda yake faruwa
to zan zauna da Nuraddin domun mu samu maslaha sai a samu daidaito a tsakaninku ki koma dakin ki
domin ki cigaba da rainon danki.
Zanyi magana ya daga min hannu da fadin" Bana bukatar naji kinyi wata magana anan gurin kibi umarnin
dana baki." Sunkuyar da kaina nayi ina tunanin yanda za'ayi na cigaba da zama da Uncle bayan yanzu
gabadaya bana jin sonshi a raina.
Washe gari da sassafe sai ga Maigadin gidan da manyan raguna biyu na radin suna.
A kofar gidan aka yanka aka shigo dasu cikin gidan.......Innah da Yakumbo da sauran makotan suka fara
aikin gyarawa.
Ina kwance a daki ina tunanin rayuwa Mamaki nake akan abubuwan da suke faruwa ashe dama ni ka dai
nake haukana Uncle baya sona sai yanzu ya nuna min zahirin kiyayya bayan sadaukarwar da nayi masa
dama Samira tasha fada min cewa Uncle baya sona ina k'aryata maganarta sai yanzu na gazgata.
Kwanciya na gyara ina share hawayen da suke so su 'bata min kwalliyar da nayi.......Muryarshi naji a gidan
suna gaisawa dasu Innah, Ina daga daki kamshin turaransa ya cika min hanci haka kawai na tsinci kaina
cikin jin wani irin yanayi.
Tsuru nayi ina tsammanin shigowarsa dakin.........Cike da kwarjini da kamala ya daga labulan dakin ya
shigo da sallama a bakinsa.
Na daure ban nuna farin cikina ba ciki-ciki na amsa ba tare dana kalleshi ba.
Ya zauna nesa dani da fadin." Ya kike."? Babu walwala na kalleshi da fadin." Lafiya Lau." Dakin yayi
shuru na minti biyu yace."Bani yaron zan ganshi ."
Cikin jin haushi nace."Gashinan ka dauka mana." Bece komai ba ya mika hannu ya daukeshi yana
murmushi sai gyara masa hular kanshi yake.
Da sauran murmushin a fuskarsa yace."Me sunan Malam din yayi wayo kwana hudu da ban ganshi ba ya
kara girma."
Shuru nai na dauke kaina.......Yace."Baki da wata MATSALA ko."? Tsoro da fargaba na cire na kalleshi da
fadin." Ina da ita.
Tabe baki nayi da fadin." MATSALAR ai taka ce." Ya nuna kirjinsa da fadin." Me kuma nayi miki bayan
kin kaurace min."
Nace."Hakan shi yafi min nutsuwa da kwanciyar hankali." Ya jima yana kallona kafin yace."Okey ke nake
saurare."
Ba tare da na kalleshi ba nace."Rabuwa nake so muyi da juna dama tun farko ni nake so yanzu kuma bana
so."!
Yace."Bangane wannan hausar ba." Nace."Tun farko ni nake sonka na nace maka ka aureni akan dole
kasha fada min cewa baka sona ka aureni ne saboda darajar mahaifinta, to yanzu bana so naci albarkacin
kowa ina neman 'yanci na."
Yace."Duk wannan kumbiya-kumbiyar da kike ni ban fahimta ba kawai ki fito fili kiyi min bayani.
Kuka na fashe dashi da fadin." Nace bana sonka bana son zama da kai saboda haka a rabu dani na shaqi
iskar 'yanci."
Ya dinga kallona yana girgiza kanshi.....Nace." Mahaifiyarka tayi min wulakanci kai kayi min kaskanci 'yan
uwanka suzo har gida suyi min k'azafi ai ba kai kadai ne autan maza ba."
Ranshi ya baci mutuka amma sai ya danne ya mike a nutse ya kwantar da yaron a kusa dani ya dauko kudi
masu yawa daga aljihunsa ya dora min kan ciya ba tare da yace komai ba ya kama hanya ya fita daga
dakin.
Yana fita na kwanta kuka ne yaci karfina na dinga yi ina kiran sunan Allah da rokonshi ya kawo min mafita
a rayuwata.
*BINTA UMAR ABBALE*
*17/OCTOBER/2021*
11/15/21, 12:12 PM - Aisha Srtr Mt: *Kada ki karanta littafin nan idan baki biya.....'Yar uwa idan kina so ki
biya ga yanda abin yake......Vip #600 Normal #400.....Accont...Number 0542382124....Binta umar
gtbank...Idan kati zaki tura sai kiyi min magana ta WhatsApp da wannan number.*
*07084653262*
Yana kokarin magana Hajia ta katse shi da fadin." A nan din an gaza kenan."? Yakumbo ta kalleta ido cikin
ido tace. "Babu shakka kuwa." Sai ta fusata tace."To ai sai a fad'a mana ta inda muka gaza babu rashin ci
babu rashin sha gidan d'ana."
Aunty Zulai tace."Nima dai haka na gani kawai saboda tada zaune tsaye kunzo kun had'awa maijego kaya a
akwati zaku tafi da ita wannan ai neman fitina ne.
Innah tace."Dole zan tafi da Surayya gida ta zauna a gabana na kula da ita haihuwar fari ba zan kyaleta
babu mai kula da ita ba."
Aunty Zulai tace." Duka- duka yaushe akayi haihuwar yau kwana uku fa amma har kun nuna gazawa wai
me yasa mutane ba su da uzuri ne kun san fa watan azimi ne kowa yana da hidima a gabanshi
Yakumbo tace."Wannan dalilin ne yasa muka shirya tafiya da ita idan tayi arbain sai ta dawo." Da sauri
yace."Aa Yakumbo ayi hakuri kada ayi haka ga Aunty Zulai nan zata zauna da ita.
Innah ta girgiza kai da fadin." Aa Nura ban yarda ba hankalina sai yafi kwanciya idan na tafi da ita."
Zama yayi tare da dafe kanshi. Ta dafa kafadarsa da fadin." Babangida kyalesu su tafi da ita ni na san
dalilinsu na yin hakan."
Shuru yayi bece komai ba. Ta kalleni da fadin " To ai sai a bamu jaririn mu gani kafin ku tafi.
Yakumbo ta kwanto shi daga bayanta ta mika mata ta karbeshi tana tabe bakinta.
Ko minti uku beyi a hannunta ba ta mikawa aunty Zulai tana fadin " Karbe shi ki basu shi su tafi." Aunty
Zulai ta karbi yaron tana murmushi da fadin." Masha Allah yaro yayo gida Allah ya raya shi."
Tafada tana mikawa Yakumbo shi ita kuwa da sauri ta karbeshi ta mayar dashi bayanta ta goya.
Innah tace."Allah ya bamu alkairi." A watse suka amsa muka kama hanya fita ba tare da nayi kuskuran
kallon inda yake zaune ba.
Kallonsa tayi wanda har yanzu kanshi yake sunkuye tace."Babangida ka kwantar da hankali ka don Allah
kai da za kayi sabon aure meye na tayar da hankalin ka domun sun tafi da ita gida.
Ya kalleta da fadin." Hajia wannan gabad'aya ba tsari na bane kawai don babu yanda zanyi ne." Tace."Kai
kake da yanda zakayi kuwa ai na fada maka akwai dalilin da yasa suka yanke wannan hukuncin suna so
kullum ka dinga zuwa kana basu kudi shine dalilinsu"
Aunty Zulai tace."Nima nayi zargin hakan idan ba nufinsu kenan ba mai zai sanya suce zasu tafi da ita gida
bayan babu abinda ta nema ta rasa a gidanta.
Yace."Ni kaina ina iyakacin bakin kokarina gurin ganin na kula da ita kafin na fita sai na tabbatar da cewa
bata da MATSALA amma duk da hakan be musu ba.
Hajia tace."Ka kyalesu tunda haka suka zaba kada ka sake kaje ko'ina kawai ka zuba musu ido kada ka kai
musu ko kwabo."
Yace."Hajia ba zan iya wayar gari banga Yarona ba." Tace."Ashe ba hukunci kake so kayi ba idan kana so
ka nuna musu ikonka to kaje kace su baka danka ko kuma ka share lamarinsu kada kaje inda suke har sai
sun nemeka.
Shuru yayi yana auna maganar anya kuwa zai iya kwana da kwanaki bai ga yaron shi ba. Kwana uku kacal
yaron ya shiga ranshi mutuka.
Hankalina ya kwanta ganina a gaban iyayena sosai nake samun kulawa ta kowane fanni Yakumbo itace a
tsaye a kaina Innah kuma ita take hidima da yarona bani da wata MATSALA domin tunda na bar gidan
Uncle na manta dashi sai dai duk sanda ya fado min a rai gabana yana faduwa gashi yau kwana shida da
haihuwa ya kama gobe rad'in suna har yanzu bai zo ba kuma beyi aike ba .
Yakumbo tace."Koda ba zasu kawo komai ba ai yana da kyau suzo su fada mana sunan yaron kafin gari ya
waye.
Innah tace."Watakila kuma sai Allah ya kaimu gobe zamuji sunan yaron dole dai ayi masa radin suna kuma
a yanka masa rago."
Nace."Innah lokacin da muna abun arziki dashi yayi min alkawari zai sanya wa yaron sunan Malam ban
sani ba yanzu ya sanja ra'ayi."
Tace."To watakila ya sanja ra'ayi ko kuma mahaifiyarsa ta sanja masa." Yakumbo tace." Koma dai menene
abinda ya damesu ne yaro dai gashi nan Allah ya kawo shi duniya babu yanda za suyi."
Da daddare da Malam ya dawo yake sheda mana cewa Uncle din yaje gurinshi anan yake sheda masa sunan
Yaron Abubakar.
Nace."Malam sunanka ya sanya masa." Murmushi yayi da fadin." Kwarai kuwa ai Nuraddin ya gama min
komai a rayuwa yaron nan bani da kamarshi ban haifi da Namiji ba amma yana share min hawaye.
Kwalla ta cika idona nace."Malam ka gafarce ni domin jin abinda zan fada maka.
Ido ya zuba min Na share hawayen fuskata da fadin " Na gaji da auran Uncle Nura don Allah kace ya sake
ni." Cikin tashin hankali yake nanata kalmar Innalillahi wa'ina ilaihi raji'u!! Ni kam hannu nasa na toshe
bakina hawaye na ambaliya a fuskata.
Yace."Surayya da bakin ki kike furta wannan kalmar ashe dai sai da Habiba ta samu rinjaye a kanki."
Girgiza kai nayi da fadin."Malam babu ruwan Innah ni nake da ra'ayin rabuwa da mijina saboda akwai
cutarwa a zamana dashi"
Yace."Wace irin cutarwa Nura yake miki Surayya kiji tsoron Allah da Annabi kada kiyi wa Nuraddin sharri
Allah zai saka masa.
Zanyi magana Yakumbo ta katseni da fadin" Malam kai ba zaka gane komai ba tunda kullum Nura cikin
kyautata maka yake gefe guda kuma yana kuntatawa matarsa tunda kaji tazo da wannan maganar to tabbas
akwai abinda yake faruwa domin hausawa suka ce( Mai daki shi ya san inda yake masa yoyo)
Ya girgiza kansa da fadin.'' Mutukar ni Na haifi Yarinyar nan to ban amince mata rabuwa da auran Nura ba,
domin duk wasu abubuwa da zata zo tace yana mata na rashin kyautawa akwai laifinta a ciki domin kuwa
taura daya bata taunuwa dole a tsakanin Ma'aurata idan an samu sa'bani a binkice su duka."
Innah tace." Ni kuma ni na haifi Surayya ina da hakki a kanta mutukar ka tsananta cewa sai ta koma gidan
Nura to zan bar maka gidanka.
Malam ya zuba mata ido yana kallonta cike da dumbun mamaki a mafarki bai taba tsammanin akwai ranar
da zata furta masa wannan maganar ba."
Tashi tayi ta shige daki tana surutai......Ya kalli Yakumbo cikin tausasa murya yace." Kada kuce zaku yanke
wannan hukuncin ku zauna kuyi nazari da tunani akan al'amarin nan idan kuka kashewa yarinyar nan aure
zaku jefe ta cikin tashin hankali tunda har an fara hada zuria to ayi hakuri a samu maslaha.
Yakumbo tace."Malam dole kayi hakuri domin kuwa tura ta kai bango yarinyar nan tana cikin masifar miji
da uwarsa 'yar uwansa ma basu kyaleta ba sun nuna basa kaunarta suna neman rayuwarta wannan yaron
ma tun yana ciki suka so su kasheshi Allah be nufa ba."
Malam ya dinga girgiza kai yana kiran Innalillahi wa'ina ilahi raji'un!! hakan da yake sai ya bani tausayi na
rike hannunsa da fadin." Malam kada ka sanya damuwar komai a ranka kace Allah yasa haka shi yafi
alkairi a rayuwata.
Yace."Surayya ni ba zan baki goyon baya ki kashe auranki ba tunda dai yanzu naji duk abinda yake faruwa
to zan zauna da Nuraddin domun mu samu maslaha sai a samu daidaito a tsakaninku ki koma dakin ki
domin ki cigaba da rainon danki.
Zanyi magana ya daga min hannu da fadin" Bana bukatar naji kinyi wata magana anan gurin kibi umarnin
dana baki." Sunkuyar da kaina nayi ina tunanin yanda za'ayi na cigaba da zama da Uncle bayan yanzu
gabadaya bana jin sonshi a raina.
Washe gari da sassafe sai ga Maigadin gidan da manyan raguna biyu na radin suna.
A kofar gidan aka yanka aka shigo dasu cikin gidan.......Innah da Yakumbo da sauran makotan suka fara
aikin gyarawa.
Ina kwance a daki ina tunanin rayuwa Mamaki nake akan abubuwan da suke faruwa ashe dama ni ka dai
nake haukana Uncle baya sona sai yanzu ya nuna min zahirin kiyayya bayan sadaukarwar da nayi masa
dama Samira tasha fada min cewa Uncle baya sona ina k'aryata maganarta sai yanzu na gazgata.
Kwanciya na gyara ina share hawayen da suke so su 'bata min kwalliyar da nayi.......Muryarshi naji a gidan
suna gaisawa dasu Innah, Ina daga daki kamshin turaransa ya cika min hanci haka kawai na tsinci kaina
cikin jin wani irin yanayi.
Tsuru nayi ina tsammanin shigowarsa dakin.........Cike da kwarjini da kamala ya daga labulan dakin ya
shigo da sallama a bakinsa.
Na daure ban nuna farin cikina ba ciki-ciki na amsa ba tare dana kalleshi ba.
Ya zauna nesa dani da fadin." Ya kike."? Babu walwala na kalleshi da fadin." Lafiya Lau." Dakin yayi
shuru na minti biyu yace."Bani yaron zan ganshi ."
Cikin jin haushi nace."Gashinan ka dauka mana." Bece komai ba ya mika hannu ya daukeshi yana
murmushi sai gyara masa hular kanshi yake.
Da sauran murmushin a fuskarsa yace."Me sunan Malam din yayi wayo kwana hudu da ban ganshi ba ya
kara girma."
Shuru nai na dauke kaina.......Yace."Baki da wata MATSALA ko."? Tsoro da fargaba na cire na kalleshi da
fadin." Ina da ita.
Tabe baki nayi da fadin." MATSALAR ai taka ce." Ya nuna kirjinsa da fadin." Me kuma nayi miki bayan
kin kaurace min."
Nace."Hakan shi yafi min nutsuwa da kwanciyar hankali." Ya jima yana kallona kafin yace."Okey ke nake
saurare."
Ba tare da na kalleshi ba nace."Rabuwa nake so muyi da juna dama tun farko ni nake so yanzu kuma bana
so."!
Yace."Bangane wannan hausar ba." Nace."Tun farko ni nake sonka na nace maka ka aureni akan dole
kasha fada min cewa baka sona ka aureni ne saboda darajar mahaifinta, to yanzu bana so naci albarkacin
kowa ina neman 'yanci na."
Yace."Duk wannan kumbiya-kumbiyar da kike ni ban fahimta ba kawai ki fito fili kiyi min bayani.
Kuka na fashe dashi da fadin." Nace bana sonka bana son zama da kai saboda haka a rabu dani na shaqi
iskar 'yanci."
Ya dinga kallona yana girgiza kanshi.....Nace." Mahaifiyarka tayi min wulakanci kai kayi min kaskanci 'yan
uwanka suzo har gida suyi min k'azafi ai ba kai kadai ne autan maza ba."
Ranshi ya baci mutuka amma sai ya danne ya mike a nutse ya kwantar da yaron a kusa dani ya dauko kudi
masu yawa daga aljihunsa ya dora min kan ciya ba tare da yace komai ba ya kama hanya ya fita daga
dakin.
Yana fita na kwanta kuka ne yaci karfina na dinga yi ina kiran sunan Allah da rokonshi ya kawo min mafita
a rayuwata.
*BINTA UMAR ABBALE*
*17/OCTOBER/2021*
11/15/21, 12:12 PM - Aisha Srtr Mt: *Kada ki karanta littafin nan idan baki biya.....'Yar uwa idan kina so ki
biya ga yanda abin yake......Vip #600 Normal #400.....Accont...Number 0542382124....Binta umar
gtbank...Idan kati zaki tura sai kiyi min magana ta WhatsApp da wannan number.*
*07084653262*
Nace."Samira wannan duk mai sauki ne a gurina ni dai kawai ya sake ni yafi min komai hidimar karatu a
yanzu ai mai sauki ne tunda komai anyi duk abinda zai biyo baya ba zai gagara ba Yaro na kuma Innah zata
kula min dashi."
Tace."To yanzu wane matakai kika bi domin ganin kin samu biyan bukatarki."
Na fada mata yanda mukayi dashi kafin zuwanta.
Taja tsaki da fadin " Ai azzalimi ne ba zai sake ki ta dadin rai ba sai ya baki wuya amma ki shuka masa
rashin mutunci duk randa yazo ki zageshi dashi da uwar tasa
Nace."Samira ba zan iya zagin Uncle ba ina ganin mutuncinsa." Tace."To uwarsa fa."?
Nace."Wannan zan iya yi mata rashin kunya amma itama ba zan iya zaginta ba.
Tace."To koda Allah ya nufa kin koma gidan shawarar da zan baki kada ki saurara musu ki dinga yi musu
rashin mutunci shi kansa Uncle din kada ki saurara masa.
Nace."Nima abinda na kudurta kenan a cikin raina idan Allah ya kaddara na koma gidan to da shirina zan je
har sai bukatata ta biya."
Samira ta shiga girgiza kanta tana murmushin farin ciki babban burinta shine taga ta lalata auran kawarta
ta.
Haka na cigaba da zama a gaban iyayena cikin kula da mutuntawa nayi kalau dani da yaro na munyi kiba
mai kyau komai nawa ya yayi kyau hatta da fatar jikina sai da ta sauya sai kace wacce take rayuwa a cikin
Ac wannan baya rasa nasaba da irin kulawar da nake samu daga gurin mahaifiyata.
Tsakanina da Uncle babu mutunci ko ya kira ni a waya da fada muke rabuwa wannan dalilin ne yasa ya
daina kira na sai dai duk bayan kwana uku yana zuwa yaga d'anshi amma baya shigowa inda nake sai dai
ya zauna a tsakar gida suyi ta hira da Malam kafin ya tafi yana ajiye kudi masu yawa
Ranar sallah gayu naci sosai Innah da kanta tayi min kitso da lalle nayi adona cikin wani less maroon duk
da ba mai tsada bane amma yayi min kyau sosai.
Inna zaune a gafen gadon Innah da Boy a hannuna ina bashi nono naji sallamarsa a gidan.......Gabana ne ya
fadi a take na tuna da mafarkin da nayi dashi jiya wanda yayi masifar tayar min da hankalina da kyar na
koma bacci sakamakon masifaffen yanayin dana shiga.
Naji Malam yana cewa dashi "Ka shiga mana tana ciki ita da yaron sai ku gaisa." Magana yayi amma ban
ji abinda yace ba.
Da sauri na fara cuku-cukun mayar da nonona kawai ya bankado labulan dakin ya shigo.....Bata rai nayi na
amsa a ciki.
Cikin nutsuwa ya karaso ya zauna kusa dani kafadata da tashi ta had'u. A tausashe yace."Uwargida Uncle
ina kwana."
Kallona nayi ina mamakin al'amarin wai yau ni Uncle yake gaisarwa.
Ina kallonsa shi kuma ya tsirawa kirjina ido yana murmushi da sauri na gyara breast d'ina na mayar cikin
breziya na matsa gefe
Ya sake matsowa yana min munafikin kallo.....A tunzure nace."Don Allah ka tashi daga kusa dani bana son
haka.
Yasa hannu ya zagaye kuguna da fadin." Zuwa nayi gabanki kiyi min rashin kunya domin wacce kikeyi a
waya bata gamsheni ba.
Kauda kaina nayi tare da zumbura baki. Ya dora kanshi kan kafada ta da fadin." Nayi missing dinki sosai
yaushe zaki dawo gareni."?
Kanshi na zame da fadin." Babu ranar dawowa sakamakona nake jira daga gurinka kai da za kayi sabon
aure me za kayi da 'yar talakawa.
Yace." Babu ruwana da sabon auran da zanyi ni ke kadai ce farin cikina." Ido na zuba masa mamaki yana
kasheni.
Ya daga min kai yana lumshe idonsa yace."Na gane gaskiya dama can bana qin ki ke kike ganin kamar
bana sonki amma ni na san yanda kike a zuciyata Kiyi hakuri ki koma dakin ki Munyi magana da Malam
Insha Allahu babu abinda zai sake faruwa.
Yanda yake karyar da kansa yana rarrashina yasa na sassauta fuskata nace."Uncle wannan maganar ba
sabuwa bace a gurina ka jima kana fada min haka amma baka iya katabus duk abinda mahaifiyarka da 'yan
uwanka za suyi min sai kawai ka zuba musu ido to wallahi wannan shine na farko kuma shine na karshe
mutukar na koma gidanka baka dauki mataki ba to ni zan dauka da kaina duk wanda yayi min ba zan
kyaleshi ba sai na rama koda hajia ce."
Fuskarsa ta sanja da yanayi na bacin rai yace." Wani abu mai muni ba zai sake faruwa ba na fada miki ki
kwantar da hankali babban burinsu Hajia na auri Fadila to na amince da auranta domin a samu maslaha a
tsakaninmu nayi musu abinda suke so ba zasu 'kara takura miki ba."
Nace."Ni dai na fada maka abinda yake cikin zuciyata domin na gaji wannan shine dama ta da kai ta
karshe." Ya danne bacin ransa da fadin.'' Naji yanzu yaushe zaki koma tunda kinyi arba'in."?
Kai tsaye nace."Sai nayi arba'in biyu domin ban gama dawowa dai-dai ba."
Cikin wani irin yanayi yace."Kina so na shiga wani hali ko? kin san yanda rayuwa a cikin wannan
kwanakin da babu ke a kusa dani."
A yatsine nace."Na gane duk dadin baki ne kake min na san komai kuma ina da labari ce saura sati biyu
daurin auranka da Fadila shine zaka zo kana min wata magana."
Yanayin fuskarsa ya sauya yace."Idan muna tare kada ki sake yi min maganar Fadila atsakanin ku ko
wacce tana da dai-dai matsayinta a zuciyata."
Ta'be bakina nayi ina janye jikina dan ganin yanda yake matsata.
Yace."Zan so na samu wani abu a gurinki ina cikin wani hali wanda nake bukatar taimakonki.
Yanda yake magana yana sanya hannunsa a cikin rigata yasa na gane abinda yake nufi..... Da sauri na tashi
nayi tsam na fita na barshi a dakin dashi da d'ansa.
Kansa ya dafe zuciyarsa nayi masa wani irin zafi kamar ya san haka zata faru shiyasa yayi ta nazari kafin
yazo mata MATSALAR dake damunsa gabadaya ya gaza gane kanta da abun da yake damunta, ta rikice
masa lokaci guda ta tsaneshi babu wannan son da take masa kullum cikin tunzura masa zuciya
take.........Tsayin kwanakin da yayi ba tare da itaba daurewa kawai yake amma shi kadai ya san halin da
yake shiga. Auran Fadila bai wani dameshi ba kamar yanda yarinyar ta juya masa baya.
Shi kansa wasu lokotan idan yana mata wasu abubuwan ya kan yi mamaki daga baya yayi nadama amma
yanzu ya daura aniyar kula da ita ko don zuriar da ta fara shiga tsakaninsu.
Sai da ya daidaita yanayinsa sannan ya fito daga dakin, a gurguje yayi musu sallama ya tafi domin baya so
ya tsaya wata doguwar magana gudun kada su fahimci halin da yake ciki.
A cikin kwanakin Uncle ya jarabtu dani inda ni kuma na dinga gwara kanshi ina masa iskanci iri-iri yana
shanyewa duk sanda zai zo Malam sai yace ya shigo dakin ya same ni inda ni kuma nayi ta gurza masa
tsiya ranar nan dai ya gaji ya turmushe ni a gadon bakinsa yasa ya rufe bakin rashin kunya ya dinga tsotsa
yana mutsika duk inda yake so a jikina sai da ya galabaitar dani sannan ya rabu dani. Na dinga kuka ina
dukanshi ido jawur yasa rigarsa ya fito da gilashinsa yasa a idonshi, Inda Allah ya taimakeshi babu kowa a
tsakar gidan ya fita da sauri.
Lokacin da na fito domin shiga bandaki Innah ta bini da kallo duk sai na tsargu simi-simi na shiga bandakin
nayi wanka tsarki kai a jike na fito.....Ta dinga kallona tana girgiza kanta
Dakin ta biyo ni ina sa kayana tace."Me zan gani haka."? Shuru nayi na cigaba da sa rigata bani da bakin
magana domi na riga na san halinta da mugun bindiddigi.
Tace."Don Ubanki zargi na ya tabbata ashe wankan janaba kikayi ko."? Hawaye suka wanke min fuska
nace."Innah kada kiga laifina wallahi karfina yafi."
Ta kawo min duka da fadin." Karfin ki kamar yaya ni zaki rainawa hankali don ubanki a dakina a kan
gadona zaki kwanta da mijinki."
Ta sake kawo min duka a karo na biyu tace." Ba wani abu kukayi ba me zai sanya ki jika kanki da ruwa
bayan jiya kika wanke akayi miki sabon kitso.
Zama nayi gefan gado da fadin." Innah ki kyaleni naji da abinda ya dame ni." Tace."Ja'ira ashe dama duk
karyar banza ce dama ai ba zaki iya ba bari Malam din ya dawo."
Fita tayi daga dakin tana surutai kwanciya nayi ina tsiyayar da hawayen bacin rai.
Kwana uku da faruwar al'amarin Malam yake sheda min cewa lallai na hada kayana da daddare mijina zai
zo mu tafi." Zanyi magana ya dakatar dani dole nayi shuru na tashi naje na kwanta damuwa da tunanin
mafita suka sanya min wani irin ciwon kai.
A daran ranar bai daga min 'kafa ba ya jima a kaina yana aikin abu daya nayi kuka na rokeshi ya kyaleni ya
biris dani da alama dama ya shiryawa ranar sai da ya biya bukatarshi sannan ya saurara min.
Da asubah bayan nayi sallah na koma na kwanta domin ramuwar bacci da banyi ba........Kawai bayan ya
dawo daga sallah na jishi a jikina
Da sauri na tashi zaune ya mayar dani ya kwantar ganin na fara turje-turje ya sanya shi yasa min karfi ya
danne ni sosai yayi abinda yake so. sai da gari yayi haske sannan ya rabu dani.
Yanda gurin ke zafi ya sanya ni zargin ko dinki na ya samu MATSALA naje na hada ruwan dumi na shiga
na zauna ina share hawaye tunda mukayi aure dashi bai ta'ba gwada min mugunta irin ta jiya da yau ba.
duk sanda za muyi auratayya lallabani yake da kalaman soyayya amma jiya da yau babu komai sai bakar
wuya dana sha a hannunsa.
Ya shigo cikin shirin fita. kasa kallonsa nayi saboda takaici yace."Zan fita amma ba zan dade ba zan dawo
tunda ni ango ne."
Shuru nayi masa yayi murmushi da fadin." Gimbiya Uwargida a gidan Uncle Nura wannan haka yake."
Uffan bance masa ba ya karaci neman maganarsa ya fice yana baza kamshin turaranshi na asali.
*18/OCTOBER/2021*
*BINTA UMAR ABBALE*
11/15/21, 12:12 PM - Aisha Srtr Mt: *Domin samun damar karanta littafin MATSALAR MU A YAU!*
*sai kiyi min magana ta WhatsApp da wannan number.*
*07084653262*
Yana kokarin magana Hajia ta katse shi da fadin." A nan din an gaza kenan."? Yakumbo ta kalleta ido cikin
ido tace. "Babu shakka kuwa." Sai ta fusata tace."To ai sai a fad'a mana ta inda muka gaza babu rashin ci
babu rashin sha gidan d'ana."
Aunty Zulai tace."Nima dai haka na gani kawai saboda tada zaune tsaye kunzo kun had'awa maijego kaya a
akwati zaku tafi da ita wannan ai neman fitina ne.
Innah tace."Dole zan tafi da Surayya gida ta zauna a gabana na kula da ita haihuwar fari ba zan kyaleta
babu mai kula da ita ba."
Aunty Zulai tace." Duka- duka yaushe akayi haihuwar yau kwana uku fa amma har kun nuna gazawa wai
me yasa mutane ba su da uzuri ne kun san fa watan azimi ne kowa yana da hidima a gabanshi
Yakumbo tace."Wannan dalilin ne yasa muka shirya tafiya da ita idan tayi arbain sai ta dawo." Da sauri
yace."Aa Yakumbo ayi hakuri kada ayi haka ga Aunty Zulai nan zata zauna da ita.
Innah ta girgiza kai da fadin." Aa Nura ban yarda ba hankalina sai yafi kwanciya idan na tafi da ita."
Zama yayi tare da dafe kanshi. Ta dafa kafadarsa da fadin." Babangida kyalesu su tafi da ita ni na san
dalilinsu na yin hakan."
Shuru yayi bece komai ba. Ta kalleni da fadin " To ai sai a bamu jaririn mu gani kafin ku tafi.
Yakumbo ta kwanto shi daga bayanta ta mika mata ta karbeshi tana tabe bakinta.
Ko minti uku beyi a hannunta ba ta mikawa aunty Zulai tana fadin " Karbe shi ki basu shi su tafi." Aunty
Zulai ta karbi yaron tana murmushi da fadin." Masha Allah yaro yayo gida Allah ya raya shi."
Tafada tana mikawa Yakumbo shi ita kuwa da sauri ta karbeshi ta mayar dashi bayanta ta goya.
Innah tace."Allah ya bamu alkairi." A watse suka amsa muka kama hanya fita ba tare da nayi kuskuran
kallon inda yake zaune ba.
Kallonsa tayi wanda har yanzu kanshi yake sunkuye tace."Babangida ka kwantar da hankali ka don Allah
kai da za kayi sabon aure meye na tayar da hankalin ka domun sun tafi da ita gida.
Ya kalleta da fadin." Hajia wannan gabad'aya ba tsari na bane kawai don babu yanda zanyi ne." Tace."Kai
kake da yanda zakayi kuwa ai na fada maka akwai dalilin da yasa suka yanke wannan hukuncin suna so
kullum ka dinga zuwa kana basu kudi shine dalilinsu"
Aunty Zulai tace."Nima nayi zargin hakan idan ba nufinsu kenan ba mai zai sanya suce zasu tafi da ita gida
bayan babu abinda ta nema ta rasa a gidanta.
Yace."Ni kaina ina iyakacin bakin kokarina gurin ganin na kula da ita kafin na fita sai na tabbatar da cewa
bata da MATSALA amma duk da hakan be musu ba.
Hajia tace."Ka kyalesu tunda haka suka zaba kada ka sake kaje ko'ina kawai ka zuba musu ido kada ka kai
musu ko kwabo."
Yace."Hajia ba zan iya wayar gari banga Yarona ba." Tace."Ashe ba hukunci kake so kayi ba idan kana so
ka nuna musu ikonka to kaje kace su baka danka ko kuma ka share lamarinsu kada kaje inda suke har sai
sun nemeka.
Shuru yayi yana auna maganar anya kuwa zai iya kwana da kwanaki bai ga yaron shi ba. Kwana uku kacal
yaron ya shiga ranshi mutuka.
Hankalina ya kwanta ganina a gaban iyayena sosai nake samun kulawa ta kowane fanni Yakumbo itace a
tsaye a kaina Innah kuma ita take hidima da yarona bani da wata MATSALA domin tunda na bar gidan
Uncle na manta dashi sai dai duk sanda ya fado min a rai gabana yana faduwa gashi yau kwana shida da
haihuwa ya kama gobe rad'in suna har yanzu bai zo ba kuma beyi aike ba .
Yakumbo tace."Koda ba zasu kawo komai ba ai yana da kyau suzo su fada mana sunan yaron kafin gari ya
waye.
Innah tace."Watakila kuma sai Allah ya kaimu gobe zamuji sunan yaron dole dai ayi masa radin suna kuma
a yanka masa rago."
Nace."Innah lokacin da muna abun arziki dashi yayi min alkawari zai sanya wa yaron sunan Malam ban
sani ba yanzu ya sanja ra'ayi."
Tace."To watakila ya sanja ra'ayi ko kuma mahaifiyarsa ta sanja masa." Yakumbo tace." Koma dai menene
abinda ya damesu ne yaro dai gashi nan Allah ya kawo shi duniya babu yanda za suyi."
Da daddare da Malam ya dawo yake sheda mana cewa Uncle din yaje gurinshi anan yake sheda masa sunan
Yaron Abubakar.
Nace."Malam sunanka ya sanya masa." Murmushi yayi da fadin." Kwarai kuwa ai Nuraddin ya gama min
komai a rayuwa yaron nan bani da kamarshi ban haifi da Namiji ba amma yana share min hawaye.
Kwalla ta cika idona nace."Malam ka gafarce ni domin jin abinda zan fada maka.
Ido ya zuba min Na share hawayen fuskata da fadin " Na gaji da auran Uncle Nura don Allah kace ya sake
ni." Cikin tashin hankali yake nanata kalmar Innalillahi wa'ina ilaihi raji'u!! Ni kam hannu nasa na toshe
bakina hawaye na ambaliya a fuskata.
Yace."Surayya da bakin ki kike furta wannan kalmar ashe dai sai da Habiba ta samu rinjaye a kanki."
Girgiza kai nayi da fadin."Malam babu ruwan Innah ni nake da ra'ayin rabuwa da mijina saboda akwai
cutarwa a zamana dashi"
Yace."Wace irin cutarwa Nura yake miki Surayya kiji tsoron Allah da Annabi kada kiyi wa Nuraddin sharri
Allah zai saka masa.
Zanyi magana Yakumbo ta katseni da fadin" Malam kai ba zaka gane komai ba tunda kullum Nura cikin
kyautata maka yake gefe guda kuma yana kuntatawa matarsa tunda kaji tazo da wannan maganar to tabbas
akwai abinda yake faruwa domin hausawa suka ce( Mai daki shi ya san inda yake masa yoyo)
Ya girgiza kansa da fadin.'' Mutukar ni Na haifi Yarinyar nan to ban amince mata rabuwa da auran Nura ba,
domin duk wasu abubuwa da zata zo tace yana mata na rashin kyautawa akwai laifinta a ciki domin kuwa
taura daya bata taunuwa dole a tsakanin Ma'aurata idan an samu sa'bani a binkice su duka."
Innah tace." Ni kuma ni na haifi Surayya ina da hakki a kanta mutukar ka tsananta cewa sai ta koma gidan
Nura to zan bar maka gidanka.
Malam ya zuba mata ido yana kallonta cike da dumbun mamaki a mafarki bai taba tsammanin akwai ranar
da zata furta masa wannan maganar ba."
Tashi tayi ta shige daki tana surutai......Ya kalli Yakumbo cikin tausasa murya yace." Kada kuce zaku yanke
wannan hukuncin ku zauna kuyi nazari da tunani akan al'amarin nan idan kuka kashewa yarinyar nan aure
zaku jefe ta cikin tashin hankali tunda har an fara hada zuria to ayi hakuri a samu maslaha.
Yakumbo tace."Malam dole kayi hakuri domin kuwa tura ta kai bango yarinyar nan tana cikin masifar miji
da uwarsa 'yar uwansa ma basu kyaleta ba sun nuna basa kaunarta suna neman rayuwarta wannan yaron
ma tun yana ciki suka so su kasheshi Allah be nufa ba."
Malam ya dinga girgiza kai yana kiran Innalillahi wa'ina ilahi raji'un!! hakan da yake sai ya bani tausayi na
rike hannunsa da fadin." Malam kada ka sanya damuwar komai a ranka kace Allah yasa haka shi yafi
alkairi a rayuwata.
Yace."Surayya ni ba zan baki goyon baya ki kashe auranki ba tunda dai yanzu naji duk abinda yake faruwa
to zan zauna da Nuraddin domun mu samu maslaha sai a samu daidaito a tsakaninku ki koma dakin ki
domin ki cigaba da rainon danki.
Zanyi magana ya daga min hannu da fadin" Bana bukatar naji kinyi wata magana anan gurin kibi umarnin
dana baki." Sunkuyar da kaina nayi ina tunanin yanda za'ayi na cigaba da zama da Uncle bayan yanzu
gabadaya bana jin sonshi a raina.
Washe gari da sassafe sai ga Maigadin gidan da manyan raguna biyu na radin suna.
A kofar gidan aka yanka aka shigo dasu cikin gidan.......Innah da Yakumbo da sauran makotan suka fara
aikin gyarawa.
Ina kwance a daki ina tunanin rayuwa Mamaki nake akan abubuwan da suke faruwa ashe dama ni ka dai
nake haukana Uncle baya sona sai yanzu ya nuna min zahirin kiyayya bayan sadaukarwar da nayi masa
dama Samira tasha fada min cewa Uncle baya sona ina k'aryata maganarta sai yanzu na gazgata.
Kwanciya na gyara ina share hawayen da suke so su 'bata min kwalliyar da nayi.......Muryarshi naji a gidan
suna gaisawa dasu Innah, Ina daga daki kamshin turaransa ya cika min hanci haka kawai na tsinci kaina
cikin jin wani irin yanayi.
Tsuru nayi ina tsammanin shigowarsa dakin.........Cike da kwarjini da kamala ya daga labulan dakin ya
shigo da sallama a bakinsa.
Na daure ban nuna farin cikina ba ciki-ciki na amsa ba tare dana kalleshi ba.
Ya zauna nesa dani da fadin." Ya kike."? Babu walwala na kalleshi da fadin." Lafiya Lau." Dakin yayi
shuru na minti biyu yace."Bani yaron zan ganshi ."
Cikin jin haushi nace."Gashinan ka dauka mana." Bece komai ba ya mika hannu ya daukeshi yana
murmushi sai gyara masa hular kanshi yake.
Da sauran murmushin a fuskarsa yace."Me sunan Malam din yayi wayo kwana hudu da ban ganshi ba ya
kara girma."
Shuru nai na dauke kaina.......Yace."Baki da wata MATSALA ko."? Tsoro da fargaba na cire na kalleshi da
fadin." Ina da ita.
Tabe baki nayi da fadin." MATSALAR ai taka ce." Ya nuna kirjinsa da fadin." Me kuma nayi miki bayan
kin kaurace min."
Nace."Hakan shi yafi min nutsuwa da kwanciyar hankali." Ya jima yana kallona kafin yace."Okey ke nake
saurare."
Ba tare da na kalleshi ba nace."Rabuwa nake so muyi da juna dama tun farko ni nake so yanzu kuma bana
so."!
Yace."Bangane wannan hausar ba." Nace."Tun farko ni nake sonka na nace maka ka aureni akan dole
kasha fada min cewa baka sona ka aureni ne saboda darajar mahaifinta, to yanzu bana so naci albarkacin
kowa ina neman 'yanci na."
Yace."Duk wannan kumbiya-kumbiyar da kike ni ban fahimta ba kawai ki fito fili kiyi min bayani.
Kuka na fashe dashi da fadin." Nace bana sonka bana son zama da kai saboda haka a rabu dani na shaqi
iskar 'yanci."
Ya dinga kallona yana girgiza kanshi.....Nace." Mahaifiyarka tayi min wulakanci kai kayi min kaskanci 'yan
uwanka suzo har gida suyi min k'azafi ai ba kai kadai ne autan maza ba."
Ranshi ya baci mutuka amma sai ya danne ya mike a nutse ya kwantar da yaron a kusa dani ya dauko kudi
masu yawa daga aljihunsa ya dora min kan ciya ba tare da yace komai ba ya kama hanya ya fita daga
dakin.
Yana fita na kwanta kuka ne yaci karfina na dinga yi ina kiran sunan Allah da rokonshi ya kawo min mafita
a rayuwata.
*BINTA UMAR ABBALE*
*17/OCTOBER/2021*
[10/30, 10:47 AM] FatimaBintu
11/15/21, 12:12 PM - Aisha Srtr Mt: *Domin samun damar karanta Littafin MATSALARMU A YAU!! sai
kiyi min magana ta WhatsApp da wannan number.*
*07084653262*
Haka na cigaba da zama a gaban iyayena cikin kula da mutuntawa nayi kalau dani da yaro na munyi kiba
mai kyau komai nawa ya yayi kyau hatta da fatar jikina sai da ta sauya sai kace wacce take rayuwa a cikin
Ac wannan baya rasa nasaba da irin kulawar da nake samu daga gurin mahaifiyata.
Tsakanina da Uncle babu mutunci ko ya kira ni a waya da fada muke rabuwa wannan dalilin ne yasa ya
daina kira na sai dai duk bayan kwana uku yana zuwa yaga d'anshi amma baya shigowa inda nake sai dai
ya zauna a tsakar gida suyi ta hira da Malam kafin ya tafi yana ajiye kudi masu yawa
Ranar sallah gayu naci sosai Innah da kanta tayi min kitso da lalle nayi adona cikin wani less maroon duk
da ba mai tsada bane amma yayi min kyau sosai.
Inna zaune a gafen gadon Innah da Boy a hannuna ina bashi nono naji sallamarsa a gidan.......Gabana ne ya
fadi a take na tuna da mafarkin da nayi dashi jiya wanda yayi masifar tayar min da hankalina da kyar na
koma bacci sakamakon masifaffen yanayin dana shiga.
Naji Malam yana cewa dashi "Ka shiga mana tana ciki ita da yaron sai ku gaisa." Magana yayi amma ban
ji abinda yace ba.
Da sauri na fara cuku-cukun mayar da nonona kawai ya bankado labulan dakin ya shigo.....Bata rai nayi na
amsa a ciki.
Cikin nutsuwa ya karaso ya zauna kusa dani kafadata da tashi ta had'u. A tausashe yace."Uwargida Uncle
ina kwana."
Kallona nayi ina mamakin al'amarin wai yau ni Uncle yake gaisarwa.
Ina kallonsa shi kuma ya tsirawa kirjina ido yana murmushi da sauri na gyara breast d'ina na mayar cikin
breziya na matsa gefe
Ya sake matsowa yana min munafikin kallo.....A tunzure nace."Don Allah ka tashi daga kusa dani bana son
haka.
Yasa hannu ya zagaye kuguna da fadin." Zuwa nayi gabanki kiyi min rashin kunya domin wacce kikeyi a
waya bata gamsheni ba.
Kauda kaina nayi tare da zumbura baki. Ya dora kanshi kan kafada ta da fadin." Nayi missing dinki sosai
yaushe zaki dawo gareni."?
Kanshi na zame da fadin." Babu ranar dawowa sakamakona nake jira daga gurinka kai da za kayi sabon
aure me za kayi da 'yar talakawa.
Yace." Babu ruwana da sabon auran da zanyi ni ke kadai ce farin cikina." Ido na zuba masa mamaki yana
kasheni.
Ya daga min kai yana lumshe idonsa yace."Na gane gaskiya dama can bana qin ki ke kike ganin kamar
bana sonki amma ni na san yanda kike a zuciyata Kiyi hakuri ki koma dakin ki Munyi magana da Malam
Insha Allahu babu abinda zai sake faruwa.
Yanda yake karyar da kansa yana rarrashina yasa na sassauta fuskata nace."Uncle wannan maganar ba
sabuwa bace a gurina ka jima kana fada min haka amma baka iya katabus duk abinda mahaifiyarka da 'yan
uwanka za suyi min sai kawai ka zuba musu ido to wallahi wannan shine na farko kuma shine na karshe
mutukar na koma gidanka baka dauki mataki ba to ni zan dauka da kaina duk wanda yayi min ba zan
kyaleshi ba sai na rama koda hajia ce."
Fuskarsa ta sanja da yanayi na bacin rai yace." Wani abu mai muni ba zai sake faruwa ba na fada miki ki
kwantar da hankali babban burinsu Hajia na auri Fadila to na amince da auranta domin a samu maslaha a
tsakaninmu nayi musu abinda suke so ba zasu 'kara takura miki ba."
Nace."Ni dai na fada maka abinda yake cikin zuciyata domin na gaji wannan shine dama ta da kai ta
karshe." Ya danne bacin ransa da fadin.'' Naji yanzu yaushe zaki koma tunda kinyi arba'in."?
Kai tsaye nace."Sai nayi arba'in biyu domin ban gama dawowa dai-dai ba."
Cikin wani irin yanayi yace."Kina so na shiga wani hali ko? kin san yanda rayuwa a cikin wannan
kwanakin da babu ke a kusa dani."
A yatsine nace."Na gane duk dadin baki ne kake min na san komai kuma ina da labari ce saura sati biyu
daurin auranka da Fadila shine zaka zo kana min wata magana."
Yanayin fuskarsa ya sauya yace."Idan muna tare kada ki sake yi min maganar Fadila atsakanin ku ko
wacce tana da dai-dai matsayinta a zuciyata."
Ta'be bakina nayi ina janye jikina dan ganin yanda yake matsata.
Yace."Zan so na samu wani abu a gurinki ina cikin wani hali wanda nake bukatar taimakonki.
Yanda yake magana yana sanya hannunsa a cikin rigata yasa na gane abinda yake nufi..... Da sauri na tashi
nayi tsam na fita na barshi a dakin dashi da d'ansa.
Kansa ya dafe zuciyarsa nayi masa wani irin zafi kamar ya san haka zata faru shiyasa yayi ta nazari kafin
yazo mata MATSALAR dake damunsa gabadaya ya gaza gane kanta da abun da yake damunta, ta rikice
masa lokaci guda ta tsaneshi babu wannan son da take masa kullum cikin tunzura masa zuciya
take.........Tsayin kwanakin da yayi ba tare da itaba daurewa kawai yake amma shi kadai ya san halin da
yake shiga. Auran Fadila bai wani dameshi ba kamar yanda yarinyar ta juya masa baya.
Shi kansa wasu lokotan idan yana mata wasu abubuwan ya kan yi mamaki daga baya yayi nadama amma
yanzu ya daura aniyar kula da ita ko don zuriar da ta fara shiga tsakaninsu.
Sai da ya daidaita yanayinsa sannan ya fito daga dakin, a gurguje yayi musu sallama ya tafi domin baya so
ya tsaya wata doguwar magana gudun kada su fahimci halin da yake ciki.
A cikin kwanakin Uncle ya jarabtu dani inda ni kuma na dinga gwara kanshi ina masa iskanci iri-iri yana
shanyewa duk sanda zai zo Malam sai yace ya shigo dakin ya same ni inda ni kuma nayi ta gurza masa
tsiya ranar nan dai ya gaji ya turmushe ni a gadon bakinsa yasa ya rufe bakin rashin kunya ya dinga tsotsa
yana mutsika duk inda yake so a jikina sai da ya galabaitar dani sannan ya rabu dani. Na dinga kuka ina
dukanshi ido jawur yasa rigarsa ya fito da gilashinsa yasa a idonshi, Inda Allah ya taimakeshi babu kowa a
tsakar gidan ya fita da sauri.
Lokacin da na fito domin shiga bandaki Innah ta bini da kallo duk sai na tsargu simi-simi na shiga bandakin
nayi wanka tsarki kai a jike na fito.....Ta dinga kallona tana girgiza kanta
Dakin ta biyo ni ina sa kayana tace."Me zan gani haka."? Shuru nayi na cigaba da sa rigata bani da bakin
magana domi na riga na san halinta da mugun bindiddigi.
Tace."Don Ubanki zargi na ya tabbata ashe wankan janaba kikayi ko."? Hawaye suka wanke min fuska
nace."Innah kada kiga laifina wallahi karfina yafi."
Ta kawo min duka da fadin." Karfin ki kamar yaya ni zaki rainawa hankali don ubanki a dakina a kan
gadona zaki kwanta da mijinki."
Ta sake kawo min duka a karo na biyu tace." Ba wani abu kukayi ba me zai sanya ki jika kanki da ruwa
bayan jiya kika wanke akayi miki sabon kitso.
Zama nayi gefan gado da fadin." Innah ki kyaleni naji da abinda ya dame ni." Tace."Ja'ira ashe dama duk
karyar banza ce dama ai ba zaki iya ba bari Malam din ya dawo."
Fita tayi daga dakin tana surutai kwanciya nayi ina tsiyayar da hawayen bacin rai.
Kwana uku da faruwar al'amarin Malam yake sheda min cewa lallai na hada kayana da daddare mijina zai
zo mu tafi." Zanyi magana ya dakatar dani dole nayi shuru na tashi naje na kwanta damuwa da tunanin
mafita suka sanya min wani irin ciwon kai.
A daran ranar bai daga min 'kafa ba ya jima a kaina yana aikin abu daya nayi kuka na rokeshi ya kyaleni ya
biris dani da alama dama ya shiryawa ranar sai da ya biya bukatarshi sannan ya saurara min.
Da asubah bayan nayi sallah na koma na kwanta domin ramuwar bacci da banyi ba........Kawai bayan ya
dawo daga sallah na jishi a jikina
Da sauri na tashi zaune ya mayar dani ya kwantar ganin na fara turje-turje ya sanya shi yasa min karfi ya
danne ni sosai yayi abinda yake so. sai da gari yayi haske sannan ya rabu dani.
Yanda gurin ke zafi ya sanya ni zargin ko dinki na ya samu MATSALA naje na hada ruwan dumi na shiga
na zauna ina share hawaye tunda mukayi aure dashi bai ta'ba gwada min mugunta irin ta jiya da yau ba.
duk sanda za muyi auratayya lallabani yake da kalaman soyayya amma jiya da yau babu komai sai bakar
wuya dana sha a hannunsa.
Ya shigo cikin shirin fita. kasa kallonsa nayi saboda takaici yace."Zan fita amma ba zan dade ba zan dawo
tunda ni ango ne."
Shuru nayi masa yayi murmushi da fadin." Gimbiya Uwargida a gidan Uncle Nura wannan haka yake."
Uffan bance masa ba ya karaci neman maganarsa ya fice yana baza kamshin turaranshi na asali.
*18/OCTOBER/2021*
*BINTA UMAR ABBALE*
11/15/21, 12:12 PM - Aisha Srtr Mt: *Kada ki karanta littafin nan idan baki biya.....'Yar uwa idan kina so ki
biya ga yanda abin yake......Vip #600 Normal #400.....Accont...Number 0542382124....Binta umar
gtbank...Idan kati zaki tura sai kiyi min magana ta WhatsApp da wannan number.*
*07084653262*
*OUR PROBLEMS TODAY*
*112*
A falo na same shi yana waya yanda naji yana magana kasa-kasa na gane cewa da amaryarsa yake, ban
tsaya sauraranshi ba na bude kofa na fita raina a mutukar bace.
Driving yake yana amsa waya jefi-jefi na kalleshi a lokacin da yake wayar yana fadin." Ina ne gurin
gyaran jikin."? Daga can b'angaran tace."Karshan titin kuntau ne Uncle don Allah kazo ka dauke ni tuntuni
an gama gyara min amma na rasa abun hawa."
Yace."Okey bani kwatancan gurin duk da ba'a kan titin nake ba ganin zuwa." Cikin jin dadi ta bashi
kwantaccan gurin ya kashe wayar yana kallona da fadin." Zamu dan biya na dauki Fadila wai taje gyaran
jiki ta rasa abun hawa." Uffan bance masa ba, ganin haka sai ya dauke kanshi ya cigaba da abinda yake
gabanshi.
Yanda Fadila ta koma sai da abin ya bani mamaki, dama can fara ce amma yanzu ta kara haske wanda kana
ganinsa ka san ba na Allah da annabi bane Uwa uba kuma tayi kiba harda kwankwaso ga nono ya cika
kirjinta. na dinga satar kallonta ina mamakin al'amarin a iya sanina dai na san Uncle baya shiri da macan
da take bleaching amma yanzu so ya rufe masa ido ya kasa gane komai.
Itama Ganina ya sanya fuskarta sauya ta rage walwalar da take, ni kam dauke kaina daga kansu domin ina
kallon inda yake wani rawar jiki motar ma shine ya bude mata ta shiga ta zauna aikuwa kamshi ya cika
mana hanci.
Sai da ya hau titi sosai sannan yayi magana kamar haka." Ke Ya akayi kika fito babu mota mai yasa baki
kar'bi key din Hajia ba."
Ta wani langwabe da Fadin." Uncle Hajia sun fita ita da Auntyna shine dalili amma insha Allah zan
kiyaye."
Shuru yayi na minti biyu kafin yace."Ya shirye-shirye."? 'Yar dariya tayi tace."Alhamdulillhi komai na
kammala sai jiran lokaci." Yace."Allah ya nuna mana da alkairi.''
Motar tayi shuru kowa yana tuna abunda ya dameshi, Kallona yayi ta gefan ido yaga yanda fuskata take
sai ya juya da fadin." Fadila ke ya kamata ki gaishe da 'yar uwarki tunda ke kika sameta banji dadin abinda
kikayi ba."
Tace."Ayya Uncle kayi hakuri wallahi na manta amma meye a cikin gaisuwa duk na girmi Surayya ba
zanqi bata girma ba.
Yace."Naji dadin hakan."Kallona tayi da munafikin murmushi a fuskarta tace."Aunty Surayya ina kwana
ina fatan kina Lafiya."?
Na daure na amsa mata da "Lafiya lou alhamdulillhi." Tace."Banga Boy ba ina fata lafiya." Shuru nayi
mata, ya bata amsa da fadin." Tun safe Yusra tazo ta daukeshi yana gurin Hajia."
Tace."Okey mybe bayan na fito ne Uncle ka san wani abu."?
Yace."Sai kin fad'a." Murmushi tayi da fadin." Ina son yaron nan sosai ya shiga raina." Dariyar jin dadi
yayi da fadin." Ai haka yaron yake da shiga rai Nagode sosai." murmushi tayi irin na kissa tace."Uncle
meye abun godiya ai babu wannan a tsakaninmu kai dan uwana ne kuma mijina dole naso jininka."
Da fara'a a fuskarsa yace."Ina alfahari dake Fadila ina rokon Allah ya bamu zaman lafiya da juna." Ta amsa
da ameeen ya Allah.
Har muka isa gidan hira suke a tsakaninsu ina jinsu da kunne amma tak bance musu ba duk kuwa da cewa
wata hirar ta shafe ni watsi nake dasu da abinda ya shafesu.
Koda muka shiga shi kadai muka samu akan kujera yana wutsil-wutsil sai kuka yake saura kadan ya fado
kasa..........A tare muka karasa gurin yasa hannu ya daukeshi yana jijjigashi.
Yusra ta fito daga kicin da fida a hannunta ya kalleta da fadin." Wane irin shashanci ne zai sanya ki kwantar
dashi akan kujera ki tafi ki barshi idan da tsautsayi ya fado kasa fa.
Tace."Wallahi Uncle yaron ne ya rikita ni da kuka koda nazo Hajian basa nan sun fita da aunty Zulai shine
na shiga kicin domin na dama masa madara.
Kokarin kar'bar yaron take daga hannunsa ya miko min shi da fadin." zauna ki bashi nono." Da kamar kada
na kar'be shi sai dai na hakura na kar'be shi na zauna kusa dashi Allah sarki ina sa masa nonon a baki ya
kama ya dinga tsotsa yana sauke ajiyar zuciya.
Na kalleshi da fadin." Yanzu dai ka gani da idonka ko? meye amfanin raba d'a da uwarsa wanda kake shirin
yi kai a tunaninka anan sai an fi kula dashi."
Shuru yayi min, Nace."A kan haka sai dai duk abinda zai faru ya faru amma babu wacce zan bawa d'ana
wannan ai rashin tunani ne."
Yace." Ya isa kada ki zage ni domin naga take-taken ki." dauke kaina nayi ban sake magana ba sai da na
gama shayar da d'ana sannan nasa towel na goya shi na koma na zauna ina jijjigashi.
Ya kalli agogo dake hannunsa da fadin." Tunda Hajian ba tana nan Ni zan tafi Uzuri na ki zauna su dawo
sai ku gaisa amma lallai ki bata hakuri."
Kallonsa nayi ina mamakin maganarsa wai na bata hakuri shin wai me nayi mata da yake wannan maganar.
Saboda na san abinda na kudurta yasa nayi masa shuru ya mike da fadin.'' Da yamma zanzo na daukeki mu
tafi.'' Nace."To sai kazo." Hanyar fita ya kama na bishi da kallo ina girgiza kaina.
Bayan fitarsa da minti biyar ta fito daga dakinta cikin riga da wando wanda suka matseta, kallo daya nayi
mata na dauke kaina na san saboda shi ta fito a haka shashaha mara kamun kai kawai.
Ta gama tsayuwarta ta juya ta koma dakinta da alama ranta ya baci tafiyar da yayi bai mata sallama cikin
zuciyata nace." Kin dorawa kanki wahala in daiUncle ne sai ya shayar dake ruwan mamaki.
Minti biyar na kara a falon na tashi na dauki jakata nayi tafiyata gidanmu bana tsammanin zan zauna zaman
jiran gawon shanu tunda ban san lokacin da zasu dawo ba.
Cikin ikon Allah yau ma mukayi kacibus dashi zai fita motar yau ba irin ta kwanakin baya bace. wannan
ba:ka ce daga ni sabuwa ce sai kyalli take
Da sauri na dauke kaina na kara sauri bana so yace zai tsaya mu gaisa saboda gudun abunda ka iya zuwa
ya dawo.
Aikuwa sawun tafiyarsa naji a bayana yana min magana. Na tsaya kadaran kadahan muka gaisa.
Yace."Ashe kin haihu amma babu labari." Nace."Wallahi kuwa." Murmushi yayi da fadin" Ya sunan
yaron."? Nace."Sunan Malam ne amma muna kiranshi da boy." Yace."Allah ya raya shi.'' Na amsa da
ameen ina kokarin tafiya.
Yace."Insha Allah za kiga sakona." Ba tare dana juyo ba nace."Nagode Shahid."
Bayan azahar sai ga Samira tunda naga tana walwala na san da wani abu.
Ta zuge jaka ta dauko daurin kudi guda biyu dubu dari biyu ta dora min a cinya da fadin." Gashinan in ji
Shahid wai ki siyawa yaron ki pampas."
Na dinga kallonta ina kallon kudin da mugun mamaki a tare dani nace."Samira anya kuwa Shahid yana da
hankali."?
Tasa dariya da fadin." Ras yake kawai shi mutum ne mai alheri kuma shine yake min so na gaskiya duk da
butulcin da kikayi masa amma shi kullum so yake ya kyautata miki gashi yanzu duk irin arzikin da Allah
yayi masa bai yi aure ba kullum maganarsa a kan ki take."
Nace."Lallai ya hada kansa da wahala Samira ni ko Allah ya kaddara rabuwata da Uncle ba zan auri Shahid
ba saboda irin cin mutuncin da mahaifiyarsa tayi mana."
Tace."Idan ki kayi haka kuma ba kiyi adalci ba wallahi Surayya kafin ki samu mai sonki kamar Shahid sai
kin sha wuya saboda haka kiyi tunani.
Nace."Yanzu dai mu bar wannan maganar tunda dai akwai auran wani a kaina amma ni da Shahid din ma
zai aureki da nafi kowa jin dadi."
Ta harareni da fadin." Ashe kin manta kiyayyar dake tsakanin Iya Mari da Babarmu ai basa shiri da juna
koda Shahid ya furta yana sona Iya Mari ba zata barshi ya aureni ba.
Nace."Mussaman yanzu da taga yayi kudi ai buri za taci a kansa." Tana dariya tace."Aikuwa tana nan sai
tunkaho take a cikin Unguwa d'anta yayi kudi yanzu ta wuce raini surukanta suna hakuri mutuka."
Nace."Samira ai ni naga Ishara naga Illar Uwar miji to mai zai sa ina ganin kashi da rana na taka kwata-
kwata bana sha'awar auran Shahid saboda jarabar mahaifiyarsa.
Nace."Babu wani sauki Samira duk abunda ya faru na fada mata. Tace."Wallahi kada ki yarda a rabaki da
d'anki saboda mugunta yaro wata biyu amma za'a cire shi daga nono ni wallahi Uncle din ma na raina
wayonsa."
Nace."Samira neman fitina yake dani kuma fitinata tafi tashi wallahi daga shi har uwar tashi basu isa ba
dama na fada masa sai duk abunda zai faru ya faru amma babu wata katuwa da zan bawa d'ana."
Tace."To kinyi wa kanki gata domin idan ki ka tsaya tsoro wallahi sai dai suyi ta juya ki suna nuna iko a
kan abinda ke kike da iko dashi.
Dubu goma na cire a cikin kudin na bata ta kar'ba tana lissafawa tace."A cikin dubu dari biyu zaki bani
dubu goma lallai baki da mutunci."
Nace."Kiyi a hankali kada Innah taji kin san sai tace sai an mayar masa da kudinsa.
Tace."Dubu hamsin zaki bani." Da mamaki na kalleta. Tace."Ko ban cancanta bane nifa bana son butulci
Surayya kada kudi su rufe miki ido"
Nace."Maganar ta isa haka ga dubu Hamsin." Ta kar'ba ta lissafa tsaf tasa a jakarta ta mike da fadin."
Kasuwar kwari zan shiga dama tufafina duk sunyi sanyi." Nace." Da wannan ranar gatse-gatse zaki shiga
kasuwa."? Tace."Eh mana menene."? Nace."Babu komai sai kin dawo." Tace."Idan kuma kina da sautu ki
bani." Na girgiza kai da fadin" Bani da sautun komai yanzu haka akwati na nan cike da kaya wai kayan
fad'ar kishiya ne." Tace."A lallai kice zanzo na duba na samu rabona." Tabe baki nayi da fadin" Yanda ya
ajiye akwatin tana nan a inda take ban bude ba.
Tace." Gobe idan Allah ya kaimu zanzo na bude miki." Nace."Zan kira ki a waya amma sai na tabbatar yayi
nisa." Tace."To shikkenan sai na jiki." Sallama mukayi ta tafi ni kuma nayi saurin cusa kudin can 'kasan
jakata.
Sai wajejen biyar da rabi ya kira ni a waya yana tambayata inda nake. Kai tsaye nace."Ina gidanmu.
Yace."Waye ya baki izinin zuwa."? Shuru nayi masa yace."Nazo na tambayi Hajia tace dani su tunda suka
dawo daga unguwa basu gan ki ba."
Nace."Eh gajiya nayi da zaman jiransu shine na yanke shawarar zuwa gidanmu." Yaja tsaki da fadin." Kizo
yanzu ki sameni a gidan." Ko kafin nace komai ya kashe wayarsa.
Na fito cikin shiri kicin na sameta zata dora girki nace.''Innah zan tafi." Tace."Aa dama ba mijin naki ne zai
zo ya daukeki ba."?
Nace."Shine amma yana can gidansu." Tace."To babu laifi ki gaishe shi da kyau ki kuma cigaba da hakuri."
Nace."To insha Allah Innah.
Gabad'ayansu na samesu a falon suna magana, ganin yanda sukayi min caaaaa! da ido yasa na tsargu. na
karasa gabana na faduwa na zauna kasan kafafunta ina gaisheta.
Babu yabo babu fallasa ta amsa. tace."Sai kuma muka dawo muka tarar bakya nan." Nace."Wallahi naje
mun gaisa da Innah ne."
Tace."Babu shakka."! Yanda ta fadi maganar yasa na kalleta, tace."To ai sai ki bani yaron na gani." na
kwanto mata shi ta kar'beshi tana kallonsa tace."Babangida me ya faru ne dazu ka kira waya kana min
bayani kuma kayi shuru."
Yace."Dama zan fada miki ne zamu zo mu gaisheki." Tace."To nagode amma wannan zuwan dai ba banawa
bane zuwan Habiba ne domin a can ta wuni."
Yace."Insha Allah za tayi miki zuwa na mussaman." Nace."Hajiya kiyi hakuri." Ta kalleni da fadin." Laifin
me kikayi min da kike bani hakuri."? Shuru nayi.
Tayi murmushin takaici da fadin." Uwargida sarautar mata aike kam bakya laifi." Aunty Zulai tasa dariya
tana fadin." Hajiya wannan kirarin ai na amarya ne."
Tace."Ai a wannan zamanin Uwargida tafi amarya power a gidan miji shiyasa na mayar da kirarin kanta."
Murmushi kawai tayi ta cigaba da abinda take.
Ta mike da yaron a hannunta, kallo na bita dashi ganin ta nufi sama dashi shin me zata je tayi masa a
dakinta.
Tashin hankali 'karara ya bayyana a fuskata, na kalleshi naga gabadaya hankalinsa yana kan wayarsa, wasu
zafafan hawaye na goge na kira sunansa.
Ya kalleni da fadin." Ya akayi." Nace."Mu tafi gida bana jin dadin jikina."? Aunty Zulai tace."Too! daga
zuwa za kice ku tafi sai kace wacce take kan 'kaya."
Nace."Aunty Zulai wallahi bana jin dadi ne." Tace."Me yake damunki."? Nace."Zazzabi da ciwon jiki."
Tace."Allah ya sawwak'e abinda ake ta fama dashi kenan."
Ya mike da fadin." Bari nayi magana da Hajia naga ta hau sama." Da sauri na mike ina jin kamar nabi
bayansa.
Hajiya tik tayi wa yaron tana shirye-shiryen aiwatar da kudirinta taji bugun kofa.Jin muryarsa yasa
hankalinta ya tashi duk ta gigice tayi saurin mayar wa da yaron kayansa ta bude kofa ta fito dashi a
kafad'arta tana fadin." Babangida wannan yaron naku rigimamme ne wai saboda na ajiyeshi na shiga toilet
yake wannan kukan."
Ya kar'beshi da fadin." Wani lokacin idan beso ba haka yake rikicewa ko uwarsa bata iyawa dashi dole sai
ni."
Tace."To Allah ya kyauta tafiya za kuyi ne."? Yace."Eh zamu tafi bata jin dadi ne." Ba tare da ta sake
magana ba tayi gaba yabi bayanta rungume da yaron yana rarrashinsa.
*BINTA UMAR ABBALE*
*20/OCTOBER/2021*
11/15/21, 12:12 PM - Aisha Srtr Mt: *Kada ki karanta littafin nan idan baki biya.....'Yar uwa idan kina so ki
biya ga yanda abin yake......Vip #600 Normal #400.....Accont...Number 0542382124....Binta umar
gtbank...Idan kati zaki tura sai kiyi min magana ta WhatsApp da wannan number.*
*07084653262*
Yazo ya tsaya kaina fuskarsa a daure yace."Wai ke yaushe kika zama mara imani ne me yaron nan yayi
miki kike azabtar dashi."?
Na kalleshi cikin rashin sukuni nace."Ya za'ayi na haifi d'a a cikina na azbatar dashi rigima ce kawai.
Yace."Okey to naji kar'be shi ki bashi nono yasha mybe yunwa yake ji.
Girgiza kai nayi da fadin." Ni bani da wadataccen ruwan nono a jikina saboda azimi nake kuma na bashi
madara na fad'a maka babu yunwa a tare dashi.
Ido ya zuba min da fadin." Da izinin wa kika dauki azimi."? Shuru nayi tare da d'auke kaina.
Yace."To yanzu zaki karya shi maza tashi kije ki dauko abinci kici."
Na kalleshi da mamaki a tare dani nace."Karfe uku da rabi zan karya azimi wallahi ba zai yuwu ba.
Yace." Tun muna shaida juna ni dake kiyi abinda na umarce ki idan ba haka ba za kiga abinda zai faru."
Tashi nayi zan bar gurin ya tare min hanya ganin haka yaron ya miko min hannu yana kuka so yake na
d'aukeshi.
Yace."Na gane duk abinda yake damunki shiyasa kike so ki kashe min d'ana to zanyi maganinki."
Nace."Babu abinda yake damuna tunda bana kwana da damuwar kowa a cikin raina.
Yace."Kishi ne yake damunki ba komai ba aure na da Fadila rana ita yau babu wanda ya isa ya hana
yiwuwarsa sai Allah.
Nace."Allah ya sanya alkairi Kishi kuma ai sai kana son mutum kake ni a yanzu da kai da babu duk daya
ne a gurina.
Fuskarsa ta rikid'e da zallan b'acin rai! nayi saurin shigewa daki domin na tsorata da yanayin da ya shiga
ina kokarin rufe kofar ya banko saura kadan na fadi.
Ya miko min yaron da fadin." Kar'be shi ki bashi nono azzalima." Ganin yanda yake huci yasa na kar'beshi
na zauna gefen gado na fito da nono nasa masa a baki ya kama yana ta tsotsa yana sauke ajiyar zuciya.
Har na gama bashi nonon bai matsa daga kaina ba, ya karbe shi ya kwantar dashi kan katifarsa, na dauka
fita zai yi sai kawai naga ya sawa kofar key ya nufo inda nake.
Gabana ya fadi ganin yana balle botiran rigarshi........Baki na rawa nace."Na fada maka fa Azimi nake."
Uffan bece min ba ya dora min nauyisa sai da ya tabbatar nayi tilis sannan ya cire min kayan jikina ina
kuka ina komai ya gama abinda zai yi ya fita daga dakin.
Lokacin da zai fita ya shigo daga bakin kofa ya tsaya da fadin." Wallahi duk sanda kika sake daukar azimi
ba tare da izini na ba sai ranki ya baci shashasha mara sanin abinda ya dace."
Kasa magana nayi har ya karaci cin mutuncinsa ya fita, da kyar na iya girki saboda tsabar bakin ciki da
takaici.
Ranar da ya kawo min kayan fad'ar kishiya duk yanda naso na daure kasawa nayi na fashe da kuka da fadin
ya kwashe kayansa bana bukata.
Bai saurareni ba ya bude dakinsa ya shiga saboda fitinar nake nema sai na bishi ina cigaba da kuka da
farfada masa duk maganar da tazo bakina.
Loptop yake dubawa amma tsabar tention da damuwa ya hana shi fahintar komai ya dago kanshi da fadin."
Ki fitar min daga daki bana bukatarki.
Nace."Babu inda zanje sai naji matsayina." Yace."Wane matsayi kike dashi bayan wanda na baki tuntuni.
Nace."Ni ba wannan matsayin nake bukata ba." Yace."Wanda kike bukata ba zai yuwu ba Surayya ba zan
sake ki ba kuma ba zan fasa auran Fadila ba."
Yace." Kinyi karya ki rusa min tsari na baki isa ba dole zaki zauna karkashin ikona."
Juyawa nayi na fita daga dakin ba tare dana dauki yaron ba na san abinda zanyi masa na huce fushina.
Can dare boy ya tashi yana kuka nono yake so yazo yana buga min kofa ina ji nayi masa banza ya dinga
magana kasa-kasa ko sauraransa banyi ba, babu abinda zanyi masa na huce takaicina sai wannan.
Da kansa ya damawa yaron madara ya bashi kana ya lallabashi ya dora shi a kirjinsa ya koma bacci.......shi
kam ya jima yana tunane-tunane kafin bacci ya daukeshi.
Da asubah ina jin fitarsa naje na dauki yarona dama daurewa kawai nake yana bacci nasa masa nono a baki
ya karba yana tsotso gwanin ban tausayi.
Dakin ya shigo sanye da jallabiya ruwan madara, da kyar na gaishe shi be amsa ba sai yaron da yake
kokarin kar'ba daga hannuna.
Nace."Ka kyaleshi mana yana shan nono ne." Yaji kamar ya kifa mata mari........Hannuna ya cire ya cigaba
da kokarin kwace yaron daga hannuna, na rike tamau da fadin." Ina zaka kai shi."
Ya kalleni da fadin." Ke din baki cancanci da ki zama uwa ba nayi nadamar hada zuria dake Surayya ban
ta'ba sanin baki da kirki ba sai jiya."
Maganganun sun buge ni wanda har hakan yasa na sakar masa yaron ba tare da na sani ba ya kama hanya
ya fice dashi..
Hawaye na goge nayi saurin nabi bayanshi kawai sai na sameshi shi da Yusra suna magana ga yaron a
hannunta da towel dinshi.
Baki na rawa nace."Uncle ina za suje? ." Ko kallona beyi ba ya cigaba dayi mata magana." Ki kai shi gurin
Hajia kice ina nan tafe anjima kadan."
Ta rungume yaron da sauri ta kama hanyar fita nayi gaggawar tare mata hanya fuska a murtuke nace."Bani
yaro na."
Ta kalleni a watse da fadin." Ba zan bayar ba tunda ba naki bane ke kadai muma muna da hakki a kanshi."
Wawan mari na tsinka mata! dama ina ciki da ita dangane da sharin satar data laqaba min........Ya 'Karaso
gurin da fadin." Me tayi miki kika mare ta."?
Nace."Ta bani d'ana ai ba Uwar wani ce tayi min wahalar shi ba."! Ya zuba min ido da zallar bacin rai a
cikinsu.
Tace."Kika ce ba uwar wani ce ta haifar miki shi ba to me kike nufi? Aunty Surayya har an kai matakin da
zaki zagi Hajiyarmu.
Dauke kai nayi da fadin." Duk mutumin da ya nuna maka kiyayya 'karara dole ka nesanta kanka dashi
banga dalilin da zai sanya azo a daukar min yaro a tafi dashi wata uwa duniy...........Kafin na k'arasa naji
saukar mari!
Hannuna a inda ya mare ni nake kallonshi, Ya kalli Yusra da fadin." Wuce ki tafi." Ta kama handle zata
bude kofa na sake tare hanyar.....Ture ni yayi na fadi a gurin ya bude mata kofar ta fita.
Da saurin gaske na rike kafafunshi ina kuka nace."Wallahi ba zan lamunta ba me kake nufi da yanke
wannan hukuncin.''?
Yace."Tunda rashin kunya kika za'ba ni zanyi maganin ki kina togaciya da yaro kina min duk abinda kike
so na rashin mutunci to na dauke abuna."
Sosai na rike Kafafunsa ina wani irin kuka nace."Kana so su kashe min yaro na bayan na gama shan
wahala a kansa."
Yace."Gwara su kasheshi akan ke ki kashe shi." Fizge kafafunsa yayi ya barni a gurin.
Na mike na bishi dakin yana kokarin cire rigar jikinsa rungumeshi nayi ina rokonshi yayi hakuri ya dauko
min d'ana."
Ya cire ni daga jikinsa ya shige toilet abinsa, ina nan tsaye ya fito ya nufi wardrobe domin shiryawa, jiki
a sanyaye na iske shi, Murya a dashe nace."Don Allah kayi hakuri ka dauko min yaro na dukkaninsu ba
zasu iya daukar dawaniyarsa ba."
Yace."Sai na dauko Nany wacce zata kula min dashi na biya ta." Nace." Itama ba zata iya ba yaro irin
wannan dole sai uwarshi." Ya cigaba da sanya kayansa bai sake wata magana ba
Hannunsa na rike da fadin." Kayi hakuri ba zan kara ba." Ya kalleni da rashin walwala a tare dashi
yace."Tun yaushe nake cewa ki shirya kije ki gaishe da Hajiyata."?
Nace."Tun bayan dawowata." Yace."Me yasa ba kije ba."? Shuru nayi tare da sunkuyar da kaina."
Yace."Duk abinda kike ina sane ina kallonki ne kawai tunda kika dawo kike neman fitina gabadaya kin
sauya hali bakya jin kunyar ki bude baki kice a sake ki saboda jahilci yana damunki bayan haka kuma kin
raina Uwata sam bakya ganin darajarta to ki kuka da kanki wallahi akan mahaifiyata babu abunda ba zanyi
ba."
Daurewa nayi banyi magana ba, Yace."Kiyi maza ki shirya muje ki gaisheta duk mugun halinta Uwata ce
kuma kema dole ki girmamata kamar yanda nake girmama."
Saboda biyan bukata ta na amsa da cewa insha Allah zan kiyaye" Yace"Kije ki maza ki shirya muje ki bata
hakuri." Nace."To." Hannunsa na saki na kama hanya na fita daga dakin.....Ba dan komai zanje gidan ba
sai dan d'ana domin ba zan ta'ba bari su cimma burinsu ba, duk mutumin da yace baya kaunarka to har
abadah ba zai ta'ba sonka da kai da zuriar ka ba.
*BINTA UMAR ABBALE*
*19/OCTOBER/2021*
11/15/21, 12:12 PM - Aisha Srtr Mt: *Kada ki karanta littafin nan idan baki biya.....'Yar uwa idan kina so ki
biya ga yanda abin yake......Vip #600 Normal #400.....Accont...Number 0542382124....Binta umar
gtbank...Idan kati zaki tura sai kiyi min magana ta WhatsApp da wannan number.*
*07084653262*
Hannuna ta rike tana bani hakuri da fadin.'' Sunje gidan gaisuwar mutuwa ne shiyasa basu zo da wuri ba
don haka na kwantar da hankalina ba'a kaina aka fara ba kuma ba'a kaina za'a 'Kare ba."
Hanci naja nace."Umma Halima wai dama haka mata sukeji a zuciyarsu duk lokacin da za'ayi musu
kishiyasa.''?
Ummah Halima ta girgiza kai tana dan murmushi tace."Haka abun yake Surayya amma idan an kwantar da
hankali sai kiga komai ya wuce kiyi hakuri abun na dan lokaci kad'an ne insha Allah al'amarin zai zama
kamar ba'ayi ba."
Nace."Ummah Halima tunda ake maganar auran nan wallahi banta'ba shiga tashin hankali irin na yau ba
dana tabbatar da cewa an daura auran wani irin zafi nake ji a cikin zuciyata."
Ta girgiza min kai da fadin." A duk lokacin da kikaji zuciyarki tana zafi kada ki bari ta rinjayeki kiyi saurin
neman tsari da ita ki yawaita kiran INNALILLAHI WA'INA ILAIHI RAJI'UN! Hakika kishi bala'i ne
wanda mafi akasari shine yake halakar da mata amma marasa tawakkali da barin abinda Allah ya hallata
aure halak ne Allah shi ya hallatawa maza auran mace fiye da d'aya mutukar za suyi adalci a yanzu mijinki
yana da damar da zai 'kara biyu bayan ku saboda haka ki daina tashin hankali domin wannan al'amarin
tabbatacce ne daga rabbis-samawati."
Yakumbo tayi murmushin farin ciki dama manufarta kenan na dauko babbar 'yarta domin tazo ta taushi
zuciyar yarinyar ita Umma Halima ta kasance malamar islamiyya ta matan aure bayan haka kuma tana aiki
a hukumar *hizbah* sune suke fadi tashi gurin ganin sun daidaita zamantakewar aure da duk abunda ya
shigewa ma'aurata duhu.
Gabadaya jikina yayi sanyi da irin nasihar da Umma Halima take min na dinga share hawaye ina girgiza
kaina nace."Umma Halima insha Allahu zan dauki shawararki zan zauna da abokiyar zamana lafiya kuma
ba zan dauketa a matsayin kishiya ba 'yar uwata ce babu cuta babu cutarwa shi kuma ina rokon Allah ya
bashi ikon kamanta adalci a tsakaninmu.
Tayi murmushin samun nasara da fadin." Hakika naji dadi sosai da daukar shawarata da ki kayi insha
Allahu ke zaki ci riba mutukar ta nufe ki da sharri to zai koma kanta tunda ke baki nufe ta da sharri ba.
Yakumbo tace."Kwarai wannan magana haka take Allah ya sanya miki hakuri da juriya." Na amsa da
ameeen ina jin sanyi a cikin zuciyata .
Umma Halima ta miko min wata leda viva da fadin." Kayan islamic ne na mata irin wanda nake siyarwa
idan kin buda zaki ga yanda zaki amfani dasu.".
Nace."Nagode sosai Umma Halima Allah ya bar zumunci." Suka amsa da ameeen tare da kokarin tashi
domin su tafi.
Nace."Yakumbo babu kyau tafiya dab da magariba ku bari kuyi sallah kuci abinci tukkuna."
Umma Halima tace."E kwarai hakane to bari a idar da sallah sai mu tafi.
Bayan sunyi sallah na kawo musu abinci wanda zai ishesu suka ci suka koshi sannan da zasu tafi na had'a
musu sabulai na wanka dana wanki da turare masu kamshi.
Godiya sukayi min sosai suna sanya min albarka. Cikin sakuni na dawo gidan na zauna kan kujera ina
jiran shigowarsa na san dai tilas ya dawo yayi min sallamar tafiya gidan amaryarsa.
Kira ne ya shigo waya ta ina dubawa sai naga sunan Samira, na daga a nutse muka gaisa tace."Gani nan a
kan hanyar gidanki." Cikin fargaba nace."Cikin wannan daran ke kuwa mai yasa tun rana baki zo ba."?
Tace."Naje unguwa ne kasancewar yau kin san ranar biki ce shiyasa ban shigo da wuri ba amma yanzu gani
nan akan hanya.
Kamar na dakatar da ita daga barin zuwa sai dai na kyaleta nace."Okey to sai kinzo." Kashe wayar nayi ina
tunanin zuwan nata.
Cikin wata 'yar banzar shiga ta shigo, na kalleta sama da kasa da fadin." Ke kuma daga ina sai kace wacce
za taje club anya kuwa Samira ba za kiyi wa kanki fada ba."
Ta zauna kusa dani tare da cire figigin mayafin dake jikinta tace."Bikin wata 'kawar Ummiyo ake a can
unguwar Birged yanzu aka fara bikin gajiya nayi na dawo gida.
Nace."Lallai bikin na manya ne dole kiyi irin wannan shigar ta 'yan iska Samira amma inaso na nusar dake
cewa.'' Wallahi babu wani namijin arzikin da zai tunkare ki da maganar aure mutukar kina irin wannan
shigar.
Tace."Surayya kenan har yanzu kin kasa gane cewa komai yana tafiya ne da Zamani ni wallahi tunda na
sanya tufafina babu wanda ya kushe kwalliyata sai ke wai ke matar Ustaz ko.''
Na girgiza kai da fadin.'' Ai kinyi nisa Samira duk yanda zanso ki gane hanya mai kyau sai Allah ya ganar
dake."
Ta daga min hannu da fadin." A bar maganar haka Ta isa ni da alkairi nazo miki idan kuma kika bata min
rai na juya da abuna.
Ido na zuba mata da fadin.'' Nima alkairin na nufe ki dashi amma tunda bakya so nayi shuru."
Taja k'aramin tsaki tare da bude handbag dinta ta dauko wata 'yar 'karamar kwalba da fad'in." Wannan
turaran daga ghana yake a gurin bikin nan naga ana tallan shi shine na siya miki turaran yana da kyau sosai
itama amaryar sai da ta sayi kwalba uku Ummiyo ma ta siya kin san ta kusa aure itama."
Na kar'bi turaran ina dubawa tace."Na san dai zai shigo yayi miki sallama kafin ya tafi gidan amaryarsa to
kafin ya shigo zaki shafa a jikinki yana shaqar k'amshin turaran magana ta 'kare jikinsa ne zai mutu bacci
mai nauyi ya daukeshi.
Na jima ina kallonta ina nazari da tunanin abinda zance mata daga karshe dai kawai sai na kar'bi turaren ba
tare da niyyar zanyi amfani dashi ba nace."To Nagode da wannan gudumarwa zanyi kokarin ganin nayi
amfani dashi kamar yanda kika ce."
Tayi murmushin farin ciki da fadin." Babu komai 'kawata ai duk yiwa kaine wallahi ina tausaya miki sosai
saboda ni na san Fadila da mahaifiyarta sai sun k'ulla miki uwa uba Hajia Sabuwa uwar mijinku bata
kaunarki wannan dalilin yasa nake tausaya miki saboda ganin kin kasa tab'ukawa kanki komai na taimakon
kai kowaye ya fada miki cewa ana zama ayi zuru oho."
Dariya ta bani nace."Samira idan na fahimce ki kina so ki dora ni akan hanyar bin malamai ko."
Tace."Eh mana menene a ciki ai neman taimako ne waye yake zama haka idan bake ba.
Nace."Ban yarda wani mahaluki zaiyi min wani abu ba Samira mutukar sharrin wani yayi tasiri a tare dani
to tabbata da sanin Ubangiji kuma tunda na dogara dashi shi zai yi min magani.
Tace."Hakane amma dai kin san Allah yace."Idan ka Tashi ka nema ni zan taimakeka."
Nace."Ba irin wannan yake nufi wannan ai hanyar sa'bo ne Samira idan maganata tayi miki zafi kiyi
hakuri gaskiya na fada miki."
Cikin jin haushi tace."Kinga Surayya idan dai kin san ba za kiyi amfani da turaran nan ba to bani abuna
akwai masu bukata.
Nace."To sarki fushi ki mayar da wukar nace miki zanyi amfani dashi nima ai bana so ya kwana da
amaryasa ."
Tace."Ana nuna miki gabas kina rintse ido idan kiyi amfani dashi kanki zaki taimakawa ba wani ba."
Ina dariya nace."Samira ba gabas kike nuna min ba kudu kike nuna min domin idan gabas ne ai za ki bani
shawara kancewa na tashi tsakiyar dare na kad'aita kaina zuwa ga mahallicina.
Tabe baki tayi ta mike tana yafa mayafinta. Na mike domin yi mata rakiya ina sake jaddada mata da cewar
ta kwantar da hankali zanyi amfani da turaran.
Ajiyar zuciya na sauke bayan tafiyarta naje na dauke kwalbar turaran nasa a masai na kora da ruwa, a
yanda nasihar Umma Halima ta ratsa jikina bana tsammanin zanyi wani abu domin na cutar da Fadila zan
zauna da ita da zuciya daya shi kuma idan yayi adalci a tsakaninmu kansa.
To har sha d'aya na dare ta wuce ango bai shigo ba na dinga tunani kan cewa na kira shi ko kada na kira
shi, kasa hakuri nayi na nemi number shi na kira ina nanata kiran INNALILLAHI WA'INA ILAIHI
RAJI'UN!
Sai da ta kusa katsewa ya daga cikin wata irin magana yace."Kiyi hakuri kinji shuru ban dawo nayi miki
sallama ba ko."?
Nace."Umm naji shuru baka zo ba shine na yanke shawarar kiran ka naji idan ba zaka zo ba na rufe kofa ."
Kamar a gabana yake miqa da hamma! yace."Sai gobe idan Allah ya kaimu kinga yanzu wallahi bacci ne a
idona."
Na daure zuciyata nace."To Allah ya tashe mu lafiya." Zan kashe wayar yace." Boy yayi bacci ko."?
"Umm." Nace ya sauke ajiyar zuciya da fadin" Ki shafa min kanshi sai da safe." Ya katse wayar........Na
jima da wayar a hannuna ina kallon number shi kamar shine a gabana, hakika naso na daure zuciyata amma
na kasa kwanan kuka nayi sai wajejan uku sannan na samu saukin zuciyata naje na d'aura alwala na gabatar
da nafila raka'a biyu hannu na daga sama ina rokon Allah ya sassauta min halin da nake ciki.
A maimakon da gari ya waye yazo da wuri bai zo gidan ba sai sha biyu da rabi, yazo yana wani sunkuyar
da kai da jin kunyar hada ido dani, al'amarin ya dinga bani mamaki yana daure min kai.
Na kalleshi yana wasa da boy nace."Uncle ina amarya."? Ba tare da ya kalleni ba yace."Tana Lafiya ko kina
da sako ne a gurinta"
Girgiza kai nayi da fadin." Bani da sako a gurinta sai a gurin ka" Ya kalleni da fadin." Menene kuma."?
Nace." Ina kajin amarcina ai a ka'ida itama Uwargida ana kawo mata kayan siyan baki."
Dariya ya kyalkyale dashi irin wacce ban ta'ba ganin yayi ba, yace."Ni dai ban ta'ba jin wannan maganar
ba sai a gurin ki kuma da kike wannan maganar ai itama amaryar ba'a siyi bakin ba tukkuna."
Nace."Saboda me ni dai a bani hakkina ba zan lamunta ba tun yaushe maza suka daidaita Uwargida da
amarya.
Ya tsira min ido yana kallona! nace."Ka tsira min ido ko ban cancanci a daidaita ni da amaryar ba."
Girgiza kanshi yayi da fadin." Na fada miki itama amaryar ban sayi bakinta ba amma yanzu tunda abun ya
zama haka me kike so na saya miki."?
Nace."Kayan dad'i." Yana min wani irin kallo yace."Ai kece kayan dad'in." Harararsa nayi da fadin." Ka
mayar da abun wasa ko."? Girgiza kanshi yayi yana shafa gemunsa yace."Zan siya miki duk abunda kike so
amma DA WATA A KASA."
Nace."Ban gane hausar ba." Ba tare da yace komai ba ya dauki key din motarsa ya fita, minti talatin sai
gashi ya dawo da manya-manyan ledoji siyayya yayi min kamar hauka.
Al'amarin yayi mugun bani mamaki na dinga kallonsa ina kallon kayan Ya daga gira da fadin." Kin wuce
haka Gimbiyata."
Zanyi magana ya daga min hannu da fadin." Ki same ni a dakina za muyi wata magana." Ya shige dakin ya
barni da Nazari da tunanin abinda yake nufi.
*HATTARA MATA!!*
*_Abunda mata suka kasa ganewa kenan A duk lokacin da mijinki zai kara aure kika fito da kishin ki a fili
to babu shakka zai dinga gudun kiji abunda ya shafi auransa, amma duk rintsi idan kinyi kokarin danne
kishin ki kika nuna masa cewa ai babu komai ki ka bashi goyon baya to babu shakka duk abunda yake
faruwa na al'amarin auransa zai zo ya fada miki, dalili kin bashi karfin gwiwa baki nuna zafin kishin ki ba,
Wannan zai mutukar kara miki daraja da Martaba a idonsa ya zama dashi da amaryar tashi suna jin shakkar
suyi miki wani abu da zai 'bata miki rai kuma da wuya ya zartar da wani abu ba tare da sanin ki ba._*
*BINTA UMAR ABBALE*
*23/OCTOBER/2021*
11/15/21, 12:12 PM - Aisha Srtr Mt: *Kada ki karanta littafin nan idan baki biya.....'Yar uwa idan kina so ki
biya ga yanda abin yake......Vip #600 Normal #400.....Accont...Number 0542382124....Binta umar
gtbank...Idan kati zaki tura sai kiyi min magana ta WhatsApp da wannan number.*
*07084653262*
Ta'be bakinta tayi ta zauna kan kujera ya miko min yaron da fadin" Goya shi ko." da sauri na sashi a baya
na goya na kalleta sai wani muzurai take nace."Hajia Allah ya bamu alkairi." Ta amsa a ciki na juya gurin
aunty Zulai nayi mata sallama na kama hanya na fita.
Na kai minti ashirin a jikin motarshi bai fito ba raina ya baci waya na fito dashi na kira shi........Lokacin
Yana tare da Fadila ta tsare shi da tsare-tsare sai biye mata yake (Hausawa sukace amarya ko mahaukaciya
sai tayi lokacinta) Uncle gabadaya ya manta da Surayya a waje tana jiran sa k'amshin da Fadila take shine
yake rikirkirta masa lissafi.
Ido jawur ya fito daga dakin gabad'aya sha'awarsa ta tashi da alama dai turaran akwai wani sihiri a tare
dashi......Allah yasa da gilashi a idonsa iyayen nasa basu fahimci komai ba yayi musu sallama ya fita.
Aunty Zulai ta yunkura za ta tashi Fadilan ta fito daga daki cikin walwala. sai duk suka zuba mata ido suna
so suji karin bayani.
Tace."Wallahi Aunt Wannan turaren yaci kud'insa yana aiki sosai."
Aunty Zulai tace."Kin tabbata kada ki sanya nayi asarar kudina."
Babu kunya tace."Wallahi da gaske nake tunda ya shaqi kamshin turaran ya rikice ina kallonsa duk ya fita
daga hayyacinsa.
Hajia tace."To haka akeso sai ki kiyaye ki kuma adana turaran da kyau."
Cikin farin ciki tace "Insha Allah Hajia idan babu matsala ina so a siya min wani koda wannan din zai
kare."
Aunty Zulai tace."Kada ki damu tunda yana da kyau kafin ya kare zan siya miki wani." Godiya tayi ta tashi
ta shige dakinta cike da annushuwa, su kuwa suka cigaba da tattauna yanda al'amarun biki zasu kasance.
Koda yaga kiran wayan nawa bai daga ba na sake kira akaro na biyu sai na hango shi ya fito tsaki naja na
kashe wayar na mayar jaka, da sassarfa ya karaso yana fadin." Afuwa na barki kina jira amma me yasa
baki shiga motar kin zauna ba.''?
Share shi nayi na bude motar na shiga na zauna ina kokarin kwanto boy dake kuka.
Ya kunna motar muka fita daga gidan.
Sai da ya hau titi ya kalleni da fadin." Wai kukan me yake ne."? Uffan bance masa ba kokari nake na dauko
fida a cikin jakata, cikin tsautsayi jakar ta fadi kasan site gabadaya duk abinda yake cikin jakar ya watse a
gurin.
Gabana ya dinga dukan uku-uku! da sauri na sunkuya ina gyarawa cikin wata irin murya naji yace."Wannan
kudin a ina kika samu su."?
Na dago bayan na harhad'a komai nace"Kyautarsu aka bani."
Fuska a tur'bune yace."Waye xai baki kyautar kudi irin wannan zaki fada min gaskiya ko kuwa."?
Nace."To me kake nufi da fadin wannan maganar."? Yace."Ina nufin duk cikin family naki babu wanda zai
miki kyautar kudi masu yawa irin haka.
Na dinga kallonsa ina mamakin furucinsa wato abun harda cin fuska kenan.? Na daure zuciyata nace."Waye
ya fada maka haka?
Hararata yayi da fadin." Sai an fada min nafi kowa sanin asalinki da duk family naki.
Murmushin takaici nayi nace."Nagode Uncle." Motar tayi shuru na minti biyar ya sake magana." Ke nake
sauraro ki fadin." Wanda ya baki wannan kudin.
Kai tsaye nace."Shahid ne ya bani wai na siyawa Boy pampas.
Motar sai da ta kusa hantsilawa saboda wani wawan burki da yaci.
Gabadaya kammaninsa sun sauya ya zare gilashin idonsa yana kallona cikin tsananin bacin rai yace." Yaron
nan dai wanda na sani."?
Cikin fargaba nace."Eh." Aikuwa ya kife fuskata da wani gigitacan mari!
Yana nuna ni da yatsa yace."Ke kin samu Labarin cewa yayi arziki shine ki kaje domin kiyi maula."
Bakina yana rawa nace."Bangane ba ina zan je had'uwa nayi dashi a hanya.'' Ya sake kawo hannu zai mare
ni na rike ina girgiza masa kai hawaye na karakaina a saman fuskata nace."Kada ka sake mari na.
Ya murd'e min hannu ihu! nasa ina kokarin kwacewa ya ture ni da fadin" Surayya na fara zargin ki ni kike
ha'inta ko da aurena kike magana da wani dan iska shin me kika mayar dani."?
Nace."Wallahi babu abinda yake tsakanina da Shahid sai alkairi tunda nayi aure duka haduwar mu biyu
kuma gaisawa kawai muke na wuce babu ha'inci a tsakanina da kai."
Yana huci! ya fizge jakar ya fito da kudin yasa a aljihunsa jakar ya jefo min ya kunna motar muka bar
gurin.
Yana parking ya kira Maigadi yana zuwa kawai ya fito da kudin gabadaya ya bashi.....Malam Haladu yabi
kudin da kallo da fadin " Ranka ya dade wannan kudin fa." Yace."Na baka kyauta kaje kayi cefane." Malam
Haladu ya zube a gurin yana godiya da addua. Yace."Tashi ka tafi babu damuwa.
Malam Haladu Yana barin gurin ya bude motar yayi ficewarsa ya barni cikin mutukar mamakin irin
hukuncin da ya yanke akan kudi masu yawa irin haka.
Babu shakka da na san irin hukuncin da zai yanke kenan to dana bar kudin a hannun Samira in yaso daga
baya na kar'ba nayi wa iyayena hidima tunda suma mabukata ne amma saboda tsabar rashin gaskiya ya
dauki kimanin dubu dari da hamsin ya bawa mutum daya banta'ba ganin inda akayi haka ba.
A maimakon ni da akayi wa laifi na dauki fushi Aa shine ya dauki fushi mai tsananin gaske wanda ta kai ta
kawo gaisuwata ma baya amsawa, tun bana damuwa har abun ya fara damuna.
Gabadaya ya bawa banza ajiyata sai shige da fice yake yana shirye-shiyen auransa wanda ya rage kwana
biyu a daura shi.
Na same shi a dakinsa yana shirin fita, tunda ya kalleni sau daya bai sake kallona ba.
Nace." Ina son magana da kai." Cigaba yayi da gyara wuyan rigarsa. Na maimaita maganata, Ya juyo fuska
a turbune yace."Ina jinki."
Nace."Na gaji da wannan zaman sanin kanka ne ni a rayuwata na tsani gaba me nayi maka da har kake min
irin wannan wulakacin."
Yace."Baki san abinda ki kayi ba kenan."? Nace."Eh ban sani ba." Girgiza kanshi yayi ya kama hanya zai
fita. da sauri na rike gefan rigarsa nace." Nafada maka nifa na gaji inaso na san matsayina a gurinka.
Yace."Kina nan a matsayin matata ta sunnah." Nace." Wannan kana fad'a ne da bakin ka amma ba kayi min
adalci a gidan nan Uncle ashe so yana zama kiyayya."
Ya jima yana kallona da alama akwai magana a bakinsa amma sai waske yace."Ki cika min riga ina da
Uzuri yanzu."
Nace."To zaka dawo ka samu na bar maka gidanka." Murmushi yayi da fadin" Kina neman fitina dani ko?
wai laifi ne don na k'aurace miki ai haka kike so."
Hawayen da nake dannewa suka zubo nace."Ni bana son gaba ka daina idan nayi maka magana ka amsa ka
daina share ni babu kyau.
Ajiyar zuciya ya sauke fuskarsa tayi sauki yace."Na yafe miki amma daga yau kada ki sake kula wannan
yaron kinji ko."
Nace."To insha Allahu zan kiyaye." Yace."Zan fita amma in na dawo akwai labarai masu dadi da zan baki.
Nace."Ina za kaje."? Jim yayi kafin yace."Wani guri ne." Yanda ya fadi maganar yasa na gane inda zai je."
Cika masa riga nayi na fita daga dakin kishi kamar ya fasa min zuciyata.
*****
Cike da walwala da farin ciki suke gudanar da shagulgulan bikinsu cikin annusuwa da sakewa amarya tayi
kyau 'kwarai ranar da aka daura auran duk yanda naso dana danne kishina kasawa nayi na shiga daki naci
kuka na koshi na wanke fuskata ina kiran innalillahi wa'ina ilahi raji'un.
Can yamma ya shigo cikin manyan kayan da yayi angonci tsayawa yayi yana kallona da fadin." Me ya
samu idonki yayi jawur."?
Nace."Bacci nayi.'' Ya girgiza kai yana kokarin bude dakinsa ya san kawai ta fadi hakane amma ya san
kuka ne ya mayar mata da idon kamar jan gauta.
Binsa dakin nayi na same shi zai shiga wanka nace." Ango na amarya.
Yace."Gidanta daban hakan shine Maslaha." Nace."Da kuma kace baka da Ra'ayin haka."?
Subutar baki yayi yace."Itace tace bata san zaman had'aka nima sai naga hakan yafi zaku samu zaman
lafiya."
Murmushi nayi nace."Eh lallai Adalin namiji." Yanda na fadin maganar yasa ya kalle ni Nace."Amarya ai
duk abinda tace daidai ne ko zaka iya tuna lokacin da nayi maka magana akan hakan kace ban isa na rusa
maka tsari ba sai gashi lokaci guda tsari ya rushe.
Ajiyar zuciya kawai ya sauke ya kama hanyar toilet na bishi da kallon takaici ina jin haushin yanda yake
kokarin mayar da kanshi sullutu! ko da yake nafi zargin ba haka suka barshi ba amma ni a ganina meye
abun rawar jiki a gurin Fadila da bata amsa sunan mace ba sai da ta fara shan supplement (Maganin gyaran
jiki na mata) sannan kuma abun mamaki idonsa ya rufe ya kasa tunanin yanda akayi ta zama haka wanda
sanin da yayi mata a can baya babu gaba babu baya.
*BINTA UMAR ABBALE*
*21/OCTOBER/2021*
11/15/21, 12:12 PM - Aisha Srtr Mt: *Kada ki karanta littafin nan idan baki biya.....'Yar uwa idan kina so ki
biya ga yanda abin yake......Vip #600 Normal #400.....Accont...Number 0542382124....Binta umar
gtbank...Idan kati zaki tura sai kiyi min magana ta WhatsApp da wannan number.*
*07084653262*
Na dinga kallonsa ina tunanin abinda zan ce dashi wai yana cikin bukata to wai ina amaryar tashi? Ya mike
zaune yana kallona yace." Kin tsaya kawai kina kallona ko ba zaki taimaka min ba."
Nace."Uncle abun ne ya bani mamaki ai wane irin taimako zanyi maka bayan kana da amarya.
Yaja tsaki da fadin." Kyale amaryar nan da ita da babu duk daya suke a gurina.
Nace."Ai wannan mai sauki ne don tana al'ada ai zaka iya bin wasu hanyoyin ka biya bukatarka ba sai kazo
gare ni ba.
Nace." To ni mai yasa idan ina al'ada kake sakin jiki dani har sai ka gamsu bukatarka ta biya."
Yace."Ke kina da dabaru ita kuwa kinga amaryace har yanzu ba ta san abunda nake so ba."
Nace."Lallai su amarya manya ni kam sai dai kayi hakuri babu wani abu da zan iya yi maka."
Ina gama maganata na bude dakin na fita.
Ya koma ya kwanta rigingine yana nazarin al'amarin. Jiya yaci burin ya angwance da amaryarsa amma sai
aka samu MATSALA Fadila tana jinin al'ada mutum ne shi mai mugun kyankyami tunda ya tunkare ta yaji
karni da wari ya hadu da kamshin turaran jikinta zuciyarsa ta dinga tashi, bai iya tsinana komai ba ya tashi
ya bar mata dakin cikin halin damuwa, ya jima yana mamakin irin warin da take tunda yake da Surayya in
tana haila bai taba jin tana wari ko karni ba amma bangaran Fadila abun sai hamdala.
Koda ya shiga dakin da safe sai ya samu zanin gadon gaja-gaja da jini ita kuma lokacin tana toilet tana
wanka, da sauri ya juya zai fita lokacin ta fito sai ya tsaya yana kallonta da ya mutsatsiyar fuska, ta gaishe
shi ya amsa babu sukuni a tare dashi Yace."Garin ya akayi har bedshirt ya baci haka."
Tace."Wallahi nima haka na gani dama wani lokaci n idan ya tashi zuwa da karfi yake zuwa yanzu ma sai
zuba yake."
A ya mutse yace."Kiyi maza ki cire bedshirt din kisa wani sannan kisa turare a dakin.
Bai jira jin me zata ce ba yayi gaggawar ficewa daga dakin, Fadila hankalinta yayi masifar tashi jikinta dik
a mace ta gyara dakin ta shirya jikinta ta fito falo ta sameshi yana shan coffe a sanyaye tace."Uncle me
kake so nayi maka na break fast."
Yace."Kiyi hakuri yanzu ina sauri zan fita sai dai kiyi iya cikin ki.
A shagwabe tace."Uncle ina kuma za kaje ai na dauka yau zaka zauna tare dani.
Ya girgiza kai da fadin." Aa hakan ba zata yuwu ba tunda kin san ni mutum ne mai uzuri da yawa to amma
idan na gama abunda nake zan dawo da wuri.
A sanyaye Ta tashi ta shiga kicin tana aiki tana share hawayen takaici hakika wannan jini yayi mata kutse
domin ta lura angon nata kamar kyankyaminta yake.
*Wannan shine abinda ya faru a gidan Amarya*
Ya jima yana juye-juye kafin bacci ya daukeshi sai da lokacin sallah yayi sannan na shiga dakin domin tada
shi na sameshi yana bacci hankalinsa a kwance.
Sunanshi na kira ina bubbuga gadon, ya bude idonsa da alamar bacci a cikinsu. nace."Ka tashi kayi sallahr
azhar tayi.
Ido ya tsira min yana kallona harda tuntube da kujera ya zauna da fadin." Wannan ai sai ace kece amaryar."
Murmushi nayi nace."Uncle kenan ai amarya ta fita daban." Idonshi 'kuri a kaina yace." Kinyi kyau sosai
ni a ganina kamar ma kinfi amaryar had'uwa."
Wani farin ciki ya lullubeni tunda nake dashi bai ta'ba yaba kwalliyata ba sai yau. Ya lumshe idonshi hade
da budesu a kaina yace."Me zan samu wanda zanci yunwa nake ji."
Yanayin fuskata na gyara nace."Uncle a gaskiya tun wuri ka gyara kuskuran ka kada ka cigaba da tafiya a
haka.
Shuru yayi yana kallona na cigaba da cewa." A yanzu ni bani da hurumi da kai komai kake bukata hakkin
amarya ne bana so na biye maka da abunda kake so ni da kai mu shiga fushin Ubangiji.
Yace." Yanzu dai ba zaki bani abinci ba" Kai tsaye nace."Eh shine gaskiyar magana."
Girgixa kai yayi da fadin." Ko naje gidan Fadila ba zan iya cin abincinta ba." Cike da mamaki nace."Akan
wane dalili."? Yace."Ni kad'ai na san shi." Yanda ya fadi maganar a fusace! yasa naja bakina na tsuke.
Ya mike ya shige dakinsa, minti goma ya fito cikin sababbin kaya.
Yace." Ni zan tafi sai Allah ya kaimu idan kuma da abunda kike bukata sai ki fada"
Nace."Bana bukatar komai amma Uncle naga ka sanja kaya baka tunanin idan kaje ta tuhumeka akan
hakan."
A hasale yace."Surayya wannan surutan sun isheni haka na tambaye ki abunda kike bukata amma babu
ruwanki da abunda ya shafe ni da matata."
Nace."Allah ya baka hakuri idan maganata ta 'bata maka rai."
Ba tare da yace komai ba ya juya da sauri ya bude kofa ya fita ya bar ni da nazari da tunanin abinda yake
faruwa.
Wasa-wasa ango yana nema ya cinye kwanakin angoncin sa a kan hanya shine can shine nan gabadaya ya
gaza samun nutsuwar da yake bukata dalilin MATSALAR dake tattare da amaryarsa tsayin kwanaki biyar
tana cikin jini babu tsarkin da zai tunkare ta da wata bukata 'karin ban takaici da damuwa shine yanda take
wani mummunan wari da karni a duk sanda tazo kusa dashi ji yake kamar zai amayar da kayan cikinsa, sam
baya san 'karni da makamantansu.
Yana zaune kan kujera da system a gabanshi yana dubawa, ta fito daga daki salo-salo tazo ta zauna kusa
dashi tana masa sannu.
Kicin!-kicin!yayi da fuskarsa ya amsa a dakile ya cigaba da abunda yake amma gabadaya hankalinsa ya
kasa kwanciya dalilin warin da yake shaqa daga jikinta.
Tace."Uncle ina ganin dole naga likita saboda wannan MATSALAR wallahi tana fara al'ada ban ta'ba zubar
da jini irin hakaba gashi har kwanakin sun wuce jinin bai dauke ba."
Yace."Hakan yayi daidai gobe litinin sai ki shirya da wuri mu fita tare.
Tace."To shikkenan.'' Gurin ya dauki shuru na 'yan mintina, tace."Uncle wai don Allah me yasa baka cin
abincina ko dai ban iya ba.
Yace."Kin san tunda mukayi aure bana zama a gida sosai shine dalili.
Shuru yayi yana cigaba da rubuce-rubuce.....Taje ta hado masa abinci cikin babban tire ta ajiye a saman
center teble din dake gabansa.
Still abinda yake gabansa yake ko da wasa bai kalli abincin da ta ajiye masa ba,
Tace."Uncle kaci abincin mana in yaso sai kaji karfin yin aikin."
Ajiyar zuciya ya sauke ya daga kanshi yana kallonta, ta marairaice fuska da fadin." Don Allah kada kace
Aa."
Hankalinta ya tashi tazo ta tsaya a kansa tana masa sannu, sai da duk ya amayar da abinda yake cikinsa
sannan ya samu sa'ida.
Ya wanke bakinsa ya fito.
Fadila tana kukan bakin ciki ta gyara toilet din ta fito daidai lokacin da ya fito daga dakinsa da key a
hannunsa.
Tace."Ina kuma za kaje dare fa yayi." Yace."Kada ki damu yanzu zan dawo." Bai jira jin abinda za tace ba
da sauri ya bude kofa ya fita.
Ta zube kan kujera tana rusa ihu! wace irin masifa ce ta tunkaro ta, wayarta ta dauko ta kira mahaifiyarta
tana kuka ta sheda mata duk abunda yake faruwa.
Aunty Zulai hankalinta yayi bala'in tashi ta kalli Hajia da fadin." Kinga bala'in da yarinyar ta jefe Fadila a
ciki ko.''
Hajia tace." Me ya faru ne." Cikin mugun bakin ciki ta fada mata abunda yake faruwa.
Hajia Sabuwa ta girgiza kai da fadin." Lallai biri yayi kama da mutum ashe ba banza ba yarinyar nan ta
kwantar da hankalinta bata nuna kishi ba saboda ta san abunda ta shirya.
Aunty Zulai tace."Lallai ta daukowa kanta bala'i 'yar tawa d'aya tilo ita zata sakarwa da jini wallahi ba zan
lamunta ba."
Hajiya tace."Nima bance ki yarda ba wallahi ki dauki fansa tunda su suka fara.
Aunty Zulai tace." Idan Allah ya kaimu Fadila tana kan hanya idan tazo za muji karin bayani akan al'amarin
amma ba zan lamuntaba shima kuma Babangidan zai zo nan ai ya same ni zan ji dalilin da ya sanya ya
mayar min da 'ya towon tushe aure sati guda amma ana nema a jefe min yarinya a cikin bala'i."
Hajia ta dinga rarrashinta tana bata hakuri ko da wasa bata so zumuncinsu ya samu MATSALA shiyasa take
kokarin ganin ta rarrasheta kada ta dauki al'amarin da zafi.
*BINTA UMAR ABBALE*
*24/OCTOBER/2021*
11/15/21, 12:12 PM - Aisha Srtr Mt: *Kada ki karanta littafin nan idan baki biya.....'Yar uwa idan kina so ki
biya ga yanda abin yake......Vip #600 Normal #400.....Accont...Number 0542382124....Binta umar
gtbank...Idan kati zaki tura sai kiyi min magana ta WhatsApp da wannan number.*
*07084653262*
_Allah ka bani ikon sauke nauyin hakkin mutanan dake kaina 馃檹_
*Pege din yau yana da tsayi na hada muku dana jiya da yau 馃槉*
Cikin tausayi nace."Ka fadi alfarmar mutukar inada iko zan yi maka.
Ya kalleni yana lumshe ido yace."Ina so ki bani kanki a yanzu domin shine samun nutsuwa ta kinga yau
kwana shida wata mu'amula bata shiga tsakanina dake ba ina cikin sha'awa mai tsanani.
Na jima ina jajanta maganar a cikin raina na kalleshi har yanzu idonsa na kaina nace."Uncle gaskiya ba zan
amincewa bukatarka ba har sai ka nemi izinin matarka idan ta amince shikkenan."
Yace."Wannan ai abune mai sauki domin ita kanta ta san nayi hakuri idan za tayi min adalci ba zata qi
amincewa ba.
Nayi shuru ina kallonsa a lokacin da yake kiranta a waya babu kunya babu tausayi ya fada mata bukatarsa.
Ta jima kafin ta bashi amsa naji yana fadin." Kin amince ko."? Daga daya bangaran ta amsa da "Eh" tana
kokarin danne kukan dake kokarin subce mata.
Cike da annushuwa yace."Nagode matata komai dare zan dawo gida kada ki rufe kofa."
Banji abinda tace masa ba ya kashe wayar yana kallona da yalwatacciyar fara'a a fuskarsa yace."Ta amince
sai ki tashi muje yau ina so muyi soyayya irin wacce bamu ta'ba yin irinta ba."
Gabadaya jikina ya mutu na kasa ce masa komai ya kama hannuna na mike muka nufi dakin zuciyata cike
da tausayin Fadila( Hausawa suka ce ciwon 'ya mace na 'ya mace ne)
Fadila kuwa ruf da ciki tayi a gado ta dinga rusa kukan bakin ciki aure ko sati daya ba'ayi amma har ya
soma tangadi ta rasa wai daga ina MATSALAR take.....Cikin wannan halin bacci ya dauketa sai ajiyar
zuciya take saukewa.
Koda ya gama abinda yake bukata, sai na kalleshi a lokacin da yake kokarin gyara kwanciya a gado
nace."Uncle ka tashi ka tafi tunda dai bukatarka ta biya kuma kai da bakinka kace komai dare zaka tafi to
amma mai yasa ka kwanta harda rufa da bargo.
Yace."Sanin kanki ne idan nayi abun nan jikina mutuwa yake a yanzu babu abinda zan iya wallahi bacci ma
nake ji.
Na fashe da kuka da fadin." Na gane ni kake so ka jefa a cikin MATSALA domin sanin kanka ne mutanan
nan basa kaunata idan suka samu labarin abunda yake faruwa zasu zo su ci min mutunci ne."
Yace."Ki kwantar da hankalinki babu wanda zai ta'ba martabarki na kyaleshi a yanzu keda d'anki kuke
sanya ni farin ciki.
Na dinga kallonsa ina mamakin maganarsa wasu lokotan idan yana abu har mamaki nake lallai babu shakka
ana juyar masa da hankali a kaina amma a cikin kwanakin nan naga hankalinshi da nutsuwarsa sun dawo
daidai.
Yana dawowa daga massalaci na matsanta masa ya tafi, ya koma ya kwanta yana fadin." Sai gari yayi
haske.
Bakin ciki yasa na tsaya a kanshi ina zubda hawaye gabadaya na rasa yanda zanyi dashi.
Ya tashi zaune yana kallona da fadin." Share hawayenki na tashi zan tafi shikkenan ko."? Hanci naja da
fadin.'' Shikkenan ni dai bukatata ka tashi ka tafi gurin matarka
Yana kokarin tashi tsaye yace."Ai magana ta kare kuma tunda bakya bukatata zan tafi." Shuru nayi masa
ina kallonsa har ya kimtsa jikinsa ya kama hanya ya fita, ajiyar zuciya na sauke na nemi gefan gado na
zauna ina rokon Allah ya kawo karshen MATSALAR domin ba naso haka ta cigaba da faruwa babu shakka
karshen al'amarin ba zai yi kyau ba.
Koda ya isa gidan a kwance ya sameta taci kuka ta koshi idanuwanta sunyi jawur! tausayinta ne ya kamashi
ya zauna kusa da ita yana rarrashinta ya daure zuciyarsa ya rungumeta a jikinsa yana dan bubbuga bayanta
sosai ya daure zuciyarsa ya taushi zuciyarta har ya samu nasara tayi shuru ya umarce ta da tayi wanka ta
shirya suje asibiti kamar yanda yayi mata alkawari jiya.
To bayan sun je asibitin babban likitan mata shine ya dubata ya sanya akayi mata duk wasu gwaje-gwajen
da suka dace sakamako ya fito a take a lokacin duk yayi musu bayanin abinda yake faruwa.
Ajiyar zuciya ya sauke yana kallon likitan yace."Yanzu dai ka tabbatar mana da cewa zubar wannan jinin
zai tsaya daga yau zuwa gobe ko."?
Yace."Insha Allah ta d'an samu sauyin lokaci ne amma akwai maganin da za tayi amfani dashi insha Allah
komai zai dai-dai ta.
Yace."Nagode Dr sai d'aya maganar." Dr yayi jim yana duba takardar dake hannunshi ya kalleshi da fadin."
Professor sai hakuri wannan al'amarin hallita ne ana samu mutane masu irin wannan yanayi amma idan ana
amfani da turaruka masu kamshi za'a samu sauki.
Ya jijiga kai da fadin." Dr babu wani taimako da za kayi akan hakan."
Ya girgiza kai da fadin." Kamar yanda na fada maka da farko cewa abun hallita ne babu yanda za'ayi amma
idan ana so a samu sauki to dole ta kula da tsabtacce jikinta.
Ya sauke ajiyar zuciya da fadin." Okey to nagode sosai Dr insha Allah za'a kula kuma za'ayi amfani da
magani akan ka'ida."
Ya mika masa hannu sukayi sallama da juna, Fadila jikinta duk ya mutu da jin bayanin da likitan yake ta
rasa inda maganarsu ta dosa kamar ma basa so ta san abunda yake damunta.
Aunty Zulai da kyar ta amsa gaisuwarsa sai wani dauke kai take tana girgiza kafafunta.
Ya fito da result din daga aljihunsa yana dubawa yake musu bayanin abinda yake faruwa, Hajia ta daga
masa hannu da fadin." Babangida ni ba zan yarda da wannan tatsuniyar ba.
Ya kalleta da mamaki a tare dashi yace."Hajia tatsuniya kuma magana muke akan lalurar dake damun
Fadila.
Aunty Zulai ta buga hannun kujera da fadin." Wace irin lalura Babangida ba zan lamunta ba Fadila 'yata
lafiya lau take amma sabida tsabar zalinci matarka tayi mata asiri ta sakar mata da jini kazo kana wa
mutane maganar banza da wofi."
Ya tsira mata idonsa yana mamakin maganarta, ta nuna shi da hannu tana fadin" Wallahi tallahi ba zan
yarda ba sai na dauki fansa ka fada mata cewa idan a tsaye take to ni a tafe nake sai bukatata ta biya.
Yace."Aunty Zulai kisa nutsuwa a cikin maganarki ki kuma fahimce ni Surayya bata da hannu a cikin
wannan al'amarin MATSALAR Fadila ita kadai ta shafa amma insha Allah Dr ya tabbatar min da cewa
komai zai daidaita.
Tace."Ai dole ka fadi haka Babangida dama baka sonta mu muka tilasta maka ka aureta shine yanzu ka
samu dama kana wulakantata wai har kana daukar kwananta kana kaiwa kishiyarta duk mun samu labarin
abunda kake mata.
Hajia ta kalleshi da fadin " Wallahi wannan shine na farko kuma shine na karshe Babangida mutukar ka
sake aikata abu makamancin wannan da kai da matar taka sai kun fuskanci bacin rai mai tsanani a yanzu ni
babban buri na Fadila ta samu kwanciyar hankali mutukar kana so kaga farin cikina to ka zauna da ita
lafiya.
Ajiyar zuciya ya sauke a tausashe yace."Hajia na fahimci ranku ya 'baci da al'amarin nan to kuyi hakuri
hakan ba zata sake faruwa amma inaso yanzu ku saurare ni nayi muku bayanin MATSALAR dake
damunta.
Shuru sukayi suna kallonsa ko wacce sai huci take, cikin nutsuwa ya fada musu abunda sakamakon ya nuna
ya dora da fadin." Fadila tana da MATSALA a cikin jikinta wanda yake tayar min da hankalina Hajia ni
kaina bana jin dadin hakan.
Aunty Zulai ta hasala sosai tace."To ai sai ka fada mana MATSALAR dake damunta tunda dai ni na san
'yata lafiya lau na baka.
Yace."Tana da warin k'ashi ma'ana jikinta na fitar da wari." Hajia shuru tayi saboda tasan haka maganar
take amma ba tayi tsammanin zata kawo MATSALA a zamantakewar aure ba, ko da yake ta san halin
d'anta ciki da waje baya son wari ko kadan."
Aunty Zulai idonta yayi jajawur tsabar bacin rai tace."Yanzu Babangida irin sharrin da za kayi mata
kenan."? Fadila tana kuka take Fadin." Wato shiyasa kai da likitan kuka dinga maganar a rufe saboda kada
naji wannan sharri ne kawai kayi min saboda baka sona amma tunda nake banta'ba jin wani yayi min
wannan maganar ba.
Aunty Zulai ta share hawaye da fadin." Fadila yi shuru ki daina kuka cin mutunci ne kawai gashi
mahaifiyarsa tana zaune tana jin to tunda abun ya zama haka yanzu ba sai anjima ba a bani takardar 'yata.
Hajiya hankalinta ya tashi tace."Haba Zulai duk mai ya kawo wannan maganar na dauka ai dani dake zamu
kawo karshen wannan MATSALAR amma me yasa zaki fadi wannan maganar.
Tace."Hajiya babu wata magana da zakiyi na saurareki a halin yanzu bana bukatar wannan auran domin da
raina 'yata ba zata wulakantaba."
Ya mike tsaye da fadin" Aunty Zulai sai dai kiyi hakuri amma a yanzu ni banga dalilin da zai sanya ni na
aikata wannan aiki ba."
Ta mike tana surfa masa zagi! tana kumfar baki Hajia itama ta mike tana bata hakuri da kokarin zaunar da
ita ta fizge hannunta tana cigaba da nunashi da hannu, Halin Aunty Zulai ba sabo bane a gurinsa don haka
bai damu da abunda take ba ya kad'a kansa yayi tafiyarsa sabgoginsa.
Sai bayan magariba yaje domin daukarta su tafi gida da kyar Hajia ta rarrashi Aunty Zulai ta bari da har ta
yanke shawarar tafiya da 'yarta a cewar ta ko yaki ko yaso sai ya saketa idan kuma yasa gardama ta kai shi
kotu al'amarin da yayi masifar firgita Hajia ta dinga bata hakuri tana fadin." Mutukar ita ta hafi Nura hakan
ba zata sake faruwa.
Sharud'ai masu tsauri ta gindaya masa domin a samu maslaha yace yaji ya dauka kuma insha Allah zai
kiyaye amma cikin zuciyarsa baya nufin zalintar matarsa wato Surayya.
Sai da suka hau titi sannan ya kalleta da fadin." Zaki raka ni gidan Surayya nayi mata bankwana ko."
Ta wani 'bata rai tana zumbura baki tace."Aa ni dai kawai mu tafi.''Ya kalleta yana jin takaici abinda tayi
yace."Dole sai naje na dubata ita da yaronta kiyi hakuri.
Shuru tayi tana kauda kanta gefe.
Babu yanda beyi da ita ba kan tazo su shiga gidan fafur taki ya girgiza kanshi kawai ya shige ya barta
zaune a cikin motar.
Cikin mutumci na kar'be shi muka gaisa ina tambayarsa ya me jiki." Yace."Taji sauki muna tare ma a
yanzu tana cikin mota wai ba zata shigo ba.
Dariya nayi da Fadin." Aunty Fadila kenan to aini sai naje na gaisheta."
Ya harareni da fadin." Babu inda za kije wannan ai zubar da girma ne kece uwargida dole ta girmamaki."
Naji kaina ya kumbura cikin kissa nace."Uncle kenan duk da haka ai durkusawa wada ba gajiyawa bane
kuma kaga bata da lafiya sai ayi mata uzuri.
Ya mike tsaye da fadin." Ki bari idan an kwana biyu da kaina zan kai ki gidan ki dubata."
Nace."To shikkenan Nagode." Rungumeni yayi yana so ya hada bakina da nashi na janye jikina da fadin."
Ka tafi tana can tana jiranka." Ya bini da wani irin kallo kafin ya juya jiki a mace ya bude kofa ya fita.
To cikin ikon Allah Fadila ta samu lafiya al'adarta ta daidaita sai dai wannan warin dake fita a jikinta shine
ya kawo musu tsaiko a zamantakewar auran nasu, Har yanzu ya kasa kusantarta domin su raya sunnah! Sai
ranar girkin Surayya yake samun afuwa.
Fadila al'amarin ya dameta ta dinga ramewa damuwar yau daban ta gobe daban, gashi bata so ta fad'awa
mahaifiyarta saboda ta san halinta da zafi zata iya aikata abunda ta aikata a baya ita kuma tana son mijinta
bata so su rabu.
Yau ya kasance girkinta ne kuma ranar asabar ce babu aiki yana gida ya kulle kanshi a daki yana bacci
cikin baccin yayi mafarki yana tara da Surayya(Marking love) ya tashi gabanshi a mike a daddafe yayi
wanka ya kimtsa jikinsa ya fito ya sameta ta shirya masa abinci a daining.
Ta kalleshi cikin shirin fita tace."Uncle ga abinci na shirya maka amma naga ka shirya zaka fita.
Yace."Kiyi hakuri Fadila yanzu-yanzu aka kira ni a waya zamu shiga meeting insha Allah zan dawo da
wuri."
Kamar zata fashe da kuka tace."Shikkenan sai ka dawo.
Ba tare da damuwar komai ba yasa kai ya fita kai tsaye gidan Surayya ya nufa.
Sai da mukayi rikici mai karfi kafin ya samu nasara a kaina ya danne ni ya biya bukatarsa, sosai nake
zubar da hawayen bacin rai saboda a rayuwata na tsani shiga hakkin wani kwata-kwata bana son irin
abunda yake aikatawa.
Hajiya da Aunty Zulai sukayi wa gidan durar mikiya domin gidan Fadila suka fara zuwa suka tarar da ita
tana kuka da sambatu duk ta susuce! Hajiya ranta ya baci sosai tace."Fadila yanda yarinyar nan ta saki
zubar da hawaye itama dole yau sai ta zubar sai naci mata mutunci fiye da kima don haka ki kwantar da
hankalinki."
Ina toilet ina wanka naji magana a dakin gabana ya yanke ya fadi jin maganar ta, Ya akayi suka shigo har
cikin uwar dakin saboda rashin kamun kai.
Duk da na gama wankan kasa fitowa nayi gabana sai dukan uku-uku yake.......Muryarsa naji cikin
tausasawa yana bata hakuri ita kuwa sai daga murya take tana lailayo ashar tana makawa iyayena, Hawaye
masu tsananin zafi suka jika min fuska dama irin wannan ranar nake gudu gashi tazo.
"Wallahi tallahi Babangida yau sai ka saki yarinyar nan domin na gaji da wannan mutsiyacin auran naku da
babu riba a ciki..Mutukar ni na dauki cikinka wata tara na shayar da kai nonona na raineka to kabi
umarnina ka saki yarinyar nan!!!
Kafafuwana suka dinga rawa jin furucin da take, hannu nasa zan bude toilet din sai na fasa jin maganarsa
yana rarrashinta kafin nayi aune naji sautin marin fuskarsa da tayi......." Babangida ban isa ba kenan? yau
kana so ka nuna min kai ba dan halak bane to wallahi tallahi zan d'aga maka nono rayuwarka ta lalace."
Cikin kidimewa na bude toilet din na fito ina kuka wurjajan na gurfana a gabansa da fadin " Uncle ka
aikata abunda ta umarceka kada fushinta ya lalata maka rayuw.......Ko kafin na karasa maganata naji duka a
kaina ko ta'ina. Da kyar ya janye ni yasa a gefansa, Ina kuka yaro na yana nasa haka na daukeshi na
rungume a jikina sai kyarma yake.......Tsaye take a kansa da biro da takarda a hannunta ta mika masa, ya
gama dawurwursa sannan ya karbi takardar ya rubuta saki daya ya mika mata ta karanta ta jefo min da
fadin." Gayyar tsiya gayyar arna a idi mun yada kwallon mangwaro mun huta da k'uda ki tattara
komatsanki ki fita ki bamu guri."
Tana gama maganarta ta juya da niyyar Fita Aunty Zulai ta rufa mata baya zuciyarta wasai dama babban
burinta kenan.
*BINTA UMAR ABBALE*
*26/OCTOBER/2021*
11/15/21, 12:12 PM - Aisha Srtr Mt: *Kada ki karanta littafin nan idan baki biya.....'Yar uwa idan kina so ki
biya ga yanda abin yake......Vip #600 Normal #400.....Accont...Number 0542382124....Binta umar
gtbank...Idan kati zaki tura sai kiyi min magana ta WhatsApp da wannan number.*
*07084653262*
A nutse na juyo ina kallonsa nace."Uncle insha Allah aurena da kai ya 'kare har abada dama rabon wannan
d'an dake hannunka ne yasa na damu da lallai sai na aureka tunda Allah ya zartar da ikonsa haka shine
alkairi."
Ya girgiza kai da fadin.'' Har abada ba zan daina sonki ba Surayya baki da laifi a gurina mahaifiyata ce bata
sonki ni ina kaunarki kuma insha Allahu sai kin dawo hannuna mun cigaba da zama aure mai tsabta."
Girgiza kai kawai nayi na juya na cigaba da har had'a kayana ina addua akan Allah yasa babu sauran zama
a tsakaninmu domin gabadaya ya fice min daga raina wannan son da nake masa duk babu a halin yanzu
nafi bukatar kwanciyar hankali fiye da komai.
Nazo na kar'bi yaron daga hannunsa na goya a baya na nasa hijabi duk yana zaune jugum yana kallona naja
akwatin kayana ina kokarin fita ya dakatar dani da fadin." Ki jira nazo na kai ki ko.''
Ina tsaye a bakin titi domin samun abun hawa ya iso gurin dauke kaina nayi ina zunkud'a boy dake kusur-
kusur a bayana da alama ya gaji da goyon.
Ya sauke gilashin motar da fadin." Shigo mota mu tafi ni tsakanina dake babu gaba na fada miki wannan
abinda na aikata ba a son raina nayi ba yanzu ina jira zuciyarta tayi sanyi naje na bata hakuri ki kwantar da
hankalinki zaki koma dakin ki."
Naji tamkar na gwaura masa mari saboda takaici idan ya fadi cewa zan koma d'akina ai insha Allahu na
fito kenan yanzu nake so nayi rayuwar 'yanci na auri wanda yake kaunata saboda Allah.
Kuka Boy yake sosai na kwantoshi ina jijjigashi ya bude min kofar motar yana rarrashina babu yanda na
iya haka na shiga motar na zauna ya rufe da sauri ya tashi motar muka bar gurin.
Sai da na ciro nono nasa masa a baki sannan yayi shuru sai sauke ajiyar zuciya yake lokacin ne zuciyata ta
karye hawaye masu zafi suka sauka a saman fuskata tausayin yaron nake ji ina tunanin irin rayuwar da
zaiyi a nan gaba, mahaifinsa yana sonshi ammafa mahaifiyarsa da 'yan uwasa basu kaunarsa sun mayar
dashi bare a cikinsu tunda na haifeshi babu wanda yake kula dashi sai aunty Jamila itace take zuwa tana
dubashi da abun alkairinta.
Ganin ina kuka yasa ya zage damtse gurin rarrashina gami da bani hakuri yana kawo min hujjojinsa wanda
suka sanyashi ya yanke igiyar auren daya take kaina..
Na kalleshi ina mamakin kalamansa a halin yanzu babu wata kalma da zai fada min wacce zata sanya naga
hasken sa duk abunda yake fada kawai ina jinsa ne amma kalma daya bata gamsar dani ba.
Yana parking din motarshi Malam na fitowa daga cikin gidan a kan kekensa, fuskarsa ta cika da annurin
ganinmu ya dinga murmushi yana mana barka da zuwa.
Ni dai tsabar tausayinsa sai kawai na sunkuyar da kaina na shige cikin gidan ina kokarin danne kukan da
yake kokarin kufce min amma duk kokarina ina shiga gidan ya kufce! Innah tana gyara kayan miya kawai
na fadi a kusa da ita na dinga rusa kuka ina kiran Innalillahi wa'ina ilaihi raji'un!
A can waje kuwa Uncle Saboda tsabar kunya kasa hada ido yayi da Malam kuma bai yarda sunyi wata
dogowar magana ba yayi masa sallama da fadin'' Yana da Uzuri zai tafi, Malam din yayi masa addua da
fatan alkairi kafin yaja kekensa ya nufi inda ya zashi.
Fad'i take Surayya kada ki tayar min da ciwo na domin kuwa kwana biyu na kwanta jinyya koda likita ya
dubani ya tabbatar min da cewa jini na ya hau hakan kuma baya rasa nasaba da irin damuwar da kike ciki
me zai sanya kizo kina rusa kuka a gabana nayi-nayi dake kiyi magana kinyi shuru."
Jin haka yasa na tashi zaune ina goge fuskata nace."Innah yau dai karshen MATSALATA yazo." A sanyaye
tace."Menene ya faru."?
Na sunkuyar da kaina k'asa domu ni kaina tararrabin fada mata abunda ya faru nake.
Da yake mai hangen nesa ce da saurin fahimtar abu sai ta girgiza kanta tana murmushin takaici tace."Dama
na san za'a rina Surayya dama na san hakan sai ta faru Nuraddin ya sake ki ko."?
Kaina na daga mata hawaye masu zafi suka wanke min fuska.
Innalillahi wa'ina ilaihi raji'un ta nanata har sau uku Ta dafa kafada da fadin." Kiyi hakuri kiyi tawakkali
akan wannan jarrabawa insha Allahu Allah zai shiga cikin Al'amuranki mutukar baki da hakki akan wanda
ya zalince ki Surayya shi hakkin aure da wuri Allah yake fitar dashi ina rokon Allah yasa haka shi yafi
alkairi.
Murya a dushe na amsa da ameeen ya Allah na dora da fadin." Innah Uncle bashi da laifi a cikin faruwar
wannan al'amarin mahaifiyarsa ce Ummul-aba'isin faruwar komai yau bukatarta ta biya ta tursashi ya
sakeni insha Allahu kuma babu wani sauran zama a tsakanina dashi zan roki Allah ya musanya min da
wani mafi alkairi shi kuma wannan yaron daya shiga tsakaninmu Allah ya raya shi."
Tace."Alhamdulillhi naji dadin ganin yanda kike kwantar da hankalinki abunda banta'ba tsammani ba sai
gashi kinyi min bazata! hakan da ki kayi shine maslaha a rayuwarki ni kuma a matsayina a mahaifiyarki
insha Allah zan tsananta gurin yi miki addua kan Allah ya za'ba miki abunda yafi alkairi." Cikin jin
sasaucin zuciya nace."Inna Nagode sosai." Ba tace komai ba ta dauki kayan miyan da take gyarawa ta nufi
kicin dashi a hannuna.
Koda Malam yaji abunda ya faru kasa magana yayi ya jima yana kallon guri guda na san yana mamakin
al'amarin ne.....Innah ta kalleshi da fadin." Ka kwantar da hankalinka Malam kada kasa damuwa a cikin
ranka domin kada wani ciwon ya kama ka tunda kaga Allah ya zartar da wannan hukunci to shine alkairi.
Ya girgiza kai da fadin." Habiba dole na jajanta wannan al'amarin domin ko a mafarki banta'ba tunanin
Nuraddin zai aikata wannan d'ayan hukuncin ba."
Tace."Nura bashi da laifi Uwarshi ce ta Umarce shi tare da kafa masa sharad'ai idan be aikata abinda take
so ba zata tsine masa albarka tilas yayi mata abunda take so domin a samu maslaha."
Ya girgiza kai da fadin" Babu komai Allah yasa haka shi yafi alkairi amma na san tilas yaron zai zo ya
same ni da maganar domin mu tattauna na kuma ji dadi da ya aikata sakin irin na musulunci amfanin ilimi
aiki dashi."
Innah ta girgiza kai da fadin." Malam ko Nura yazo ya sameka da maganar kome babu ita domin kuwa ko
an koma abunda ya faru a baya shi za'a maimaita saboda haka ko yazo maka da magana kace yayi hakuri
kawai Allah ya hada kowa da rabonsa.
Girgiza kansa yayi yana kallonta ai baya tsammanin zai aikata hakan a yanda ya daukaki yaron ko yanzu
yazo masa da maganar son ya mayar da matarsa zai amince ba tare da wani ja'ina ba.
Bayan kwana biyu da faruwar al'amarin hankalina ya kwanta bani da fargabar komai ina rayuwa cikin
nutsuwa da kwanciyar hankali a gaban iyayena
Yayin da bangaran Uncle abun sai godiyar Allah domin kuwa a tsakanin kwanaki biyun yayi masifar raina
kansa, Ya shiga cikin mummunan yanayi na nazari da tunanin hanyar da zai bi gurin ganin ya warware
MATSALAR dake damunsa, Tun a daran ranar da al'amarin ya faru yaje ya gurfana gabanta yana
rarrashinta tayi hakuri ta bashi umarnin mayar da matarsa fafur taqi karshe ma kaca-kaca tayi masa wanda
duk wannan abun da take ta nayi ne akan farin cikin 'yar uwarta Zulai.
Fadila tayi farin ciki da faruwar al'amarin sai dai kuma gabadaya ta kasa gane kan mijin nata don tun daga
ranar bai kara yi mata magana ba, ko kallonta ba yayi ko ta shiga dakin fatattako ta yake ta fito tana kuka
kamar ranta zai fita, ashe dama albarkacin Surayya take ci a gurinsa a lokotan baya har yake kulawa da ita
yana yi mata magana.
Yau ya fito da shirin fita ta gaishe shi ya amsa a dakile yana kokarin fita ta kira sunansa ya tsaya yana watsa
mata harara tace."Uncle don Allah kayi hakuri naga kamar kana fushi dani wallahi bani da hannu a cikin
faruwar wannan al'amari ni Surayya a matsayin 'yar uwa na dauketa.
Yace."A yanzu kike fadin wannan maganar ko? shuru tayi tana kallonsa ya cigaba da cewa." A lokacin baya
wane irin 'kiyayye ne baku nuna mata ba? wane irin sharri ne ba kuyi mata ba, sai yanzu da bukatarku ta
biya zaki zo kina min maganar banza da wofi tunda keda uwarki kun samu abunda kuke so to ba za kiyi
rayuwar jin dadi dani ba."
Yana gama maganarsa yasa kai ya fice ya barta cikin tararrabi da neman mafita.
Parking ya gyara ya fito daga motar hannunsa rike da manya-manyan ledoji kai tsaye gidan ya shiga.
Ina kwance ina bawa boy nono gefe guda kuma ina duba littafin husunil musulum kamshin turaransa ya
bakunci hancina.
Kafin na yunkura na tashi zaune ya shigo.
Nayi saurin gyara rigata, Inna ce ta amsa sallamarsa ta fito daga daki tana masa barka da zuwa.
Ya zauna kusa dani tare da aje ledojin a gabana, hannu yasa ya dauki boy yana murmushi suka gaisa da
Innah.
Babu cikakkiyar walwala na gaisheshi ya amsa yana kallona da gefen idonsa.
Tashi nayi na shiga daki na kwanta gabadaya yanzu baya burgeni.
Ya gama zamanshi shi kadai ya mike da niyyar tafiya Innah ta fito daga kicin ta kar'bi yaron daga
hannunsa, Ya fito da kudi masu yawa ya ajiye saman tabarma sallama yayi mata ya tafi.
Ta shigo ta sameni a kwance ina sakawa da kwance tace."Kije ki duba kayan da yazo dashi gasu can a zube
a tsakar gida hidimar yau daban ta gobe daban kome yake nufi oho.
Nace."Innah kome yake nufi ba zai samu ba domin kuwa a yanzu ni bana sha'awar zaman aure dashi.
Girgiza kanta kawai tayi ta dauki abunda zata dauka a dakin ta fita.
Dai-dai lokacin da muke kokarin fita daga asibitin a lokacin motarsa ta shigo, ido hudu mukayi dashi
Fadila na zaune a gefansa, Wani irin rawa jikina ya dauka nayi sauri dauke kaina Samira bata lura dashi ba
sai zuba take.
Da sauri ya d'agawa daya daga cikin securities hannu. Yana zuwa yayi masa wata magana sai yayi sauri
tare mana hanya da fadin." Ku tsaya anan kada ku fita. Ni da yake naga lokacin da sukayi magana sai naja
na tsaya Samira kuwa cikin fitsara tace"Yallabai kamar yaya kada mu fita ko mun aikata laifi ne."?
Ya girgiza kai da fadin." Me motar cen ne ya bani umarnin tsayar daku mybe akwai wacce yake so a
cikinku.
Samira ta juya da sauri tana kallon motar wanda yayi dai-dai da fitowarsa sukayi ido hudu, sai da gabanta
ya fadi saboda ganin shi Uncle Allah yayi masa kwarjini da haiba
Ya karaso inda muke cikin yanayin tafiyarsa ta gwarazan maza, farin gilashin dake idonshi ya gyara da
fadin." Surayya me yake faruwa ne."? Kasa magana nayi kawai na sunkuyar da kaina.
Sai ta hau inda-inda nan ya gane rashin gaskiyarsu, ya kalleni da rashin walwala a tare dashi yace." Zo ki
shiga mota muje a dubaki sosai na fahimci cewa kece baki da lafiya.
Na daga kai na kalleshi da fadin." Haka kawai zaka dora min ciwo ni lafiyata lau."
Yana kokarin magana Likitan da ya dubani ya karaso gurin da wasu takardu a hannunsa, ya tsaya suna
gaisawa da alama akwai kyakykyawar alaka a tsakaninsu.
Ido na kiftawa Samira mukayi saurin barin gurin Muryar Likitan ta katse mana hanzari.........."Surayya ina
fatan dai zaki kula ki kiyaye da abinda na fada miki domin cikin jikin ki yana bukatar hutu da kulawa
kuma ki yawaita cin miyar tankwa kisa wake ko hanta a ciki amma da manja za kiyi saboda akwai bukatar
jini a tare dake.
Ba tare dana juyo ba nace."To shikkenan zan kiyaye." daga haka sai na rike hannun Samira muka qara
gaba.
Cikin neman karin bayani yake tambayeshi, nan yake sheda masa abunda yake faruwa da yarinyar.....Uncle
be nuna masa cewa ita din tsohowar matarsa bace sukayi sallama da juna.
Ya koma motar ya samu Fadila ta cika tayi fam kamar zata fashe, kallo daya yayi mata ya dauke kansa,
babban burinsa ya gama da ita yaje ya binkici yarinyar domin baya tantama cikin nasa ne.
Yana ajiyeta a gida ya juya kan motar kai tsaye gidan ya nufa, lokacin muna cikin uwar daki da Samira
muna shawarwarin yanda za'ayi da cikin Mun ci sa'a dama Innah bata nan taje unguwa Malam kuma yana
can gurin sana'arsa ta saida robobi wanda gwamnati ta basu tallafin kudi shi da nakasassu 'yan uwanshi.
Ashe ya jima da shigowa gidan muna can muna zuba kuma duk yaji abinda muke tattaunawa a kai.
Gabadaya firgicewa mukayi domin ba muyi tsammaninsa ba, da kyar na daure nace."Malam meye haka
zaka shigo babu sallama." A zafafe ya kawo hannu zai mare ni na kauce ya mari iska! yace."Ni kike wa
tsageranci haka."?
Shuru nayi gabana sai dukan uku-uku yake.....Ya kalli Samira da fadin." Duk naji abunda kuke tattaunawa,
kece zaki kawo mata maganin zubar da ciki ko."?
Ka ta girgiza da fadin." Uncle kamar y.....Ya kife fuskarta da wani bahagon mari yana tsuma yace."Ki shiga
hankalin ki dani dama na jima ina target d'inki ina jiran ranar da zaki shiga hannuna yau Allah ya nuna min
ke kina bada shawarar yanda za'ayi a zubar min da abunda nayi wahala gurin samunsa.
Dakin yayi shuru gabadaya k'aryarmu ta kare sai zare ido muke.....Ya cigaba da cewa likita ya tabbatar min
da cewa cikin da kike dauke dashi watan shi uku saboda haka daga yau zan cigaba da lissafin lokacin
haihuwarsa mutukar wani abu ya faru sai nayi sharia daku."
Babu wacce ta iya magana a tsakaninmu, ni dai saboda tsabar fargaba da tashin hankali rasa inda yake min
ciwo nayi a jikina.
Ya kalli Samira da fadin."Karon mu dake ba zai yi kyau ba mutukar wani abu ya faru da cikina sai kinsha
mamaki."
Yana gama maganarsa ya fice ya bar mu cikin tsananin tashin hankali.
Ta kalleni a lokacin da nake share hawaye tace."Ki daina damuwa duk barazana ce babu wani abu da zai
iya ciki kuma sai mun zubar kuma ba zaki koma gidansa ba har abadah."
Nace."Samira a halin yanzu ji nake inama babu ni a duniyar nan wallahi ina cikin tashin hankali da
damuwa."
Taja tsaki da fadin." Sai fa kin zama jaruma jajirtacciya ki cire tsoronsa a ranki wallahi be isa yayi miki
abunda Allah be miki ba.
Nace."Samira na hakura na barwa Allah na janye maganar zubar da cikin nan amma komai kulafucinsa ba
zan komawa auransa ba.
Tace."Ashe baki da wayo Surayya da kananun shekarunki zaki lalata kuruciyarki da haihuwa ki duba fa
kiga boy duka watansa biyar a duniya ga karamin ciki a jikinki shin har yaushe zaki cimma burin ki?
shekara nawa za kiyi kina raino sannan kiyi aure wallahi tun wuri ki nemawa kanki mafita tun kafin
kizo kina kuka da idonki.
Sosai jikina yayi sanyi na gaza furta ko wace irin kalma ido kawai na zuba mata tana sake jadadda min da
cewa mutukar ina so nayi rayuwar mai dadi anan gaba to dole sai na zubda cikin dake jikina.
Tsaye ta mike tana gyara mayafinta tace." Kasuwar Sabon gari zan nufa a can zan samo miki magani mai
karfi wanda zaki sha cikin yabi rariya ki huta da masifa."
Ido kawai na bita dashi har ta gama maganarta ta kama hanya ta fita ta barni cikin alhini da damuwa.
'Bangaran Uncle kuwa yana fita daga gidan kai tsaye can family house dinsu ya nufa, a yau yake so ayi
komai a gama domin ya gaji da wannan al'amarin kai tsaye zai tunkari mahaifinsa da maganar dama sanda
al'amarin ya faru baya gari kuma har ya dawo be samu labarin komai ba to yau zai sanar masa da cewa
yana so ya mayar da matarsa dakinta saboda cikin da take dauke dashi.
Alhaji Sabo ya jima yana jajanta al'amarin kafin ya girgiza kansa da fadin." Al'amarin mahaifiyarku sai
addua Nuraddin a rayuwata ban ta'ba ganin mace mara d'abi'a irinta ba, yanzu menene jin dad'inta don ta
raba ka da iyalinka, Yarinya mai kirki da kawaici menene laifinta da zata dauki karan tsana ta dora mata
gashi kuma akwai alkairi a tare da ita a aure babu abunda ake nema sai kyakykyawar mu'amula da kuma
samun zuria masu albarka, da alama yarinyar nan alkairi ce a tare damu saboda haka ka kwantar da
hankalinka insha Allah a yau zan zauna da ita mu tattauna maganar gobe da safe idan ka shigo sai kaji
hukuncin dana yanke.
Ajiyar zuciya ya sauke da fadin.'' To shikkenan Alhaji babu damuwa Allah ya kaimu gobe Nagode sosai."
Alhaji Sabo yace."Kada ka damu Allah ya shige mana gaba."
Ya mika masa hannu domin yin sallama suka rabu cike da ganin girman juna Alhaji Sabo yana mu'amula
da d'ansa tamkar abokinsa, shima Uncle din yana ganin kima da mutuncin mahaifinsa domin shi din mutum
ne managarci wanda ya san abunda ya dace.
To bayan fitar Samira na jima a zaune ina sa'kawa da kwance kafin naji wani irin fitsari ya matso ni tashi
nayi da sauri na dauki buta na shiga bandaki na tsuguna fitsarin na gama zuba jini ya biyo bayanshi amma
bashi da yawa, nasa ruwa na wanke na fito ina tunanin abunda yake shirin faruwa.
Ina shiga dakin boy yana tashi daga bacci sai da na zauna sannan na daukeshi na fito da nono nasa masa a
baki.
Yana fara tsotsar nonon wani azababben ciwon mara ya turnuke ni! sai da yaron ya kusa faduwa daga
hannunsa saboda tsabar murkususu na sauke kasa ina kiran sunan Allah.
Kukan da yake bai sanya na saurareshi ba saboda bani damar yin hakan sakamakon ciwon daya addabe
ni.......Tun daga soro take jin kukan yaron da sauri ta karasa shiga gidan tana fadin." Surayya kina ina ne
kin bar yaro yana kuka.
Da kyar na iya magana sai ta daga labulan dakin ta shigo ganin halin da nake ciki ya tayar mata da
hankali. Ta dauki yaron ta goyashi ni kuma ta fara kokarin mikar dani tsaye tana fadin." Muje asibiti a
dubaki nace."Umma Halima ba zan iya taka kafafuna ba ciwo suke.
Tace."Ki daure dai kinji ko." Girgiza kai nayi gumi sai yanko min yake........Tace."Ki daure kinji ko." Cire
'kafa nayi da niyyar takawa kawai naji wani abu ya fado a cikin pant dina kafin jini ya tsinke ya fara tsiyaya
a kasan dakin ledar dakin tayi kaca-kaca da jini.
Umma Halima ta dinga salati tana kiran sunan Allah da fadin." Surayya 'bari ki kayi."? Cikin jiri
nace."Nima ban sani ba." Zaunar dani tayi tana dubawa, aikam dai gashin d'an tayi kamar kwad'o......Ta
nannad'e shi cikin pant din ta shiga gyara gurin tana min sannu.
Ni dai daga kai kawai nake ina godewa Allah daya takaita min wahala cikin ya zube ba tare da an kai ruwa
rana ba.
*BINTA UMAR ABBALE*
*28/OCTOBER/2021*
11/15/21, 12:12 PM - Aisha Srtr Mt: *Kada ki karanta littafin nan idan baki biya.....'Yar uwa idan kina so ki
biya ga yanda abin yake......Vip #600 Normal #400.....Accont...Number 0542382124....Binta umar
gtbank...Idan kati zaki tura sai kiyi min magana ta WhatsApp da wannan number.*
*07084653262*
Innah tayi salati ta sanar da Ubangiji tace."Yanzu yarinyar ashe sai da ta zubda cikin nan.''?
Ummah Halima ta cika da mamakin maganarta, Innah ta cigaba da cewa."Dama ai tunda naga wannan
lalatacciyar 'kawar tata tazo gidan na san sai wani abu ya faru wallahi a jikina naji akwai MATSALA
wanda dalilin yasa kenan nayi sallama da mutane na dauko hanyar gida.
Umma Halima tana shanya zanin dake hannunta akan igiya tace."Innah nifa ban fahimci maganar ki ba wai
shin yarinyar nan da gayya ta zubar da cikin kome."?
Tana k'okarin zama kan tabarma tace."Babu shakka da gayya ta zubar dashi dama ai tunda kwana biyu naga
tana laulayi na zargi wani abu sai nayi mata shuru saboda kada na fad'a mata cewa tana da ciki ta zubar
ashe a banza sai da ta aikata abunda ranta yake so."
Umma Halima ranta ya b'aci ina fitowa ta rufe ni da fad'a na nemi guri na zauna ina jin wani irin a jikina
nace."Ummah Halima cikin nan fa ya zube ne ba tare da nasha wani abu da farko nayi kudurin zubar dashi
saboda gudun wahala sai gashi cikin ikon Allah ya takaita min wahala ya zube ba tare da nasha wuya ba.
Tace."Yanzu hakan shine jin dadin ki Surayya." ? Shuru nayi ta cigaba da cewa." Baki san haihuwa rahama
bace mai yasa kike gudun abunda Allah ya baki har kike yun'kurin zubarwa da ubanshi ba a hanyar banza
kike samu ba menene abun gudu a ciki."
Sanin halinta da kawo kabli da ba'adi yasa na tashi na bar gurin domin a halin yanzu bana bukatar wata
damuwar naji da wacce nake ciki.
Ina kwance a dakin ina jin Yanda Innah take fad'a tare da jadadda maganarta na cewa lallai idan wanda
yake da hakki yazo sai ta fada masa cewa da gayya aka salwantar masa da gudun jininsa.
Hankalina a tashe na fito tsakar gidan ina mata magana kan cewa idan tayi haka ba tayi min adalci ba
domin kuwa ciki ya zube da ikon Allah ba tare da ansha masa wani abu.
Ko saurarona ba tayi ba ta cigaba da maganarta da Ummah Halima, nayi nufin komawa dakin Samira ta
shigo, dik suka bita da kallon zargi tana kokarin magana Innah ta katseta da fadin." To bukatarku ta biya
Ja'ira me wankakken ido kun zubar da cikin hankalin ku ya kwanta.
Dariya tayi da fadin." Innah kenan to dama wannan kad'ararran cikin meye amfaninsa kawai yabi rariya
shine zamu ji dadin more rayuwarmu"
Ummah Halima tace."Amma dai baki da tarbiya yarinyar nan cikin halak kike fadin wannan magana a
kanshi wai shin me yasa yaran yanzu kuke hakane me yasa bakwa jin kunya da nauyin sa'bawa Mahallinci
ku."
Murmushi kawai tayi tace."Ai ku din mutanan da ne shiyasa ba zaku gane komai ba amma meye amfanin
yawan haihuwa ai wahala ce."
Gabadaya bakinsu ya mutu suka bita da kallon mamaki har ta shige dakin basu dauke idonsu daga kanta ba.
Duk surutun da take yi shuru nayi mata domin bana so na tofa wata magana su gazgata cewa da had'in
bakina cikin ya zube......Uffan bance mata ba har ta 'karaci surutunta ta tafi.
Washe garin ranar da sukayi magana da mahaifinsa da wuri ya isa gidan, ya hau sama gurin mahaifin nasa
suka gaisa cikin mutunci nan yake sheda masa cewa magana ta 'kare ko yanzu yayi niyyar mayar da
matarsa dakinta babu MATSALA komai ya wuce.
Godiya mai yawa yayi ya sauko kasa cikin walwala da farin ciki, nan ya sameta a zaune a falo sai jin
haushi take don Alhaji kaca-kaca yayi mata akan al'amarin ganin auranta yana tangadi yasa ta janye
kud'irinta.
Ta kalleshi da Fadin." Babangida ba naga kana murna da rawar jiki ba to wallahi ina nan akan bakana
domin har yanzu bana son yarinyar nan da zuriar ta wannan cikin ma da kake murna da samuwarsa ina
zargi a kansa don haka ko ka dawo da ita gidanka babu ruwana da ita da 'ya'yanta wannan itace magana ta
da kai.
Gabadaya jikinsa yayi sanyi da jin furucinta wai shin wace irin kiyayya takewa yarinyar nan ne? shi dai bai
ga wani aibu a tattare da ita ba, babu sata babu maita babu mugun hali duk wani abu da ake nema a gurin
cikakkiyar mace tagari yarinyar ta hada komai wannan dalilin ya sanya maganganun Hajiyan ba suyi tasiri
a tare dashi ba saboda shi ya san wace mace yake aure a yanzu samun kamarta zai yi mutukar wahala.
Sai kawai yayi mata sallama ya tashi ya tafi gurin aiki cikin zuciyarsa kuwa tuni ya kudiri aniyar mayar da
matarsa dakinta.
Yana samun saukin aiki ya kira wayarta domun ya sheda mata abunda yake cikin zuciyarsa ko taqi ko taso
tilas ta komawa auransa wannan ba fad'ar sa bace fad'in Allah da Annabi ne saboda haka cikin k'wanji da
k'warin gwiwa yake kiran wayar tata.
Cikin bacci naji maganarta a kaina, na bude ido da alamun bacci a tare dani, tace."Ki tashi tun d'azu ake
kiran wayarki.
Wayar na laluba nasa a kunnena da fadin." Wanene akan layi."
"Ni ne Nuraddin." Jin muryarsa yasa na wartsake na tashi zaune gabana na wani irin faduwa!
Uffan bance masa ba ya fara maganganunsa cikin karsashi da nuna iko! ya 'kare zantukan da nake jin su
tamkar zubar ruwan dalma a fatar jikina.
"Saboda haka ki zauna a shirye cikin satin nan zaki koma dakin ki domin ki cigaba da rainon cikin ki a
cikin gidan Ubansa.
Cike da kwarin gwiwa Nace." wane irin ciki kuma."? Yace." Wanda kike dauke dashi."
Nace."Au! ashe kai duk abunda yake faruwa baka da labari."
Gabanshi na wani irin faduwa yace."Me kike so ki fada min."?
Jim nayi na 'yan mintina kafin nace."Ciki dai babu shi yau kwana biyu kenan da zubewar sa."
Wani irin shocking jikinsa ya dauka ya mike tsaye da wayar a hannunsa yana fad'in." Surayya sai da kika
zubar min da ciki ashe."
Cikin kwanciyar hankali nace."Allah ne yayi ikonsa tun kafin na aiwatar da kudirina."
Yana kokarin magana na katse wayar saboda na san abunda zai fad'a bai mai dadi bane."
Zaune na mike ina tararrabin abunda zai biyo baya.
Da yamma sai ga Zuwaira mahaifiyar Samira afujajan! ta nemi guri ta zauna sai zabga gumi take!
Innah ta kalleta da fadin." Zuwaira Allah yasa dai lafiya naga kin shigo a hargitse Allah dai yasa ba
Ummiyo ce ta dauko miki magana ba.
Zuwaira ta fashe da kuka da fadin." Aa ashe ku duk abunda yake faruwa baku da labari."
Innah tace."Me yake faruwa ne Zuwaira."? Tana goge hawaye da bakin mayafinta tace."Tsohon mijin
Surayya ne ya turo Zaratan sojoji suka tafi da Samira a cewarsu wai ana zarginta da laifin kisan kai."
Innah ta rafka salati tana sanar da Ubangiji.........Tsakar gidan na fito ina neman karin bayani, Zuwaira ta
cigaba dayi mana bayanin yanda Sojoji suka ci mutuncin Samira a cikin unguwa kafin su daura mata ankwa
su tafi da ita.
Innah tace."To idan hakane ai ba ita kad'ai za'a daure ba harda 'kawar tata tunda tare suka shirya mugun
abun."
Zuwaira na kuka tace."Haba Habiba in banda abunki yaushe zai daure uwar d'ansa ai gabadaya laifin ya
d'ora shi kan Samira shiyasa nazo domin a nema min alfarma a gurinsa."
Nace."Umma ki kwantar da hankalinki Insha Allah komai zai daidaita Uncle zargin mu kawai yake amma
bamu zubar masa da ciki ba da gayya ba.
Innah a fusace! tace." Yanzu ne zaki fadi haka da ki kaga komai ya lalace amma idan zaki dafa Al'kur'ani
izifi sittin ba zan yarda ba."
Zuwaira tace."Surayya me yasa kuka aikata hakan ? kun san baku da gatan kowa mu iyayenku talakawa ne
bamu da ko sisi amma kuka janyo mana masifa irin wannan fad'a da wanda yake da iko akwai had'ari.
Nace."Hakane Umma bamu da komai amma muna da Allah kuma ko'ina za muje ba zanyi karya ba zan
fadi gaskiya cewa munyi Yunkurin zubar da ciki sai Allah ya zartar da ikonsa babu wanda yake da aljanna
sai Ubangiji.
Tace."Duk da haka dai Surayya ki kwantar da kanki ki bashi hakuri tunda dai huruminsa aka shiga kuma
hausawa suna cewa (Magana zarar bunu) a yanzu ba kowa ne zai yarda da cewa ba kune kuka aikata laifin
ba.
Nace."Kada ki damu insha Allah Samira zata fito yau ko gobe." Tashi tayi tana gyara mayafinta ta kalli
Innah da fadin.'" Habiba na tafi." Tace."To shikkenan Zuwaira Allah ya jishshe mu alkairi."
Ina shiga d'akin na dauki wayata na kira shi daf da zata katse ya daga amma bece komai ba.
Gaisheshi nayi ya amsa a dakile nace."Mahaifiyar Samira tazo tana sheda mana irin hukuncin daka yanka
Uncle kai a ganinka hakan shine ya dace."?
Yace."Kema abu biyu ne ya hanani daukar irin wannan matakin a kanki amma duk da haka ba zan k'yaleki
ba sai na hukuntaki ta wata hanyar."
Nace."Uncle kenan a ina zaka gan ni ballanatana ka hukunta ni, ka san dai a yanzu nayi maka nisa sosai
saboda haka nafi karfin mugun nufin ka."
Maganganta sun soke shi a 'kahon zuciya a mafarki bai ta'ba tsammanin akwai irin wannan ranar ba.......Jin
yayi shuru bece komai ba yasa nace."Ciki dai ya fita babu sauran wata magana a tsakanina da kai sai Boy
daya shiga tsakaninmu ko yau kazo ka daukeshi bani da kaico zanyi rayuwa irin wacce nake so hankalina a
kwance."
Wani rin rawa jikinsa yake bakinsa sai motsi yake yana so yayi magana amma ya gaza furta kalma guda
sakamakon yanda al'amarin yazo masa a bazata!
Wai shin ina d'umbun so da kaunar da yarinyar take masa? me yayi mata mai zafi wanda take nuna masa
zazzafa kiyayya irin haka, Gumi duk ya jika masa jiki ga waya a makale a kunnansa har yanzu be cire ba
alhalin ita tuntuni ta kashe tata.
Kasa aikata komai yayi a ofis din ya yini yana nazari da tunanin hanyar da zai bi gurin ganin ya warwarwe
MATSALAR data tunkaro shi a halin yanzu bashi da wani k'wanji da da k'warin gwiwar tursasa yarinyar
akan lallai sai ta koma gidansa.
A yanzu dama tana hannunta sai abunda ta za'bawa rayuwarta kamar yanda ta fad'a masa cewa yazo ya
dauki d'ansa, wannan yana nuna masa cewa sabuwar rayuwa take shiryawa kanta........Sosai kansa ya dauki
chaji ya zurfafa tunanin hanyar da zai bi gurin ganin ya shawo kanta ta komawa auransa, a yanxu ne yake
yi mata sahihin so wanda shi kansa bai san adadin yawansa a zuciyarsa ba, baya kuma tsammanin zai iya
auran wata macen da yake so kamar ita.
Shawarar da ya yanke shine dole tilas ya kwantar da kanshi ya nuna mata ya saduda ya kuma zage damtse
gurin kyautata mata wannan shine zai sanya zuciyarta tayi rauni ta komawa auransa
Zazzafar ajiyar zuciya ya sauke ya dauki wayar tashi dake ajiye kan tevur din dake gabansa, number ta ya
laluba domun ya kira ta duk da bai tanadi abunda zai fad'a mata ba amma jin muryarta kadai zai sanya ya
samu sauki a cikin zuciyarsa.
Ina kallon kiran har ya katse ban daga ba a ganina ba alkairi ne ya sanya shi kiran waya ta ba tunda ni da
farko na kira shi ne da maslaha amma yana nuna min iko! da gadara! to ina so na nuna masa cewa bai isa
ba yanzu ina cin gashin kaina ne.
*BINTA UMAR ABBALE*
*29/OCTOBER/2021*
11/15/21, 12:12 PM - Aisha Srtr Mt: *Kada ki karanta littafin nan idan baki biya.....'Yar uwa idan kina so ki
biya ga yanda abin yake......Vip #600 Normal #400.....Accont...Number 0542382124....Binta umar
gtbank...Idan kati zaki tura sai kiyi min magana ta WhatsApp da wannan number.*
*07084653262*
Da yake dare ne duk rabi sunyi bacci sai wani mai suna abiyola shine idonsa biyu wayarsa ya kunna kafin
yaje inda take.
Tana ganinsa ta cigaba da rokonsa yace."Kinyi min alkawarin zaki bani kanki idan na bude ki." Shuru tayi
tana shashshekar kuka! tsaki yaja ya juya zai tafi sai ta kira shi ya dawo yana watsa mata kallon banza
tace."Ka bude ni nayi maka alkawarin baka kaina.
Da sauri yasa key ya bude ta, ita kuma cikin shammata ta kaiwa gabansa duka zata gudu ya rikota ta fasa
ihu! tana kokarin kwatar kanta gabadaya wanda sukayi bacci a gurin suka tashi, Abiyola yayi musu bayanin
duk abunda yake faruwa amma be fada musu manufarsa ba, aikuwa daya daga cikinsu ya dinga zabga mata
bulala tana kururuwa! sai da yayi mata lilis sannan ya tunkud'ata cikin dakin ta fadin kan busassun kashi
yasa key ya kulle suka koma sukayi kwanciyarsu.
Kuka kawai take tana makyarkyata da kiran sunan iyayenta.
Tsayin kwanaki uku yana zuwa gidan amma duk kulafucinsa baya samun damar ganinta tana cikin uwar
daki yake gama abunda yake ya tafi gabadaya baya samun fuska a gurin matar gidan Innah kenan a gurin
Malam ne yake samun kyakykyawar kulawa har ya zauna suyi hira irin wacce sukayi a duk lokacin da suka
had'u.
Yau ado yayi sosai cikin manyan kaya sai baza kamshin turaransa na asali yake, ya cika motarsa da kayan
masarufi ya nufi gidan.....
Tashi na kenan daga bacci na fito da kayan bacci a jikina, wanda yayi daidai da shigowarsa gidan k'amshi
ya game ko'ina.
Wani irin abu naji ya tsirga tun daga saman kaina har kan yatsun kafana, kallo daya nayi masa na kauda
kaina, buta na dauka da saurin gaske na shige bandaki.
Innah ta fito daga daki tana masa sannu ta gyara masa gurin zama ya zauna suna gaisawa yana tambayar
Malam tace"Tun safe ya fita gurin taron da suke duk karshen wata."
Ta mike taje ta dauko masa d'ansa ta cigaba da harkokinta.
Koda na fito daga bandakin shi kadai na samu a zaune a tsakar gidan da boy a hannunsa yana masa wasa.
Na kauda kaina tare da jan kujera 'yar tsuguno na zauna domin wanke bakina, duk abunda nake idonsa
kurrr! a kaina ina kallonshi ta gefan idona.
Had'a ido mukayi a lokacin da nake kokarin shiga daki yayi gyaran murya da fadin." Ranki ya dade ina
kwana."
Ciki-ciki na amsa ban tsaya doguwar magana ba na shige dakin. ina zama sai gashi ya shigo da boy a
kafadarsa, cike da mamaki nake kallonsa, Yace."Kada kiyi min wata fassara ta daban yaron ki na kawo
miki zan tafi.
Hannu nasa ina kokarin kar'bar yaron kawai sai ya rike min hannu yana shafawa, tsigar jikina ta tashi da
sauri na janye hannuna ina jan masa tsaki!
Bece komai ba ya ajiye yaron a kusa dani ya gyara zaman gilashin dake idonsa kafin yace."Baki da wata
bukata ne a guri na."?
Share maganarsa nayi na dauki boy ina gyara masa botiran rigarsa, ya sake maimaita maganarsa. ba tare
dana kalleshi ba nace."Yana da kyau ka fito da Samira haka ana hukuntata akan abunda bata aikataba."
Yace."Kina so ta fito tazo ta cigaba da dora ki akan hanya mara kyau ko."?
Nace."Wai me yasa kake wannan maganar ne? Uncle kai fa baka isa ka raba tsakanina da Samira ba saboda
a tare ka gan mu dole ka kyalemu.
Ranshi a bace yace."Shikkenan tunda haka kika ce Samira za tayi ta zama a can har sai ranar da tayi
hankali." Yana gama maganarsa ya fita daga dakin........Bayan fitarsa Innah ta shigo tana fad'a wai akan me
zan barshi ya shigo daki me yake nufi, Nace."Innah nifa bani da laifi kawai nima ganinsa nayi ya shigo
mutukar ba'a hana shi shigowa cikin gidanan ba to kuwa zai cigaba da yi mana duk abunda yake so.
Tace."To ni na gaji da wannan al'amari bari Malam din ya dawo zan fada masa hukuncin dana yanke, A
yanzu bamu da wata alaka da Nuraddin sai ta wannan yaron kuma iya bakin kokari muna bashi hakkinsa to
ba zai fakaice dashi ba yazo yana kokarin cutar damu saboda haka sai kiyi taka tsantsan!
Zanyi magana kenan muka ji sallamar yara suna ajiye abubuwa a tsakar gidan.
Innah ta tambayesu daga ina suka bata amsar wanda yasa su shigo da kayan.
Girgiza kanta kawai tayi ta shige kicin tana mamakin al'amarin. Koda na fito naga uban kayan abincin da
suke jibge sai da jikina yayi sanyi na san dai duk wannan hidimar da yake yana yi ne domin na komawa
auransa wanda ni kuma gabadaya babu wannan tunanin a cikin zuciyata,
A daran ranar Innah ta samu Malam da maganar, bud'ar bakinsa sai cewa yayi kada muyi masa sharri be
yarda zai aikata wani mummunan abu ba saboda haka shi ba zai iya dakatar dashi ga barin shigowa gidan
ba tunda da akwai d'ansa a ciki.
Innah tace."Amma Malam ka san abinda yake baya kyautawa ina laifin ya tsaya a matsayin sa amma
menene dalilin da zai sanya yana shiga har uwar daki zuciya fa bata da kashi."
Malam ya rufeta da fad'a da fadin." Kada ya sake jin tayi wannan maganar domin shi tunda yake bai ta'ba
jin wani ya fadi mummunan abu a kanshi ba.
Ganin yanda ransa ya 'baci ne yasa duk mu kayi shuru, amma dai duk da haka dole na kula da kaina domin
tuntuni na gane abunda yake nufi a kaina.
Bayan kwana biyu Zuwaira ta sake zuwa tana kuka duk ta firgice dalilin zuwan da tayi ganin Samira
hankalinta ya tashi ganin yanda ta lalace tayi 'baki fatar jikinta duk ta bushe, tana kuka take rokon jami'an
tsaron da suyi hakuri, a nan suka sheda mata cewa yanzu case din baya hannunsu yana hannun alkali ranar
litinin za'a shiga kotu da ita.
Jin wannan maganar ya sanya hankalin ta yayi mugun tashi.
Nima hankalina ya tashi jin yanda al'amarin yake nema ya zama babba, Tausar zuciyarta nayi na bata
hakuri nace taje gida insha Allahu zanyi kokari akan al'amarin.
Na jima ina nazari da tunani kafin na kira shi a waya ya daga da sallama a bakinsa.
A nutse na gaisheshi ya amsa da fadin." Yau kin tuna dani kenan."?
"Umm." Nace nayi shuru yace."Da alama akwai maganar dake tafe dake."
Murmushin takaici nayi kafin nace."Uncle wai don Allah ina ka kai tausayi da imanin dana sanka dashi."?
Cikin zuciyata nace." Lallai ma wato tanan ka 'bullo." Ajiyar zuciya na sauke da fadin.'' Uncle ina kaunar
Samira domin tayi min sadaukarwa ta nuna min so saboda ita zan koma auranka."
Yaji wani irin kishi a kahon zuciyarsa,daurewa yayi yace."Kina nufin albarkacinta naci kenan."?
Kai tsaye nace." 'Kwarai kuwa Samira ta wuce komai a gurina zan iya sadaukar da farin cikina saboda da
ita."
Girgixa kanshi yayi cikin d'acin rai yace."Okey yanzu a'ina maganarmu ta kwana."?
Murmushi yayi yace."To shikkenan ranki ya dade insha Allah zanyi kokarin ganin yarinyar ta dawo gida."
Nace."To Nagode."
Ya daure zuciyarsa da fadin." Ina boy ina fatan yana cikin koshin lafiya."?
A daran ranar Samira ta fito yanda take bada labarin irin wuyar data sha sai kun tausaya mata kullum da
daddare sai sun kawo mata farmaki Allah ne kawai ya tsare mata budurcinta amma duk da haka nonowanta
sunsha luguda don bata tantance mazan dake shigowa dakin suna lalubeta.
Zuwaira da Ummiyo suka dinga zugata kan cewa lallai idan gari ya waye taje har gida taci mutuncin
Surayya saboda da hadin bakinta aka ci mutuncin ta domin duk wani taimako da ya kamata tayi mata ba
tayi akan lokaci ba, bayan duk abunda ya sameta ta dalilinta ne......Samira ta kwanta da wannan aniyar
acikin zuciyarta.
Garin Allah yana waye wa ta dira a gidan lokacin ma ina bandaki sai jin hayaniyarta nayi tana daga murya
kamar zata zagi Innah!
Raina a bace na fito ina mata magana ta zabura! tazo inda nake tana nuna ni da hannu! "Banza butulu
wacce ba ta san mutunci ba ai ni babu abunda zaki ce dani tunda har aka hada baki dake aka kulle ni a cell
tsayin kwanaki biyar.
Nace." Samira ki tsaya mu fahimci juna." Mugun ashar! ta lalaya min tana huci tace." Na tsaya na fahimci
juna da wa? ai daga yau nayi hannun riga dake dama kuma abunda nake nema na samu babu ni babu ke."
Tana gama maganarta ta fice daga gidan kamar kububuwa.
Innah taja tsaki da fadin. ' Karyar banza karyar hofi ai ni naji dadi da hakan ta kasance sai kiyi hankali."
Daki ta shige ta barni a tsaye a gurin ina mamakin al'amarin.
Yini nayi da 'bacin rai sai gashi shi kuma yazo zai dasa min wani, a banzace na kalleshi da fadin." Nifa ka
kyaleni da maganar kome babu inda zan koma bama na sha'awar sake zaman aure dakai.
Lokaci guda yaji kanshi na wani irin ciwo......Ya kalleni cikin yanayi na damuwa yace."Kin san dai ba haka
mukayi dake ba ko me yasa zaki sa'ba alkawari."
Banza nayi masa na dauke kaina ya dinga magana na share shi, tashi yayi jikinsa a sanyaye ya fita daga
dakin.
Tsaki naja na kwanta ina share hawaye, Har yanzu akwai ragowar sonsa a cikin zuciyata amma bana
tsammanin zan komawa auransa saboda hausawa suna cewa (ruwan da ya dake ka shine ruwa)
Haka rayuwata ta cigaba da tafiya a gaban iyayenta yau da dadi gobe babu, 'bangaran Uncle kuwa ya kafa
naci duk tsiya da rashin mutuncin da nake masa ya shanye sai ya kira wayata sau goma ban daga ba, amma
saboda rashin zuciya baya gajiya.
Yanda yake kashe min kudi yana min hidima tare da iyayena hakan beja ra'ayina a kansa ba wannan shine
ya sanya kanshi bani na sanya shi.
Ya sanja min waya mai tsada sutturu na alfarma haka zai kawo min a dinke da mayafai da takalma na
kar'ba babu cikakkiyar godiya sam baya damuwa babban burinsa ya sanya ni farin ciki.
Na rabu da Samira ashe a bayan fage tana bin diddigina, ganin yanda Uncle ya haukace a kaina ya sanya
hankalinta yayi masifar tashi, da kanta ta shirya taje har gaban Hajia Sabuwa ta sheda mata duk abunda
yake faruwa.
Hajiya ta cika tayi fam! tana jiran yazo gidan ta sauke masa ashafa, dama tana ciki dashi da irin rikon
sakainar kashin da yakewa Fadila don ma mahaifiyarta tayi tafiya shiyasa hankalinta ya kwanta amma a
zahirin gaskiya Fadila tana cikin tasku domin kuwa gabadaya ba itace a gaban mijinta ba zuciyarsa tana can
ta makance gurin kaunar tsohowar matarsa.
Hajiya ta kare masa tanadi har da ikirarin tsinuwa mutukar bai rabu da yarinyar ba, shi dai kai kawai yake
daga mata yana bata hakuri har sai da ya tabbatar da cewa zuciyarta tayi sanyi sannan ya dauko kudi masu
kauri ya ajiye mata. babu sanya albarka ta dauki kudin tasa a jakarta tana zazzare ido dama abunda take
muradi kenan.
Yana fita kai tsaye gidan Malam din ya nufa, lokacin ni kadai ce a gidan Innah taje gidan biki ina zaune a
tsakar gida nayi gayu sosai da wani material ire-iren kayan da yake siya min ne littafin GA IRINTA NAN
nake karantawa ina jinjina baiwa da basirar marubuciyar gaskiya tayi kokari sosai 馃榾 (Yabon kai jahilci
inji Malam bahaushe) Wanda be karanta littafin GA IRINTA NAN ba yayi maza ya karanta BINTA UMAR
ABBALE ce ta rubuta shi.
K'amshin turaransa ne ya tabbatar min da shigowarsa, a nutse na daga kaina ina kallonsa muka hada ido,
yanayi dana ganshi cikin na rashin kuzari shine ya sanya jikina ya mutu, kwana biyu dama na fahimci
kamar yana cikin damuwa ko da yake damuwata ma kad'ai ta isa ta sanya ya shiga mugun hali.
Ya zauna dab dani yana me lumshe idonsa, a hankali na janye jikina ina kallonsa kadaran kadahan na
gaishe shi, yayi shuru be amsa ba still idanuwansa suna rufe bai bude ba.
Na dinga kallonsa a fakaice nan na hango ramar da yayi kwarmin idonsa duk sun zurma.
Yana bude idonsa nayi saurin dauke nawa, yace."Gimbiyata barka da yamma."
Cikin jan aji na amsa da "Barka dai ya kake ya aiki."?
Yace." Aiki alhamdulillhi na fad'a miki tafiya tana tunkaro ni 'kasar burtaniya ko.''?
Kai na girgiza alamun A'a."
Ya sauke ajiyar zuciya yana me zare gilashin dake idonsa yace."Za muje wani course dani da abokan aikina
na wata uku insha Allah muna sanya ran alkairi a tafiyar tamu."
Nace."To Allah yasa a dace."
Ya amsa yana min wani irin kallo wanda ya sanya tsigar jikina tashi.
Yace."Insha Allah idan na dawo zanyi miki kokari ki koma makaranta ki cigaba da karatunki lokacin ma
yaro na ya 'kara 'kwari ko ya kika ce."?
Nace."Hakan yayi daidai nagode."
Shuru yayi yasa hannunsa a kirjinsa yana shafawa,
Ni dai kallonsa kawai nake gabana na fad'uwa a jikina nake ji kamar wani abu zai faru.
Aikuwa kafin na gama tunanin da nake ya matso jikina har sai da na dangane da bango(garu) da sauri nayi
yunkurin tashi domin na bar gurin! ya matseni a kirjinsa, numfashinsa ne yake fita da sauri da sauri kafin
ya juyo da fuskata a kid'ime ya waworo bakina yasa a nashi a fara sha yana wasa da hannayensa a sassan
jikina.
Gigigicewa nayi na dinga dukanshi ina tureshi amma saboda karfin ba daya ba sai da ya turmusheni a gurin
ya dinga mutsika ni har yanzu kuma bakinsa na cikin nawa sai tsotsa yake kamar tsohon maye.
Hawaye masu tsananin zafi suka dinga bin fuskata yana bi yana lashewa jikinsa sai wani irin kyarma yake
kokari yake ya cire rigar jikinsa, nayi masa wani wawan duka a kirjinsa na tureshi da karfin gaske na tashi
zani na a hannu na afka daki na bugo kofa tare da zura sakata..
*BINTA UMAR ABBALE*
*30/OCTOBER/2021*
11/15/21, 12:12 PM - Aisha Srtr Mt: *Kada ki karanta littafin nan idan baki biya.....'Yar uwa idan kina so ki
biya ga yanda abin yake......Vip #600 Normal #400.....Accont...Number 0542382124....Binta umar
gtbank...Idan kati zaki tura sai kiyi min magana ta WhatsApp da wannan number.*
*07084653262*
*OUR PROBLEMS TODAY*
*121*
Wani irin rawa jikina yake sakamakon abunda ya faru a tsakanina dashi, dama irin wannan ranar nake tsoro
shiyasa bana kaunar zuwansa gidan saboda sharrin shaidan dama kuma tunda ya shigo na fuskance shi da
yanayin sa a duk lokacin da yake cikin sha'awa ina saurin gane shi domin gabadaya komai nashi cikin
rashin kuzari yake gabatar dashi.
Zamewa nayi na zauna a bakin kofar gabad'aya babu wani kuzarin kirki a tare dani domin ni kaina dalilin
faruwan hakan ya tayar min da tsumi da zazzafar sha'awar da take nema ta zautar dani, hawaye na share na
matse cinyoyina dan jin yanda gurin ke wani irin abu gabadaya na jiqe babu abunda nake bukata sai
zazzafar soyayarsa mai wahalar samu.
Haka na wanzu a gurin ina tunane-tunane ban san lokacin da ya bar gidan ba, Sai maganar Innah naji tana
bubbuga kofar dakin.
A gigice na tashi da sauri na daura zanina na bude mata kofar.
Ido ta tsira min da fadin." Lafiya kika kulle kofa.''?
Da sauri nace."Bacci na kwanta saboda kada na kulle kofar waje ki dawo kina bugawa yasa na kulle ta
dakin."
Tayi jim tana kallona kafin tace."Shine kuma idonki yayi jawur haka kada ki mayar dani 'karamar yarinya
mana tun shigowata gidan naji k'amshin turaran nataccen yaron nan Nura."
'Bata fuska nayi da fadin." To yanzu Innah idan na fahimta kina so kice Uncle yazo gidan nan mun kwanta
a gadon ki."
Kamar zata doke ni tace." Idan na zargi hakan ai babu laifi saboda ke kan ki baki da gaskiya domin har
yanzu ina zargin kina sonsa da bakya sonsa ba zaki dinga kar'be masa kudi da kayayyaki ba."
'Bacin ran maganarta yasa na fashe da kuka kawai na kyaleta naje kwanta ina tunanin hanyar da zanbi
gurin ganin na warware MATSALA ta.
A daran ranar da al'amarin ya faru ya kira ni a waya yana bani hakuri dangane da abunda yayi min,
damar da na samu kenan na girba masa rashin mutunci zagin sa ne kawai banyi ba amma cikin rashin
kunya na dinga farfad'a masa duk maganar da zata zo bakina, Al'amarin daya fusata! shi kenan ya kashe
wayar ba tare da ya tanka min ba, Fadila kuwa da yake tana la'be tana jinsa a lokacin da yake wayar tsabar
farin ciki kamar ta zuba ruwa a kasa tasha.
Ta shigo dakin tana masa kwarkwasa wai ita lallai sai ta dauke masa hankali.
Aikuwa ya huce fushinsa a kanta yayi mata tsiyar data sanya ta zubda hawaye masu zafin gaske tayi data
sanin auransa tunda gashi har yanzu bata samun nutsuwa da kwanciyar hankalin da take bukata ba.
Washe gari da sassafe ta kira Mahaifiyarta a waya ta sheda mata duk abunda yake faruwa, Aunty Zulai
tace."Ki kwanta da hankali na kusa dawowa insha Allah sai na basu mamaki daga shi har uwar tasa tunda
dai basu da mutunci sun hadu suna azbtar min dake to idan na dawo kome zai faru sai dai ya faru domin
kuwa ni na gaji da wannan kad'ararran auran naki da babu riba a ciki.
Tace."Mommy wallahi a mafarki banta'ba tunanin Hajia da 'ya'yanta za suyi min haka ba, saboda ni na san
duk sun san irin zaman auran da nake kwata-kwata bana jin dadin d'an uwansu amma tsakanin Aunty
Jamila da Aunty Nafisa babu wacce take zuwa ta duba ni, ita kanta Hajiyan sai tayi sati uku sati hudu ba
tazo inda nake ba......Jamil ne kawai yake zuwa inda nake shine ma yake sheda min irin hidimar da Uncle
yake wa tsohowar matarsa da suka rabu sosai yake kashe mata kudi kamar matar auransa kullum sai yaje
gidan a can ma yake cin abinci baya kallon abincina ballantana yaci kuma duk wannan abun da yake
faruwa Hajia ta sani saboda yana toshe mata baki da kudi shine taja bakinta tayi shuru sai dai kullum idan
ta kira ni a waya tayi ta zabga min 'karya ko kunya ba taji."
Aunty Zulai ta dinga kurma mata zagi tana kwashe mata albarka tace."Ki kyale mutsiyaci zan dawo ai sai
naci mutuncinta tsinanniya mayyar kudi, ai idan ta na yiwa wani ta kwana lafiya to ni ba zan kyaleta ta
rintsa ba sai ta san ni ta ha'inta."
Fadila tana kashe waya tayi tozali dashi a bakin kofa kuma ya d'an tsinci
hirar tashi mussaman gurin da suke zagin mahaifiyarsa.
Ta diririce tana gaisheshi yace."Ke da waye kuke waya."?
Da sauri tace."Mommyna ce tace ma tana gaisheka."
Yace." Duk naji abunda kuke tattaunawa keda mahaifiyarki kuna zagin Hajiya ko."
Tace."Kamar yaya muna zagin Hajiy.....Hannu ya d'aga mata da fadin" Kinga ni ba zan saurare ki ba har sai
sanda mahaifiyar taki ta dawo gari in yaso kome zai faru sai dai ya faru nima na gaji."
Sai ta fashe da kuka da fadin." Uncle kada ka dauki maganar Mommy da muhimmanci ka san halinta da
rashin fahimta amma ni ina sonka bana so na rabu da kai.
Yace" Kina sona amma zaki zauna kina zagin mahaifiyata naji komai da kunnena saboda haka tunda kin
fadawa uwarki cewa ni da mahaifiyata da 'yan uwana mun tsane ki muna zalintar ki idan ta dawo sai ta
d'auki duk matakin da zata dauka."
Yana gama maganarsa ya fice ya barta a dakin tana kuka da nadamar wautar data tafka, tana sonsa tana son
zama dashi duk da irin rikon sakainar kashin da yake mata bata tunanin rabuwa dashi kullum burinta bai
wuce ace ya kula da ita ba amma ta san hakan zai yi mutukar wahala saboda tafi kowa sanin halin
mahaifiyarta da rashin hakuri tabbas idan ta dawo za'ayi rigima irin wacce ba'a so.
****
Tsayin kwanaki goma rabon da ya sake kiran waya ta, sai dai kuma yana zuwa gidan duk bayan kwana
biyu ko uku, shima ya daina zama a tsaitsaye yake duk abinda zaiyi ya tafi, hakan sai yayi mana dadi ni da
Innah domin dama zaman nasa shine yake haifar da MATSALA irin wacce ba a fatan ta.
Malam kuwa fad'i yake bukatarku ta biya Nuraddin ya janye jikinsa da gidan nan saboda irin wulakancin da
kuke masa ai ko babu komai kwa mutunta shi saboda d'ansa, abun mamaki kuma duk abunda ya kawo sai
ku sanya hannu ku kar'ba saboda rashin tsoron Allah."
Cikin ni da Innah babu wanda yake masa magana a duk lokacin da yake irin wannan maganar.
Hausawa sukace (Zancan duniya baya 'buya) Ranar wata alhamis ina kallon shirin Labarina a waya ta kira
ya shigo, ganin sabuwar number sai abun ya bani mamaki, na daga da sallama a bakina, ko a cikin bacci
naji muryarsa sai na sheda s Shahid ne.
Yace."Hajiya Surayya barka da yamma." Na amsa da barka dai da fadin." Wanene."? Murmushi yayi wanda
har sai da naji sautinsa yace."Shahid ne wato har kin manta muryata ko."?
Murmushi nayi da fadin " Shahid ashe kaine ai bangane kaba ya kake ya al'amura.''?
Tace."Alhamdulillhi Ai yau kwana na biyu da dawowa daga Chana na samu wani labari wanda ya faranta
min rai."
Shuru nayi ya cigaba da cewa."Sai dai nayi mamaki abunda yasa Samira bata fad'a min cewa auranki ya
mutu ba alhalin muna waya da ita."
Nace."Allah sarki Shahid ai ka san irin wannan al'amarin bashi da dadi fad'i watakila shine Dalilinta.
Yace."Okey koma dai menene ni naji na gani wannan karon zan sake dawowa a karo na biyu ina fatan ba
zaki watsa min 'kasa a ido ba."
Girgiza kaina kawai nayi ina nazarin maganarsa wai ace ina ganin kashi da rana na taka, hausawa suka ce
(ruwan da ya dake ka shine ruwa) Iya Mari mahaifiyarsa tafi 'karfina ba zan ta'ba iya auransa ba saboda
ita.
A sanyaye yace."Surayya kinyi shuru please kada ki hofintar da soyayyata a karo na biyu ki tallafe ni ki
amince min na aure ki wallahi saboda son da nake miki na kasa aure gashi Allah yayi min komai amma
bana sha'awar ko wace mace sai ke."
Jiki a sanyaye nace."Shahid ina sonka sosai amma ina jin tsoron sake jefa kaina a cikin MATSALA
mahaifiyarka bata kaunata."
Yace."Surayya kada ki damu da Iya Mari a yanzu duk abunda nake so itama tana so baki da MATSALA da
ita ni dai babban buri na ki amince da bukatata."
Nace."To shikkenan ka bari zanyi shawara." Ajiyar zuciya ya sauke da fadin. " Da daddare zan shigo naji
shawarar da kika yanke."
Nace."To shikkenan sai kazo."
Kashe wayar nai nayi zuru ina tunanin babban al'amarin da yake tunkaro ni na san halin Shahid da nacin
masifa tunda ya san aurena ya mutu kashina ya bushe na san zai takurawa rayuwata.
Aikuwa kamar yanda yace zai zo da daddare hakane ya faru bayan isha'i ya aiko yaro.......Ta Kalleni da
fadin." Yaushe kuma kikayi sabon bazawari keda ba fita kike ba."
Nace."Shahid ne fa wallahi ban san wanda ya fada masa aurane ya mutu ba."
Ta'be baki tayi da fad'in." Zan can duniya ai baya 'buya dole ya samu labari mussaman da kowa ya san
saboda ke yaqi aure.
Murmushi nayi da fadin." Innah nifa duk kulafuncin sa ba zan aure shi ba." Taja tsaki da fadin." Ki ma
aure shi mana jiki magayi."
Tashi nayi ina dariya mayafi na yafo a jikina na fito tana zaune a inda take sai surutai take...." Idan Iya
Mari ce sai kin gwammace kida da karatu.
Ba tare da nace mata komai ba nasa takalmana na kama hanya na fita.
Da yake akwai wutar nepa yasa nayi saurin ganinshi, yana can tsallake a tsaye jikin motarsa da waya a
kunnansa.
Ganin fitowa ta yasa ya fara takowa domin zuwa inda nake still da wayar a kunnansa yana magana.
Tun kafin ya karaso na kare masa kallo, lallai ya samu lafiya gabadaya ya sanja ya zama 'kato ita kanta
shaddar dake jikinsa abar kallo ce kai kana ganinsa kasan matashin dan kasuwa ne da yake kan ganiyarsa.
Yana zuwa inda nake ya cire wayar daga kunnansa da fadin " Zan kira ka an jima yanzu akwai muhimmin
abunda yake gabana."
Yasa a wayar aljihun gaban rigarshi yana kallona da kyakykyawan murmushi a fuskarsa.
Na saki fuskata sosai muka gaisa nace."Ka shigo daga ciki mana.Yayi murmushi da fad'in." Kin bani dama
kenan."
Murmushi nayi da fadin." Eh na baka dama ka shigo."
Yace."To godiya nake gimbiya."
Dadduma na shimfid'a masa ya zauna, da yake tana da girma sai na zaune nesa dashi muka sake gaisawa,
Yace."Banyi tsammanin ganinki haka ba."
Nace."Saboda me ka fadi hakan.
Murmushi yayi da fadin." Kin kara kyau sosai tamkar wata budurwa gaskiya ba zan boye miki ba naji
dadin faruwar wannan al'amari watakila rabona ne ya rantse."
Murmushi nayi da fadin." Shahid kenan wai don Allah me yasa kake so ka aureni kana da ikon da zaka auri
budurwa amma me ya burgeka gurin auran bazawara"
Yar dariya yayi da fadin." Surayya kenan kin manta da cewa shi so makaho ne! wallahi a yanzu bana
kallonki a matsayin bazawara a matsayin budurwa nake kallonki kuma zan aureki da zuciya daya a raina na
dauke ki da babban Matsayi."
Girgiza kai nayi ina jimanta irin son da yake tabbas duk abunda ya fada akaina babu karya ba tun yau ba na
gazgata cewa shi din cikakken masoyina ne, wallahi in ba dan mahaifiyarsa da tayi mana karan tsaye ba to
da babu abunda zai hana ni na aureshi.
Yace."Kinyi shuru ko kina kokwanto da maganata, girzgiza kai nayi da fadin." Ko daya Shahid babu
shakka na san dukkan abunda ka fada a kaina gaskiya ne har cikin zuciyarka wannan dalilin ya sanya naji
ina sha'awar auranka domin mu zauna cikin inuwa d'aya."
Wannan maganar tawa tayi dai-dai da shigowarsa soron da alama kuma duk yaji tattaunarmu, Yanda ya
tsaya mana a ka! sai ku dauka tsohon soja ne! sai muzurai! yake yana watsa mana wani irin kallo wanda
na kasa tantance ko na menene.
*TURKASHI 馃樃*
Jikinsa a sanyaye ya dau'ke hannunsa yanayin fuskarsa kad'ai zai nuna maka cewar yaji zafin abinda yayi
masa.
Kallonsa nayi still yana tsaye qi kam! raina ya baci nace." Uncle ka shiga mana ai ina ma tunanin yaron
yayi bacci sai dai ka dawo gobe."
Ya jima yana kallona kafin ya girgiza kanshi da bacin rai a maganarsa yace."Gurin ki nazo ba gurin yaro ba
saboda haka ki sallami wannan da yake zaune ki same ni a cikin gidan.''
Yana gama maganarsa ya shige cikin gidan.....Ajiyar zuciya na sauke na juyo ina kallonsa, gabadaya
yanayin sa ya sanja.
Zanyi magana ya riga ni da fadin." Surayya ina jin tsoron kada ki bijire min domin zuwan tsohon mijin nan
naki na tabbatar da cewa lallai yana bibikon ki ko ga yanayin yanda fuskarsa ta nuna daya gan ni a kusa
dake."
Nace."Shahid kada ka damu babu wanda ya isa ya tursasa ni akan abinda bana so ka sanya a ranka cewa
aurena da Uncle ya kare har abada, amma abunda nake bukata a gurin ka shine ka dage da addua akan duk
wani abu da zai kawo mana cikas a cikin al'amarin Allah yayi mana maganinsa.
Ya sauke ajiyar zuciya da fadin."Har naji sassauci a cikin zuciyata fadin wannan maganar taki ya karfafa
min gwiwata saboda haka na d'aura d'amarar auranki babu gudu babu ja da baya Addua kuma insha Allah
zan tsananta akan Allah ya mallaka min ke."
Murmushi nayi da fadin." Ameen ya rabbi Allah ya cika mana burinmu na alkairi." Ya amsa da Ameen da
murmushin farin ciki a fuskarsa.
Ina sane na dinga jan Shahid da hira duk dan na k'untata masa, idan yace zai tafi sai na hana shi tafiya
hakan ya dinga yi masa dadi yana jin farin ciki a cikin zuciyarsa.
Sawun tafiyarsa naji nayi saurin sassauta murya cikin wani irin salo nace."Shahid ai ni sai yanzu na san
zanyi auran so domin ka san lokotan baya akwai kuruciya a tare dani shiyasa na kasa tantance menene so
wanda yasa na zo na jefa kaina a muhallin da bai dace ba, saboda haka ka kwantar da hankalin ka Insha
Allah kaine mijina Uban 'ya'yana."
Duk wannan sharhin da take a kunnuwansa, 'bacin ransa ya sake nunnukawa! to da yake namijin duniya
sai ya daure zuciyarsa, bai ko kalli inda suke ba ya fice daga gidan kamar zai tashi sama.
Zuciyata wasai! dana tabbatar da cewa yaji duk abinda nake cewa don haka cikin walwala da farin ciki
mukayi sallama da juna, ya dauko kudi a daure da kyaure ya bani da kyar na kar'ba domin cewa nayi ya
rage sunyi yawa.
Kawai sai ya ajiye min akan dadduma ya tafi dole ta sanya na dauka amma ban nunawa Innah kudin a
ranar ba sai da gari ya waye.
Ta kalle ni kafin ta kalli kudin tace."Wannan kudin sunyi yawa Surayya wai shin me yasa ke baki da
hankali ne? kin san ba auransa za kiyi ba me yasa zaki yaudare shi."
Nace."Innah sanin gaibu sai Allah duk qin da nakewa Shahid idan Allah ya kaddara aure a tsakanina dashi
ko'ina so ko bana so sai na aureshi."
Tace."Idan kin aureshi kiyi yaya da Uwarsa kin san dai halinta ko."?
Nace."Innah babu wanda ya isa ya hana Allah zartar da ikon Allah wallahi Iya Mari idan ta tsananta akan
al'amarin sai ayi babu ita domin abunda Allah ya nufa babu mahalukin da ya isa ya hana faruwarsa.
Tace."Idan na fahinta yanzu kina so kice kina sonsa saboda kinga Allah yayi masa arziki ai duk na gane
inda kike dosa.
Girgiza kai nayi cike da takaici nace."Innah ba zaki ta'ba fahinta ba wallahi ni da mai kudi da talaka basu da
bambaci a guri na mutukar hankalina zai kwanta to zan mika wuya domin a yanzu babu abunda nake
bukata sai kwanciyar hankali bana bukatar naje na sha wahalar aure irin na baya.
Tace."Ai shikkenan tunda hakan kika za'bawa kanki bani da abinda zan ce dake.
Nace."Addua kawai zaki min ita kadai nake bukata." Tana kokarin kashingid'a tace."To Allah ya za'ba miki
abunda yafi alkairi amma wannan kudi kada ki ta'ba ko kwabo a ciki sai Malam ya dawo ki nuna masa
muji abunda zai ce." Nace."To shikkenan haka za'ayi.
Koda na nunawa Malam kudin gurin Shahid ranshi ya baci ya rufe ni da fada ta inda yake shiga ba ta nan
yake fita ba, shi babban burin shi na koma dakin mijina sam maganar Shahid bata bashi Sha'awa ba. Nayi
ta kokarin so na fahimtar dashi cewa aurena da Uncle akwai kalubale a ciki amma fafur yaki saurarata
karshe da kuka na fito daga dakin nasa, na rasa wane irin so yake wa Uncle wanda ba yaso a fadi laifinsa
dana iyayensa.
Bayan kwana uku shuru babu shi babu dalilinsa, ga Boy yayi sabo dashi har ya iya kiran sunanshi Abbah
har yana karasawa da Abbah na. Ina kwance a uwar daki da waya a hannu ina latse-latse naji maganarta.
"Surayya nace anya kuwa Lafiya idan banyi 'karya ba sai nace yau kwana uku Uban yaron nan bezo ya
duba shi ba ko dai wani abu ki kayi masa domin kuwa Nura baya qasa a gwiwa gurin zuwa ganin d'anshi
wani sa'in har sau biyu yake zuwa safe da dare."
Nace." Babu abunda nayi masa kwanaki dai da yazo yace zai yi tafiya watakila ya tafi tunda ki kaga bezo
ba."
Tace."Anya kuwa zai tafi bai zo yayi sallama da d'ansa shi." 'Yar dariya nayi nace."Innah kenan sai ya tafi
mana tunda ai bashi kadai tafiyar ta kama ba harda abokan aikinsa.
Tace."To Allah ya dawo dashi lafiya." Na amsa da ameeen ina duba sakon da Shahid ya turo min cewa yana
nan tafe da daddare.
'Bangaran Uncle kuwa ai jinyya ya kwanta kwanan sa biyu a kwance ana ukun ne ya samu afuwa amma fa
ya zabge sosai damuwa mai tsanani ta tsaya masa a wuya shi kansa bai san haka yake masifar son yarinyar
ba sai da wannan al'amarin ya faru, gabadaya kanshi ya kulle duk dabarunsa sun kare ya rasa yanda zaiyi
da rayuwarsa ga tafiya tana tunkaro shi amma ya gaza warware MATSALAR dake damunsa.
A ranar da ya riske ta da yaron suna zance ya buga!! ya raya!! da zuciyarsa wai ala dole sai ya rinjayeta
ya cire soyayyar yarinyar daga cikin zuciyarsa saboda shi mutum ne mai kishin kansa da gudun raini a
ganinsa kamar akwai k'askanci ace yaron ya nemi matarsa, wannan dalilin ya sanya zuciyarsa ta dinga
za'bal'bala saboda tsananin kishi, kwana yayi bai rintsa ba yana neman hanyar da zai bi ya warware
MATSALAR sa maganar dai da zuciyarsa take nanata masa itace Yarinyar itace cikon farin cikin ka dole
ko kaqi ko kaso ka kaskantar da kanka kaje ka nemi soyayyarta idan kana so ka zauna lafiya.
Wannan shi ake kira da (Reshe ya juye da mujiya) sai ya dinga tuna lokacin da take bin shi tana kuka tana
ro'kon soyayyarsa shi kuma yana janye jikinsa a ganinsa ita din bata dace da rayuwarsa ba, yau sai gashi
ta zame masa wani ginshiki a cikin rayuwarsa baya tsammanin idan ya tasa abubuwan da suke gabansa zai
samu nasara saboda wannan MATSALAR.
Zazzafar ajiyar ya sauke ya sanya hannuwansa cikin sumar kanshi yana ya mutsawa! ashe halin da masoya
suke shiga kenan a duk lokacin da suka rasa abunda suke so.......Lallai ya jinjinawa *SO* Kuma ya daina
ganin laifin matashin mawa'kin nan *HAMISU BREKAR* wanda ya d'aura d'amarar wa'kar soyayya
watakila shima ya ta'ba shiga tasku irin wannan.
A sanyaye ta shigo dakin duk ta figale saboda rashin nutsuwa da kwanciyar hankali, Gidan Uncle babu
rashin ci babu rashin sha babu rashin suttura ta shaida wannan amma rashin kulawa daga gare shi shine
abunda ya sanya ta shiga cikin tsantsar damuwa da ciwo kirji yake damunta.
Kallonta yayi sai tausayinta ya rufe shi, ya san tana azabtuwa kamar yanda yake azbtuwa Hausawa suka
ce(Son maso wani koshin wahala) Kusa dashi ta zauna tana Tambayarsa jikinsa. Ya sassauta fuskarsa da
fadin." Naji sauki wanka ma zanyi na fita.
Da sauri tace."Bari na had'a maka ruwan wankan." Yace."Allah yayi miki albarka."
Cike da farin ciki ta amsa da ameen kafin ta mike da sauri ta nufi toliet tana jin dadi yau yayi mata magana
cikin laluma.
Fitowa ta kenan daga bandaki kira ya shigo waya ta, da sauri na ajiye butar dake hannuna naje na dauki
wayar ganin shine ya kira yasa na barta ta katse ban daga ba, sai da ya sake kira sannan na daga, Cikin jan
aji nayi sallama.
A nutse ya amsa da fadin." Bakya cigiya ta ko."? Ya mutsa fuska nayi da fadin." Uncle ai lafiya ce take
'buya na san kana nan Lafiya ." Yace."Bani da lafiya yanzu ma kokari kawai nayi gani nan akan hanyar
zuwa gidan ku."
Da sauri nace."Okey sai kazo ni yanzu ma bana gidan naje unguwa." Da sauri yace."Duk inda kike ki dawo
gida magariba ta gabato kin san kuma yaron nan yana da mura ga garin ana busa iska.
Nace."Kada ka damu Boy yana gida gurin Innah ai yanzu na girmi fita unguwa dashi."
Ranshi ya 'baci da jin furucinta amma da yake maslaha yake nema sai yace."Komai abun ki dai ba ki isa ki
canzawa towo suna ba, kuma ina me tabbatar miki da cewa babu wani namiji da zaki burge a haka don kin
riga kin zama socond hand."
Dariya maganarsa ta bani nace."Kai kake ganin haka amma za kayi mamakin mijin da zan aura yafi ka
komai da komai saurayi mai k'aranci shekaru uwa uba kyau da masu gidan rana."
Ban bari yayi magana ba na katse wayar ni kadai na dinga kyalkyala dariya, Innah ta fito daga kicin tana
fadin." Ke da waye kike dariya kamar wata shashasha! ban ce mata komai ba na dauki boy muka shiga
daki ina cigaba da kyalkyala dariya ta.
Har ya shiga gidansu Innalillahi wa'ina ilaihi raji'un! yake nanatawa. Hajiya ta sauko daga sama ta same shi
a hargitse, da sauri ta zauna kusa dashi tana tambayarsa ko jikin nasa ne ya tashi.
Ya girgixa kai da fadin." Ya samu sauki kawai rashin kwarin jiki ne." Tace." Sannu Allah ya baka lafiya ya
maganar tafiyar da za kayi Babangida ko dai zaka hakura ne kaga baka da lafiya.
Yace."Hajiya tafiyar nan dole ce addua kawai za kiyi min insha Allah akwai alkairi."
Tace." To Allah ya baka nasara amma don Allah ka cire yarinyar nan daga ranka domin na lura har da ita
gurin sanya ka cikin damuwa."
Shuru yayi mata, ta girgiza kanta da Fadin." Fadila ina fatan dai tana lafiya ko"? Yace "Lafiyar ta lau insha
Allah gobe ma zan kai ta asibiti taga likita kwana biyu tana fama da ciwon kirji."
Tace."Eh ta fada min da mukayi waya kayi kokarin kai ta a dubata."' Yace."Insha Allah." Tace."Ai itama
Zulan tana kan hanya a satin nan tace zata dawo."
Yace."Allah ya dawo da ita lafiya."
Ta amsa da ameen da fadin." Bari na kawo maka abinci." Bece mata uffan ba har ta shiga kicin din.
Saboda na san tilas zai zo daddare yasa na cancad'a ado mai k'ayatarwa Innah ta dinga kallona na san
magana ce a bakinta amma ta gaza furtawa.
Wannan karon Shahid mazewa yayi ya dauke kansa shima wani mugun kishin guy yake yana ganin kamar
zai zame masa 'kadan garan bakin tulu.
Yayi gyaran murya cikin kaurarriyar murya yace." Kai wa kake da suna Shahid ko? wato karan ka har ya
kai tsaikon da zaka zo zawarcin matata ko da yake kana ganin yanzu Allah yayi maka sutturar da zaka iya
gogayya da kowa to bari kaji kana wahalar da kanka ne domin wannan da kake gani tafi karfinka kaje ka
nemi daidai da kai."
Raina a masifar 'bace na mike tsaye da fad'in "Haba Uncle meye haka wai shin ana so dol..........Da yake a
cikin 'bacin rai yake bai san sanda yayi 'barin mahaukaciya a fuskarta ba, tsabar gigicewa har sai da
mayafinta ya sauka kafad'arta ta rike kumatunta tana kallonsa da tsantsar bacin rai a cikin kwayar idonta.
Shahid yace." Haba ranka ya dade wannan ba girman ka bane ya zaka mari yarinya a cikin gidansu.''
Ya nuna shi da hannu da fadin." Yi min shuru ko yanzu kai ma ka samu rabonka idan kuma kana kokwanto
ka sake wata magana anan gurin."
Shahid yayi shuru yana muzurai! yanda yaga jikinsa yana tsuma! shine ya sanya ya shuru domin baya so
ayi 'bataccciya........Hakan da yayi sai ya bani mugun haushi na tsani sokon namiji solobiyo mara k'wanji!
Tsaki mai karfi naja na tashi da sauri na shige cikin gidan zuciyata kamar zata fashe saboda bacin rai!!.
*BINTA UMAR ABBALE*
*1/NOVEMBER/2021*
11/15/21, 12:12 PM - Aisha Srtr Mt: *Kada ki karanta littafin nan idan baki biya.....'Yar uwa idan kina so ki
biya ga yanda abin yake......Vip #600 Normal #400.....Accont...Number 0542382124....Binta umar
gtbank...Idan kati zaki tura sai kiyi min magana ta WhatsApp da wannan number.*
*07084653262*
Gabad'aya jikinsa ya mutu kamar wani maraya ya karyar da kai tare da tsirawa guri guda ido da alama duk
wasu dabarunsa sun 'kare sai kawai ya hakura ya zubawa sarautar Allah ido.
Ta gefansa na wuce na shiga daki na kwanta takaicin duniya kamar ya kasheni a tsari na sam bana son
matsoracin namiji Shahid ya bani mugun haushi da har ya tsaya Uncle yayi masa barazana bai mayar masa
da martani ba, naso ace yayi masa rashin kunya ko don gaba ya kiyayi ci masa fuska a ko'ina, amma saboda
shi din matsoraci ne sai kawai ya yi masa shuru har ya kare masa tsiya be nuna masa kuskuransa.
Ji nayi gabad'aya ma ya daina burge ni domin ba irinsu nake muradin aure ba.
Shigowarta dakin ce ta katse min tunanin da nake, Jiki a sanyaye tace."Tashi ki zauna muyi magana."
Fuskata babu walwala na tashi ina gyara daurin dankwalina, tana fara yi min maganarsa na dakatar da ita
da fadin" Inna don Allah ki bar wannan maganar nifa na riga na yankewa kaina hukunci komai rintsi ba
zan koma gidansa ba Allah ya hada kowa da rabonsa."
Tace."Tausayi yake bani wallahi a da can ina ganin laifinsa amma yanzu yanda naga yana fad'i tashi gurin
ganin kin dawo gare shi ya sanya na gazgata cewa lallai yana sonki laifin dai na uwarsa ne da 'yan uwansa
wannan dalilin yasa nace ko za kiyi hakuri ki koma ko don wannan yaron da yake tsakaninku."
Girgiza kai nayi da fadin" Allah Innah ban ta'ba tsammanin cewa za kiyi sanyi da wuri haka ba, wato har
kin manta irin kalubalan dana dunga fuskanta a zaman aurena dashi ban fuskanci komai ba sai bacin rai da
damuwa duk abunda za 'ayi min Uncle baya daukar mataki wataran ma har dashi za'a hadu aci mutuncina
saboda kawai yaga ina sonsa shiyasa baya mutunta ni Innah ni yanzu nafi so nayi aure a inda za'a ga
mutuncina.
Tace."Aure a inda za'a ga mutuncinki to ba dai gidansu Shahid ba domin abinda ya fito dake daga gidan
Nuraddin shine zai fito dake daga gidan Shahid domin mai hali baya fasa halinsa.
Nace."Hakane dama can ni ban sanya a raina cewa lallai sai na auri Shahid ba za'bin Allah kawai nake
nema ina zaune Allah zai kawo min mijin aure dai-dai dani.
Tace."Shikkenan tunda kinqi fahimata ta Allah yasa haka shi yafi alkairi." Yanda ta fadi maganar yasa na
kalleta ina mamakin sauyawarta ban ta'ba tsammanin za tayi saurin karaya da wuri ba, ni kuwa ko da wasa
bana jin tausayinsa saboda yanzu na san inda yake min ciwo ina so na gina rayuwata yanda za tayi kyau a
nan gaba.
A daran ranar ya kira ni a waya yana 'kaskantar da kai yana bani hakuri akan marin da yayi min sannan ya
cigaba da rarrashina akan nayi hakuri na koma gidansa yayi min alkairin canza min rayuwa sannan zai
sanya ni farin ciki irin wanda ban ta'ba tsammani ba.
Shuru kawai nayi masa ina jinsa da kunne, Ya kira suna na amsa kamar bana so, yace."Kina jina ina
magana kinyi shuru ki taimaka min kada rayuwata ta salwanta ga muhimman al'amura suna tunkaro ni jibi
insha Allah zanyi tafiya kamar yanda na fad'a miki abinda zai kaini kasar waje yana da mutu'kar
muhimmanci a rayuwata dole ina da bukatar nutsuwa da kwanciyar hankali wannan dalilin ya sanya nake
kokarin ganin na warware wannan MATSALAR da take damuna.
Uffan bance masa ba, Yace."Hello kina jina kuwa ko da kinyi bacci ne."?
Cikin magagin karya nace."Ni dai duk banji abunda kake magana a kai ba gobe da safe ka sake kira." Ban
bari yayi wata magana ba na katse wayar, ina murmushin farin ciki babban buri na naga yana kaskantar min
da kai yana neman afuwata hakan yana min dad'i a zuciyata.
Ya jima da wayar a hannunsa ya rasa ma wani irin tunani zai yi da kyar da ji'bin goshi ya yakice 'bacin ran
abinda tayi masa ya kwanta amma kafin ya kwanta din sai da ya watsa panadol saboda yanda kanshi ke
masa wani mugun ciwo.
Koda na kunna waya ta da sakon gaisuwarsa na fara cin karo bayan gaisuwar sai kalaman soyayya suka
biyo baya al'amarin ya dinga bani mamaki! wato dama rainin hankali ne da samu dama shiyasa a lokotan
baya, baya bani kulawar data dace ashe ya iya soyayya da kalamai irin haka? na karanta text din yafi sau
ashirin ina murmushi sai da naji na fara shiga cikin wani yanayi sannan na hakura da karanta text din.
Ina kokarin ajiye wayar kira ya shigo koda na duba shine ya kira na daga ciki-ciki na amsa sallamarsa ya
amsa cikin taushin murya yake magana.
Nace."Boy ya tashi lafiya gashi can Innah tana masa wanka, Yace.'Bacin ran da kika sanya ni jiya ya sanya
ban tsaya na gaisa dashi ba."
Shuru nayi ya cigaba da cewa."Ke yanzu don Allah meye abun burgewa a gurin wannan yaron da kike
tsayawa dashi ko kunya bakya ji."
Nace."Shine daidai dani da can ban gane hakan ba saboda kuruciya da rashin hankali yanzu kam na gane
inda ake soyayya saboda Allah, Abinda yake burge ni dashi kyawun halinsa Shahid mutum ne shi mai
nagarta sh.........Katse ni yayi "Kinga ya isa ba cewa nayi kiyi min sharhi ba ni dai na san wacece ke da ido
zan iya gane irin namijin da zai iya dake wannan yaron ko kin aure shi sai kinyi nadama domin ba zaki
samu komai ba a gurinsa.
Nace." Dama ni inda za'a kula dani a mutunta ni nake bukata babu ruwana da duk abunda zai biyo baya."
Ya sassauta murya da fadin." Na fada miki cewa tafiya ce take gabana amma ba zaki sassauta min ba ko.
Surayya kina so na shiga wani hali ko."
Ta'be bakina nayi, ya cigaba da cewa." Na san anyi miki ba daidai ba kiyi hakuri na rantse miki da Allah
hakan ba zata sake faruwa ba zanyi iya bakin kokarina gurin ganin na kare miki martabarki."
Jikina ne yayi sanyi jin yanda yake zabga min magiya sai karyar da murya yake kamar ba mutumin da na
sani ba mai girman kai! da isa! yau shine yake kaskantar min da kai yana neman alfarma a gurina.
Katse shi nayi da fadin." Zanyi tunani akan maganarka amma bana so ka takura min duk sanda na yanke
hukunci zanyi maka magana.
Ya sauke zazzafar ajiyar zuciya wacce ta sanya ni shiga cikin damuwa yace"Shikkenan Allah yasa kiyi
tunani mai kyau amma ina neman alfarma a gurinki."
Nace." Fad'i ina sauraranka." Sai da yayi jim sannan yace."Don Allah ko bayan tafiya ta kada ki saurari
yaron nan ki kore shi bashi kai ba ma duk wani namiji kada ki saurareshi kiyi min wannan alfarmar."
Dariya maganarsa ta bani sai kawai nace masa "Shikkenan kada damu." Na fadi hakane ba don zan bi
umarninsa ba.
Cike da farin ciki yace."Nagode matata insha Allah yau da daddare zan shigo muyi sallama da juna."
Nace."Okey to sai ka shigo din." Kashe wayar nayi na fita tsakar gida ina nazarin maganganunsa.
Hankalinsa ya tashi sosai jin bayanin da likita yake masa tsananin damuwar da Fadila take ciki ya sanya
zuciyarta take nema ta kamu da ciwo wannan dalilin yasa likitan yake ta rarrashinta da bata shawarwari
kan cewa lallai ta cire damuwar komai daga cikin zuciyata kada ta janyowa kanta cutar dake da wuyar
sha'ani.
Ita kanta Hajia hankalinta yayi masifar tashi jin abinda yake faruwa fargabata kada Zulai ta samu labarin
wani sa'bani ya shiga tsakaninsu.
Tunda na ganshi babu kuzari na gane akwai abunda yake damunsa zato na dai sha'awa ce domin ita kadai
ce take sanya karsashin sa yayi rauni amma tunda naji yana yi wa Malam bayanin lalurar dake damun
matarsa sai jikina yayi sanyi ciwon zuciya gaskiya na tausaya mata sosai.
Ya jima a gidanmu muna bankwana ya dauki boy ya rungumeshi a jikinsa sai tausayinsu ya rufe ni na dinga
satar kallonsa kwalla duk ta cika kwarmin idona.
Kudi masu yawa ya bani yace nayi hidimata data boy duk abinda nake bukata na siya idan kudin sun kare
na tura gurin Yayarshi Aunty Jamila na ta bani wasu.
Nace."Wannan ma sun isheni Allah ya dawo dakai lafiya ya baku nasara'' Ya amsa da ameeen fuskarsa
dauke da farin cikin adduar da nayi masa.
Bayan tafiyarsa da sati d'aya Aunty Zulai ta dawo, Ganin yanda 'yarta ta lalace ta figale ya sanya ta dira
masifa da Zage-zage a gidan, Hajiya ta dinga kwantar da kanta tana bata hakuri amma fafur taki sauraranta
ta rufe idonta ta dinga zaginta kamar ba ciki d'aya suka fito ba.
Hajiya ta fashe da kuka tana fadin." Yanzu Zulai ni kike zagi ta uwa ta uba kamar bamu had'a jini ba."
A fusace! tace."Na zage ki din tsohowar munafuka azzalima ai wallahi kin bani mamaki kuma daga ke har
d'an naki sai nayi sharia daku.
Tace." Zulai bana so maganar nan tayi tsayi a tsakaninmu ki bari mu fahimci juna." Ta zaburo! kamar zata
kai mata duka tace."Bazan zauna na fahimci juna dake ba azzalima muguwa ma'karyaciya.
Duk a kunnuwan Jamil rai a 'bace ya 'karasa shigowa yana nunata da hannu "Me tayi miki keke zaginta."
Sai ta hau d'ura masa ashar! ai kuwa ya mayar mata da martani! ta fitar da hannu ta tsinka masa mari ba
tare da 'bata lokaci ba ya mayar mata da lafiyayyan marin da yafi wanda tayi masa.
Tana huci! tace."Ni ka mara! cikin gadara! yace."Eh na mare ki din ko zaki rama ne."? Ta cije baki tana
hura katon hancinta tace." Kaga a inda zan rama." Ko kafin su ankara ta kai wa fuskarta mari! Hajiya ta
zabura! ta mike tsaye hannunta dafe da kumatunta baki na rawa tace."Zulai yau ni kika mara."
Tace."Abunda yafi mari zanyi miki tsohowar banza.
Jamil ya kaiwa bakinta duka Hajiya ta hana shi, Tana kuka take fadin." Zulai kin bani mamaki wallahi."
Tace."Ai ban baki mamaki ba ma sai na daure ki." Fadila na kuka ta fito daga daki tana fadin." Mommy
kiyi hakuri don Allah Duk wannan abun da yake faruwa Hajiya bata da laifi."
Tace."Don ubanki rufe min baki dama dole ki fadi haka mana saboda tabi dare da rana ta daure miki baki
to maza muje ki had'a kayanki wannan auran karshen sa yazo.
Fadila ta dinga turjewa tana fadin." Mommy ki barni ni ina son mijina." Taqi sauraranta janta kawai take
har sai da suka fita daga gidan.
Hajiya ta zauna ta dinga rusa kuka tana fadin." Jamil nayi dana sanin had'a wannan aure banta'ba
tsammanin Zulai bata da mutumci ba sai yau."
Girgiza kansa yayi cikin tsananin bacin rai ya fita, Number 'yan uwansa mata ya nema ya kira su duk ya
sheda musu abunda yake faruwa.....Ya kira number mai gayya mai aiki Uncle kenan shima ya sheda masa
irin rashin mutumcin da Zulai tazo har gida tayi wa mahaifiyarsu......
*BINTA UMAR ABBALE*
*2/NOVEMBER/2021*
: *Kada ki karanta littafin nan idan baki biya.....'Yar uwa idan kina so ki biya ga yanda abin yake......Vip
#600 Normal #400.....Accont...Number 0542382124....Binta umar gtbank...Idan kati zaki tura sai kiyi min
magana ta WhatsApp da wannan number.*
*07084653262*
Wayar ta kar'ba murya a dushe tayi sallama da fadin." Babangida ina fatan kana lafiya ya ayyuka."?
Ya amsa da "Alhamdullihi Hajiya Jamil ya sheda min duk abunda yake faruwa kiyi hakuri ki kwantar da
hankalin ki Insha Allah idan na dawo komai yazo 'karshe bana so kina sa damuwa a cikin ranki domin
Jamil ya sheda min cewa kina zubar da hawaye sakamakon abunda 'yar uwarki tazo har gida tayi miki."
Wasu hawayen masu zafi suka zubo mata tace."Dole nayi kuka Babangida domin tunda nake da 'yar uwata
wani sa'bani bai ta'ba shiga tsakaninmu ba sai saboda wannan dalilin shiyasa kullum nake maka fada cewa
ka kula da yarinyar nan ka riketa da kyau! amma duk da haka sai da ka janyo min samun sa'bani da 'yar
uwata."
Yace."Hajia tun farkon al'amarin nan fa ku ne kuka matsa akan lallai sai anyi na amince muku ba don
saboda raina yana so ba amma yanzu Matsala ta faru kuna ganin laifi na Matsalar da ke damun Fadila daga
Allah take amma bani da laifi tunda Allah ya san ina iyakacin bakin kokarina gurin ganin na sauke hakkinta
da yake kaina, Sai dai tuntuni na lura ita din mai sanya damuwa ne a ranta wannan dalilin yasa wannan
ciwon yake barazana da rayuwarta amma duk da haka na dauki alkawarin daukar nauyin kula da ita har
Allah ya bata lafiya saboda haka ki kwantar da hankalinki zan kira ita Aunty Zulai din mu tattauna magana
a tsakaninmu.
A sanyaye tace."To shikkenan Allah yasa ta saurareka amma ta fusata! sosai shiyasa hankalina ya tashi."
Yace."Insha Allah zata fahimce ni ni dai buri na ki daina zubar da hawaye."
Tace."Shikkenan Babangida duk yanda kukayi da ita sai ka kira ni a waya ka sheda min." Yace."To insha
Allah.
Kamar yanda yace zai kira Aunt Zulai a waya suyi magana hakane ya kasance Aunty Zulai ta daga waya
ta dinga zazzaga masa bala'i shi kuma yana tausar ta tayi shuru ta fahimce shi domin su samu Maslaha. A
fusace! tace."Babu wata Maslaha da zan samu daku mamagunta azzalimai saboda ka san tsiyar daka shuka
dole ka tsallake ka tafi uwa duniya to wallahi rayuwar 'yata ta salanwata sai nayi sharia daku.
Ransa a bace yace."Shikkenan ai tunda kin kasa saurarata duk abunda kike ganin za kiyi kije kiyi wallahi
mutukar wani abu ya faru da mahaifiyarmu sai kinyi kuka da idanuwanki."
Be tsaya sauraranta ba ya kashe wayarsa yana mamakin rashin hankalinta.
Tana shirye-shiyen fita Aunty Nafisa ta dira a gidan.....Kallon banza sukayi wa junansu kafin Tace."Gayyar
tsiya mai ya kawo ki gidana."?
Aunty Nafi tace."Nazo nayi miki warning ne domin duk irin rashin mutuncin da ki kayi wa mahaifiyarmu
Jamil ya sheda min yanzu ke Zulai baki ji kunya ba menene Hajiyarmu ba tayi miki ba."
A fusace! Tace." Okey yanzu zuwa ki kayi kiyi min rashin kunya har cikin gidana."?
Tace." Ke ba har gida ki kaje ki ka zageta ba meye abun mamaki don nazo mayar da martani."
Sai ta ajiye key din motar ta saman kujera ta cire fifigin mayafin dake jikinta tazo gabanta ta rike kugu da
fadin.'' Gani a gabanki kiyi kuli-kulin kubura dani.
Aunty Nafisa ta watsa mata kallon banza da fadin." Allah ya sauwakke nayi gogayya dake."
Tace."Me kike nufi da fadin." Haka."? Murmushin cusa Takaici tayi tace." Kin san shi mai aure ya fita
daban a ko'ina wannan dalilin yasa ba zan had'a tsarkaken jikina da naki ba."
Aunty Zulai ta fusata! ta kai hannu zata mareta sai ta rike hannun da fadin." Ai ba k'arya nayi miki ba da
zaki fusata kina wani huci! idan gaskiya ne ki samu miji kiyi aure mana amma kullum ke kenan yawo gari
gari da sunan kasuwanci kada fa kiyi tunanin duk abunda kike aikatawa baya dawowa kunnuwanmu"
Cike da rashin tsoro tace."Wane irin sharri kuma ai abunda kike aikatawa ne aka fad'a da har kike zagin
mutane ke kike da tabo da mugun abun fad'a daka ke har tsohon mijin naki ina nufin mahaifin Fadila
dukkaninku baku da result mai kyau! had'a zuria daku masifa ne don haka ki daina Ikirarin shiga kotu ba
ma sai kin wahalar da kanki ba d'an uwanmu yana dawowa zai saki 'yarki in yaso sai ki samu mai irin halin
ki ki aura masa ita"
Aunty Zulai ta 'kunshe bakinta hawaye na karakaina a fuskata, Tana kallonta ta kad'a kanta ta fita daga
falon ta kasa cewa komai tsabar tashin hankali.
Zubewa tayi kasan kafet tana kuka mai sauti.........Maganar Fadila cikin gunjin kuka ta katse mata nata
kukan.
Da sauri taje inda take tana rirriketa da tambayarta abunda yake damunta.
Tana rirrike kirji take magana..." Mommy na fada miki kada ki kashe min aure rayuwata zata salwance idan
na rasa farin cikina tun bani da wayo nake sonsa dashi aka hallice ni Mommy bana tsammanin zan iya
rayuwa mai dadi a duniya idan babu shi.
Jiki na rawa ta zaunar da ita tana rarrashinta da fadin." Ki kwantar da hankalinki ki daina kuka kada ciwon
ki ya tashi Insha Allah na daina abunda nake."
Tana share hawaye tace."To ki kira wayar Hajiya ki bata hakuri a kan abunda ki kayi mata."
Shuru tayi na minti biyu kafin tace."Fadila kina gani fa yanzu Nafisa ta gama cin mutuncina me zaki ce a
kan haka."?
Tace." Mommy duk abunda Aunty Nafisa ta fada a kanki gaskiya ne nima zaman da kike a haka baya bani
sha'awa kiyi aure ko zaki fita daga cikin zargi."
Ta share hawaye da fadin." Fadila ba laifina bane wallahi zawarawan ne babu na arziki duk wanda yazo da
lalata yake zuwa ni kaina ina so nayi aure na huta."
Tace."Mommy tun farko ke kika zubar da darajar ki shiyasa kowa yake miki kallon mutuniyar banza tabbas
a yanzu babu wani nagartaccen namiji da zai zo da niyyar auranki amma shawarar da zan baki shine ki
daina yawace-yawace a gari gari ki cigaba da kasuwancin ki a gida Insha Allahu kina zaune Allah zai kawo
miki mijin aure."
A raunane tace." Shikkenan Fadila zan dauki shawararki domin na tsorata da irin cin mutuncin da Nafisa
tayi min naka ma kenan to ina ga na waje ashe ni kallon karuwa ake min a gari ban sani ba."
Fadila ta girgiza kanta tabbas tuntuni ake zargin mahaifiyarta da harkar karuwanci da lesbian a gari babu
wanda be sani ba, gashi mahaifinta kowa ya san shahararran d'an iska ne a lokacinsa yayi sharafi don ana
ma zargin HIV ce ta kashe shi........A ganinta idan ba Uncle din ba babu namijin da zai aureta ba tare da ya
goranta mata ba.
Aunty Nafisa kuwa tana zuwa gidan ta shedawa Hajiya duk abunda ya faru, Hajiya ta dinga yi mata fada
da fadin." Ita da zata gyara al'amarin ya za'ayi kuma taje ta 'bata.
Aunty Nafisa tace."Hajiya raina ne ya 'baci wallahi domin naji takaicin marin da tayi miki sai dai kuma
raina yayi fari da naji Jamil ya rama miki amma duk da haka ban huce ba sai da naje har gida naci mata
mutunci hankalina ya kwanta.
Hajiya na kokarin magana kira ya shigo wayarta, koda ta duba mai kiran sai da gabanta ya fadi Aunty
Zulai ce........Aunty Nafisa tace ki d'auka kiji me za tace miki."
A sanyaye ta daga wayar a maimakon taji hayaniya da zagi sai taji muryarta cikin sanyi tana gaisheta.
Da sauri ta amsa tana washe baki, Aunt Zulai ta fashe da kuka da fadin." Hajiya har gida Nafisa tazo ta kare
min tanadi."
Tace."Yanzu nake mata fad'a bata kyauta ba kiyi hakuri shiyasa ai tun farko naso mu fahimci juna dani
dake amma kika fusata."
Ta goge hawaye da fadin." Raina ne ya baci kiyi hakuri don Allah." Cike da farin ciki tace."Magana ta
wuce insha Allahu saboda haka dake da Fadilan ku dawo gabana domun bana son zaman ki ke kadai a gida
saboda zargin da ake miki.
Tace." To shikkenan Hajia nagode sai Allah ya kaimu gobe zamu shigo." Tace."To Allah ya kaimu lafiya.
Ta ajiye wayar tana kallonta tace."Nafisa yanzu na gama da wannan MATSALAR saura babbar.
Tace."Hajiya me yake faruwa"? Ta girgiza kanta da fadin.'' Yanda zan tunkari tsohowar matar Babangida
nake jin tsoro yanzu na gane gaskiya na gane cewa yarinyar itace matar rufin asiri itace ta dace da
Babangida hakika idan ban nemi afuwarta ba to hakkinta zai cigaba da bibiyata na tabbata hakkinta ne ya
sanya komai ya dagule mana.
Aunty Nafisa ta sauke ajiyar zuciya da fadin." Gaskiya ne Hajia ni kaina idan na zauna sai nayi ta tunani
akan abunda yasa muka tsani yarinyar bata da laifi sannan kuma daidai gwargwado tana mana biyayya
babu wanda ta ta'ba zagi a cikinmu amma muka dauki karan tsana muka dora mata hakika mun zalince ta
kuma hakkinta ba zai barmu ba mu zauna lafiya.
Tace."Wallahi kuwa ni yanzu kunyar hada ido nake da ita tunda auran ya mutu babu wanda ya ta'ba zuwa
ganin yaron nan ni yanzu ba zan ce ga kammaninsa ba ma."
Tace."Hajiya ki bari kawai gobe sai mu hadu gabadayanmu muje mu duba yaron daga nan sai mu nemi
afuwarta." Tace."Shikkenan to sai ki bugawa 'yar uwarki waya ki sheda mata."
Wayarta ta dauko daga cikin jaka ta nemi number Aunty Jamila domin ta sheda mata abunda yake faruwa.
Cikin baccin da ya fara daukata naji maganarta tana fadin." Ki tashi kinyi baki." Da sauri na bude idona da
alamun bacci a tare dani nace." Innah baki kuma su suwaye."?
Tace."Abunda kunnuwanki sukaji." Zaune na mike gabadaya jikina yayi sanyi a hankali nace."Allah yasa
alkairi ne ya kawo su."
Tace."Da alamar hakan domin banga wata fitina a tare dasu ba." Nace."Ina boy yake."?
Tana kokarin fita daga dakin tace."Yana hannunta kiyi sauri ki fito domin muji abunda yake tafe dasu."
Cikin hijab na fito na same su zaune a kan tabarma kaf d'insu harda Jamil........abun mamaki sai suka dinga
rige-rigen gaisheni.
Cike da jin nauyi da kunya nake amsawa zuciyata cike da mamakin wannan al'amarin
Gurin yayi shuru na minti uku kafin ta fara magana cikin sanyi-sanyi......Na dinga kallonta ina girgiza kaina
tsabar mamaki ya hana ni magana wai yau Hajiya ce take kaskantar da murya tana bani hakuri babu shakka
ba zan ta'ba mantawa da wannan ranar ba.
Aunty Zulai ta dora da fadin." Surayya gabad'ayan mu munyi nadama mun gane cewa ke matar arziki ce
wannan dalilin yasa mu yanke hukuncin zuwa domin mu nemi gafarar ki akan abubuwan da suka faru a
baya, don Allah ki yafe mana kuskuranmu.
Ajiyar zuciya na sauke a nutse nace."Hajiya wallahi ni dama ban rike wani abu a cikin raina ba kuma ni
tuntuni na yafe muku dama aure ne ya had'a kuma ya raba yanzu babu wata alaka a tsakanina daku sai
mutuntuna juna bayan haka jinin ku yana gudana a jikin yaron dana haifa ko saboda dashi ai na yafe
muku na manta da duk wani abu da ya faru."
Cike da jin dadi suka hada baki gurin fadin.'' Masha Allah Mungode sosai da wannan karamcin insha
Allahu kuma zumuncin mu zai cigaba da tafiya ko baku komai mun had'u tunda rabo ya shiga tsakaninmu."
Innah tace."Hakane to Allah dai ya yafe mana baki daya." Suka amsa da ameeen ya Allah."
Hajiya ta rungume Boy tsam a jikinta sai murmushi take da fadin" Yaron yayi wayo sosai abun ya bata
mamaki.....Innah tace." Haka kowa yake fadin yayi saurin wayo wata goma gashinan har ya fara koyon
tafiya."
Tana murmushi ta sauke shi kasa, aikuwa sai ya dafa bango yana tafiya wai so yake yazo guri na.....Farin
ciki ya isheta sai dariya take tana kiran sunansa, ni dai kallonta kawai nake ina mamaki.
Yana karasowa inda nake na daukeshi na dora a cinyata aikuwa sai ya fara jan rigata yana gwalantu nono
yake so.........Nan ma suka dinga dariya suna fadin." Ashe haka yake da wayo." Murmushi kawai nayi na
tashi na shige daki da yaron a hannuna.
Ina zaune a dakin nake jin maganganunsu har lokacin da suka tashi ta fiya suka leko suna yi min sallama,
nace."To ku gaida gida Hajiya Allah ya saka da alkairi." Aunty Nafisa tace." Haba Surayya ai mune da
godiya sai mun sake kawo miki ziyara." Nace."To shikkenan Aunt Nafisa ku gaida gida."
Suna tafiya Innah ta shigo dakin da fadin." Duk wad'ancan kayan da suka kawo na yaron nan ne." Nace."
To dama wa za suyi wa hidima idan bashi ba."
Girgiza kanta kawai tayi ba tace min komai ba ita dai ba yarinya bace ta san sun zo gaisuwa da neman iri
ne, hakika taji dadin yanda suka gane gaskiya har suka gane kuskuransu suka zo domin su nemi gafara,
wannan dalilin ne ma ya sanya har ta zauna ta saurari muhimmiyar maganar da suka zo da ita al'amarin ya
kwanta mata a rai sai dai kuma MATSALAR tana gurin ita wacce ake maganar akanta, da wuya kai tsaye
ta amince da batun da suka zo dashi.
*BINTA UMAR ABBALE*
*3/OCTOBER/2021*
: *Kada ki karanta littafin nan idan baki biya.....'Yar uwa idan kina so ki biya ga yanda abin yake......Vip
#600 Normal #400.....Accont...Number 0542382124....Binta umar gtbank...Idan kati zaki tura sai kiyi min
magana ta WhatsApp da wannan number.*
*07084653262*
Soyayyata da Shahid tayi nisa hankalina kuma ya kwanta dashi mussaman da mahaifiyarsa tazo har gida ta
bada hakuri akan abubuwan da suka faru a baya ta kuma nemi alfarma a guri na kancewa nayi hakuri na
auri Shahid din saboda samun kwanciyar hankalinsa a cewarta duk macan da aka nuna masa domin ya nemi
auranta sai ya kada baki yace har abada ba zai yi aure ba tunda ya rasa ni wannan dalilin yasa tazo domin
ta nemi alfarma akan al'amarin komai ya wuce tayi kuma alkawari akan cewa ko anyi auran babu wani abu
da zai faru."
Malam dai gabad'aya maganar bata kwanta masa ba, yanda na fahimci Innah ma tana goyon bayansa
kawai dai sun zuba min ido ne suna kallona ina kai kawo da abunda zuciyata take so.
'Bangaran Uncle kuwa babu yabo babu fallasa tsakanina dashi, ya kan kira waya ta jefi-jefi mu gaisa ranar
kuma da ya samu sukuni har vedio call muke yayi ta kallona yana murmushi da fadin" Ina jin dadin ganin
ki keda yaro na hankalina yana kwanciya a duk sanda zan gan ku cikin kwanciyar hankali na roke ki da
Allah ki rike min amana kada ki saurari wani namiji ina dawowa za'a daura mana aure ki koma dakinki.
To kawai nake ce masa amma har cikin zuciya bana tunanin sake zaman aure dashi, sabida haka kawai nake
jin tausayin Shahid ya kwallafa ransa a kaina ina ganin i dan ban aureshi ba a wannan karon dole hakkinsa
ya bibiye ni.
Mun tsayar da magana tsakanina da Shahid kan cewa yana dawowa daga tafiyar da zai yi zuwa Chana za
muyi aure a tsakaninmu wannan alkawari ne muka daukarwa kanmu domin har wani siririn zobe na silver
ya sanya min a yatsa na da fadin." Zoben Alkawari ne. Ni kuma na jadadda masa da cewa insha Allahu zan
rike masa alkawari. Hankalinsa kwance ya kama hanya ya tafi harkar kasuwancinsa.
Koda na shedawa Malam yanda mu kayi a take ya sauya fuskarsa, sai ma ya gyara kwanciyarsa ya juya min
baya bacci ya daukeshi ya barni ina magana ni kadai.
Abunda Malam yayi min irinsa Innah tayi min. Gabadaya sai na rasa gane inda suka dosa a yanzu dai ni
banga laifin Shahid ba dama Matsalar daga gurin mahaifiyarsa ne kuma da kanta ta gyara kuskuranta tazo
ta bada hakuri ta kuma nemi alfarma a ganina hakan ba wata Matsala bace tunda ni nake da ra'ayin
za'bawa kaina namijin da nake so na aura amma yanda na lura gabadaya ba suyi na'am da al'amarin ba.
Gabadaya sai na shiga cikin kunci da damuwa kullum ina daki a kwance ina nazarin da tunanin yanda
al'amurana suke kwan gaba kwan baya.
Kiran da ya shigo waya ta ne ya katse tunanin da nake, kamar bana so na daga a cunkushe na gaisheshi ya
amsa tare da fadin." Me ya same ki ne naji muryar ki wani iri."
Nace." Gaskiya ni na gaji da wannan abun nifa ba muharramar ka bace kullum sai kace za kayi vedio call
ni na gaji.
A marairaice yace." Ki taimaka min kinji ko ganin ki zai sanya na samu sassauci.
Nace."Nima sassaucin nake nema kawai ka k'yale ni." Kashe wayar nayi tare da jan tsaki kwanciya na
gyara wani kiran ya sake shigowa kin dagawa nayi har ta gaji ta katse.
*****
Hajiya ta dingi zuwa gaisuwa da neman iri ita dai burinta nayi hakuri na koma gidan d'anta. Da na gaji da
al'amarin kawai sai na fito fili na fada mata gaskiyar magana nace."Tayi hakuri na riga na fitar da mijin
aure Allah ya hada kowa da rabonsa.
Kamar za tayi kuka ta dinga rarrashina tana kawo min misalai akan boy wai kada rashin uwa ya sanya
rayuwarsa ta samu tangard'a duk rintsi dai akan na sake wani aure gwara na koma gidan ubansa.
Nace."Hajiya babu abunda zai samu yaro nan sai alkairi domin kuwa ba akansa aka fara ba kuma ba a
kansa za'a gama ba 'ya'ya nawa ne su kayi rayuwa ba tare da iyayensu ba yanzu kuma Allah ya raya su sun
zama mutane saboda haka boy ba zai yi maraicin uwa ba tunda kina nan a raye.
Ta karyar da kai tana bani baki, shuru kawai nayi mata saboda bana so muyi ta sa'insa a tsakaninmu.
A ranar Innah yini tayi bata yi min magana ba, al'amarin ya daure min kai na same ta a kicin tana aiki
nace."Wai ni Innah me kike nufi ne? keda Malam kawai kun sanya min ido sai jin haushina kuke me nayi
muku."
Tace."Ai dole mu sanya miki ido kiyi abinda kike so tunda dai babu wanda ya isa ya fada miki kiji.
Nace."Amma dai Innah kin san idan nayi wa Shahid haka banyi masa adalci ba na san duk wannan b'acin
ran da kuke akan naqi amincewa na koma gidan Uncle ne."
Tace." Waye zai miki zaman auran ? ke zaki yi abunki saboda haka duk wanda kike ganin shine ya dace
dake shi zaki aura amma dai mu a ra'ayin mu munfi so ki koma gidan uban dan ki."
Nace."Innah da zan koma gidan Uncle wallahi da tuntuni na koma gabadaya yanzu bana sha'awar zaman
aure dashi.
Tace."To ai shikkenan Surayya tunda haka kike ganin ya dace Allah ya bada sa'a."
Bayan kwana biyu tashin hankali ya faru a unguwar Ummiyo tayi cikin shege a 'boye suka tafi asibiti
pravite ita da Samira domin a zubar da cikin, ashe da 'karar kwana anan rai yayi halinsa Ummiyo ta mutu
yayin da ake burge cikin dake jikinta na wata hudu da kwanaki.
Samira faduwa tayi a gurin ta suma, Yayin da hankalin likitan yayi masifar tashi, ko kafin yayi wani
yunkuri ma asibitin ya cika da jama'a da 'yan jarida ka Samira a kwance jama'a sun kewaye ta 'yan jarida
kuwa sai daukar hotonta suke.
Koda ta farfado ihu! ta dinga kurmawa tana fadin."Ummiyo dama sai da nace miki kada ki zubar da cikin
nan gashinan kin mutu kin tafi kin barmu wayyo na shiga uku na lalace"! Kuka take yawu da majina gaje-
gaje a fuskarta.
'Yan jarida sukai ta so suji karin bayani daga bakinta tsabar tashin hankali ya hanata magana sai surutu take
mara kan gado! 'Yan sanda ne suka sanya gawar Ummiyo a mota dama tuntuni sun daure shugaban
asibitin sun sashi a mota dole su binkice shi.
Unguwar ta cika da hayaniya kowa yana fadin albarkacin bakinsa kan al'amarin ni dai kasa magana nayi
hawaye kawai nake sharewa tunda nake banta'ba ganin masifa irin wannan ba.
Da kyar muka samu shiga gidan saboda dandazon jama'a da sukayi dafifi a bakin kofar......an gama shirya
Ummiyo anyi mata suttura ana mata karatun alkur'ani.
Hawaye na share na samu gefe guda na tsuguna na fara karanta mata tabara, Innah kuwa can uwar dakin ta
shiga inda Zuwaira take tare da 'yan uwanta tana sambatu.
Koda aka dauki gawar Ummiyo Samira fad'uwa tayi a gurin a take aljanu suka buge ta suka dinga walagigi
da ita a gurin kowa sai da ya tausaya mata, tinda nake da Samira ban ta'ba sanin tana da iska ba sai yau.
Har magariba muna gidan sai da naga ta dawo hankalinta sannan hankalina ya kwanta, a daran ranar kuwa
ban iya rintsawa ba gabadaya tsoron duniya nake.
Da sassafe muka nufi gidan........Nan ma dai Abun babu dadi wai ashe tsakiyar dare ciwon ya tashi wanda
aka kasa gane kansa ba iskokai ba ba hauka ba, ta dinga zambarwa tana kurma ihu! tare da farara! da
gudu! da k'yar! aka samu ta zauna amma duk da haka sai taune-taune! take yawu na dulala daga bakinta.
Kuka wiwi-wiwi na dinga yi na matsa kusa da ita ina kiran sunanta, jajayen idanuwanta ta tsira min kafin ta
kyalkyale da dariya ta zabura! zata mike tsaye na rike hannunta ta fizge da karfi na fara karanta
ayatulkursiyu ina tofa mata, jikinta yayi lakwas ta kwanta a gurin bacci ya dauketa.
Zuwaira na share hawaye tace."Sannu da kokari Surayya zuwanki yayi amfani gashi har ta samu bacci
Allah ya saka miki da alkairi."
Cikin sanyi jiki na amsa da ameeen Allah ya bata lafiya.
Samira haka ta dinga fama ita ba mahaukaciya ba ita ba mai hankali ba duk sanda zanje gidansu sai tayi ta
dariya tana kallona ko kuma ta fashe da kuka ta rungume ni tana rokona gafarar abubuwan da ta aikata min
laifi.
Tana kuka ina kuka muke rabuwa.
Kasa hakuri nayi sai da na fada masa abunda yake faruwa, budar bakinsa sai cewa yayi hakan shine daidai
dama hausawa suna cewa ramin karya kurarre ne.
Haushin sa ya rufe ni tsaki mai karfi naja na kashe wayar.........Yafi sati yana kira bana dauka saboda takaici
maganar da yayi a ganina kome Samira tayi ai ya kamata a yafe mata a kuma tausaya mata duba da irin
halin da take ciki.
Text ya tura min na rarrashi da ban baki sannan ya roki alfarma cewa zai kira waya ta na daure na daga za
muyi magana.
Koda na daga wayar gaishe shi kawai nayi naja bakina nayi shuru..Yace."Insha Allah saura sati biyu na
dawo ki taya ni murna abunda naje nema na samu nasara."
Nace."To masha Allah na taya ka murna."
Wasu zantuka ya fara yi min....Na katse shi da fadin." Ni dai yanzu kwanciya zanyi wallahi bana bukatar
doguwar magana.
Shuru yayi bece komai ba.
Ganin haka yasa na kashe waya ta na kwanta tare da tsirawa rufin dakin ido, Yanzu na san idan ya dawo
nida kwanciyar hankali munyi bankwana zai dawo ya takurawa rayuwata.
Ajiyar zuciya na sauke na tashi zaune tare da daukar waya ta number Shahid na nema na kira shi, ya daga
muka gaisa nace."Wai yaushe ma kace zaka dawo ne."? Yace." Nan da sati hudu kina missing dina ko."?
Nace." Sosai kuwa don Allah kada ka 'kara wasu kwanakin ka dawo domin mu cimma manufarmu."
Yace."Kada ki damu my love insha Allah ina dawowa komai yazo karshe." Nace."To Allah ya dawo da kai
lafiya." Ya amsa da ameeen kafin muyi sallama da juna.
Uncle Tun daga ranar be sake kiran waya ta ba hakan sai yayi min dadi dama takurawa rayuwata yake.
Ranar wata asabar da sassafe Malam ya shirya cikin sabbabin kaya ya fita na tambayi Innah ina ya tafi
tace." Itama bata sani ba watakila kuma za suyi taro ne irin nasu na guragu tunda yana da mu'kami a
cikinsu.
Na koma na daki na kwanta kasala duk ta baibayeni, haka kawai nake jin gabana na faduwa, a cikin
wannan yanayin bacci ya dauke ni.
Muryarta naji tana tashi na "Ki tashi kije Malam yana so yayi magana dake." Yanda ta fadi maganar da
rashin walwala yasa na tashi babu kwari na bi bayanta
Koda na shiga dakin nasa sai na iske shi zaune kan tabarma gabansa da sababbin kudi 'yan dubu-dubu.....Ya
dauki kudin ya miko min kallonsa nayi.
Babu walwala a fuskarsa yace." Kisa hannu biyu ki kar'ba."
Nayi yanda yace......Ya tsira min ido yana kallona nan na hango kwalla cikin kwarmin idonsa.
Hankalina ya tashi! nace."Malam wannan kudin na menene."? Ya sauke ajiyar zuciya da fadin." Sadakin
auranki ne da Nuraddin. a matsayina na mahaifinki na shige miki gaba na kuma kar'bi walicin ki a karo na
biyu ina neman alfarma kiyi min lamuni ki zauna zaman aure da Nura idan har na isa na yanke hukunci a
kan ki to kada ki bijirewa umarni na."
*BINTA UMAR ABBALE*
*4/OCTOBER/2021*
: *Kada ki karanta littafin nan idan baki biya.....'Yar uwa idan kina so ki biya ga yanda abin yake......Vip
#600 Normal #400.....Accont...Number 0542382124....Binta umar gtbank...Idan kati zaki tura sai kiyi min
magana ta WhatsApp da wannan number.*
*07084653262*
*MATSALAR MU A YAU!!*
*126*
Cikin yanayi na damuwa da tashin hankali nake kallonsa gabadaya na kasa magantuwa ballantana na
kalubance shi ya akan irin hukuncin daya yankewa rayuwata.
A sanyaye yace."Kiyi hakuri na san nayi miki ba dai-dai ba za kuma kiyi tunanin kamar na fiye son kaina
da yawa Surayya ke kadai na haifa bani da kowa sai Allah da ma'aiki sai kuma ke zan so ace rayuwarki ta
inganta duk wanda kike tunanin zaki aura bayan Nuraddin yake a zahirin gaskiya nafi miki sha'awar
rayuwar aure dashi saboda nagartarsa kuma duk wani binkice nayi na gane cewa MATSALAR da ta dinga
faruwa a tsakaninku ba daga gurinsa bane laifi duk na mahaifiyarsa ne da kuma 'yan uwansa, to
Alhamdulillhi suma Allah ya shiryesu sun gane gaskiya sunzo har gida sun nemi gafarar ki wannan dalilin
yasa naji ina miki sha'awar cigaba da zama tare dasu saboda ana son mutum ya kasance mai afuwa ga
wanda ya zalince shi bayan haka kuma duk mutumin da yayi kuskure ya nemi gafarar wanda ya zalinta
Allah yana son haka da wannan nake ro'kon ki akan ki sassautawa zuciyarki kiyi hakuri a karo na biyu ki
zauna dakin mijinki domin ki samu rabauta ina mai tabbatar miki da cewa za kayi farin ciki da hakan."
Hawaye na share da fadin." Malam yanzu ya kuke so nayi da Shahid maganar aure na dashi tayi nisa
sannan kuma ni gaskiya ba'ayi min adalci ba yana da kyau a kyaleni na za'bi ra'ayi na."
Sunkuyar da kansa yayi a sanyaye yace."Shikkenan tunda kina ganin kamar an tilasta ki kiyi hakuri za'a
warware auran yanzu zan fita na samu Alhaji Sabo na sheda masa duk yanda mukayi dake.
K'asan leda na kwanta hawaye na zuba to wai shin yanzu da suka yanke min wannan d'anyan hukuncin ya
suke so nayi da Shahid wannan shine babbar damuwata.
Cikin bacin rai naji maganarta a kaina." Wallahi mutukar ba za ki bi Umarninmu ba to sai dai ki tattara
kayanki tafi can Bauci domin kuwa ni ba zan iya da abun kunya ba.
Cikin kuka nace."Wai Innah ya kuke so nayi da rayuwata ne? ya kuke so nifa nake zaman auran nan a gani
na ya kamata a kyaleni na zabi wanda zaiyi dai-dai da rayuwata."
A fusace! ta kawo min mari da sauri na kauce ina kallonta hawaye na karakaina a fuskata, muryarta na
rawa tace."Wallahi zaki janyo nayi miki baki akan wannan al'amarin ki mutukar ba zaki bi umarninmu ba
to babu ni babu ke."
Cike da mamaki na bita da kallo har ta fita daga dakin, zazzafar ajiyar zuciya na sauke na koma na kwanta
wato har abun ya kai haka Iyayena zasu tsine min saboda ya shiga ya fita domin ya ruguza min farin cikina.
Hannu nasa na share hawaye ina girgiza kaina babu shakka duk wata badala da take faruwa shine ya shiryo
ta saboda naqi amincewa kai tsaye shine yabi ta karkashin kasa saboda wannan dalilin mahaifina suna fushi
dani har da ikirarin tsiniwa.
Kiran daya shigo wayata ne ya katse min tunanin da nake da k'yar na iya d'aga wayar muryata duk ta
dushe.
Yace."My love menene yake faruwa ne ko baki da lafiya."?
Hawaye masu zafi suka kwace min.
Da kyar nace."Shahid don Allah kayi hakuri kaji ko."
Yace."Ai magana ta 'kare tuntuni mun gama magana da Alhaji Sabo yace lallai zai kira Mijin naki ya sheda
masa daga yau zuwa gobe za kiga sakamakonki."
Yana gama maganarsa ya tura kekensa ya fita.
Cikin mutuwar jiki na zauna gefen gado ina nazari da tunanin wannan rikitaccen al'amarin " Anya kuwa
Surayya kinyi wa iyayenki adalci? ashe basu isa su nemi alfarma a gurin ki ba kada fa ki manta sune kashin
bayan samar dake a duniya kuma babu yanda za'ayi su cutar dake kada duniya ta zage ki akan abunda ki
kayi musu."
Zuciyata ce take tunasar dani akan al'amarin.
Tsakar gidan na fita na sameta a kishingide tana sauraran redio.
Nace."Innah don Allah kuyi hakuri na hakura zan bi Umarninku na san ba zaku cutar dani ba.
Shuru tayi ba tace komai ba na 'karaci maganata ba tace uffan ba.
A sanyaye na tashi na bar gurin.
Na kai kwana uku ina kiran wayarsa baya dauka, al'amarin ya dinga bani mamaki sai kawai na yanke
shawarar tura masa text na farfada masa magangu iya son raina.
Na san mutukar yaga text din dole zai kira ko ya bada amsa amma abun mamaki shuru babu amsa takaicin
duniya ya ishe ni tabbas mai hali baya fasa halinsa tunda yaga bukatarsa ta biya duk abunda yaga damar yi
daidai ne a gurinsa.
Kwana goma da daurin auran Ummah Halima tazo gidan kawai ta sanya ni a gaba sai wa'azi take min.
Nace."Umma Halima nifa wallahi magana ta wuce a guri na tun ranar da aka daura auran nan na hakura na
barwa Allah na kuma roke shi akan Allah yasa haka shi yafi alkairi Kawai abunda ban gane ba shine fushin
dasu Innah suke akaina na basu hakuri amma sunqi saurarena.
Tace."Kada ki damu bacin rai ne amma magana ta wuce kafin na shigo gurin ki mun tattauna da Innah
kuma ta yafe miki Malam din ma ya yafe miki saboda haka daga yau ki fara shirye-shirye domin rana ita
yau zaki tare a dakin mijinki.
Nace."Ummah Halima ai Uncle din baya gari." Tace."Jiya ya dawo kuma shine ya yanke wannan
hukuncin." Cike da mamaki nace."Au! ya dawo kenan."?
Tace." Ashe baki sani ba."
Kai na girgiza da fadin." Ban sani ba Umma Halima ku ba zaku gane halin mutumin nan ba tunda ya
tabbatar da cewa aure ya d'auru tsakaninmu shikkenan ya daina kira na a waya tsayin kwana goma ko text
nayi masa baya bani amsa.
Tace."Kiyi hakuri Surayya yawanci wasu mazan haka suke amma ni nayi imanin cewa mijinki yana sonki
duba da yanda ya dinga dauki ba dadi akan ki koma gidansa saboda haka duk wani abu da za ki gani ta
'Bangaransa kada kiyi fushi dashi Insha Allah zaku sasanta junanku."
Murmushi kawai nayi ni kad'ai na san halin mutumin nan ba lallai ko na koma mun wanye lafiya."
Tun bayan tafiyar Umma Halima ban wani tagazawa kaina komai ba saboda ba wannan ne damuwata ba,
abinda ya dame ni laluran dake damun Samira yanzu har an kai jallin da idan ta fito jama'a na gudunta 'yan
yara-yara kuwa har dan kira suke mata manya da yara babu wanda yake mata kallon cikakkiyar mai
hankali.......Hakane a zahiri za kayi mata kallon mai hankali amma idan ta tafka wani shirman sai ka zubar
mata da hawaye wani sa'in sai tana tsakiyar maza zata cire dankwali da mayafi ta dinga kokarin cire tufafin
jikinta abun da take yayi kama dana masu matsalar kwakwalwa.
Da kaina naje gidan na samu mahaifiyarta muka tattauna akan cewa ya kamata a kai ta asibitin dawanau
(Asibitin mahaukata) domin a duba lafiyarta domin gabadayansu sun fi zargin aljanu ne suke damunta ko
da yake nima nayi zargin hakan amma daga baya da naga yanayin ciwon nata na fahimci cewar
kwakwalwarta ce ta samu MATSALA.
Hankalina bai kwanta ba sai da na tabbatar da cewa Samira ta samu gado a dawanau sannan na samu
nutsuwa na tsaya akan al'amarin har ta fara ka'bar magani a hankali- hankali ta fara samun nutsuwa.
To tun bayan dawowarsa zuwansa gidanmu d'aya a ranar da yazo din Innah ta dinga haba-haba dashi da
kanta ta shigo dakin ba tare da tace min komai ba ta dauki yaron ta kai masa.
Ni kam gabadaya rasa kwanciyar hankali nayi sai kace wannan da yazo da wani kulunboto hankali na
gabadaya ya tashi in banda son ganinsa babu abunda nake.
Haka dai nayi ta juye-juye a gado ina jin sautin muryarsa cikin kwanciyar hankali yana magana da Innah.
Kasa daurewa nayi na fito na daure ban kalleshi ba kai tsaye buta na dauka na shiga bandaki ba don zanyi
wani uzuri ba.............Ko kafin na fin na fito har yayi mata sallama ya tafi abinsa.
Jiki a mace na shige nake na kwanta ina kokarin danne masifaffiyar sha'awar da take taso min, tun bayan
rabuwar auranmu ban ta'ba kasancewa cikin irin wannan yanayin ba.
To can 'bangaransu Hajiya komai yana tafiya cikin kwanciyar hankali sakamakon daidaituwar al'amuran
jigon gidan wato Hajiya Sabuwa hakika Allah shike shiryarwa kuma shike lalatarwa lokaci guda Allah ya
shiryi bayin sa suka dukufa gurun neman afuwa a gurin Allah.
Uncle yafi kowa farin cikin hakan wannan dalilin ya sanya ya dinga kokarin sanya soyayyar Fadila a cikin
ransa domin ya faranta musu rai!
Tunda ya dawo ya mayar da hankalinsa kanta da lafiyarta, kula yake da ita sosai.
Hakan kuwa da yayi ya faranta ran mahaifiyar tashi.
Aunty Zulai ma taji dadin hakan. Sai ta dinga jin kunya da nauyin irin haukan da tayi a baya tabbas da ta
kashewa 'yarta aure da ta cutar da ita domin a yanzu samun miji irin Uncle din zai yi wahalar samu.
A ranar da zan tare Shahid ya dawo garin tun kafin ya huta labarin abunda yake faruwa ya same shi, yanke
jiki yayi ya fad'i bai san inda kansa yake ba, haka aka daukeshi ranga-ranga akayi asibiti dashi.
Kuka sosai nayi na rasa inda zan sanya kaina gani nake kamar na zama azzalima akan soyayya hakika
wannan karon naso na auri Shahid ko dan irin sadaukarwar da yayi min amma Allah bai nufa ba Ban san ya
zanyi da hakkinsa ba.
Ummah Halima da Yakumbo sune su kayi min rakiya gidana wanda aka sauya masa fenti da komai na
bukata, gidan sai kamshin amare yake amma kuma ni da aka lullubo aka kawo gidan sam banyi kama da
amarya ba sai na fi kama da irin marasa lafiyan nan da suka dad'e a kwance a gadon asibiti........Kukan da
nayi a daran yafi wanda nayi a daran farko na amarcina. Har garin Allah ya waye babu shi babu dalilinsa ni
da d'ana kawai muka kwana a gidan..............
*Ku sanya 'Yar uwata a cikin addua tayi 'barin ciki tasha wuya amma alhamdulillhi ta dawo hankalinta
yanzu haka ma asibiti sun sallame ta tana gida a halin yanzu wannan dalilin yasa baku samu posting akan
lokaci ba 馃檹馃徎*
Sai can yamma ya kira ni a waya ni abun ma mamaki ya bani, na daga babu wata walwala na gaishe shi
ya amsa cikin tsare gira.
Shuru nayi ina sauraransa.
"Kinji shuru jiya ban shigo ba ko."?
Shuru nayi, ya cigaba da cewa." Fadila ce babu lafiya shine dalili amma yau komai dare ki saurareni."
"To." Kawai na iya cewa saboda yanda wani katon abu ya tokare min a kirji.
Kashe wayar yayi ya barni da tawa a kunne. Banyi aune ba kawai naji ruwan hawaye na bin fuskata.
Wato saboda Fadila yayi shakulatun b'angaro dani bayan ya san akwai hakkina akanshi shin me hakan yake
nufi? Zuciyata tace min." Kada ki dauki zafi rashin lafiya ya wuce komai kiyi musu Uzuri tunda kema baki
wuce Allah ya dora miki lalura ba."
"Hannu nasa na goge hawayen fuskata still wannan 'katon abun yana nan tokari a kirjina na san ba komai
bane sai bacin rai.
Da daddare abinci mai sauki nayi, na shirya masa komai kan daining zama nayi naci nawa na koshi na
cigaba da zaman jiran zuwansa.
Ganin goma na dare har ta wuce yasa na kashe tv na bar falo, tunda har ya kai wannan lokacin bana
tsammanin zai shigo
Ina wanka ina share hawayen bakin ciki anya kuwa zan iya hakuri? an raba ni da mai sona da kaunata an
tilasta min dawowa gidan azzalimi yana wulakanta ni a banza a wofi gaskiya hakurin da nayi a baya ina
ganin ba zanyi irinshi a yanzu ba dole tun kafin tafiya tayi nisa na nemawa kaina 'yanci.
Ina fitowa daga toilet din ba tare da tunanin komai ba na dauki waya ta na lalubi number shi, yanda nake a
zuciye kome ye zai iya faruwa.
Cike da tsiwa nace." Idan ba zaka shigo ba ni zan rufe kofa ta." Abun mamaki sai ya kwantar da kai da
fadin." Afuwa Amaryata Ki dai yi hakuri Uwargida ce bata da lafiya shine nake jinya na fada miki komai
dare zan shigo.
Tsabar bacin rai ya sanya muryata ta kama rawa koda na bude baki da niyyar magana kasawa nayi kawai
na kashe wayar na zube a gurin hawaye wani na bin wani sosai nake kuka mai sauti irin wanda na jima
banyi irinsa ba.
'Bangaransa kuwa ajiye wayar yayi ya cigaba da duba loptop din dake gabansa.
Shigowarta dakin nasa sau uku tana masa magana akan ya tashi ya tafi, wannan karon dai fad'a ya rufe ta
dashi da fadin." Kada ta takura masa shi da gidansa idan kuma tana da 'karfi to ta jashi ta kai shi."
Fadila jiki a sanyaye ta fita ta bashi guri.
Beyi niyyar zuwa gidanta ba har sai ta tabbatar da cewa ita d'in ba komai bace a gurinsa, duk sanda ya tuna
yanda ta dinga wulakantashi ransa sai ya 'baci cin mutunci babu irin wanda ba tayi masa ba hakan nan ya
hakura ya daure ya cigaba da nuna mata nadamarsa amma duk hakan beyi mata ba sai da ta kai shi 'karshe
yayi fushi! a maimakon ta gane laifi ta aikata ta bashi hakuri sai ta nuna be isa ba wannan dalilin ya sanya
yake so ya nuna mata cewa ita ba komai bace a gurinsa, duk da yana sonta to abu mai sauki ne ya cire ta
daga cikin rayuwarsa.
Yau ma cikin 'kunar zuciya na wayi gari ga wani irin kishin Fadila yazo ya tsaya min a wuya, har mamakin
kaina nake ganin yanda duk na tayar da hankalina bayan ina ikirarin cewar bana sonshi amma ban san me
yasa zuciyata take zafi akan rashin zuwansa ba.
Da kyar na iya yin karin kummalo na dauki waya na kira Umma Halima duk na sheda mata abunda yake
faruwa.
Budar bakinta wai sai cewa tayi nayi hakuri kada nayi fushi insha Allah zai zo ai cuta ta wuce komai."
Nace."Umma Halima yau fa kwanana biyu da dawowa bai zo ba sai dai ya kira waya yana fada min wasu
maganganu ni wallahi na gaji ba zan iya da wannan wulakancin ba.
Tayi shuru na minti biyu kafin tace."Yanzu dai ki kira shi a waya ku gaisa kada ki nuna masa fushinki kice
ya baki abokiyar zaman naki zaki gaisheta nan zaki tabbatar da zargin da kike."
Koda na kira wayar tashi cikin kwanciyar hankali ya amsa gaisuwata sai wani sassauta murya yake kamar
wanda yake cikin shu'uni! Nace."Ya mai jiki ? ina so ka bani ita mu gaisa."
Ajiyar zuciya ya sauke da fadin" Yanzu-yanzu na lallabata ta samu bacci sai dai an jima ki kira lokacin ta
tashi."
Na dinga yaqi da zuciyata gudun kada ta tunzurani na zageshi nace."To sai anjima." Jin zan kashe wayar ya
sanya da sauri yace." Boy yana lafiya ko.''?.
"Umm." Kawai na iya cewa ban jira komai ba na kashe wayar, wannan karon ba hawaye na zubar ba zama
kawai nayi na dafe kaina ina kiran Innalillahi wa'ina ilahi raji'un!
Na samu zuciyata tayi sanyi nasa hannu na dauki wayar number Shafa'atu na kira, ta daga da fara'a take
gaisheni.
Na kawar da damuwar da take damuna na amsa a sake nace ta bani Mamanta mu gaisa.
Aunty Jamila ta karbi wayar muka gaisa cikin girma da karamci har tana tambayata boy."
Na amsa da "ameen.'' Kafin na dora da fadin " Aunty Jamila number wayar Aunty Fadila nake so ki bani."
Tace."Ayya baki da number ta ashe"? Nace."Eh wallahi bani da number ta yanzu ma ina so ba dubata ashe
bata da lafiya."
Tana "yar dariya tace." Aikam tasha fama amma yanzu alhamdulillhi ciwon yayi sauki don ba kiga yanda
tayi kiba ba."
Nace."Ayya to masha Allah, Allah ya bata lafiya tare da sauran majinyata" Ta amsa da ameen kafin tace "
Yanzu zan tura miki number insha Allah" Nace."To shikkenan Aunty nagode kwarai.
Sallama mu kayi da juna cikin mutunci da mutuntawa.
Tana daga wayar naji muryarta a sake ta ambaci sunana. Cikin zuciyata nace."Ashe tana da number ta.
Murmushi nayi kamar tana kusa dani nace."Aunty Fadila barka da safiya." Ta amsa da barka dai 'yar uwata
da fatan kina lafiya dake da yarona."
Nace."Lafiyarmu lau wallahi Dama na kiraki ne domin na duba lafiyarki Uncle yace kina kwance bakya
jin dadi.
Da sauri ta kalleshi yana tsaye gaban mirror yana taje sumar kanshi.
A hankali tace."Nagode kanwata amma tuntuni naji sauki wallahi." Murmushi kawai nayi hakika na
gazgata maganar Aunty Jamila 'karya kawai yake lafiyarta kau kawai tsabar iskanci da wulakanci ne, dama
abunda nake so na tabbatar kenan kawai sai nayi mata sallama na ajiye wayar ina tunanin irin matakin da
zan dauka duk sanda yazo gidan.
Ta kalleshi da fadin." Uncle me yasa kayi haka don Allah kada ka sanya yarinyar nan ta kullace ni a
zuciyarta ashe zuwa kayi kace mata bani da lafiya shiyasa baka kwana a gidanta.
Ya kalleta da fadin" Itace ta fada miki hakan."? Girgiza kai tayi da fadin." Ni nayi tunanin haka."
Yace."To kija bakinki kiyi shuru abunda babu ruwanka dadin kallo gareshi.
Wannan karon tayi namijin kokarin gurin fadin." Ni dai kada ka sake 'karya dani wallahi bana so hakkin
kowa ya hau kaina kuma ina bukatar zaman lafiya.
Ya nuna kirjinsa da fadin.'' Ni kike kira makaryaci." Shuru tayi ya girgiza kai da fadin." Ke nake tausayawa
yarinya ni kadai na san wacece Surayya duk ranar dana koma gidanta sai kin gane baki da wayo.
Murmushi tayi da fadin." Ai nafi kowa sanin irin son da kake mata kuma duk wannan abun da kake kawai
ka nayi ne don wata manufa taka babban burina shine na zauna lafiya da kai da ita kuma kullum ina maka
addua Allah ya baka ikon Adalci a tsakanimu."
"Ameen." Yace tare da fadin.'' Ina alfaharin auranki Fadila Allah ya kara miki lafiya." Cike da farin ciki ta
amsa da "ameeen." Sallama su kayi cike da begen juna.
Banyi tsammanin zai zo gidan ba don har nayi shirin kwanciya na rufe falon kawai naji bugun kofa.
Cikin fad'uwar gaba nace "Waye."?
Kai tsaye yace." Mijinki ne."
Haushi ne ya rufe ni kawai sai kawai na bar gurin.
Kusa da yarona na kwanta domin bana tsammanin zan bude masa kofa goma na dare na fi bukatar ya koma
inda ya fito.
Ina kokarin kashe wayata ya kira, da sauri na datse kiran na kasheta gabadaya kan bedside na ajiye nayi
kwanciyata.
Ya jima a tsaye a bakin kofar yana mamakin abinda yarinyar tayi masa, girgiza kansa yayi yaje ya bud'e
mota ya shiga baya tunanin komawa gidan Fadila zai kwana a cikin motarsa amma da safe dole ya nuna
mata kuskuranta shi ba irin mazan da mata suke rufewa kofa ba ne.
Bacci sosai yayi a motar asubar fari ya tashi da yake akwai famfo a harbar gidan anan ya gabatar da
Uzurinsa ya nufi masjid.
Sai da gari yayi haske sannan ya dawo gidan kafin ya shiga ciki sai da ya tsaya suka gaisa da gate man
sannan ya wuce cikin gidan.
Ina kicin naji bugun kofa da sauri na fito tare da tambayar waye."?
Gyaran murya yayi da fadin." Maigidan/ne." Tsaki naja nayi nufin barin gurin, naji muryarsa kasa-kasa
yana fadin.'' Please my wife ki bude min na shigo nayi laifi kaina bisa wuya na."
Ajiyar zuciya na sauke na tsirawa kofar ido..Ya cigaba da tausasa murya da wasu shiryayyun kalamai
wanda suka sanya gabadaya jikina ya mutu.
A sanyaye na nufi bakin kofar nasa hannu na bude gefe guda na matsa tare da dauke kaina.
A fusace! ya turo kofar da kudirin cin mutumcin ta sai dai kuma ganinta a tsaye cikin kayan baccin da
sukayi mata masifar yi mata kyau ya sanya gabadaya idonsa ya rufe ya manta da kudirin da ya shigo
dashi.
Idanuwansa har sunyi ja saboda halin da ya shiga ya dinga kallonta tamkar wanda ya shekara bai ganta.
Ganin irin kallon kurrulan da yake min ne yasa nayi saurin barin gurin hanyar kicin na nufa tare da sauya
salon tafiyata......Hakan ya 'kara gigita shi, kamar zai daure dai kuma ya kasa kai tsaye kicin din ya bita ba
tare da yayi nazarin komai ba yaje da sauri ya runkunkume bayanta ya d'ora fuskarsa tsakanin wuyanta
wasu zafafan kesses yake mata jikinsa sai rawa yake yana wani irin nishi hannuwansa kuwa sun kasa
tsayuwa guri guda sai yawo yake dasu a jikinta.
*BINTA UMAR ABBALE*
*7/September/2021*
MATSALARMU A YAU*
*128*
Gabad'aya jikina rikicewa yayi sakamakon jin abunda yake min, da k'yar! na tureshi yayi taga-taga kamar
zai fadi gefe guda na matsa ina watsa masa harara. Wani iri ya zama kamar wanda ya tashi daga bacci
idanuwansa sun kankance.
Kokarin zuwa inda nake tsaye yake na daga masa hannu da fadin." Don Allah ni ka fita daga kicin din nan
bana bukatarka dana san kaine da ban dube kofar ba."
A sarqe yace."Menene hujjarki na hana ni shigowa gidana." ? shuru nayi masa na cigaba da aikina.
Janyo ni yayi jikinsa ya matse sai nishi yake..........A fili nace." Wannan wace irin masifa ce daga zuwanka
zaka takura min.
Ido a lumshe yace." Kece kika rikita ni kiyi hakuri ki tallafe ni ina bukatarki matata.
Girgiza kai nayi takaici fal cikin raina nace." Saboda kana da bukata shiyasa ka lallabo kana min dadin baki
yanzu meye amfanin 'karya da girma da shekarunka."
Kallona yayi da fadin." Me kike nufi da wannan maganar."? Hannu na daga masa da fadin." Na san dai
tabarmar kunya zaka nade da hauka matarka ta fad'a min gaskiya ka shirya abu da sunanta saboda ka 'bata
min rai Uncle menene amfanin dawo dani gidanka kasan ba zaka sanja halinka ba.
Cikin kokarin kare kansa yace." Wane irin hali ne dani kinga bana son maganar banza ke har kina da bakin
da zaki min wata magana bayan abubuwan da ki kayi min.
Ganin ya fusata yasa nayi masa shuru ya cigaba da maganarsa duka dai hargagi ne gami da son lallai sai ya
mayar da laifin kaina.
Ina gama abinda nake a kicin din na fita na barshi a kicin din yayi shi kadai.
Ina fitowa daga toilet na sameshi kwance a gadona babu komai a jikinsa sai karamin wando ya dora boy ya
saman cikinsa suna wasa.
Gabana na faduwa nake shirya jikina domin jikina ya riga ya bani neman fitina ya shigo dashi dakin.
Rigar da nake kokarin sanyawa naji an rike da sauri na juyo fuskata ta sauka a kirjinsa ashe yana daf dani.
Rigar ya jefar ya kama Hannuna nayi kokarin fizgewa ya rike da kyau yana jana ina turjewa.
Wardrobe na rike murya na rawa nace."Wai menene haka."? Ba tare da yace min komai ba ya fizgoni da
karfi na fada jikinsa.
Hannu biyu nasa ina bugunsa da fadin." Ka rabu dani ni wallahi har yanzu ban amince da kai ba gabadaya
ka zama mayaudari wannan karon ba zan bari ka cutar da rayuwata ba.
Tafin hannunsa yasa ya tallafo fuskata ya tsira min idonsa da suke dauke da wani irin sirri mai wuyar
fahimta.
Nace."Eh mana ai banyi karya ba dalili komai naka a rufe ka keyi babu wanda ya san abunda yake cikin
zuciyarka sai Allah shiyasa gabadaya ka fice min daga raina wallahi ba zan boye maka ba'a son raina na
dawo gidanka ba, Nafiso nayi sabon aure a inda ake sona da kaunata.
Fuskarsa ta sauya da tsantsar bacin rai mai tafe da zazzafan kishi........"Wa kike tunanin aura wanda ya fini
kaunarki a duniyar nan."?
Ya girgiza kai da fadin." Abinda yake cikin zuciyar mutum shi kad'ai ya san shi sai kuma Allahn daya
halliceshi, Surayya tsayawa fad'a miki irin son da nake miki a ganina 'bata lokaci ne a zahiri duk wata
kauna da kulawa nayi miki me kuma yayi saura ko kina so na durkusa a gabanki kibi ta kaina."?
Kauda kaina nayi domin gabadaya wannan kalaman nasa basu gamsar dani ba......Murmushi yayi ya girgiza
kanshi, ga mamakina sai naga ya zube a gabana gwiwa biyu ya rike hannuna da fadin." Gani a gabanki kiyi
duk abinda kike so idan ma ki kace na kwanta ki taka ni ki wuce sai na kwanta.
Kallonsa kawai nake ina mamakin maganarsa.........Duk ya koma kalar tausayi sai wani karyar da kai yake
yana lumshe idanuwansa .
Ta gefensa na wuce kai tsaye 'boy na dauka na fita daga dakin na barshi a gurfane a inda yake.
Tunda na kalleshi sau daya ban sake kallonshi ba na cigaba da kur'ban tea din dake gabana, Kujera ya gyara
ya zauna tare da tallafe kumatu, dariya ce ta kusa kwace min ganin yanda yayi sai kace mece.
Sosai na had'e raina naqi kallonsa har na gama shan tea din zan tashi na bar gurin yace."Idan ki ka tashi ki
ka barni a gurin nan sai kin gwammace kid'a da karatu.
Cike da mamaki na kalleshi da fadin.'' To zaman me zanyi bayan na gama karyawa.
Yace."Tunda ke bakya jin rarrashi da ban hakuri zan gwada miki karfina yanzu.
Da sauri na matsa gefe ya nufo inda nake, sunkuyar da kaina nayi tsabar kunya da nauyin ganin yanda
wandonshi ya cika ya kumbura yayi tsini.
"Muje daki nayi abinda zanyi domin akwai abinda yake gabana.
Kuka nasa da fadin." Wai ni kadai ce matarka kai baka da aiki sai na sex kaje gurin 'yar uwata ka biya
bukatarka na yafe muku.
Tsaki mai karfi yaja ya sunkuya zai daukeni da sauri na ruga a guje nayi hanyar dakin dariya ma ni abin ya
bani, aikuwa a sukwane ya biyo ni ina kokarin rufe kofa ya danno da karfi na fad'i a gurin, nan ya
turmusheni ya fara kokarin cire min riga, nace." Ka d'aga ni na dauko boy gashi can yana kuka.
Banza yayi da maganata ya cigaba da abinda yake, karfin da yake gwada min ne yasa na daina turje-turje
na saki jikina domin na san idan ba hakan nayi ba ni zan sha wuya.
Sai da ya tabbatar da cewa ya kashe min jiki da salon soyayyaraa sannan ya daukeni ya kwantar a gado ya
cigaba da shagalinsa, duk kokarin da nake gurin ganin na nuna kawaicina gagara nayi jikina na rawa na
shiga mayar masa martani haka muka kasance kamar wasu zautattu kowa na kokarin ganin ya samu biyan
bukatarsa.
Sai da komai ya kammala sannan hankalinmu ya dawo daidai, kukan boy yasa muka kalli juna. Murya a
dushe nace."Kajishi can yana kuka ko.''? Yana kokarin sauka daga gadon yace."Ai laifin kine da tun farko
kin amince da tuni nayi abinda zanyi na fita.''
Kallo kawai na bishi dashi har ya shige toliet din.
Ya fito ya sameni a zaune ga boy har yanzu kuka yake.
Yace."Kina da imani kuwa."? Zum'bura baki nayi da fadin." Ya za'ayi na daukeshi da najasa a jikina kaje
ka daukeshi." Kai ya girgiza da sauri ya bude kofar dakin ya fita, ina kokarin shiga toilet ya shigo dashi a
hannunsa yana ganina ya sake rikicewa da kuka yana daga min hannu, ban tsaya na saurareshi ba sai da na
tsabtace jikina tukkuna na zauna nasa masa nono yana sha yana ajiyar zuciya a haka bacci ya daukeshi.
Kishi ya rufeni na san makaranta zai tafi shine yaci kwalliya kamar wanda zashi dinner.
Sunkuyar da kaina nayi naji maganarsa "Zan shiga makaranta amma na roke ki kada na dawo ki rufe min
kofa nida gidana saboda tozarci a sanya ni kwana a mota.
Uffan dai bance masa ba yace." Ni yanzu zaman lafiya nake so muyi saboda na fahimci cewa kece
kwanciyar hankalina.
Kallonsa nayi ya daga min gira da kayataccan murmushi a fuskarsa yace."Zan turo miki da sako an jima
amma ina bukatar amsa mai kyau."
Fita yayi ya barni da tunani shin wane sa'ko kuma zai turo min, haka kawai sai na kasa samun nutsuwa
bini-bini na duba wayata sakon nasa kawai nake so na gani
Kiransa ne ya shigo na daga a sanyaye nace." Ya aiki ina fatan kaci abinci domin ka fita ba kaci komai ba.
Murmushi yayi da fadin." Kada ki damu bana tare da yunuwa. Ina fatan kinga text dina.
Nace."Na ganshi amma har yanzu ina kokwanto." Yace."Me yasa kike kwokwanto akan son da nake miki."
Shuru nayi ya cigaba da cewa." Ki cire shakka a kan soyayyata Surayya kamar yanda na fada miki cewa."
Dole sai dake rayuwata za tayi daidai tabbas hakane ban san ina sonki ba sai da muka rabu matata kece
jigon rayuwata."
Ajiyar zuciya na sauke da fadin." Uncle na amince da maganarka dama kullum adduata Allah ya nuna min
ranar da zaka tabbatar min da kaunar da kake min. Nima ina me tabbatar maka da cewa Har yanzu kana
nan kamar yanda kake a zuciyata babu namijin da nake so kamar kai ina rokon Allah ya bamu zaman
lafiya a tsakaninmu Allah kar ya sake maimaita mana abunda ya faru a baya.
Cike da farin ciki yace."Ameeen ameen my love dina ina fatan idan na dawo zan samu tarba mai kyau."
A nutse nace."Insha Allah Uncle duk abinda kake so zanyi maka.
Yace."To Nagode sosai ki shafa min kan yarona kafin nazo."
To tun daga wannan rana al'amura suka daidaita a tsakaninmu tsayin wata uku da dawowata babu wata
MATSALA da ta faru ta kowane 'bangare ina zaune lafiya da mijina da abokiyar zamana uwa uba Hajiya
wani irin kulawa take dani zuwanta gidana yafi biyar haka take zuwa ta yini motsi kad'an za tace Surayya
Allah yayi miki albarka ina alfaharin kasancewarki a cikin zuriata. sai dai kawai nayi
Murmushi na amsa da ameen hajiya, amma a zuciyata mamaki nake sosai a mafarki banta'ba tunanin akwai
wannan lokacin ba.
Alhamdulillhi Samira ta samu lafiya sai dai sa'i da lokaci ciwon yana tashi likitoci sun tabbatar da cewa ta
samu MATSALAR kwakwlwa amma mutukar ana shan magani a kan ka'ida ciwon zai dinga jimawa bai
tashi ba.
Zuwaira har gida tazo tayi min bayani nace ta kwantar da hankalinta insha Allah zanyi iya bakin kokarina.
Sai da na tabbatar da cewa ya samu nutsuwa sannan na sameshi a daki yana duba wasu takardu.
Farin gilashin dake idonshi ya cire ya kalleni da fadin." Ya akayi ne sarauniya tunda naga kin zauna na san
akwai muhimmiyar magana.
Murmushi yayi yana min wani irin kallo yace." Kinfi karfin komai a gurina ba sai kin fad'a na san magana
ce kan karatunki ko ba haka bane."
Murmushi nayi tare da rike hannunsa nace."Eh da wannan ma amma muhimmiyar itace maganar Samira.
Murmushi yayi da fadin." Ya sayyada kenan Surayya ban san wace irin zuciya gareki ba okey to yanzu me
kike so ayi.
Hawaye na share da fadin." Jiya mahaifiyarta tazo ta sheda min sharudan da asibiti suka gindaya sannan
kuma tana bukatar magani shine nake so ka taimaka da kudin maganin.
Girgiza kai yayi da fadin." Babu damuwa nawa ne zasu isa siyan maganin."?
Nace." Magungunan suna da tsada gaskiya gobe dai nake so naje gidan na dubata da kaina zan siyo mata
maganin.
Ya harareni da fadin." Saboda baki da hankali ko."? Nace."Wancan lokacin ma ai ni na siyo mata.
Yace."To wannan karon bake zaki siyo ba zan dai baki kudin kije ki kai musu.
Nace."To shikkenan Allah ya saka maka da alkairi." Ya amsa da ameen tare da mayar da gilashinsa.
馃槆: *MATSALARMU A YAU!*
_Godiya ta mussaman ga my Special Group Kunyi kokari sosai kuma na tabbata cewa kud'in masoyana
ne na asali ina mutukar alfahari daku_
Wanda beji sunansa ba zamu hadu a littafi na gaba Insha Allah Nagode kwarai da gaske 馃檹馃徎
*END 馃敋*
*129*
Tunda naje gidan ta sanya ni a gaba tana kuka nayi-nayi tayi shuru taki sai kawai na zuba mata ido ina
kallonta tare da kokarin danne hawayen dake kokarin kufce min, hakika duk wanda ya dauki duniya wata
tsiyar yana tare da wahalar rayuwa gabadaya kammaninta sun sauya lokaci guda ta jirkita ita ba mai hankali
ba ita ba mara hankali ba, wannan kadan kenan daga cikin hukuncin Ubangiji ba tare da kayi masa laifin
komai ba ma zai iya jarabtarka da ibtila'i irin wannan a lokotan baya Samira tayi abubuwa marasa kyau
amma ni a ganina razanin mutuwar 'yar uwarta ne ya janyo mata jirkicewar kai saboda a lokacin da suke
ganin kamar duniyar tana da tabbas sai lokaci guda Allah ya nuna musu isha'ra! ita ya d'auki ranta a
lokacin da take kokarin sa'ba masa ita kuma ya jarabce ta da lalura mai wuyar magani! wannan kad'ai ya isa
ya sanya mutane su kad'aita Allah shi kadai duk kuwa wanda yace duniya matabbace to tabbas Allah zai
nuna masa cewa shi ba komai bane a gurinsa.
Zuwaira ta fito daga uwar daki tana fadin." Wai har yanzu dai kukan take."? Ajiyar zuciya na sauke tare da
sanya hannu na goge hawayen fuskata nace."Nayi-nayi tayi shuru taqi.
Ta girgiza kai da fadin." Dama tuntuni take cewa za taje gidanki ni nake hanata saboda yanayin lalurarta
kada a hanya ta fadi."
Nace."Eh kada ki dinga barinta fita ita kadai saboda gudun abunda ka iya zuwa ya dawo.
Tana kokarin fita take fadin." Eh dama ko unguwa zan tafi tare muke tafiya saboda bana son barinta a gida
ita kadai."
Nace."Hakan shine ya daidai." Ta kalleni cikin reshin kuka tace."Surayya kema kallon mahaukaciya kike
min ko."?
Girgiza kaina nayi da fadin.'' Samira bana miki kallon mahaukaciya har abada babu wannan a tsakaninmu.
Ta girgiza kai da fadin " Ki gafarce ni Surayya a lokotan baya nayi miki zagon kasa nabi ta karkashin kasa
na cutar dake na zugaki duk don na lalata miki rayuwarki sai gashi Allah ya nuna min cewa wayona da
dubarata basu isa su sanya abinda ya kaddara ba, tabbas na yarda da maganar da hausawa suke fada cewa
zakaran da Allah ya nufa da cara ko ana muzuru ana shaho sai yayi sara da sassaka baya hana gamji toho,
babu yanda banyi ba don ganin auranki da Uncle ya lalace har abadah ki shiga rayuwar kunci sai gashi
ramin dana haqa na fad'a cikinsa tsundum! Allah ya jarabbeni da lalura wacce mutane ke daukata a
matsayin mahaukaciya yanzu Surayya wane namiji ne kike ganin zai aureni da wannan lalurar."
Sai ta fashe da wani irin kuka tana girgiza kanta.
Zuciyata ta karye kawai sai na sunkuyar da kaina hawayen tausayinta na karakaina a saman fuskata.
Ta rike hannuwana da fadin." Wallahi Surayya ba zan boye miki ba irin wannan rayuwar da nake ciki ita
naso ki fad'a cikinta sai gashi Allah ya juyar da al'amarin kaina naso Uncle ya sakeki ki rasa mijin aure
saboda kawai ina miki hassada alhalin baki min komai ba asalima kullum cikin kyautata min kike amma ni
koda yaushe burina bai wuce ace rayuwarki ta lalace ba, da yake baki da hakki a kaina gashi Allah yayi
miki tagomashi kina zaune a dakin mijinki harda albarkar haihuwa ni kuwa gani a zaune bani ga tsuntsu
bani ga tarko."
Girgiza kai kawai nake ina sake kad'aita Allah babu shakka duk wanda ya rike Allah zai taimaka masa
Jama'a mu guji mugunta da cutar da wanda bashi da hakki a kanmu domin shi alhaki kwikwiyone a zahirin
gaskiya rayuwar Samira abar tausayi ce.
Hannu nasa na goge mata hawaye da fadin." Ki kwantar da hankalinki Samira ki daina kuka kinji ko ki
tsananta da addua insha Allahu Allah zai kawo miki mafita sannan kuma ni tuntuni na yafe miki abubuwan
da ki kayi min a baya bayan haka kuma nayi miki alkawari cewa daga naira dari zuwa dubu dari zan biya
gurin samuwar lafiyarki kuma inaso daga yau ki daina daukar kanki a matsayin mahaukaciya ki cigaba da
daukar kanki a matsayin mace mai hankali insha Allahu kina zaune Allah zai kawo miki mijin aure."
Sai Ta rungumeni tana kuka da fadin." Nagode sosai Aminiyata bani da kamarki a duniyar nan kuma har na
koma ga Allah ba zan daina yi miki addua ba kinyi min hallaci irin wanda ba zan ta'ba mantawa dashi
ba........Hannu na dora a bayanta na cigaba da kwantar mata da hankali gami da kawo mata misalai sai dana
tabbatar da cewa hankalinta ya kwanta sannan na bar gidan.
A ranar jiki a sanyaye yazo gidan ya sameni gaisheshi kawai nayi nayi shuru kusa dani ya zauna da boy a
hannunsa yace."Da alama akwai abinda yake damunki ko jikin 'kawar taki ne."?
Sai kawai na fashe da kuka! na kalleshi da fadin." Uncle wallahi ina tausayawa Samira rayuwarta tana
cikin garari"
Ya zuba min ido da fadin." Rayuwarta tana cikin garari kamar yaya ko wani abun ya sake faruwa ne."?
Nace."Eh ai kullum cikin MATSALA take koda naje kawai sanya ni tayi a gaba ta dinga kuka da kyar tayi
shuru.
Yace." Namiji wanda yayi daidai da ita mana dama shiyasa akeso mutum in yana da dama a hannunsa yayi
amfani da ita a lokacin data dace mai yasa tunda kurciyarta ba tayi aure ba ba zan boye miki ba a yanzu dai
samun wanda zai aureta zaiyi mutukar wahala wallahi.
Wasu zafafan hawayen suka kwace min, Nace."Don Allah ina neman alfarma a gurinka."
Kai tsaye yace."Fadi idan inada iko zanyi miki." Ba tare da tunanin komai ba nace." Ka auri Samira a
matsayin matarka ta uku."
Ya dinga watsa min wani mugun kallo kafin ya girgiza kai da fadin." Banta'ba ganin mara hankali ba irinki
in auri Samira inyi me da ita? duk matan dake garin nan na rasa wacce zan aura sai wannan yarinyar bari
kiji koda tana da lafiya bata cikin jerin matan da nake burin aure ballanatana kuma yanzu saboda haka kada
ki kuskura ki sake min magana makamanciyar wannan'"
Tsaki mai karfi yaja ya tashi ya fice dama girkin Fadila ne. hanyar da yabi kawai na tsirawa ido ina kallo da
tunanin hanyar da zanbi gurin ganin rayuwar Samira ta inganta.
Tsayin sati guda yana gaba dani akan maganar auran Samira ranar girkina ma sai dare yake shigowa da safe
idan na gaisheshi ya amsa kamar baya so, abinci kuwa yanda na ajiye haka zan dauke abuna.
Babu yanda banyi ba na shawo kansa abun ya garara kawai sai na zuba masa na mujiya domin shine kawai
abinda zanyi duk ranar da ya gaji don kansa ya hakura amma ni a ganina banga abun daukar zafi ba a
ganina Samira abar a tausayawa rayuwarta ne tunda da bakinsa ya fada cewa samun wanda zai aureta zayi
wahala.
Ya shigo cikin suit da karamar jaka a hannunsa irin ta matafiya, zaune na tashi ina kallonsa, babu yabo
babu fallasa yace '' Zan tafi Abuja Seminar sai Allah ya kaimu gobe zan dawo ko akwai MATSALA ne."
Girgiza kai nayi da fadin." Babu MATSALA Allah ya kiyaye hanya." Ya amsa tare da kama hanyar fita.
Nace." Ina so gobe dai naje asibiti kwana biyu bana jin dadin jikina.
Juyowa yayi ya kalleni da fadin." Asibiti kawai na amince kiji idan ki kaje gidansu Samira ban yafe ba."
Yana gama maganarsa yasa kai ya fita, girgiza kaina kawai nayi wato kamar ya san abinda yake zuciyata
shine yayi saurin katse min hanzari tunda yayi Allah ya isa dole na hakura da zuwa duba jikin nata.
A daran ranar Hajiya ta kirani a waya dama sa'i da lokaci takan kirani mu gaisa wani sa'in kuma ni nake
kiranta mu gaisa da juna, nan take sheda min cewa tana tafe idan Allah ya kaimu nace."Shikkenan Hajiya
da badan kada na katse miki hanzari ba da nace ki zauna ni zanzo tunda dama zanje asibiti sai na karaso
mu gaisa.
Tace."Allah ya sawwaqe haka Fadila tayi ta fama sai likita ya dubata nan ya tabbatar mana da cewa tana
dauke da ciki na wata hudu.
Tace."Insha Allah zanzo muje asibitin a tare na taimaka miki da boy yayi girma da yawa.
Dariya nayi da fadin." Hajiya ai da kafafunsa kuma direba ne zai ja motar kinga kuwa babu dawainiya.
Tace."Duk da haka dai tafiya biyu tafi dadi." Nace."Hajiya kinyi zamanki wallahi." Murmushi kawai tayi ta
kashe wayar.
Aikuwa washe gari da sassafe tazo gidan al'amarin ya dinga bani mamaki, da kanta tayiwa boy wanka ta
shirya shi tsaf.
Na fito falon na sameshi zaune akan cinyarta sai wasa take masa. Farin cikine ta lullubeni na dinga godewa
Allah da ni'imar da yayi min.
Tunda likita ya tabbatar da cewa cikine dani ta dinga washe baki tana farin ciki. Muna shiga mota ta fara
kiraye-kirayen waya kaf 'ya'yanta sai da ta fad'a musu ta sanar da maigidanta wanda baya gari......Sannan ta
sanar da mai gayya mai aiki yanda yake magana a wayar shine ya tabbatar min da cewa yaji dadin
al'amarin ya dinga fatan alkairi tare da fadin." Suna kanya hanyar dawowa gida shida abokanan tafiyarsa.
Har yamma Hajiya tana gidana tana hidima dani ita tayi min girki ta gyara min ko'ina na dinga kallonta ina
tausaya mata, daf da magariba Aunty Nafisa da Jamil suka zo gidan. cikin mutunci muka gaisa Jamil sai
tsokanata yake ni kam murmushi kawai nake ina mamakin al'amarin lokaci guda komai ya sauya.
Sai da maigidan ya dawo sannan suka tafi..............To a takaice dai wannan shine ya kawo 'karshen fushi da
ba'kar gabar da yake dani. Sai ya shiga lallab'ani gefe guda kuma yana shirye-shiryen haihuwarmu da
alama za muyi masa rubdugu a lokaci d'aya domin alamu na nuna cewa a lokaci guda zamu haihu.
Mun shiga watan haihuwa ya shirya tafiya Umara ashe bashi kad'ai zai tafi ba harda Malam mahaifina
amma bai fada min ba sai bayan sun tafi sannan na samu labari sai nayi ta mamakin al'amarin ko yaya
Malam zai iya zurga-zurga bayan nakasar da take tare dashi.
Koda yake babu abunda zai gagareshi tunda da sauran kwarinsa bayan haka kuma na san Uncle zai taimaka
masa.
Kwanansu Uku da dawowa Fadila ta haifi da namiji alhamdulillhi ita da d'anta suna cikin koshin lafiya,
duk da halin da nake ciki sai da nayi kokarin zuwa na dubasu na dauki yaron na rike ina adduar nima Allah
ya saukeni lafiya.
Adduata ta kar'bu a daran na haihu a dakina mijina shine ya zama unguwar Zoma tunda yaga duk yanda ake
a lokacin haihuwar boy.
Sai da safe sannan kowa ya samu labari, kafin kice kwabo gida yayi albarka sai kace wacce tayi haihuwar
fari 'yan uwanshi kaf suna gidan har aunty Zulai sai na dinga mamakin dawa suka bar Fadila ita da tayi
haihuwar fari.
Komai iri daya yayi mana sai dai kayan yaran ne ya bambamta amma nida ita komai namu iri daya ne
kuma a can famliy house nasu akayi taron suna kowa ya kasance cikin walwala da farin ciki domin lokacin
ma maigidan yana gari Aka dinga hoton tarihi.
Cikin kudurar Ubangiji da buwayarsa a daran Allah ya saukar da ikonsa akan Hajiya tazo saukowa daga
sama ta yanke jiki ta fad'i! a take a sannan jiki ya rikice aka kasa gane kanta
Domin a gurin kanta ya karye hannuwa suka shanye kafafu ma haka sai wani irin yawu ne yake dulala.
Nidai tsabar tashin hankali kasa tsayuwa nayi da kafafuna na zube a kan kujera ina mamakin kudurar
Ubangiji.
Zuciyata bata karye ba sai da naga 'ya'yanta suna kuka sun daukota tamkar gawa sun fita da ita sunsa a
mota, da kyar na tashi nabi bayansu ina zubar da hawaye wannan duniyar abar tsoroce.
Hajiya sai da tayi wata biyu a kwance a asibiti sannan ta fara gane mutane amma kuma babu um! babu um-
um tana kwance babu inda yake aiki a jikinta bata sarrafuwa komai sai dai ayi mata.
Haka aka dawo da ita gida ana bata magani sannan kuma likitanta yana zuwa kullum yana dubata.
Kasa tafiya gidana nayi saboda ita na zauna gabadaya ni na dauki nauyin kula da ita, kafin 'ya'yanta suzo
nayi mata komai sai dai suzo su sameta tsaf.
Wannan dalilin ya sanya aka gyara min sashen mu na farko a gidan muka dawo zama a ciki.
Ganin haka ya sanya Fadila cewa lallai itama sai ta dawo gidan, shi kuma yace ta zauna gidanta babu guri
sai dai duk bayan kwana uku tana zuwa dubata.
Tunda nakewa Hajiya wahala banta'ba jin na gaji ba domin ni saboda Allah nake kuma ina tuna yanda tawa
rayuwar zata kasance wannan dalilin ya sanya duk lokacin da Innah tazo gidan take sanya min albarka tare
da karfafa min gwiwa akan abun alkairin da nake..
Ta gama bayan gari a nutse nayi mata tsarki na gyara mata zaninta sannan na kwantar da ita kan katifa, na
fita da abunda tayi.
Sai kawai na dawo na sameta ta rintse ido hawaye sai zuba suke.
Nace."Hajiya menene? ko jikin naki ne."? Ta bude ido tana kallona kafin ta fara magana a hankal- a
hankali.
"Surayya ki gafarce ni bana so na mutu da hakkinki a kaina na zalinceki a lokotan baya na cutar dake
domin ina tunanin baki wani amfani a cikin rayuwata sai gashi kin zama garkuwa a gareni kin dauki
ragamar kulawa da rayuwata a lokacin da 'ya'yan dana haifa suke k'yamata sai gashi ke baki gujeni ba
karshe ma kin tattaro kayanki kin dawo kusa dani saboda ki kula dani nayi nadamar abinda nayi miki
Surayya don darajar Allah da iyayenki yafe min ki gafarceni.
Hawayen tausayinta na share nace." Hajiya wallahi tuntuni na yafe miki kada kisa kokwanto a zuciyarki da
zuciya daya nake zaune dake kuma zan cigaba da kula dake har sanda Allah ya baki lafiya.
Ta sauke ajiyar zuciya da fadin." Nagode sosai Surayya Allah ya azurtaki da 'ya'ya masu albarka wa'inda
zasu tallafa miki.
Na amsa da ameeen ya Allah Hajiya.
To haka rayuwa ta cigaba da tafiya, cikin qudurar Ubangiji ina zaune da mijina cikin kauna da tsantsar
soyayya yanda nake kulawa da mahaifiyarsa ya sanya shima ya dauki aniyar kyautata min, duk wasu
shirye-shirye da yake akan family na ban sani ba sai da watan azimi yayi kwana goma sannan ya sheda min
cewa sha biyar ga wata su Innah da Yakumbo da Ummah Halima zasu tafi Umara.
Kawai na zuba masa ido ina kallonsa yace."Kina mamaki ne."? Nace."Uncle dole nayi mamaki a wancan
lokacin ma sai samun labari nayi me yasa idan kayi min alkairi baka fada min.
Yace."Ke waye ya fada miki mutun idan yayi aikin alkairi yana yayatawa idan don Allah kayi sai ka bar
masa abunsa.
Nace."Duk da haka dai Uncle ai ya kamata ka fad'a min."
Murmushi kawai yayi da fadin." Yanzu kenan nayi laifi."? Na girgiza kai da fadin." Aa ba haka nake nufi ba
amma dai Uncle ba family na kadai kakewa hidima ba."?
Yace."Idan su kadai nakewa kudin waye."? kai tsaye nace."Kudinka ne." Yace."To kada ki sake min
magana irin wannan." Shuru nayi da bakina ganin ya fusata.
Sai ana ya gobe zasu tafi dasu Aunty Jamila suka zo nasan tare dasu za'ayi tafiyar duk shine ya biya musu
gabadayansu harda Aunty Zulai da Jamil sa Fadila.
Hajiya ta dinga rokonsu akan idan sunje suyi mata addua a dakin Allah.
Kasa hakuri nayi nace." Ni laifi nayi maka da ba za kaje dani Umarar ba."
Yace."Nima ba dani zasu tafi ba abinda yasa ban shirya tafiyar dake ba saboda ki kula da Hajiya idan Allah
ya kaimu lokacin aikin hajji sai muje kafin lokacin ma yarinyar nan da kike goyo tayi wayo sai ki barta a
gida.
Nace."To shikkenan Allah ya nuna mana lokacin." Ya amsa da ameen ya Allah.
To kamar yanda yayi alkawari hakane ya kasance lokacin aikin hajji yana zuwa muka tafi tare
dashi.......Kafin mu dawo kuwa Mamy yarinyata ta da nake goyo ta yaye kanta 'kememe taqi k'arbar nono
Aunt Nafisa ta cigaba da rainonta dama tunda sanda zamu tafi ita ta dauketa.
*****
Bayan shekara uku al'amura sunyi sauki jikin Hajiya yayi sauki tunda tana iya sarrafa hannuwanta sai dai
bata tafiya tana zaune kafafuwanta sun kumbura amma koda yaushe akan kula da ita gurin shan magani kan
ka'ida.
A cikin shekara ukun data gabata Allah ya nufeni kammala karatuna a karkashin jagoranci Professor mai
zaman kansa Mijina kenan abun alfaharina, duk wani matakin Nasara da daukaka Uncle ya taka babban
matsayin da gwamnati take alfahari dashi saboda irin cigaban da yake kawowa a fannin bunkasa ilimi a
jaha a halin yanzu bashi da shamaki da governor mutukar abu ya shafi harkar Ilimi dole gwamnati sai tayi
shawara dashi take zartar da hukunci......Ya samu dama sosai rashin lafiyar mahaifiyarsa ya sanya bai
yunkurin tarewa a katafaran gidan da ya mallaka ba a kwanakin baya dai yayi yunkurin barin gidan
gimbiyar tashi tace bata amince ba domin kuwa ita ba zata iya barin tafiya ta bar hajiya a cikin halin da take
ciki ba, ganin shi takewa kawaici yasa yayi hakuri ya kyaleta da abund take so ya cigaba da zurga-zurga
tsakanin gidan da gidan Fadila a tsakaninsu kowacce kokarin kyautata masa take.
****
*Shahid* tunda ya samu ya farfad'o daga jinyyar daya kwanta na rashin samun auran Surayya sai ya yanke
shawarar barin kasar gabad'aya, Saudia yaje ya tare yayi takardar igama ya cigaba da gudanar da
harkokinsa amma sai da yayi namijin kokarin sannan ya samu ya rabu da soyayyar Surayya a zuciyarsa,
cikin ikon Allah da hukuncinsa ya had'u da balarabiyar sudan kyakykyawa wanke hannu ka ta'ba tafi
Surayya komai! ita ta ma'kale masa tun baya sauraranta har hankalinsa ya kwanta da ita suka fara soyayya
cikin kankanin lokaci ya manta da soyayyar Surayya Balarabiyar Sudan mai suna Azima ta wanke masa
zuciya ba'a ja dogon lokaci ba wakilai suka daura musu a aure bayan duk shedu sun shaida, sai da
hankalinsa ya kwanta sannan ya kira waya gida ya shedawa iyayensa halin da ake ciki fatan alkairi sukayi
masa sannan suka rokeshi da cewa lallai yazo gida da iyalin nasa domin su sanya masa albarka. Nan ya
tabbatar musu da cewa su saurari zuwanshi yana nan tafe.
***
'Bangaran Samira ma Alhamdulillhi ta samu sauki amma dai sa'i da lokaci ciwon yana tashi amma ba
kamar lokotan baya.......Cikin Ikon Allah wani bawan Allah da yake zuwa kar'bawar d'ansa magani ya
ganta a take yayi sha'awar nemawa d'ansa auranta
Mahaifin Samira bai yi masa jayayya ba hakanan itama ba tayi jayayya ba duk da ba taga wanda za'a aura
mata ba har ta amince domin ta gaji da zaman da take.
Mijin Samira mai suna Salihu Da ido daya yake gani bayan haka kuma yana da MATSALA irin tata, amma
tunda iyayensa suna tsaye a kansa ana samun sauki......Koda ta ganshi a nakashe! bata bijire ba ta cigaba da
addua Allah yasa haka shi yafi alkairi a rayuwarta.
Har gida tazo ta sheda min cewa ta samu mijin aure na dinga murna ina mata fatan alkairi tare da cewa
idan an tsayar lokaci tayi min magana, shatara ta arziki nayi mata ta tafi cike da farin ciki.
Da farin ciki a tare dani nake sheda masa al'amarin sai kawai yayi dariya ya watsar da
maganar......Nace."Dole kayi dariya mana amma da kake cewa ba zata samu wanda zai aureta ba gashi
Allah ya kawo mata miji har gida.
Yace." Masha na taya ta farin ciki Allah ya sanya alkairi." Na amsa da "ameen ina kokarin fita ya rike
hannuna da fadin." Ke nifa ban yarda dake ba wannan hutun ya isa haka so nake ku sake bani twins keda
Fadila saboda haka da power ta na shigo gidan nan.
Nace."Lallai ni kam bani da tsarki a halin yanzu." Yace."K'arya kike zaki raina min hankali ko? na fiki
sanin wannan lokacin saboda haka kizo kawai na dasa 'kwai na." Dariya nasa da fad'in." Yanzu don Allah
baka san inada ciki ba."? Ido ya zuba min yana so ya gazgata maganata.
Nace."Wallahi da gaske nake cikine dani na wata uku."
Yace."Me yasa baki fada min ba."?
Kaina a kasa nace." Ai na dauka ka sani shiyasa." Janyoni yayi da fadin." In banda abinki waye zai fada
min lallai kice naje na mayar da hankali gurin Fadila kada wannan karon ki barta a baya.
Kirjinshi na kai wa duka da fadin." MATSALAR ka kenan kai ba'a fara maganar arziki da kai.
Yana kyalkyala dariya yace." Haba Hajiyata ai insha Allahu *MATSALA* ta 'kare a tsakanina dake."
Murmushi nayi ina kallonsa nace."Naji dad'in wannan maganar taka mijina ina rokon Allah ya dawwamar
mana da zaman lafiya a tsakanimu Allah ya baka ikon adalci a tsakaninmu Allah ya albarkaci 'ya'yanmu
Abubukar Umar tare da Mamy mai suna Hajiyarmu ina rokon Allah ya bata lafiya ta cigaba da rayuwa
cikin nutsuwa da kwanciyar hankali.
Hannu yasa ya tallafo fuskata yana min wani irin kallo wanda na kasa fassarashi ya girgiza kai da fadin."
Kin cancanci komai a gurina Surayya ke din alkairi ce kin kasance matar rufin asiri Allah yayi miki albarka
Insha Allah tare zamu rayu a gidan Aljanna."
Cike da tsantsar farin ciki na rungumeshi da fadin." Ameen ameen mijina Nagode sosai da adduarka Allah
ya tabbatar mana da alkairi. Hannusa yasa ya matseni sosai a jikinsa
Ya amsa da "Allahumma ameeen Ya Allah matata."
*ALHAMDULILLAHI*
_To Jama'a A nan na kawo karshen wannan littafin mai suna *MATSALARMU A YAU!* Ina rokon Allah
ya yafe min kurakuraina Abinda na rubutu wanda yake daidai Allah yasa ya amfani al'umma Allah ya
sadamu da alkairinsa bakidaya 馃檹馃徎_
*LITTATAFAN MARUBUCIYAR*
*NANA KHADIJA*
*YARO DA KUDI*
*GIMBIYA BALARABA*
*BABBAN YARO*
*MASHAHURI*
*SADAUKI OMAR*
*NIDA YAYA SADAM*
*'YAR BANGAR SIYASA*
*DA WATA A KASA*
*RUWAN DARE*
*TSANTSAR BUTULCI*
*LADADI KWADAGA*
*MADADI*
*'KWARYA TABI KWARYA*
*GA IRINTA NAN*
*MATSALARMU A YAU*
*Ga masu bukatar karantawa sai su tuntubi wannan number.....07084653262 WhatsApp kawai Duka
littafan na kudi ne don Allah idan kin san ba saya za kiyi ba kada kiyi min magana 馃檹馃徎*
*9/NOVEMBER/2021*
*BINTA UMAR ABBALE*