0% found this document useful (0 votes)
250 views105 pages

Uwa Ko Ukuba Mshakur

The document is a narrative involving Dr. Mustapha, who is called by Mamie regarding her son Hamadi's illness. Dr. Mustapha attends to Hamadi, who is suffering from a fever and infection, and reassures Mamie about his condition. The story unfolds in a familial setting, highlighting the dynamics between the characters as they navigate Hamadi's health issues.

Uploaded by

aishataheer04
Copyright
© © All Rights Reserved
We take content rights seriously. If you suspect this is your content, claim it here.
Available Formats
Download as DOC, PDF, TXT or read online on Scribd
0% found this document useful (0 votes)
250 views105 pages

Uwa Ko Ukuba Mshakur

The document is a narrative involving Dr. Mustapha, who is called by Mamie regarding her son Hamadi's illness. Dr. Mustapha attends to Hamadi, who is suffering from a fever and infection, and reassures Mamie about his condition. The story unfolds in a familial setting, highlighting the dynamics between the characters as they navigate Hamadi's health issues.

Uploaded by

aishataheer04
Copyright
© © All Rights Reserved
We take content rights seriously. If you suspect this is your content, claim it here.
Available Formats
Download as DOC, PDF, TXT or read online on Scribd
You are on page 1/ 105

[03/01, 07:38] +234 806 292 7511: 💫 UWA KO UKUBA?

✍🏻M SHAKUR

DA SUNAN ALLAH MAI RAHAMA MAIJIN KAI!

1
EPISODE
1️⃣ 1

Office dinshi da aka rubuta Dr Musty ajikin kofan yabude yashiga daidai wayanshi na ringing ta hanyar
flashlight dake motsi yana kunna kanshi da kashewa dan wayan na silent, wucewa gaban desk nashi yayi
inda wayan take a kwance yakalli wayan hannunshi yasa dasauri yadauki wayan ganin Mamie ajiki yakai
wayan kunnenshi, cikin muryanshi dake nuna natsuwa da girmamawa anatse yace “Mamie” daga tachan
bangaren muryan wata yar dattijuwan mace kamilalla mai tarin natsuwa tace “Assalamu Alaykum
Mustapa kaga Hamadi ke zazzabi jikinshi zafi kaman wuta kuma yaki tashi mutaho asibitin ku, yaki
gayamin meke damunshi, banmasan baida lafiya ba wlh kaji jikin kuwa” anatse Mustapa yazaga yazauna
kan kujeran wajen cus maganan Mamie captures attention nashi sosai batare daya nuna damuwa ba
yace “zai iya magana”? Mamie da hankalinta yatashi tace “koni bayama maganan balle yamaka, koda
yake zai iya maka” anatse Dr yace “Hameed fa?” Mami tace “yatafi wajen aikinshi tun kafin 8 kuma bai
gayamin Hamadi bayida lafiya ba shima na tabbata bai sani ba” dan ijiyan zuciya yasauke anatse yace
“ganinan zuwa, kisa towel a ruwa ki goggogemai jiki, don’t worry Mamie he will be fine” anatse Mamie
ta sauke ijiyan zuciya dayaji daga wayan tace “toh Allah yasa saikazo” ta katse wayan.

Ijiye wayan yayi yamike tsaye yadauki key motanshi da wayanshi magidanci ne dan he looks like
43/42yrs old guy din nan, phamarcy hospital dinsu ya shiga da kanshi ya debi magungunan da drip da
allurai ya ijiye komi gaban accountant nasu yabiya da kati aka samai a leda yafito yashiga wata mota mai
kyau fara benz yaja motan zuwa gidansu.

Babban gida ne anan jan bulo but tsohon gida irin gidan masu kudin da din nan, babban gidane sosai ga
maroon gate ajiki, horn yayi wani dan matashin mai gadi daya fara washe baki ya budemai kofa shiga
cikin gidan yayi, babban dankareren flat ne babban gaske guda daya a compound din, ta gefe kuma
kaman lambu ga bishiyoyin guava mangwaro da cashew gakuma flowers, akwai fili sosai da space a
compound din, sauka yayi daga motan yafito yanabin ko’ina da kallo, motoci biyune parke wajen parking
din sai wata machine fara lipan irin wayyo kudina din nan kal kal dashi, wucewa yayi flat din tun kafin
yabude kofa kamshin turare kemai sallama, ahankali yabude falon babu kowa a falo sai Lami dake goge
goge dasauri tace “Ina kwana Baban Akram” “lafiya lau” ya amsata, falon nada kyau ga carpet zagaye
ko’ina da katuwar tv a bango, falon nada fadi gawani katon picture frame da wata dattijuwan mace da
namiji dattijo shima ke zaune suna sanye da manyan kaya sai yara maza biyar tsaye abayansu dukansu
fuskansu ya nuna banda mutum daya daya juya kaman zai gudu ne sai Mahaifiyar takama hannunshi
tarike ahaka akai hoton sai hoton bayanshi babu na fuskanshi. Staircase yawuce yayi sama direct wani
daki dashine first room anan saman yayi.

Hannu yasa yabude kofan dakin, dakin nada girma shima ko’ina a gyare tsaf, gadaje biyu ne adakin
dsame size kowanne tareda desk da chair a gefe, ga wata yar dattijuwa da zatakai maybe 57yrs haka
zaune bakin gadon kusa dawani dogon matashi fari sol dake kwance akan gadon da akalla zaiyi 33yrs ko
34yrs yana sanye dawani black joggers ba riga ajikinshi sai singlet fari kal, yanada very huge chest da
muscles masu girma, idanunshi a rufe ruf Mamie ta daura karamin towel asaman goshinsa, yanada
dogon hanci ga lips very pinkish and so meaty, ga gashi akanshi sosai sunyi coils sun nannade kaman
bature, dukansu basuji motsin Ya Mustapa ba saida yakaraso wajen gadon Mamie tajuyo dasauri
takalleshi tace “Doctor ka iso” anatse yazo gaban gadon yasa hannunshi yadauki towel din daga goshinsa
sannan ya karbi na hannun Mamie yaduka gaban gadon ahankali yana kallon matashin yace “Hamad!
Hamadi!” Kadan kadan matashin yake bude idanunshi kafin yabude idanunshi duka da suka kankance
sukai ja sabida rashin lafiya Ya Allah wasu irin wild black eyes yakeda shi da black eyelid ka kalleshi zaka
rantse kasake rantsewa yasaka kwalli kuma baitaba sa kwalli ba haka Mamie ta haifeshi da idanu ahaka,
anatse Mustapha dake kallonshi yace “meke damunka”? Shiru yayi kaman ba shi akema magana ba,
shima Dr ya tsaya yana nazarinsa kafin ya yajuyo yakalli Mamie yace “Mamie yaci abinci?” Girgiza kai
Mamie tayi tace “banjin ko abincin dare yaci ba, Hameed yahada ya cinye I’m sure” ahankali yace
“kawomin breakfast dinshi Mamie he needs to eat” tashi Mami tayi tace “toh Allah gamu gareka bari
naje nakawo” Mamie tai maganan tana tashi ta wuce kofa tafita tarufo musu, juyodakai Dr yayi
yakalleshi tareda zama abakin gadon babu alamun wasa kan fuskanshi strictly yace “meke maka ciwo”?
Dan kallon yayanshi yayi saikuma gently yanunamai wajen maranshi da hannunshi tareda dan lumshe
idanu yadan fuzar da iska kadan, ahankali Dr yakai hannayenshi yadaga singlet nashi sama six packs
dinshi suka bayyana hannu yakai yadanja wandonshi kasa kadan white CK boxer nashi ya bayyana fari
kal, hannunshi Dr yasa yasauke boxer kasa kadan dasauri yace “yaushe wajen da akamaka aiki yafara
rash din nan? Why didn’t you tell me?” Daidai lokacin aka bude kofan tareda shigowa dawani sauri yaja
labcoat din yayanshi yarufe maranshi da cikinshi da bala’in sauri, chak itama Mamie ta tsaya cus taga
abinda suke, Dr ya kalleshi da yanda yarufe kanshi da labcoat dinshi kawai sai yajuyo yakalli Mamie
ahankali yace “Mamie” dasauri Mamie tace “ai bansan abu kukeyi ba, bari naje inkun gama ku kirani”
tajuya tafita da tray abincin tareda rufo musu kofa, Dr Mustapa yajuyo yakalleshi yace “you have
infection awajen i will dress it now sainaje nataho maka da antibiotics probably abinda ya sakinma
zazzabi kenan” yayi maganan yana karban labcoat dinsa daga hannunshi ya tashi yace “bari na dauko
dressing kit” tashi yayi zai wuce, dudda zazzabi na cinsa amman saida yakai hannu ya rike lab coat dinshi
hakan yasa Dr yakalleshi, dauke kanshi yayi cus baiso suyi having eye contact ahankali murya ciki ciki
dakeda bala’in dadi da zaki gata yar kankanuwa yace “don’t tell Mamie Yaya” tsayawa Mustapa yayi
yana kallonshi sai kawai ya girgiza kai ya karbe riganshi yawuce yafita daga dakin yafito yashiga sauka
kasa Mamie dake zaune afalo tana ganinshi tamike da sauri tace “meya sameshi Doctor? Gabana sai
faduwa yake wlh, kuma yaki fadamin abinda ke damunshi, nasan kai kadai zai iya gayamawa, halin
Hamadi sai shi” dan murmushi kadan Ya Mustapa yayi yace “kinsan Hamadi da kunya, but nothing to
worry, is just wajen da akamai aiki ne yasami infection is minor matsala, he’s probably shy to tell you
maybe bayaso ki attempting dubawa ne, ina zuwa Mamie bari na dauko abubuwan dressing daga mota”
yawuce yafita Mamie tabishi da kallo sai kawai ta girgiza kai, yanzu abinda kema yaron nan ciwo kenan
yaki fadamata? Lallai lamarin Hamadi sai addu’a.

Bai wani jima ba yashigo dawani hospital bag yayi sama yashiga dakin, yana kwance yanda ya barshi but
yasake sauke singlet ya maida komi na jikinshi daidai, jakan ya ijiye yabude yazare handglove yasake
sannan yadauko auduga yataso yasake daga rigan this time ya sauke boxer nashi kasa sosai sabida ya
gyara wajen har fine smooth wall nashi na showing dakeda wani scanty black hair haka, yadaura
audugan yafara sharewa, gently yasauke ijiyan zuciya yanadan yatsine fuska yana motsi da kafa, Dr yace
“sorry it’s painful I have to clean it yazama ciwo” ya sauke ijiyan zuciya yana cleaning wajen hakan yasa
yadan fuzar da iska hawaye na azaba suka gangaro daga idanunshi dasuke arufe, kallonshi Dr yayi
saiyadan dakata yace “dazafi sosai”? Batare daya bude idanunshi ba murya kasa kasa wacce ke fita da
kyar yace “no” murmushi Doc kawai yayi yacigaba da gogewa hannayenshi rawa suka shigayi baimasan
ya akayi ba kama hannun yayanshi yayi yarike cikinshi na motsi dasauri dasauri na numfashin jin zafi
yadan yunkuro da kanshi, Dr yasake kallonshi hawaye fita suke daga idanunshi, murya chan kasa yace
“nakira Mamie tarikeka maybe you will feel stronger, nakirata?” Girgiza mai kai yayi alamun a’a yana
sakin hannunshi, cigaba sukayi kusan 10mins sannan yagama yamai dressing wajen, yamai fixing drip
yahada allura yamai, yace “kadena bari ruwa natabashi or any soap and also kadena sa wando kana rufe
wajen” gyadamai kai yayi da kyar Dr yace “bari na karbo maka abinci kaci saina baka magani” yawuce
yafita chan yashigo tareda tray na abinci tea akamai dayasha kayan kamshi sai chips da egg sai kuma
tuwon shinkafa da miyan taushe ijiye tray yayi gently yadagoshi yasamai filo abaya ya zauna bakin gadon
kusada shi yadauki tray ya ijiye kan cinyanshi yamikamai tea yace “gashi sha” dan yatsine fuska yayi
hakan yasa Dr yace “I will not say it again” gently yamika hannu ya karba yakai bakinshi ya kurbi kadan
Dr yasa fork yadebi chips yakai bakinshi ahankali yabude bakinshi yakarba daidai Mamie tashigo danta
kasa daurewa tace “ai nasan idan kaine Doctor bazai maka gardama ba niko nayi kadan saiyamin
gardama zaici, bantaba ganin makiyin abinci irin Hamadi ba” daidai lokacin aka bude kofan wata
tsohuwa da zatakai 80 tashigo dakin tace “yanzu da Lami bata gayamin Hamadi ba lafiya ba da bazaki
sanar dani ba eh Batulaa wlh kinci amanata, kai Mijina meya sameka?” Tayi maganan tana karasowa
gaban gadon kaman zatai kuka takai hannu zata tabashi da sauri ya matsa baya shifa Mamie kadai yake
yarda ta tabashi, Dr yayi dan murmushi yace “Gwaggo baiso atabashi sanyi yakeji” zama Gwaggo tayi
akasan wajen tana kallon Hamadi kawai tafashe da kuka tace “ohh ni, Hamadi tausayi kake bani yaro sai
laulayi kaman mace mai danyen ciki, yau kwana bakwai dududu da yimai aiki amman jibe harya fara
wani cutan, nace ku banni naje kauye na hadomai y’ayan itatu amman kun maidani yar iska barinma kai
likita” dan dariya Dr yayi yace “nikuma Gwaggo ke dai da Abba” wankamai harara Gwaggo tayi tace “wlh
kai, kaike munafunci ka turence ubanku ahanani, kaine ke karantamai karatun magungunan hausa basu
da kyau, kalli Hamadi kullum ciwo idan yau baya mura gobe ciwon kai, jibi malaria, gata wuya, yaro gashi
bayacin abinci, banda Allah dake hurasa ai ina ganin da tsumagiya yafi Hamadi kiba, dayake shi girman
jiki na Allah ne saisa yake gabjeje, yanzu da wanne zanji? Narasa mijina, kaida karagemin kaima so kake
narasaka eh Hamadi na” tafashe dawani sabon kukan tana kallonsa sosai, da idanu Mustapa yamai
magana hakan yasa Hamadi yadan kalli Gwaggo for the first time yayi magana murya chan kasa yace
“Gwaggo” muryanshi is so husky and sweet and so dominating and captivating, gashi very calming
dasauri Gwaggo takalleshi tana kwalalo idanu dasuka jike da hawaye, sake kallon Dr Hamadi yayi kaman
mai karanta sako kan fuskansa, saikuma ya kalleta kasa kasa yace “ni lafiya na kalau” murya ciki ciki yace
“banson kuka” murmushi Gwaggo tayi tana washe baki tace “oh jibeshi ko maganan bai iyaba sai
Mustapha ya koyama,i ohh Allah kadubi jikan nan nawa shi kadaine matsala a aduniya wlh tallahi
kabashi lafiya kasamai son abinci, da magana, kaga kullum cin zalunsa yan uwansa suke amman Hamadi
ba uhm ba uhn uhm, kodan haka kabasa lpy, Allah baka lafiya kaji” Mamie tace “Ameen” lumshe idanu
yayi yana kauda kai daga cips din da Mustapa ke bashi Gwaggo tace “barshi hakanan Likita wlh nadade
rabon danaga yaci abinci haka ma ni, hakan ma mungode Allah” tashi Dr yayi yace “Gwaggo muje namai
allura bacci zaiyi yanzu” dasauri Gwaggo tace “a’a zan zauna dashi kudai kuje” kaman zaiyi kuka Hamadi
yace “Gwaggo kije” Mamie tace “Gwaggo kinsan shi idan muna nan bazaiyi baccin nan ba” Gwaggo tace
“hakane bari ina nan gaban daki kome kakeso ka kwalamin kira kaji” gyadamata kai yayi suka wuce Dr
yakalleshi yace “I will come anjima do you want anything?” Girgixamai kai yayi alamun a’a yana gyara
kwanciya Dr yajuya yafita shima.

Yana fitowa daga dakin yaga Gwaggo agaban dakin zaune ta ware kafafu tana bude idanu da kyar tana
kallon yar Nokia phone dinta, jin an bude kofa da sauri ta dago kanta tace “yauwa likita kaga kiramin
Abubakar” cikeda lallabawa Dr yace “Gwaggo dan Allah basai kin kira Abba ba kada ki dagamai hankali
yana kasuwa” “Lamiiii” Gwaggo ta kwalama yar aikinsu kira cikeda fada tace “daman kadadeda nunamin
ban isa in aikeka ba ko nasaka abu kayiba nagode ma Allah Lami ta iya karatu tafi dan jakan uba” ya
kalleta sai kawai ya kadakai yawuce abinsa, Lami ta hauro sama Gwaggo tabata wayan danta kiramata
Abba.

Bayan kusan 1hr Mamie na tsaye kitchen tana gwadama masu girkinsu guda biyu abinda za’ayi taji
sallaman Abba dasauri tafito daga kitchen din amman haryahau kan staircase yana gyara babban rigan
jikinshi ya manyanta dan akalla zaikai 65yrs, irin dattawan arzikin nan ne yana sanye da hula mai kyau,
tajuya tace “ku cigaba ina zuwa” tafito tayi sama daidai Abba da Gwaggo sun shiga dakin Abba yayi
wajen gadon dasauri yana kallon Hamadi dake bacci peacefully mai nauyi hannunshi daya saman cikinshi
cikin whispering da anaji Gwaggo tace “Mustapa yamai allurai yabashi magani yasamai ruwan asibitin
nan shine yasami bacci” daidai lokacin Mamie tashigo dakin, dukawa Abba yayi yakai hannunshi ahankali
yadaura saman kan Hamadi yadan sauke ijiyan zuciya saikuma yadago yace “muje Gwaggo” Mamie
itama ta juya suka wuce falon sama Abba yace “mesa babu wanda ya sanar dani Hamad baida lafiya”
Gwaggo tace “nima awajen Lami naji bata sanar dani ba” anatse Mamie tace “koni ban sani ba wlh,
nashiga dakin naga baida lafiya and Hameed bai gayamin ba shima maybe bai sani ba kasan halin Hamad
da boye abu” dan shiru Abba yayi yace “Mustapa yabashi magani?” Gyadamai kai Mamie tayi tace “eh
yaci abinci kuma Alhamdulillah” dan ijiyan zuciya Abba yayi yace “okay bari nakoma za’a kawo fruits
anjima” yakalli Gwaggo yace “Gwaggo bari nakoma aiki kema kije ki kwanta kihuta” dasauri tace “ina
naga hutu jikana baida lafiya kaje ina nan harya tashi, idan dawani abu zan kiraka tunda naga kaima
bakada mai kiranka” Abba yawuce Mamie tabishi har wajen kofa murya chan kasa yace “me Al Mustapa
yace? Meke damunsa”? Ahankali Mami tace “wajen aikin da akamai ne yasami infection but kasan
Hamadi bazai taba nunamin ba, but Doctor yayi dressing yamai allura yatafi karka damu abinda yasamai
zazzabi kenan zai karamai dressing anjima” gyadamata kai Abba yayi yace “bari nakoma” yawuce yatafi
har zuwa motanshi yabude baya yashiga wani dreba yajashi dan yanzu baya iya tuki da kanshi.

Bai wani dade da shigowa hospital ba he’s changing dan yanada operation wayanshi yashiga ringing
kallon wayan yayi ganin Abdallah yasa yakai hannu yadauki wayan daga ta dayan bangaren wata
nutsassiyan murya yace “meya sami Hamadi Ya Musty?” Zare wayan yayi yasa a speaker ya ijiye kan
table yana chanza riga yace “waya gayama”? Da dan damuwa kan muryanshi yace “Gwaggo just called
me tafadamin” dan murmushi Dr yayi yace “don’t mind Gwaggo, is not serious abu, yama koma bacci
nikuma I’m back at work, nasan yanzun nan Faisal ma zai kirani Hameed ma haka zan shiga theatre
kasanar dasu he’s fine and concentrate a aiki okay” dan ijiyan zuciya yasauke yace “okay” good ya katse
wayan yasa wayan a DND yafito yarufe office nashi yawuce theatre.

[03/01, 07:38] +234 806 292 7511: 💫UWA KO UKUBA?💫

✍🏻M SHAKUR

EPISODE
2️⃣

Wuraren 3 yashiga bude idanunshi asanyaye, alluran ko magungunan ne da Ya Mustapa ya bashi really
made him sleep, gently yatashi zaune yazare drip daga hannunshi daya kare, yadan shafa fuskanshi
sannan yasauke fararen tsaftatattun kafafunshi akasa yamike tsaye ahankali, he’s tall kusan yamafi Ya
Mustapa Dr tsayi kawai manyanta shi Dr zai nunamai dakuma shekaru da teba haka dan shi baida teba
kuma baida rama, wani irin full fitted body gareshi, bayinsu yashiga brush yasakeyi cus bayajin dadin
bakinshi at all, fitowa yayi ya chanza singlet na jikinshi yasaka wani yadauki wani black t-shirt yana
kokarin sawa aka shigo dakin dasauri yakalli kofa Mamie ce hakan yasa yayi sauri yakarasa saka rigan
yadan kalli Mami data tsaya saikuma ya sauke kanshi kasa murya chan kasa yace “Mamie” tahowa cikin
dakin Mami tayi zuwa inda yake ta tsaya dab dashi hannunta tadaga ahankali takai fuskanshi ta shafa
gefen kuncinshi tace “yajikin? Meke maka ciwo yanzu eh?” Murya chan kasa yace “bakomi” shiru Mamie
tayi tana kallonshi sannan tace “salla zakayi bari na shimfida maka dadduma karka fita zuwa masallaci”
Mamie tasa hannu tadauki dadduman su dake kan stool ta shimfidamai tace “zoto kayi” tahowa yayi
yahau kan dadduman ya kabbarta salla itakuma Mamie ta zauna nan bakin gadon Hameed dan shine
close to dadduman tana kallonsa, from the way yake salla ahankali kasan wajen namai ciwo har yanzu,
idar da salla yayi yasake juyowa ya kalli Mamie sai kawai ya kwanto gently yadaura kanshi kan cinyan
Mamie yayi shiruuuu, shafamai kai tayi tace “mezan dafamaka? Akwai waina da miya zakaci?” Girgiza
mata kai yayi alamun no, murya chan kasa tace “tell me mezakaci” daidai lokacin aka bude kofan dakin
Gwaggo ne tashigo tareda wani matashi dake kama sosai da Hamad exactly shima fari ne saidai baida
idanu kaman na Hamad yana sanye da suit yana kallon Hamad da dan damuwa kan idanunshi, yana
ganinsu ya yunkura zai tashi Mamie ta hanashi Gwaggo tace “kaganshi babu wanda yakeso agidan nan
sai uwarsa, yafara mata kuskuskus kaman munafuki uwa shi kadai ta haifa” dauke kai yayi Mamie tayi
murmushi Hameed ya wuce Gwaggo dake tsaye nan koda yashigo cikin dakin zuwa gaban Hamad ya
duka tareda dafa kafadanshi, cikeda damuwa yace “wat happened to you Hamadi? Mesa baka fadamin
bakada lafiya ba? Meke maka ciwo?” Dauke kai Hamad yayi, murya chan kasa yace “I am fine” kallon
Mamie Hameed yayi da idanu Mamie ta girgizamai kai hakan yasa bai kara tambayanshi meke damunshi
ba yace “are you hungry? Tashi muje muci abinci a waje” ahankali ya yunkuro zaiyi magana Gwaggo tace
“wannan ne zai bika wani waje baki kawai kake batawa Hameed ai wlh saidai idan Mamarshi tasa baki
shine zai bika, ka manta ranan daka kaisa wani faty haka yaron nan yaşa kafa ahanya yadawo gida”
ahankali Mamie tace “Hameed barshi karku fita cus he can’t even walk properly bari zansa abinci
nakawo muku maybe idan zakuci tare zaidan ci” Mami ta yunkura zata tashi da sauri shima Hamad
yatashi, murmushi Hameed yayi shidai Hamad bayason Gwaggo tun suna yara, bawai ya tsaneta bane
kawai surutunta da ihu da maganganu ne bayaso, ganin yatashi yasa Mamie ta kalleshi tace “ina kuma
zaka”? Gwaggo tace “zai gudu mana ni Gwaggon shi dodo ina dakinsu” kin kallon Gwaggo yayi Mamie ita
kanta batason wannan dabi’an nashi na kin kakarsa, Hakan yasa tace “go back and seat! Can’t you see
she’s worried sick about you” Mamie tajuya tafita yawuce yazauna dab da Hameed duk Hameed na
kallonshi, baimaso ya zauna shi kadai kan gadonsa Gwaggo tazo ta zauna kusadashi, da ne abubuwan
Hamad ke damunshi but yanzu he’s so used to it wlh, yakalli Gwagggo dakebin Hamad da kallo duk sai
yaji ba dadi yace “Gwaggo ki zauna mana salon anjima kifara mana kuka da daddare kafafunki sun fara
zugi” zama tayi kan carpet dinsu tana kallon Hamad still tace “kaman kasani yau nahayo benen nan yafi
akirga sabida wannan yaron dabaison mutanen, kai Hameed duk matar da Husainin nan naka zai aura
zatasha fama” mikewa Hamad yayi, hakan yasa Hameed yakalleshi yadanyi dariya yace “common seat”
ko kallonsu baiyiba yawuce wajen kofa Gwaggo tace “tohh ni wanan yaro dabaku yan biyu bane da
sainace ba Abubakar bane ya haifesa ba yoo wannan wani irin hali ne yaro sai miskilanci ga kin jama’a,
ga, ga, ga eh dan ubansa ya dauka nazo ganin fuskan nan nasa mai kama dana mata ne?” Dan murmushi
Hameed yayi Gwaggo tace “atoh da lafiyansa kalau ai babu abinda zanzoyi inda yake dan ba kaunata
yake ba, Hamad ya tsaneni narasa menamai uwarsa kawai yaron nan yakeso, dazaran nazo waje zai tashi
yabar wajen, ya tsaneni ina dalili saisa da Babanku zai dawo dani nan naki biyoshi sabida nasan Hamadi
baya sona Uwarsa Batula kawai yakeso duk tabi ta hure masa kunne” ta rushe da kuka, ahankali Hameed
yace “Gwaggo mehaka kidena kuka, mesa zakice Hamadi baya sonki ke kadai yakema haka eh? Mu yan
uwansa kulamu yake? Ni yanzu kinga ya kulani? Eh”? Dankwali Gwaggo ta kwanto daga kanta ta
warware tana goge fuskanta ga gashin kanta dayama kare sunyi fari kal tace “nagani kam” Hameed yace
“to kingani akan mene zaki dinga kuka, haka Allah yayo Hamad kitamai addu’a, amman bai tsani kowa ba
kinji Gwaggo kinga baida lafiya, kina kukan nan kara tadamai da hankali kike dena toh” rushewa tasakeyi
da kuka sosai tace “yooo ai yanason Uwarsa Fatimatu Batul, nida na tayata rainanku ana haihoka na
karbeka na rike, saida tasake nakuda nakusan awa guda cur sannan ta haihosa shima na amshesa, baka
gansa ba lokacin gabaki dayansa yayi kalan ruwan kwai wai jondus (jaundice) aka haifesa da ita, ga
uwarsa ba lafiya haka nina dinga lura daku har taji sauki, kai kasha madara amman akai juyin duniya shi
yasha yaki hakafa uwarku na cuta da bamata hayyacinta aka kamasa aka daurasa kan mama yasha,
halama saisa yake cuta kullum sabida ya zuge na jikin uwarku alokacin, saida aka cire mata mahaifa
gabaki daya kuma shine yakusan kasheta dan yaki fitowa daga ciki, kuma shine tundaga asibiti har yau
yake damunta da cuta daban daban ai ban manta dakomi ba, nida nai wahalar sa wai nine yanzu zai taso
ya tsana bayaso” dariya kawai Hameed kerike wa yace “toh kiyakuri Gwaggo” Mamie tadade tsaye
gaban dakin sannan tabude kofa tashigo Gwaggo ta watsamata harara Mamie ta kalli Hameed tace “ina
yake?” “He left the room Mamie” Mamie tadan kalli Gwaggo tace “Gwaggo kiyakuri tashi muje” kaman
jira Gwaggo take tace “ohh Allah kana gwadamin ni kike cema nazo nafita daga dakin jikokina eh Batola
kin rabani da Hamadi yanzu da Hassan zaki rabani shima” dan lumshe idanu Mamie tayi tabude tace
“bahaka bane Gwaggo kiyakuri daman na dauka zaki sauka kasa ne bari naje” ihu Gwaggo tahau yi tace
“eh kitafi wlh duk abinda akemin agidan nan zan sanar da Abubakar duk anbi an rabani da jikokina”
ijiyan zuciya Mamie ta sauke tawuce tafita direct dakinta tawuce tabude tashiga Hamad na kwance kan
gadonta jin an bude kofa ya kallo kofan daure fuska Mamie tayi tareda folding hands a kirji tace “wat are
you doing here? Ba cewa nayi zan kawo muku abinci kaida Hameed ba”? Dan sauke kanshi kasa yayi
yace “I’m not hungry” karasowa dakin Mamie tayi zuwa gaban gado tadan sassauta murya tace “mesa
kabar dakin sabida Gwaggo? Cinyeka zatayi? Why do you always make her cry eh Hamadi? Can’t you see
how she deeply loves you eh? She was worried sick sabida kai, the least you could do is kadan zauna ko
bazaka kulata ba seeing you makes her happy, Hamadi why are you like this eh? When will you stop
giving me headache? Yaushe zaka chanza halin nan eh? We are your family idan kayi haka awaje it’s
okay but us fa, banda mu wa kake da shi? Mesa kake gudun Gwaggo not just she kowa ma why why why
Hamad? Kullum ina daga kafa ina cewa ka girma zaka dena idan yanzu your 33 baka chanza ba sai kakai
50yrs zaka chanza eh?” Kanshi na kasa yana sauraron Mamie murya ciki ciki asanyaye yace “sorry
Mamie” cikin fushi tace “I don’t want your sorry katashi kaje kuci abinci and tell her sorry” gyadamata
kai yayi yatashi zaune ahankali sannan ya sauka daga gadon gently sabida ciwo yawuce ta gefen Mamie
yafice tabishi da kallo tai shiru tana nazarin sa, Hameed na zaune yafaracin wainan Gwaggo namai zuba
Hamad yabude kofan da sallama chan kasa ya shigo daga Gwaggo har Hameed suka bishi da kallo, Ya
tsaya awajen yakasa tahowa ciki Hameed yadauke kai yacigaba da cin abinci abunsa Gwaggo tace “taho
zokaci abincin ka kona maka fura zaka sha?” Girgiza mata kai yayi yana tsaye bai kalleta ba, wani washe
baki Gwaggo tayi tace “yauwa toh dan Albarka zoka zauna kaci ko guda daya ne kaji” ahankali ya shiga
tahowa Gwaggo ta matsamai da sauri gently yazo ahankali yashiga zama yadan kama gefen cikinsa
Hameed yabishi da kallo Gwaggo tace “Wajen aikin ka kema ciwo?” Girgiza mata kai yayi yajuyo yasa
hannu yadauki spoon ya gutsiri masan kadan yasa a miya yakai baki dan yatsine fuska kadan yayi
Hameed yace “is it too spicy for you?” Girgizamai kai yayi yana taunawa kaman wanda akasa dole yaci,
Gwaggo dake kallonshi batako kyafta idanu tace “miyan yayi yaji ne”? Girgiza mata kai yayi daidai ana
bude kofan wani magidanci dake kama da Ya Mustapha yashigo rikeda yaro a hannunsa yana kallon
Hamadi yace “Hamad ya jikin?” Dan kallonshi yayi daidai yaron yasauka daga jikin Babanshi yataho
wajen Hamadi da gudu daukanshi Hamad yayi for the first time yasaki murmushi sosai dimples dinshi
suka fito da white fararen hakoransa yaron ma ya k

washe baki, Gwaggo tace “Areef narasa meya gani a jikin Hamadi dayake sonshi haka” karasowa cikin
dakin Ya Abdallah yayi yace “ai ba Areef ba harsu Akram da Abdool dukansu haka sukeson Hamad, Areef
oya come Uncle Hamadi is sick today” makema Babansa kafada yaron yayi, Hameed ya ballama Areef
harara aiko ya tsala ihu yana shiga jikin Hamad garin haka ya takemai ciwo wani kalan runtse idanu da
karfin gaske Hamad yayi dayasa Hameed da sauri yadaga Areef yana karbansa, Abdallah yace
“Subhanallahi Hamadi, sannu, Hamadi” Gwaggo tace “shikenan Areef yatakemai wajen aiki duba kagani
ko wajen na jini Abdullahi” jin haka asauri Hamadi ya daura hannunshi awajen murya chan kasa dake fita
da kyar yace “I’m fine” bottle water Abdallah yadauka yabashi amsa yayi yakai bakinshi yasha kadan duk
sukai shiru suna kallonshi barinma Gwaggo, akufule da karaman murya yace “kudena kallona”
“mundena” Gwaggo tace amsa da sauri, Hameed yatashi yana sauke Areef yawuce bayi, yace “it’s time
for magrib” Gwaggo tace “Abdullahi kaga nima kamani ka kaini kasa” kamata yayi suka fice, Hameed
daya fito yajira Hamad shima yadauro alwala suka fito suka wuce masallaci.

Suna magrib suka dawo gida da sallama suka shigo falon, Abba suka gani zaune a falo dayake kokarin cin
tuwonsa na dare, duk yayyinsu na falon, Hameed yawuce dinning yazauna tareda Faisal suna danna
waya, sai Ya Mustapa zaune wajen Abba tareda Abdallah sai Mamie dake zaune a gefensu, karasowa ciki
yayi dukansu suka kalleshi harda Abba daya dakatar da abincin dayake ci ya tsareshi da idanu irin kallon
da uba kema dansa na nazarin yanayinsa din nan da kula, sauke kansa kasa Hamad yayi yakaraso har
wajen yadan duka cikin muryanshi mai cikeda natsuwa yace “sannu da zuwa Abba” anatse Abba na
lurada shi yace “jikin yahanaka zama karatun dakukeyi a masallaci bayan magrib ne?” Gently ya
gyadama Abba kai batare dayayi magana ba, Abba yadan jinjina kai yace “Maman Doctor yaci abinci
kuwa?” Anatse Mamie tace “kowa yaci abinci banda shi” kallonshi Abba yayi babu wasa kan fuskanshi
yace “zonan kaci abinci, Doctor bani maganin dazaisha na dare” ba musu yataho yazauna gaban Abba
kanshi akasa Faisal da Hameed suka kalleshi, Hamad yadan dago kanshi yakalli Ya Mustapa daya kawo
maganinshi Ya Mustapa yamai wani kallo yace “eat my friend” maida kanshi kasa yayi Abba yabashi
spoon dayakecin tuwon dashi ya karba ahankali shi Abba yasa hannu yace “oya bismillah ci zakasha
magani” ahankali yafara ci Mamie na kallonshi yaci kusan 5spoons ya ijiye spoon din ahankali, Abba yace
“ka koshi?” Gyadamai kai yayi Abba ya wanke nashi hannun tsaf yadauki ruwa yasha ya ijiye cup hakan
yasa ahankali Hamad ya mika hannu zai dauki plates din da Abba yagama cin abinci dasu yakai kitchen
Abba yace “barshi bakada lafiya” sai kawai Abdallah yatashi ya dauka dan yaran sunada tarbiya da kyau,
yana dauka Hameed yazo da sauri ya karba yawuce kitchen, Abba ya tsare Hamad din da idanu da kansa
ke kasa anatse yace “meke maka ciwo yanzu eh Hussain?” Kanshi na sunne akasa yace “bakomi Abba
naji sauki” Abba yakalli Ya Mustapa bawasa kan muryansa yace “meke damunsa likita ance kaduba sa
dazu? Tell me menene matsalan?” Ahankali Ya Mustapa yace “Abba he got infection, rashes sun fito
wajen stitches dinsa, I think maybe from ruwan wanka or sabulu or it could be anything, nayi dressing
wajen dazu I will still do it yanzu sai yasha maganin” Abba ya maida dubanshi ga Hamad da kansa ke
kasa, cikin murya mai tsauri yace “bakaga kuraje a wajen ba da bazaka fada ba eh Hamadi? Bazaka iya
kiran Yayanka ka gayamai ba ko Mamie ko ni? Kana kallon ciwo jikinka kaki magana kai yaro ne wai? Inda
wajen ya rube fa? Halaka kanka kakeso kayi? Bazaka dena abubuwan nan ba ko mutuwa kakeso kayi
kahuta mesa kake haka ne”? Murya chan kasa kanshi akasa yace “kayakuri Abba” dan ijiyan zuciya Abba
ya sauke yace “tashi muje Doctor yamaka dressing din aka gama saikasha maganin, tashi” ahankali
yatashi ba musu bai kalli kowa na dakin ba yawuce stairs Mustapa yawuce yadauki jakar dake kan kujera
daya ijiye yawuce sama Abba yabisu bayan ya dauki ledan magungunan.

Yana shiga dakinsu kwanciya yayi akan gadonshi ahankali daidai Doctor na shigowa dakin yazo wajen
gadon yana kallonshi yace “how are you?” Ahankali yace “Yaya key the door pls” wani kallo Dr yamai
sannan yabude jakan yashiga ciro hand gloves nashi daidai Abba na shigowa dakin da sallama.
“Assalamu Alaykum” Hamad ya sauke kanshi kasa kaman yayi disappearing yakeji, ahankali Abba yazo
wajen gadon ya tsaya yana kallon Hamad din dayaki kallonsa yayi folding hannuwansa a kirji, Mustapa
na hada komi sannan yazo gadon yakai hannunshi zai dage riganshi Hamad yadan rikemai hannu sabida
Abba, Abba dake kallonsu yace “wai mehaka Hamad” sakin hannun Ya Mustapa yayi ya runtse idanu
kawai, Dr yadan dage t-shirt nashi sama zaija wandonsa kasa kadan Hamad yarike hannunshi yadan kalli
Abba daya haderai yace “sakenmai hannu yayi aikinshi kadade bakaji kunya ba shirmen banza da wofi,
kunyan ai shi yasaka a wannan condition, da tunda kaga abin kabi Yayan naka asibiti yabaka magana da
tuni anyi an wuce wajen, cikamai hannu nace” sakin hannunshi yayi ahankali, Ya Mustapa yaja
wandonshi kasa maranshi yafito har zuwa wajen walls nashi ga hair kadan akwance ana gani ya runtse
idanunshi sosai kunya kaman zaiyi ihu, Abba dayaga ciwon cikin bacin rai yace “look at wat he did to
kanshi bakasan kunya na halaka mutum ba, kuraje na fitowa haka ajikinka ka kasa fadama kowa alhalin
kanada Yaya likita, ga sauran yan uwanka, ga mahaifiyar ka, gani duka, wannan wani irin abune
wandonka za’a cire gabaki daya dakake irin halin nan kaniyanka da abinda kake boyewa” daidai Ya
Mustapa yafara goge ciwo mugun ijiyan zuciya ya sauke dayasa Abba yayi shiru da fadan dayakeyi ganin
abin namai ciwo sosai yadena fadan yahakura, Doctor ahankali yace “sorry” daidai lokacin aka bude
dakin duk yanda yakejin zafi saida yakai hannu yaja wandonshi zai rufe Abba yace “wai mehaka Hussaini
eh”? Abdallah ne yashigo dakin sai Faisal biyedashi tareda Hameed suka maida kofan suka rufe, cikeda
masifa Abba yace “cigaba da aikinka kaji sun ganshi din ba yan uwansa bane” da kyar cikin karfin hali
yace “sufita! I want my privacy” dan murmushi Ya Mustapa yayi kana ganin Hamadi haka kaman ka
samai y’ata baisan yanda ake taunawa ba silent rigimamme ne wlh, Abba da ranshi yagama baci yaci
“kaci me garinku da privacy, babu inda zasu hukuncin ka kenan, next time wani abu yakara samunka kaki
fadi haka duk zamu taru akanka idan kuma bakason haka kabi yayanka asibiti kuyi abunku ku biyu” sai
kawai Abba ya zauna abakin gadon yana karbe hannunshi daga wandon yarike yace “bude ka cigaba
Mustapa” ahankali Ya Mustapa yaja wandonshi da boxer nashi kasa but this time sai baija kasa sosai ba
ganin yanada kunya and yan uwan shi are there, dudda Abba ya lura da abinda Mustapa yayi sai baice
komiba hasalima hakan yamai dadi tunda haka Allah yayo Hamad da shegen kunya, cigaba Mustapa yayi
kowa tsaye daga yanda Hamad keyi da kafa kasan da zafi Hameed yayi wani iri da fuska idanunshi sukai
jaaa, yana kan gyara stitches din sai kawai ga hawaye sun fito daga idanunshi na azaba dasauri Hameed
yajuya yafita daga dakin idanunshi sunyi ja, hannu Abba yasa yakai yasharemai fuskanshi, saikuma ya
sassauta murya cikeda so yace “ya isa kadaure Mustapa ka kusa gamawa ko”? Gyadama Abba kai yayi
yana karasa dressing din su Abdallah na kallo, Faisal ma yakasa daurewa yajuya kawai yafice, Abba
yakara sharemai hawaye sannan aka gama idanunshi sunyi jaaa, Mustapa yamai allura aka bashi magani
yasha Abba na zaune dashi ahaka yace “sannu kadena rufe wajen da wando dan Allah Hamad ciwon ya
warke, dagakai sai yan uwanka agidan nan kumama duk aiki suke zuwa kai kadai ke wuni so kafinga bari
yanashan iska” gyadama Abba kai yayi Abdallah yace “sannu Hamadi” gyadamai kai yayi duk suna tareda
shi ahaka bacci yayi awon gaba da shi sabida alluran Abba yace “yatashi yayi isha’i” Mustapha yace
“kada kadamu Abba nan da 3 days ya warke” gyadamai kai Abba yayi yace “kuwuce kuma kutafi gida”
bargo Ya Mustapa yasa ya rufamai sannan suka kashe wuta suka fice.

[03/01, 07:38] +234 806 292 7511: 💫UWA KO UKUBA? 💫

✍🏻M SHAKUR

https://chat.whatsapp.com/HOfjHAh3gw5502DZ5uJTWn

EPISODE
4️⃣

Knocking Asmeey tayi tareda sallama, murya ciki ciki Mom tace “shigo” kofan tabude tashigo ciki anatse
Mom tace “dau gyle kihada jakanki kije kisa takalmi gani nan zuwa” gyadama Mom kai tayi tawuce
tadauki gyalen tazo tahada komi na jakanta tadauka tafice, dakinsu tawuce taga Ramla harta hau gado
abinta tana bacci sai kawai tadan turo baki kadan, kaman tai bacci itama haka takeji amman ba hali,
wani black Zara cover shoe tadauka tasaka tai rolling gyalen da kyau sannan tai backing bagpack dinta
abaya, she looks very smart and elegant kaman wata yar secondary school dan bata da wani tsayin kirki
55/56 ne length nata har a abaya ma, tadauki wayanta kiran iPhone 11 normal tafito, duk kudin Baba
kwata kwata bai bata yaransa ba cus shi bai taso cikin kudi ba, dayan flat na left tawuce tabude shima
dakin na kamshi an kunna turaren wuta bakowa a falo hakan yasa tawuce bedroom din tai knocking tace
“Ammi” bude kofan da sauri Ammi tayi cikeda fara’a tace “za’a tafi kotun ne our fresh Lawyer”
murmushi tayi dake kawatar da fuskanta sosai tace “eh natafi” gyalenta datai rolling Ammi takai hannu
ta shiga gyara mata shi da kyau tace “toh adawo lpy Allah bada sa’a, ki kiyaye kada ki batama Mamanki
rai koda wasa kinji Husna” gyadama Ammi kai tayi tareda dan murmushi tajuya tafice Ammi tabita da
kallo tai murmushi.

Sauka kasa tayi tafice waje, Mom tagani na kokarin bude wani black jeep mai kyau da sauri tayi wajen
motan Mom ta kalleta tadauke kai tashiga ciki abinta ta zauna, baya tabude ta ijiye jakanta sannan
tadawo gaba tazauna tasaka seat belt dan baka shiga motan Mom bakasa seat belt ba, Mom taja motan
daidai ana kiranta tashiga magana da client nata itakuma tajuya tana danna wayanta da babu anything
fun aciki, Mom tahanata tiktok, instagram, the only application takeda shi is watsapp shima sabida
family da irin class group na school, Mom is very strict she watch them closely, tiktok saidai ta kalla
awayan Ramla kuwa, wayan ma akwai hours datake amfani dashi, for example yanzu suna kaiwa kotu
that is the end of taba waya sai kuma idan an koma gida zata taba kadan su yi aiki Mom can call her
anytime for a case hakadai so in a way bata taba waya for good 3hours wlh saidai tsakar dare, tana cikin
daddana wayan Mom tace “drop that phone and pick the case file dana baki” ahankali tace “to” jakanta
tajawo dake baya ta saka wayan tadauki case file din tashiga dubawa har sukakai court Mom tai parking
takashe motan suka fito ta goya jakanta tana rike da case file din, Mom tafito tasaka gown nata duk
Asmeey na kallonta, Mom is so elegant and charismatic and very intelligent, she really wants to make
Mom happy and be like her but tana ganin kaman bazata iyaba even though she’s trying but she is not
as brilliant as Mom, she’s not as smart as Mom, gama saka gown din Mom tayi tajuyo ta kalleta ba
rahama tace “me kika tasani a gaba kina kallo” dan murmushi tayi gabanta na faduwa ahankali jikinta da
dan sanyi tace “wlh Mom ina sonki” dan kallonta Mom tayi sai kawai takara tamke fuska tace “I don’t
want your dumb love, make me proud that’s how you show Mahaifiyarka kana sonta, that’s all I require
from you, not your nonsense love words wawiya kawai” sauke kanta kasa tayi ahankali ga few people
here and there na wucewa, Mom tadauki handbag nata tarike tace “kwaso files a back seat” bude bayan
mota tayi ta kwaso files dayawa tarike Mom tarufe motan tana rike da hadadden jakanta na Hermes
suka shiga cikin court din, nan da nan client nata suka taso former controller general ne yace “barka da
zuwa Mrs Saraki” gyadamai kai Mom tayi majestically tana murmushi yadan kalli Asmeey dake biyeda
Mom hakan yasa ahankali Asmeey tace “good morning Sir” murmushi yayi yace “wowww wat a voice,
wannan Mrs Saraki junior ce Masha Allah, you are so lucky to have this woman as your mother young
lady, mahaifiyarki itace real definition na beauty and brains” itadai Asmeey na kallonshi bataso tai
magana Mom tai fushi, Mom tai magana dashi kafin su shiga court room aka fara case Mom tafito
Asmeey tadauki pen da jotter tana kallon mahaifiyarta. Mom is just great, Mommy is just who she thinks
she’s like the woman dominate the courtroom, Mom tafara magana u must listen dole ne kawai, anya
zata taba iya zama kaman Mom kuwa? Mom wants her ta gajeta she’s scared cus tasan bazata iyaba.
Almost 1hour akai a kotun bayan kowani party ya bada evidence alkali yayi ruling client na Mom as not
guilty yasa other party su biyashi sum na 500000 charges sai murmushi Mom keyi, Asmeey sai kallon
Mom take cus hardly Mom ke kallan murmushin nan da ita, dan jotter ta dake kan cinyanta ne ya fadi
kasa bata sani ba, alkali yawuce yafita aka tattashi a kotu ana, fita Mom tashiga magana da client dinta
itakuma Asmeey tashiga hada abubuwan su, tana kokarin sa komi ajaka taga an miko mata jotter ta,
wani black hand dake sanye da Rolex chak ta tsaya tanabin hannun da kallo dake sanye da suit black
saikuma ahankali tadago kanta ta kalli gabanta, wani dogon matashi ne yana sanye da suit black
kyakkyawa gaske yanada yawan gashi akai da dan karamin gemu yana kallonta gently yace “u dropped
this Asma’u” dan zaro idanu tayi jin yanda yakira sunanta kuma bata sanshi ba daidai lokacin Mom
tajuyo takallesu anatse tace “Fawaz” dasauri matashin yakalli Mom hakan yasa itama Asmeey tajuyo ta
kalli Mom dataji takirashi tasa hannu ta amsa jotter batare data sake kallonshi ba, saikuma ta sauke
kanta tacigaba da hada kayan shikuma matashin yawuce wajen Mom datai sallama da client nata Fawaz
yakarasa gaban Mom cikeda girmamawa yace “Mom ina yini” murmushi Mom tamai cikakke tace “your
Mom told kadawo you will come and see me today, I told her I will be in this court, muje let’s go Son”
takalli Asmeey dahar lokacin nahada files tace “let’s go uwar kwainani common hada files kaman kina
hada nation” gyadama Mom kai tayi da sauri ta goya jakanta abaya takai hannu zata dauki files din
Fawaz yarigata yace “allow me to help” dasauri Asmeey takalli Mom data dauke kai abinta tace “muje
Son” binta Fawaz yayi sukai gaba Asmeey na binsu abaya suka fice wani office Mom tabude tace
“kushiga nan kujirani, i have a meeting with the judge” Fawaz yafara shiga office din, Asmeey zata shiga
Mom tamata wani kallo tace “review those two yellow files”gyadama Mom kai tayi tace “toh” tashiga
office din tana tafiya ahankali, Fawaz na zaune kan couch dake office din yana danna wayanshi iPhone
16 pro max Asmeey tawuce tazauna kan wata single chair dake wajen dake facing dinshi, tasa hannu
tadauki yellow files din tabude tafara dubawa, ahankali yajaye idanunshi daga kan wayanshi yadaurasu
akan Asmeey dake dube dube, pink lips dinta suna motsi alamun karatu take, kana ganin yarinyar kasan
irin yaran nanne da iyayensu did a good job bringing them up sannan an killace su sosai, tundaga kan
takalmin kafafunta yake kallo har zuwa fuskanta gadan gyalenta daya zame baya yana hango gaba gaban
gashinta dake nan a kwance yayi kyau. Jin kaman ana kallonta yasa tadan dago kanta sama karaf suka
hada idanu dasauri ta sauke kanta kasa, gently Fawaz yace “whats with the case Asmeey?” Murya chan
kasa kaman mai tsoron magana tace “it’s confidential” murya chan kasa yace “give me ur number” dan
kallonshi tayi saikuma ta sauke kanta tace “Mom forbid me, I’m in school ba aure zan yi ba yanzu” the
way she talks sincerely shows she’s just a Mommy’s gurl, like she went straight to point, murmushi yayi
yace “baki sanni ba ko? Tun kina jaririya nasanki” dan kallonshi tayi da manyan idanunta sai kuma ta
sauke kanta kasa tace “but I don’t know you, I’ve never seen you” murmushi yamata yace “do you want
to know me?” Girgizamai kai tayi alamun no yace “why” tace “Mom tace I have no business with men
that are not my family” ahankali yace “but I’m technically your family, I’m Mom’s best friend son bakisan
Maryam kawar Aya ba” dasauri tace “Ya Miemie?” Gyadamata kai yayi yace “yes ni yayansu Miemie ne”
sosai mamaki ya kasheta saikuma tasake maida kanta kan abinda take karantawa yadinga kallonta kusan
20min saiga Mom tashigo office din Asmeey ta dago kanta da sauri Mom tamika mata key mota tace “je
mota kijirani I am coming” karba tayi tawuce tafita daga office din, Mom takalli Fawaz tace “I believe
Mommy dinka told you everything Fawaz, like I told her right from the first time kace kanason Asma’u
zan baka aurenta but kabari tagama Law school, kaga babban salla saura 2weeks immediately bayan
salla list zai fito, inaso taje law school, I don’t want any distraction na maza kona soyayya in her life, I
refuse to give her room for that cus she’s a small girl, batasan komiba, everyday tana taredani, I’m
training her, bawani kokarin kirki Asmeey kedashi ba soyayya at this junction can mess with her IQ, I will
send her number to you but can I trust you bazaka sa tai deviating ba?” Murmushi Fawaz yayi akunyace
yace “Mom I promise you in sha Allah” “good” Mom tafadi tace “nima I trust you, I know you want wats
best for Asmeey, beside kaima Barrister ne, you are in the same profession da ita, so you will help her
and guide her through and through” gyadama Mom kai yayi akunyace, Mom ta yagi paper tarubuta
number Asmeey tamikamai tace “gashinan tashi muje” ahankali yasa hannu ya karba yace “thank you
Mom” murmushi tamai tace “you are welcome Son muje” tamike, atare suka fito Asmeey na zaune a
mota taga sun fito tareda Mom ita batasan ya akayi ba dudda sunsha zuwa gidansu Ya Miemie bata taba
ganinshi ba sai yau, no wonder taga Mom namai murmushi ashe yaron Besty ta ne, har wajen motan ya
karaso sannan yama Mom sallama yawuce yashiga cikin wata 2024 mad Benz ya kunna yabar wajen
Mom tashigo motan ta tada taja sukabar wajen.

Around 3 suka shigo gidan Mom tai parking gateman yazo yana gaisheta yashiga kwashe kaya sannan
suka wuce ciki suna shiga yaran dake falo suna video game dukansu suka taso wajen Mom suna
gaisheta. “Mommy welcome welcome Mom” murmushi tamusu kadan tace “ya school an dawo” jakanta
tabude taciro packet na chocholate data sayo musu tabude taba kowa bibbiyu, yaran Ammi ne dukansu
su bakwai Ramla ce farko, sai Yusra, Amina, sai Maza four Areef, Ahmad, Kamal sai autan giran
Ibraheem, sai karba suke suna godiya Ammi tashiga saukowa daga staircase da murmushi kan fuskanta
tace “an dawo” ahankali Asmeey tace “ina yini Ammi” “lafiya lau sannu ku da zuwa” for the second time
takara kallon Mom tace “sannu da dawowa Maman Aya” ba yabo ba fallasa Mom tace “yauwa” sannan
tawuce sama Asmeey ma tawuce sama, dakinsu ta shiga kaya tacire ta daura towel tafada bayi dantai
wanka tai salla tasan yanzun nan Mom zata kirata kitchen cus Baba na dakinta yau.

KANO

Wuraren 3 nadare yabude idanunshi, gently yatashi zaune yana yaye bargo he feels great and strong duk
zazzabi yatafi hannunshi ya tattaba yadauki wayanshi yataba screen din yayi haske ya haska yatashi yana
tafiya ahankali yawuce wajen wardrobe nasu yabude shima ahankali yaciro wani farin jallabiya mai kyau
da new singlet and boxer da hula yawuce yatafi bayinsu tareda kunna wutan bayin, yakai kusan 30min
aciki dan da dabara yayi wankan bai bari ruwa yataba wajen ba sannan yafito ashirye tsaf ya ijiye
kayanshi cikin laundry basket yazo ya feffesa turare dakin yadauki kamshi sannan yahau kan dadduma
yayi sallan ish’i sannan yatashi yafara kiyamun Layl.

Gentle and very soft kira’an shi kasa kasa yatada Hameed duk gidansu babu wanda yakai Hamad ilimin
addini ya haddace Al Qur’ani kawai shi baiyi choosing rayuwan jama malamai baki da sauransu bane cus
baison shiga mutane sabida yanayin shi ne but babu wani book dazaka kawoma Hamadi dabazai koyarda
kai ba, gashi he loves novels but only Arabic novels yake karantawa. Tashi yayi shima ahankali yawuce
bayi alwala yadauro yazo ya shimfida dadduma kusada shi ya tsaya yabishi sallan around 4:30 suka idar.
Hameed yatashi yakunna wutan dakin yadawo kan dadduman yana kallon Hamad yace “yajiki?” “I’m not
sick” Hamad yafada ciki ciki, hararanshi Hameed yayi yace “kaida ke kuka jiya pretender kawai” hade
fuska Hamadi yayi, cikeda tsokana dan kawai yasashi yayi magana yace “ohh bakasan sanda kayi kuka ba
ko wen u were having pains saiga hawaye sharrr a idanun yaron Mamie” tashi daga dadduman Hamadi
ya yunkura zaiyi da sauri Hameed yarikeshi yace “yakuri yakuri toh! Zauna lemme go and make coffee
for you” dauke kai yayi yay banza dashi Hameed yawuce yafita yasauka kasa ya shiga kitchen yasa ruwa
a heater yadauko musu cups guda biyu ya zuzxuba instant coffeee ruwan na yafasa ya tsayaya yasamusu
sugar da spoon yadauko yahayo sama yashigo dakin ya ijiye agabansa shima ya zauna, gently Hamad
yasa hannu yadauki coffee yakai bakinshi ya kurbi kadan Hameed ma haka ahankali yace “an biyamu jiya
nasama kudi a account” dasauri yakalleshi hade fuska yayi sosai bana wasaba, Hameed yayi murmushi
yace “ni wlh bantaba ganin mutum abaibai irinka ba Allah idan da nine bana aiki kai kana aiki I swear
ATM card dinka ma dani zai dinga zama tsabagen yanda zanci kudinka kaiko u hate nabaka kudi, you
hate kaci kudina why eh Hamadi? Am I not your twin? Why do you hate taking money from me”?Kaman
bazaiyi magana ba saikuma murya chan kasa yace “save your money kayi aure da Zainab” wani irin zaro
idanu Hameed yayi, wlh, wlh Hamad baitabamai magana hakaba sai yau, dauke kai Hamad yayi kaman
bashi yayi magana ba yakai tea bakinshi, Hameed yawani kwashe da dariya yace “Hamadi daman kasan
ina soyayya da Zee? Duk wayan damukeyi kana pretending kaman bakasan komiba dama kasani? Iyye
ikon Allah har wani so kake nayi saving kudi for aurenmu” dariya Hameed yahauyi sosai yana kallon
Hamad da kaman bashi yayi maganan ba coffee yake kurba abinsa kuma yaki kallonsa, dan tsagaita
dariya Hameed yayi yace “jiya I don’t know what got over me I almost kissed her” ijiye mug na coffeee
Hamad yayi kawai ya yunkura zai mike da sauri Hameed yarikeshi yace “Hamadi wai I can’t gist with u, if
I don’t tell you wats going on in my life wazan gayamawa? Besides ma idan baka koyi all this ba how will
you get married? Tayaya zaka raya sunnan ma’aiki da iyalinka”? Fizge hannunshi Hamad yayi dasauri
yayi hanyar kofa, Hameed ya kwashe da dariya yace “wlh matarka ba kunya zataci ba atoh banza kawai”
bugomai kofan Hamad yayi da karfi, habawa me Hameed zaiyi inba dariya ba abun Hamad is too much
shifa Hamad ko kallon mata baya iyayi, you will never see Hamad with any friend aduniya, you will never
see Hamad a inda ake maganan banza, ko abu zaiyi on google idan irin advert din banzan nan yayi
popping up yahakura kenan wlh, just look at yanzu because of conversation na kiss yagudu yatafi
masallaci, Wlh he’s not sure Hamad yamasan yanda ake sex taraya da iyali, he remembers suna yara a
fiqhu duk ranan da za’ayi wani baabi na wani abun kunya he will leave the class, Allah yama Hamad
kunya da jin nauyin anything raw and bad he just can’t stand it, he just wants to see ranan da Hamad
zaiso wata ko ranan aurenshi kai he will love to see matan Hamad da ciki cus yanaso yasan tayaya zaima
matanshi ciki ko a ruwa zata sha Hamad fa ko kaya baya iya cirewa gabansa hmm, Allah ya kyauta.

Bayan sallan asuba kowa yadawo banda Hamad daya tsaya muraji’a sai wajejen 9 ya shigo gidan the way
yake tafiya ka kalleshi saika kara kallonshi, yana taku cike da izza da natsuwa da haiba da kuma kwarjini,
farin jallabiyan jikinsa nawani irin sheki, yau Saturday ko maybe saisa yaga motocin yayyinshi agidan dan
yawanci on a Saturday sukanzo suyi breakfast tareda Abba ayi catching up rannan ba aiki.

Gently yayi sallama yashiga falon dukansu suka amsa Abba ne zaune akasa kan lallausan carpet dinsu
yana sanye da jallabiya da yar hula akansa ga charbi a hannunsa yana kallon Hamad din, sai Ya Mustapha
dake zaune kan kujera kusada Abba, sai Ya Abdullahi shima sanye da jallabiya zaune kan 2 sitter, ya
Faisal na zaune kusada shi, sai Hameed dake zaune akasa kusada Abba, ga upan atampopi da lace sunkai
kusan 50, each da shaddodi anan tsakiyan dakin, ahankali yakarasa cikin falon har zuwan gaban Abba
anatse yace “ina kwana Abba” kanshi Abba yashafa yace “yaya karfin jikin?” Kanshi akasa yace “dasauki”
tashi yayi yabama Ya Faisal hannu cikeda girmamawa yace “ina kwana” murmushi yamai cikeda so yace
“ya jikin” gyadamai kai yayi yabama Ya Abdullahi shima yacemai “ya karfin jiki” hannu yabama Ya
Mustapha kanshi akasa yace “good morning Ya Mustapha” anatse yana kallonshi yace “how are you?
Wat time katashi?” Ahankali yace “3” yajuya zai wuce Abba yace “dawo kazauna cikin yan uwanka” ba
musu yadawo ahankali yazauna kusada Ya Mustapa, Ya Abdallah yayi murmushi kawai daidai Mamie na
shigowa falon duk suka gaidata Abba yace “Maman Dr zoki zauna kicirema kowa nasa inaso da safen nan
Faisal ya aika da komi Bauchi” Gyadamai kai tayi tace “toh Masha Allah” Abba yace “Doctor tashi
kadauki naka danasu Areef” gyadama Abba kai yayi yatashi yadauki shaddan su yadi goma ya isheshi
shida yaran yace “Allah amfana Abba”.

[03/01, 07:38] +234 806 292 7511: 💫MOTHER OR CURSE? 💫


✍🏻M SHAKUR

OYA JOIN GROUP DINA INDA NAKE POSTING UWA KO UKUBA IDAN KINA CIKIN 1-8 DONT JOIN 9 PLEASE

https://chat.whatsapp.com/HOfjHAh3gw5502DZ5uJTWn

EPISODE
3️⃣

Around 10 nadare Hameed yashigo dakin wuta ya kunna yana kallon Hammad dake bacci mai nauyin
gaske yawuce bayi ya watso ruwa yafito daure da towel yaje yasa boxer kadai yazo zai kwanta ya tsaya
yana kallon Hamad, saiya tashi yakai hannu yasake gyaramai bargon dayake lullube dashi sannan ya
kashe wuta yahau gadonshi, ya kwanta daidai wayanshi na ringing ya daga yakai kunne murya chan kasa
yace “Zeezee” daga tachan bangaren tace “Ya Hameed baka kirani ba why is your voice so down haka
kaman you are not happy wat is it”? Dudda akwai duhu juyowa yayi yakalli gadon Hamad ahankali yace
“my brother is sick Zee” dasauri tace “subhanallah your twin? Wanda akama operation last
week?”Gyadamata kai yayi yace “yes!” Murya chan kasa tace “ayyahhh so sorry Allah yabashi lpy, Ya
Hameed kanason twin brother ka sosai” murmushi kadan yayi kaman bazaiyi magana ba yace “I don’t
even love him as much as he loves me! Hamadi na sona sosai fa, he’s not much of a talker but actions
nashi speaks love, anytime I’m sick baya bacci he stays all night yana kula dani, before nace kaza or
nafurta i want kaza Hamad yamin is as if he reads my mind, kokuma my mind na jikinshi ne I don’t know
but kaman magic, saisa anytime he’s sick jinake rayuwana ba dadi, sai narasa ina zansa kaina naji dadi,
most times he knows we all get worked up idan baida lafiya saisa baya fada mana, he’s always sick ne
yau mura, gobe kai gata kaza, he feels bad yana unnecessary damunmu shi ba sikla ba, even today
bansan he was sick ba cus bayaso mu damu, and bansan why I didn’t noticed ba cus I’m always the first
to know whenever he’s sick, I’m feeling very bad Zee I don’t give dan uwana dsame kind of love and care
he gives to me” Zee tace “don’t say that, kanason brother ka sosai saisa ma har kakejin guilt din nan,
anyways shi kadaine ban sani ba agidanku, bantaba ganin twins da ba’a san daya ba sai akanku” dariya
Hameed yayi for the first time yace “Hamadi baya hoto, he hates pictures, he hates cameras, bayason
mutane, Grandama dinmu tace mutum daya kadai Hamadi keso aduniya” Dasauri Zee tace “waye?”
Ahankali yace “Mamie! Idan kinga yadanyi few magana ko hira to da Mamie ne, gashi you will never
hear meyake cemata kaman munafuki, Gwaggo always call him makiri takadirin yaro” dukansu sukahau
dariya yadan tsagaita yace “don’t worry bari yaji sauki zan jawoshi muzo zance gidanku tare” murmushi
tayi tace “okay” ahankali yace “bari ki kwanta we will talk tomorrow agaida Mama bye” bye.

**

Bauchi!
“Wai bazaki tashi ba Asmeey?” Wata doguwar matashiya fara dake tsaye gaban wani gado haka mai
kyau 6/7 tahau dukan wacce ke nannade cikin bargo da ba’a ganinta tace “kowa yatashi anyi salla an tafi
aji banda ke, bazaki tashi ba sai Baba yashigo gida daga masallaci wai Husna” ko motsi batayiba, baccin
ta takeyi lafiyayye, bude kofan dakin akayi hakan yasa wacce ke tsaye gaban gadon ta juyo da sauri, wata
hamshakiyan mace ce tsaye gaban dakin mai jiki yar gajera haka dan batada tsayi ga farin glasses a kan
idanunta tana sanye da dogon hijabi har kasa mai kyau ga charbi a hannunta, tanada jiki, fuskanta babu
alamun wasa, kana ganinta kawai kasan no nonsense mutane ne hakan yasa yarinyar dake tsaye gaban
gadon cikin whispering tana kallon wacce ke cikin bargon ta side na idanu tace “ai ga Mom nan” awani
mahaukacin zabure yarinyar dake nannade cikin bargon tawani yaye bargo ta taso da mugun gudu
akuma firgice tana dirkowa daga gadon har tana neman fadi sabida baccin dake idanunta jikinta ba karfi
amman ta dafa gado ta tsaya da kyau tana goge idanunta da gefen bakinta da duk miyan bacci, daga ita
sai yar rigan bacci daya tsaya mata a knee fari fari, kanta babu dankwlali gashinta dayake a tsefe baki
sidik yayi biji biji ya sauko har gadon bayanta, fara ce sosai like asalin fara dan tafi wacce ke tashinta
haske ma, ba siririya bace tanada dan kiba unlike dayan da siririya ce sosai saidai tafi wacce ta tashi daga
baccin tsayi da matured face alamun kaman ta girmeta, sannan wacce ta tashi na bala’in kama da matar
dake kofa kaman tayi kaki ta tofar, har yanayin rashin tsayin saidai yarinyar da dan tsayinta ba laifi but
bawani sosai ba dan akafadan wacce ke tashinta daga bacci tsawonta ya tsaya, strictly matan dake kofan
babu wasa kan fuskanta cikin wani thick powerful voice tace “okay ita Ramla bata isa ta tasheki ba kinaji
ana tashinki kinyi shiru right”? Baki tabude zatai magana babu wasa kan muryan matan tace “idan kince
uppan sainazo wajen nan na daura miki mari stupid girl!” Shiru taja bakinta tayi gabanta na faduwa dum
dum dum, matan tace “nabaki 3min do whatever you want to do kifito kiwuce aji kona saba miki”
dawani irin sauri tajuya tayi bayin dakinsu matan ta kalli dayan budurwan da kanta ke kasa tace “kekuma
me kike jira? Oya bacemin daga sight kiwuce kitafi aji kema” dasauri yarinyar tace “toh Mom” hijab nata
dake kan gadon ta dauka tasaka da sauri tawuce gaban dressing mirror su tadauki Al Qur’anin ta tazo
wajen sai kuma takasa wucewa, babu wani yaro in this house da baya shakkan Mom kawai ajininta abin
yake, she’s so scary cus bata da wasa and batason nonsense even a bit, ganin haka yasa Mom tajuya
tawuce tabar wajen itakuma Ramla tafito, Babban gidane sosai tashiga sauka kasa ta sauko falo tabude
kofa tafita gidansu is a very biggggg house, ga flats daban daban chan tawajen masallacinsu akwai wani
katon class tawuce direct tabude kofa tashiga yaran gidan su ne ciki, 6boys ne awajen akwai dan 20yrs
sai sauran duka kanninshi ne sai kuma mata yan 8yrs, da 9yrs sai ita datashigo ta zauna tana sauke ijiyan
zuciya ganin Malamin su bai shigo ba yar 9yrs din tace “Ya Ramla ina Ya Asma’u?” Yar 8yrs tace “hmmm
Ya Asmeey ai bata tashi ba, Allah yasa Malam yamata dukan latti jiya daman ta dakeni” ballamata harara
Ramla tayi tace “zan fasa miki baki fa, wayace ki taba mata hoda ba saisa ta dake ki ba” turo baki tayi
tajuya ta cigaba da karatunta daidai nan Malaminsu ya shigo wani Ustaz ne da dingilallen wandonshi
yasa hula akai ga dorina akan kafadarshi ko kadan baya ragama anyone cikinsu wanda hakan umarnin
Baba ne saisa suke tsoronshi ba wasa duk wacce tai latti ko takasa bada hadda akwai duka although
hadda Saturdays and Sundays suke bayarwa, baice komiba yawuce gaban aji ya zauna zauna.

Tana shiga bayi ko brush batayiba tafito tasa hijabi tai salla ko azkar batayi ba ta mike tsaye tadauki
daddumanta ta ijiye kan gadonsu tadauki Qur’anin ta tazo kofa tafito gabanta na faduwa sosai ta shiga
sauka kasa tafito tawuce class ta window ta leka ganin Malam yana aji haba saita kasa shiga idanunta
take sukai ja, masallacinsu ta kalla tasan Baba na ciki but dazaran tawuce zata shiga masallacin Malam
zai hangota hakan yasa tajuya takoma flat nasu tabude tawuce kitchen nasu tana bude kofa taga wata
mata but bata dazu ba wannan looks exactly like Ramla tareda wasu mata da kana ganinsu kasan yan
aiki ne binta da kallo matan tayi hakan yasa arude idanunta sunyi raurau tai wajen matar kaman zatai
kuka tace “Ammi” wani kallo matan tamata tace “yauma kin sake latti ko Husna” saiga hawaye kaman
jira take tace “Ammi dan Allah kisani kowani aiki zanyi I will even cook abincin lunch din su Yusra
saikicema Malam kene kika sani aiki yau su Gambo basajin dadi basu tayamu aiki ba kinji Ammi wlh
dukana zaiyi” Ammi na kallonta tace “inaji ana tashinki fa kikai shiru Asma’u? Mesa bakiji kullum kece ke
latti eh kinsan idan Baban ki yazo yaganki a kitchen din nan ranki harda nawa saiya baci da safen nan dan
haka wuce kitafi kibama Malam hakuri kinji” girgizama Ammi kai tayi kawai tasaki kuka zatai magana
cikin kakkausan murya akace “Asma’u” juyowa tayi arude ganin Mom ce saida kirjinta yayi mugun
faduwa kawai tafashe da kuka sosai taboye bayan Ammi tace “na shiga uku wayyooo Allah Ammi
Mommy zata dakeni mari na zatayi Ammi” dan murmushi Ammi tayi tace “Mommy dan Allah kimata
hakuri kada ki tabata yanzu zata tafi kinsan Asmeey akwai tsoron duka” Mom zatai magana duk sukaji
muryan Baba. “Meke faruwa awajen nan?” Duk juyawa sukayi daidai Baba na karasowa wajen ya tsaya
dab da Mom yana kallo kitchen din yana jiyo kukan Asmeey, yan aiki duka suka gaidashi but baima iya
amsawa ba yace “meke faruwa? Meya faru Asma’u ke kuka? Mesa bataje makaranta ba”? Cikin kuka
Asmeey tace “Baba Mommy” dan kallon Mom yayi dake kallonta rai abace saikuma yakalli Asmeey dake
lekowa daga bayan Ammi yace “zonan” ba musu ta taho ahankali tana goge fuskanta da tasan Baba
bazai taba dukanta ba baya dukansu, agabasa ta tsaya kanta akasa yace “mena gayamiki kan zuwa aji
latti da asuba” ahankali tace “kace nadena?” Baba yace “so danazo na tadaku kika tashi kika kalleni ina
wucewa natafi daman bacci kika koma?” Fuskanta tashiga gogewa takasa magana, Baba dake kallonta
yace “kinaso ki gamu da fushina ko”? Girgiza kai tayi tace “Baba bazan karaba kayakuri” shiru yayi yana
kallonta saikuma yace “zoki wuce kitafi” bakinta na rawa tace “Baba Malam zai dokeni” saikuma ta rushe
da kuka Mom tamata wani kallo dayasa tayi kan Baba zata shige jikinshi Baba ya kalli Mom hakan yasa ta
dauke kanta tawuce tashiga kitchen din shikuma yace “wuce muje” ba musu tabishi suka fice tana
murmushi, har ajin nasu yayi sallama Malam ya amsa yana tasowa Baba yace “basai ka tasoba Malam
kaga Asma’u sai kuka take sabida tasan tayi latti amata afuwa adaga mata kafa nayau gobe tayi latti
amata hukunci” murmushi Malam yayi yace “shikenan Alhaji ta shigo” Baba yakalli Asmeey dake
gefenshi data share fuskanta da sauri tanamai murmushi mai bala’in kyau yace “da idanunta awajen
kaman na mutanen da wuce kishiga” murmushi tayi ta shiga tana ballama kannenta harara dake kallonta
barinma su Yusra.

Dan saurayin dake 20yrs yana kama da ita sosai yajuyo yakallota yamata gwalo kirne fuska tayi Malam
yadawo ya zauna kowa ya natsu suka cigaba da karatu.

7:00 daidai na safe aka tasosu duk suka fito dayake almost dukansu yaran suna zuwa school Asmeey ne
kawai da Ramla basa zuwa su sun gama university Ramla NYSC zata yanzu ita kuma Asmeey law school
duk suka wuce cikin gidan, zama all the children sukayi anan babban falo su Gambo da Ammi na bama
kowa breakfast, Asmeey tawuce sama da sauri dakinsu tawuce taje tai wanka tai brush tafito tai shafe
shafen ta sannan ta dauko wani white shirt mai boturi tasaka sannan tadauki black skirt daidai ita tasaka
tadauki black veil tai rolling daya mata kyau ta dauki wani LV bag mai kyau ta hada yan abubuwa da
wasu books da jotter ciki ta feffesa turare sannan tafito daga dakinsu, gidansu is big flat da akwai 2more
flat ciki, flat din dake left and right sai dakin Baban su at the center sai dakinsu na mata agefe na maza
ana dayan gefen babansu, right flat din tawuce da saurinta da dan kunne a hannunta tabude kofan
ahankali ta shiga ciki.

Gambo ce kadai a falon tana goge goge ansaka turaren wuta dakin na kamshi sosai, ahankali tace “ina
kwana Gambo” murmushi tamata tace “Asmeey an shirya” gyadamata kai tayi da saurinta tawuce
bedroom na Mom tai knocking ahankali kusan 1min akace “come in” bude kofan tayi ahankali ta shiga
ciki, dakin Mom yahadu iya haduwa komi nata is well organized, ga bango guda da duk books ne acikin
shelf, Mom ce zaune kan wani couch mai bala’in kyau taci gayu sosai tasaka wani lace mai kyau
hadadde, ga glass akan idanunta tana aiki dawani iPad dinta, harta karaso wajen kanta na kan iPad bata
dagoba, dukawa tayi agabanta cikin muryanta mai sanyi and very fresh tace “Mom Good morning”
dagowa Mom tayi tabita da kallo daga sama har kasa fuskanta ba walwala, wani irin murmushi mai kyau
tama mamanta tace “Mom bazan kara makara ba sorry karki fushi” dan hararanta Mom tayi cikin
muryan kasaita da iko tace “kinyi breakfast?” Girgiza mata kai tayi tana mikama Mom dan kunnenta tace
“Mom samin” karba Mom tayi tanabin dankunnayen da kallo dasauri Asmeey ta tashi tahau kan kujeran
ta daura kanta ajikin Mom tana shakan kamshin da mamanta keyi mai dadi tawani sauke ijiyan zuciya
kaman irin yaron dayayi shekara baizo jikin mahaifiyarsa ba, tai lamo ajikinta, dan kallonta Mom tayi for
few seconds sannan tasamata dan kunnen, cikin kakkausan murya tace “dagani” dasauri Asmeey ta dago
daga jikinta Mom tasake kallon yarinyar saikuma takai hannunta ta daga black veil nata tana kallon
gaban white shirt nata tace “banace anytime kikasa white shirt haka ki dinga sa singlet ba aciki can’t u
see yanda bra naki ke showing” dan komawa baya kadan tayi da mahaifiyar tata gabanta na faduwa
hankali kaman mai tsoron magana tace “Mom duka sunyi datti ne but yau duk zan wanke” wani kallo
Mom ta mata hakan yasa tasake matsawa daga kusa da ita dasauri, girgiza kai na takaici tayi tace “be
very very careful Husna or you will not like me kikai provoking din kinsanni very well stand up open that
drawer ki dauki sabon singlet” tashi tayi dasauri ta tawuce wajen drawer tajawo sabon singlet taciro
tabude shi daga leda black ne mai kyau sai kawai ta cire rolling na gyalen tabude shirt nata tadan kalli
Mom ganin bata kallonta yasa tacire rigan ta ijiye kan gado zata dauki singlet tasaka authoritatively Mom
tace “zonan Husna” dasauri Asmeey tajuyo takalli Mom dataga ta tsareta da idanu saikuma tadan kara
singlet din gaban kirjinta cikeda kunya ta taho ahankali har gaban Mom, muryanta har rawa yake tace
“g…gani Mom”

Mom irin iyayen nan ne masu lura da yaransu sosai, masu sa ido, ga basu tarbiya, yaranta must do
abinda takeso ne dukansu haka ta rainesu har yarage saura biyu gabanta yanzu da Asma’u da Munir,
wuyanta Mom takai hannu ta taba tace “yaushe eczema yakamaki?” Zaro idanu Asmeey tayi cus ita
bama tasani ba tace “ni Mom an ina”? Wuyanta gabaki daya Mom tashiga dubawa zuwa bayanta
saikuma ta juyo da ita hannunta tasa, tashi daya ta karbi singlet datake kare kirjinta dashi ta ijiye a gefe,
Asmeey tadan sunnar da kanta kasa, ahankali Mom tabi saman kirjinta da kallo tace “stand up” tashi tayi
dasauri agaban Mom, Mom tabi cikinta da kallo sannan da masifa tace “eczema ko’ina a jikinki dame
kike wanka? Ina soap naki?” Murya chan kasa gabanta na faduwa tace “yakare” Mom aharzuke tace
“tun yaushe”? Gaban Asmeey faduwa yake bana wasaba tace “the 3rd day dakika bani” Mom namata
wani kallo tace “mesa baki gayamin ba”? Dasauri tace “Mom ai munada sabulu dayawa a bathroom
dinmu anyone nagani sainai wanka dashi” shiru Mom tayi saikuma chan cikin kakkausan murya tace
“you’re very stupid, wawiyan yarinya kawai mara wayau, shashasha” sauke kanta kasa Asmeey tayi
ahankali hannunta yahau rawa, Mom tace “wani irin stupidity zaisa ki kasa gane cewa you’ve always had
a sensitive skin? Waya cemiki u can use just anything kika gani kiyi wanka dashi eh? Why do I waste my
money ina saimiki separate abubuwan skincare batare da bari kinyi using sabulan da mayukan da
Babanku ke kawo muku ba, If you ever made that kind mistake again saina sabamiki shashasha kawai,
bacemin daga gani ki wuce ki maida kayanki kizo kiyi briefing dina on case file dana baki last lemme see
idan kinyi wannan” gyadama Mom kai tayi asanyaye duk tayi wani iri tawuce ahankali tasaka singlet din
sannan tasaka shirt dinta, bata maida veil dinba tazo wajen tabude jakanta taciro file da Mom tabata jiya
tabude tadago kanta takalli Mom kirjinta na dukan uku uku, Mom tace “bani distinction na case din but I
prefer persuasive brief, inason statements of facts, then give me substantive issues and procedural
issues” gyadama Mom kai tayi hannunta nadan rawa tasake bude jakanta tadauko wani book nata datai
jotting komi, tabude zata karanta, Mom tamata wani kallon uku saura kwata tace “kikaje law school
haka zaki dingayi? Reading from book? how many days nabaki case din nan nace kiyi reviewing?” Murya
chan kasa irin na mara gaskiya tace “7days” Mom tahada fuska tana karkada kafa tace “idan kikamin
shirme awajen nan ranki zaiyi masifan baci Asma’u, drop that book I’m listening” gyadama Mom kai tayi
saita ijiye book din gently and calmly tafara briefing Mom voice nata narawa, tun tana yi Mom na aikinta
harta juyo ta natsu tana kallonta she really tried, saida takai procedural issues ne takakare Mom tamata
wani kallo hakan yasa hawaye yafado daga idanunta tace “sorry Mom” Mom tace “okay wat is
procedural issues?” Anatse tace “ Procedural issues shine irin wat is the appealing party claiming the
lower court did wrong example kaman ruling on evidence, jury instructions, granting of summary
judgment, etc” Mom ta gyadakai cikeda gamsuwa tace “okay if you know this then a case file dana baki
menene Procedural issues na wajen” shiru tasakeyi cus bata karanta yakai wajen ba, Mom na karkada
kafafu tace “7days but bakiyi going through this case file dana baki ba sabida kwana biyu nadan daga
miki kafa! This should be the last time you will try this wlh kika kara ranki zaiyi masifan baci! I want you
to be the best lawyer in this entire Nigeria, I want you to pass bar exam naki, you’re my daughter no
body a Bauchi can mention law ba akira sunana ba Mrs Turaki and kece magajiyata my successor, you
just have to work hard you have no option, you must study Asma’u dole ne ba negotiation am I clear?”
Ahankali Asmeey tace “yes Mom” Mom zata sake magana aka bude kofan tareda sallama Baba ne ya
shigo yana sanye da wata lafiyayyan gizna datasha aiki yabi Asmeey da kallo dake zaune akasa kan
carpet gaban mahaifiyarta idanunta sunyi ja kaman ma tai kuka yace “kinyi breakfast Ma’u?” Girgizama
Baba kai tayi ahankali tace “a’a” agogon hannunshi ya kalla sannan yazo wajen yasa hannu yadagota
yace “wuce kije kiyi kari, je Ammi tabaki abinci Ma’u na” murmushi tayi sosai Baba daban ne kawai he’s
very sweet, caring, and very affectionate, ahankali tace “toh Baba” wucewa kofa tayi yabita da kallo
tafice shikuma yakaraso wajen ya zauna gefen Mom, cikeda nuna rashin jin dadi yace “why are you so
hard on this girl? Jibeta kaman ba Hamda na yar bakutu ba duk ta rame haba! Kin addabeta, finally
tagama makarantan at least let her rest, all this damuwa yanzu na menene ita da ko list nasu bai fito ba”
rufe iPad nata Mom tayi tadauki Hermes bag nata tanasa iPad din ciki tace “Alhaji I don’t know why you
are saying all this now! I’ve always been like this to all yarana and Alhamdulillah kai karan kanka you are
proud of my upbringing, Asma’u is my daughter, no one loves her better than I do” anatse Baba yace “of
course I know that Barrister and ina alfahari da tarbiyan da kika bama yaranmu Aya is a Nurse, Aisha is a
journalist working with BBC, ga Asma’u kice dole saitazama lawyer irinki while Munir na MBBS, my point
is all yaran nan baki samusu pressure dakike sama Ma’u ba, kwata kwata baki la’akari da she’s still a
small gurl, burin dakikasa akanta yasa I don’t even know wat you did dahar Asma’u tayi WAEC at 14yrs
tafara university at 15yrs she’s 21 yanzu wai harta gama LLB, please go easy on her, stop pressuring her,
karatu is a gradual process all this things dakike forcing nata takoya yanzu she will learn it gradually a
law school, karatun dakike sata da menene menene sukesa idan tayi bacci da kyar take tashi da asuba,
batada lokacin kanta, bata da lokacin kula da kanta kowace yarinya a gidan nan da kitso akanta banda
Asma’u sabida rashin time, please and please I don’t want this! Kibimin y’a ahankali, boko ba dole bane,
ba dole Asma’u saita gajeki ba we have other kids agidan ai, allow this girl to be herself please” Baba
yafada calmly yana kallon Mom, Mom takalleshi sai kawai ta dauke kai tace “naji” tamike zata tashi yasa
hannu yarikota tadawo takalleshi tace “menene kuma”? Murmushi yamata yace “yau ina side naki baki
tambayeni mexanci ba” dan lumshe idanu tayi tabude tace “mezakaci Baban Aya”? Murmushi yayi yasa
hannu a aljihu yaciro bandir na yan 1k guda uku yabata yace “make anything, gashi this is for you” takalli
kudin he’s mutum da baya kallon kudin matansa he always gives them money, murmushi tayi tace
“thank you” manna mata kiss yayi a goshi yace “natafi, kibimin yarinya ahankali a kotu” ahankali tace “to
adawo lafiya me y’a.” Dan dariya Baba yayi yafice daga dakin.

[03/01, 07:38] +234 806 292 7511: 💫UWA KO UKUBA?💫

✍🏻M SHAKUR

https://chat.whatsapp.com/HOfjHAh3gw5502DZ5uJTWn

EPISODE
5️⃣

Abba yace “Abdallah saikai” tashi yayi yadauki 5yard yace “Allah amfana Abba Allah kara budi” Abba
yace “Faisal” tasowa Faisal yayi yadauki 5yrd shima yace “Abba Allah saka da allhairi” Abba yace “Hassan
sai kai” tashi yayi ahankali yadauki 5yard” Abba yace “zabi another one ku baku da iyali so kala bibbiyu
zan muku” murmushi Hameed yayi yakara another color daya yace “nagode Abba” Abba yajuya yakalli
Hamad dake zaune kusada Ya Mustapa yace “saikai Hussaini” tashi yayi ahankali yadaura hannunshi
yadauki the first two shadda dake in line Mamie tace “iri dayane duka change color” cikin calm voice
nashi yace “Mami zaban mini” Hameed yace “toh yaron Mamie” Abba yace “ina ruwanka” hararansa
Mamie tayi tasa hannu ta zaba masa irin na Hameed ya karba kanshi akasa yace “Jazakallah Abba”
murmushi kawai Abba yayi yace “to cire mata naku Hajjaju ina Gwaggo”? Mamie tace “taje makota anyi
haihuwa wai an mata takwara” Abba yadanyi murmushi kawai tadauki atampa daya lace daya tace
“gana Ramla” tasake ciro wasu biyu tace “gana Asma’u” “Yusra da Amina” Abba yace “to kwasan ma
mazan ma Shadan su su Munir” haka Mamie tacirema duk wani yara na danginsu kayan salla sai mai
aikinsu Lami da yaranta Faisal yahada kayan a babban gana masgo yafita yakai mota yadawo Abba
yakalli Mustapa yace “yau salla saura sati biyu ko” Abdalla yace “saura 13days Abba” Abba yace “okay
ina ganin ana gobe salla zamu wuce Bauchin akwai abinda zanyi” yakalli Abdallah yace “next week sai
akai duka motoci ayi musu service ko” Abdallah yace “toh Abba” Abba yace “Masha Allah” yataba
aljihunshi yaciro 50k guda biyu yabama Hameed daya yace “gashi kudin dinki da kudin takalmin salla”
dasauri Mustapha yace “Abba don’t worry about that zan basu please dawainiyan yayi yawa” dasauri
Hameed ya karbi nashi 50k yace “Ya Mustapha kudi baya yawa” Abba ya girgiza kai yakalli Hamad yace
“Hamad zo ga naka” kin motsi yayi tausayin Abba yakeji sosai baida arziki kaman da kuma sai kashe kudi
yake anatse yace “Abba kabarshi inada takalmin salla” atare dukansu sukace wanne?” Dan kallon Abba
yayi kadan yace “Ya Mustapa bought sabon takalmi last week for me dashi zanyi amfani” Abba yace
“dudda haka amsa wannan nina baku nace kusaya take it” kasa tashi yayi yadan kalli Ya Mustapa
dayamai alamu da idanu ya amsa hakan yasa yatashi yasa hannu biyu ya amshi kudin ahankali yace
“nagode Abba” Abdallah yace “zansa mai dinki na yazo ya amshi kayan ya aunaku I will pay for the 2 of
you” Mamie tawuce aka kawo breakfast kunu ne lafiyayye da kosai Abba kuma aka dumamai tuwo cus
he can’t do without tuwo, ko half cup na kunnun bai iya sha ba yawuce yatafi sama kowa ya kalleshi but
aka barshi gamaci Ya Mustapa yayi yawuce sama Hamad na zauna kan gadonshi yana taba laptop dinshi
Ya Mustapa yashigo gently ya ijiye laptop din, Ya Mustapa yakarasa wajen yace “too much sitting is not
good for you allow system dinka to rest okay, da lafiya ake komi”zama yayi yaduba ciwon is looking very
good magani kawai yabashi da allura sannan ahankali yace “do you need anything?” Girgizamai kai yayi

Ya Mustapha yace “zamuyi tafiya next week going to family house for salla you know how you get so tell
me idan kana bukatan anything for traveling din” ahankali yace “bakomi” gyadamai kai yayi yace “okay
zanje hospital yanzu anjima i will call you sai muje tare na siya maka desktop dinka tunda na da ya
lalace” Dasauri ya kalli Ya Mustapha hancins a Mustapha yaja yace “dudda you will never say it out loud I
know how much all this su system and desktop dinka daya lalace means to you, my tech little bro so we
will get it today anyone kakeso” baki yabude zaiyi magana Ya Mustapha ya harareshi yace “yimin shiru
just complete project din daka fara and send it to Microsoft muga abinda Allah zaiyi, in sha Allah you will
win, I also speak to wani friend dina za’a nema maka aiki idan an samu any slot, idan kuma babu I think I
will just enroll you kafara phd muga abinda Allah zaiyi kafin aiki yazo saikai aure” dawani irin sauri
Hamad ya sunnar da kanshi kasa abin saida yasa Mustapa yayi dan dariya sannan yawuce zai fita, harya
taba handle gently Hamad yace “Yaya” juyowa Mustapha yayi yakalleshi batare daya amsaba, sauke
kanshi kasa yayi ahankali yace “thank you Yaya” murmushi Mustapa yayi yajuya yabude kofan yafice,
daukan laptop din yayi yasa ajikinshi yashiga site dinshi yana duba message da mutane sukamai he’s into
creating website, building application, prototype, software development and maintenance and so much
more anything tech he just knows it, banda haka yana program daban daban a online yana karban
certificate, kwanan nan nema baya iya aiki sosai sabida operation din nan, aiki kadan yayi ya ijiye laptop
din akan gadon Hameed yana lumshe idanu bacci na neman kwashesa.
Shigowa dakin Hameed yayi ganin yana bacci yasa yafada bayi yayi wanka yashiga shiryawa cus one of
his colleague na aure yau zasuje daurin auren tsaf ya shirya cikin wani lafiyayyen shadda ya kafa hula aka
tareda fesa turare saikuma yajuyo ya kalli Hamad kafin yasa hannu yadauki turarukanshi wajen kayanshi
dake nan a gyare, yarasa yaya Hamad ke selecting oil perfumes dinshi cus turarenshi smells out of this
world shafawa yayi ya maida ya ijiyesu hargitse sannan yarufe wardrobe din nasu yasaka takalminshi
Hermes yadauki key motarshi ya wayanshi yawuce yafito Mami ne kadai a falo tana magana da Lami
dazata kasuwa tana ganinshi tace “sai ina yan samari” kai ya sosa yace “colleague dina a bank ke aure
yau Mamie shine zamuje mai daurin aure” Mamie tace “mesa bakaje da dan Uwanka ba”? Kallon Mami
yayi yace “Mamie are you seriously asking this question kema kinsan ko sama da kasa zata hade bazaije
ba besides ma he’s sleeping I think magungunan shi na sashi bacci” Mamie tace “to adawo lafiya drive
safe” wucewa yayi yafice yashiga motarshi Camry ta 2010 yabar gidan.

Around zuhur ya farka yatashi zaune ahankali yana kallon dakin he hates dirt, Hameed ya bata ko’ina,
sauka yayi ya shiga gyara dakin ya gyara gadajen su ya kwashe kayan Hameed daya cire yasaka a laundry
basket yadauki broom ya share dakin ya kwashe a Parker yazuba a leda yabari awajen yashiga bayi
yadauro alwala yafito yadauki leda yawuce yasauka kasa bakowa falo yatafi mosque yayı salla yadawo
afalo yaga Mamie tana zaune tace “zokaci abinci” ahankali yace “anjima”.

Around 4 yadawo daga masallaci wayanshi yafara ringing, screen din yakalla ganin Ya Mustapa ne yasa
yadauka Ya Mustapha yace “start coming ina hospital” gyadamai kai yayi tareda katse wayan yafada bayi
wanka yasakeyi batare daya bari ruwa yashiga ciwon ba sannin babu kowa yasa yafito yazo wajen
kofansu yasa key sannan ya tsaya gaban wardobe nasu yana budewa yaga aikin Hameed kawai yazaro
wani dark blue jean da t-shirt fari ya shirya tsaf kayan sunmai bala’in kyau turare ya fesa yadauki p-cap
dark blue yasa akanshi, he loves wearing p-cap sabida iska sannan yadauki wani black shade, he always
put on shade idan zai fita cus idanunshi somehow makes people to be looking at him both men and
women kuma he hates that, wayanshi yadauka yasa a aljihu yadauki wani key dake saman side drawer
shi yasa wani easy pam yafito yana tafiya ahankali looking expensive and classy kaman wasu designers
yasaka, Mamie na zaune tana sauraron wani wa’azi a Sunna tv taji kamshinsa hakan yasa tadago sai
kawai ta tsareshi da ido Masha Allah! Hamad is simply handsome kawai karasowa falon yayi tace “zaka
fita?” Gyadamata kai yayi tace “ina zaka?” “wajen Doctor a asibiti” gyadamai kai tayi tace “jekadauki key
mota na kaje dashi” girgiza mata kai yayi yace “da machine dina zani” shiru Mamie tayi tace “Tom saika
dawo ayi gudu ahankali” gyadamata kai yayi yafice wajen lipan dake tsakar gidan fari yaje yadaga katsa
yadauki tsuma ya goggoge yadade bai fita ba he hardly go out baida wajen zuwa idan yafita kawai da
dalili, tass ya goge machine din dayayi kura sannan ya warware glass din yasaka ya kara gyara p-cap
dinshi yahaukan machine din yayi wani irin kyau ya kunna machine din mai gadinsu yabudemai gate
yafice.

Kusan 30min yabata cus saida ya tsaya yashamai sannan yakai hospital din yayi parking yaki shiga yaciro
wayanshi yakira yayanshi, Mustapa na zaune yaga kiranshi kawai ya girgiza kai yatashi batare daya daga
ba yadauki key yafito yaganshi yace “let’s go to my car” ya wurgamai key yace “drive nagaji” karba yayi
suka wuce shiya jasu har zuwa computer village wani shago na slot Mustapa yace “you know wat u want
pick up” shiru yadanyi Ya Mustapa yace “muje” wucewa sukayi direct wajen wani desktop yafara zuwa
na dell yana duba spec din, HP EliteOne 800, 200 G45420 All-inOne G3Touchscreen... AiO - 6th
Gen....CORE 13 11. This is the perfect desktop dayake bukata for his kind of work but ganin kudin
#1,600,500.00 kawai saiya wuce da sauri yana duba wasu saiya juyo yakalli yayanshi yanunamai na wani
700k yace “this” Mustapa yakalla sai kawai yawuce yakalli mai shagon yanunamai na farkon yace
“wannan mukeso” dasauri Hamad yazo kusada shi murya chan kasa yace “Yaya the money is too much”
anatse Ya Mustapa yace “but this is the spec your kind of job needs, don’t think about the money think
about abubuwan dazakayi dasu kasan how worried I was da desktop dinka ya lalace, you are stuck a
software da kake developing sabida rashin desktop, I know Abba baida karfi sosai zamu karamai burden
ne bayan responsibility na kanshi da yan uwansa, look at kudin daya kashe na kayan salla dudda baida
shi kaman da but bazai taba dena abun nan ba cus it’s something daya saba yi batun yauba, even if it’s
all my salary I will use it to get this for you, kai kadaine cikinmu da har yanzu baka kama wani
takamaiman aiki ba and ka kama hanya desktop ya lalace just let me do my duty” daidai yaciro katinshi
Hamad ya kalli katin na UBA dinshi ne which is salary account nashi maybe ma all his savings ne zaiyi
using cus duka duka salary Doctor nawane, he has family ga dawainiyan su Abba, gashi ba’a dade damai
operation ba duk sun kashe kudi” duk sai jikinshi yayi wani iri, zare kudin akayi aka bashi ATM dinshi
back mai shagon ya dauko kwalin brand new desktop din yaba sales boy nashi yace “take it to their car”
suka bishi suka fita ana kokari sawa a both kaman ance Musty yajuyo yaga wata yar matashiya tana
kokarin bude motanta tashiga amman sai kallon Hamad da hankali shi ke kan abinda ake sawa a booth
yake, dan murmushi yayi da gangan yadan taba Hamad yace “Hamadi ana magana dakai look over
there” juyowa Hamad yayi yakalli yayanshi ya kalli inda yake nunamai cus yadauka wani abune ganin
wata ke kallonshi dawani irin sauri yadauke kai yarufe booth yawuce yakoma driver seat ya zauna
yajawo kofa yarufe itakuma yarinyar ta taho harda dan gudunta sai kawai tai knocking gaban motan
Hamad yadago kai yakalleta dan glass din motar tinted ne bata iya ganoshi yaki bude kofan yajuya yana
jiran Ya Mustapa yashigo subar wajen, ganin Hamad yaki bude kofan yasa Ya Mustapa yazagayo yabude
kofan dasauri Hamad ya kalleshi, Ya Mustapa yace “ana magana dakai sauke glass” kaman zai mutu dan
haushi ya sauke glass din, da sauri yarinyar cikin turenci tace “you are Mr Hamad ko? The Tech genius”
Hamad ya dauke kanshi yaki magana yaki kallonta, yarinyar tai murmushi takalli Ya Mustapa tace “it’s
him I know him, he developed wani EHR software for my Dad’s hospital ranan dayazo yamusu installing
nataba ganinshi can I have your digit please” wlh kazo wajen zaka dauka da Ya Mustapa ake magana cus
Hamad doesn’t even look like wanda akema magana ko kallon yarinyar bayayi Ya Mustapa ke kallonta,
dan sanyi jikin yarinyar yayi saitai murmushi takalli Ya Mustapa tace “sorry for approaching you guys”
tawuce da sauri jikinta yayi sanyi tayi motanta shikuma Hamad yatada motan yaja dasauri abinsa
sundanyi nisa a hanya yasake kallonsa saikuma yayi shiru, Hospital suka wuce saida yayi parking motan a
parking space zai bude yafita calmly Ya Mustapa yace “Hamadi!” Sauke hannunsa Hamad yayi kawai
saiya kasa dago kanshi cus somehow and deep down yasan maganan da Ya Mustapa zaimai. Anatse yace
“bawai sabida this incident na this girl that happened a while ago ne nake maka maganan nan ba, I’m
just talking to you sabida yakamata” yayi shiru saikuma murya chan kasa yace “Hamadi bakaso kai aure
ne?” Rasa inda Hamad zaisa kanshi yayi gashi he can’t walk out on Ya Mustapa kaman yanda yakema
Hameed sai kawai yakai hannunshi yataba p-cap dinshi yawani janyo shi yama rasa yanda zaiyi duk
Doctor na kallonshi, ahankali yace “I’ve seen and heard Hameed spoke to budurwanshi countless time
infact rannan he gave her phone ta gaidani i guess Zainab sunanta idan ban manta ba” yayi shiru yana
kallonshi yace “there’s no one in your life Hamadi, all of us munyi aure saura ku twins” yasake shiru yace
“the whole point na this conversation is Hamad i know how u are and how you get but try and give a
lady chance a rayuwanka dole kai aure one day, eventually, kaima ka haifi naka yaran at least maybe
matarka will be official first ever friend naka tunda bakada su kaima kadinga samin natsuwa ajikin
iyalinka” dawani irin sauri Hamad ya juyar da kanshi yana facing glass na kofa har pcap nashi nataba
glass din, Ya Mustapa duk yana kallonshi wlh baitaba sanin maza can be this shy ba sai akan kanninsa
this particular Hamad, dan ijiyan zuciya yasauke yace “fita kadauki bike naka lemme follow u abaya
nakawoma desktop din u can’t carry it a bike” dasauri yabude mota yafita Ya Mustapa na zaune yabishi
da kallo har zuwa wajen bike nasu kusan Hamad yafi dukansu kyau dudda shida Hameed are look alike
but still yafi Hameed kyau far far he has lots of features naban mamaki, ga jiki mai kyau, jikinshi kaman
dan gym and baya gym kawai he run daily saida akamai aikin nan yadena, he’s tall and he’s huge though
ba sosai ba ga dimple ga idanunshi da zaka rantse yanasa kwalli and kwayan idanunshi are squeaky clean
farare tass dasu kwaiduwan idon baki sidik girls are crushing on him right from school days but kowacce
saidai ta hakura cus kokinmai magana bazai amsaba shi ko maza baya kulawa balle mata baida magana
saita kama ko nan nan in this hospital week din da he was admitted saida wata nurse tazo ta samai ta
gayamai wlh tana bala’in son kanninshi dan Allah yagayamai ahaka kawai ya amsata dazaran yafadanma
Hamad maganan nan baya kara takowa this hospital ma. Fitowa yayi ganin yawuce yashiga mazaunin
driver yaja motan har zuwa gida Hamad yarigashi kaiwa yana compund yana jiranshi yana parking yatafi
booth yabude yadauki kwalin sannan yakalli Yayanshi ahankali yace “Jazakallah Yaya” murmushi
Mustapa yayi yace “go and set it up” wucewa yayi yana biyeda shi har sama.

BAUCHI

Mom na saukowa kasa daidai Munir na shigowa falon ta tsareshi da ido, tahowa yayi inda take kanshi
akasa ahankali yace “Mom ina wuni” babu wasa kan fuskanta tace “professor ka called me about
performance naka lately” iya maganan datayi kenan tana kallonshi sai bakinshi yahau rawa yace “ahhm
Mom d….da…dam” tasss! Mom ta dauramai mari daidai Ammi na shigowa falon takalli Mom hakama
yara kowa yajuyo dan duk suna falon, Hamad kawai yaduka da sauri jikinshi na rawa yace “Mom I missed
class dinshi couple of time ne sabida late coming kuma bai sanar zai mana test ba” azafafe Mom tace
“and so wat? Is that an escuse kafadi a course nashi? Wat happened to daily reading danai mandating
akanka with your sister na kai revising anything da aka koya muku and learn it kafin kai bacci? Sabida
nadan daga maka kafa kwana biyu is that the reason why you’re misbehaving? Do you want me to trash
you?” Dasauri yace “Mom kiyakuri I will not fail again” azafafe Mom tace “good!” Tawuce ko kallon
mutanen falon batayiba saida Munir yaji bude kofan side nata tashiga sannan yatashi tsaye ahankali,
Ammi duk zuciyanta yamata ba dadi yayi wani corridor anan kasa yabude kofa yashiga cus anan dakinshi
yake Ammi tawuce sama dakinta, ahankali Asmeey tashiga saukowa kasa tawuce dakin Munir tabude
kofan, daga ita sai Munir, sune the only yara da Mom tai gwaranni akansu, Munir is 20 ita 21, Munir na
zauna kan gadonshi yadauki paper test din yabude yana kallo 12 over 20 yaci ga hawaye na gangarowa
daga idanunshi jin an bude kofan yasa yadago yana ganin Asmeey ne cikeda masifa yace “leave my
room” kaman bada ita yake magana ba tazo gaban gadon ta zauna saikuma ta matso dab dashi tasa
hannu ta karbi paper test din tana kallo kafin ahankali tasa hannunta tadaura kan kafadanshi ta
rungumoshi ta side daura kanshi yayi kan kafadanta kawai saiya fashe da kuka mai ciwo cikin kuka yace
“Wlh I will tell Baba ni hostel zan koma I don’t want to leave here, idan Mom na dukanki ke anyhow
gaban kowa kaman jaka ni I am a Man bai kamata tana marina agaban kannina ba, i deserve some
respect” saida Asmeey tadan dago kanta takalli Munir jin maganan dayayi gabanta har faduwa yayi, cikin
whispering na bala’in tsoro tace “Munir stop talking like that akan Mom is not good, I know Mom can be
annoying but she loves us so much, she did alot of things for us batare datama jira Baba ba, kaga she
bought that power bike for you rannan u were so happy, akan zancen school take takura mana ai but if
you look at it very well is still for our own good nan gaba mune zamu ci moriyan karatun mu not her”
cikeda rigima irin na yaron da ranshi yabaci yace “tell me menene point na takuramana akan school
can’t she just let us be? Look at Ammi bata takurama Ya Ramla ba and still Ya Ramla graduated with a
good grade second class upper, I hate wat Mom is doing to us kinsan how many times kike bani tausayi?
Kinsan how many times nake shigowa this room and cry because of you? Allah sa kisami mijima that will
take you far away from her ni wlh sometimes I wish Ammi ne ma Mamana not Mom!” Daidai lokacin aka
bugo kofan dakinsu Mom suka gani atsorace dukansu biyun suka mike tsaye Mom tashigo dakin tareda
maida kofan tarufe tasaka key takalli Munir dake kallonta dudda jikinshi na rawa but yaturo baki sosai
yadauke kai yaki magana itakuma Asmeey kawai saita boye abayan Munir, Mom ta kalli Munir dake
kallonta tace “you feel ka girma you can talk back at me ko Munir? Okay I’m here repeat everything daka
fadi just now inba hakaba yau saidai ubanka ya haifi wani wallahi tallahi”.

[03/01, 07:38] +234 806 292 7511: 💫UWA KO UKUBA 💫

✍🏻M SHAKUR

https://chat.whatsapp.com/HOfjHAh3gw5502DZ5uJTWn

EPISODE
6️⃣

Yanda muryan Mom ke amsawa a dakin har cikin y’ayan hanjin cikin Asmeey takeji, duk yanda takai ga
tsorota saidataji no she have to help kaninta, daurewa tayi tafito daga bayan Munir ta shiga gabanshi
tana maidashi bayanta ta boyeshi tama kasa kallon Mom sabida tsoro da fargaba, muryanta kaman na
mai koyan magana tace “Mm….Mom baice komiba game dake, kawai firanmu muke ko Munir” Munir
yaki magana kaman da gunki take magana, arude Asmeey tadan kalli Mom dake huci tace “Mom Allah
baice komiba maganan mu muk…..” Tassss! Mom ta dauramata mari da saida tayi baya baya kaman zata
fadi Mom ta matsar da ita gefe tana hankadata tana kalle kalle a dakin taga igiyan chajin lantern
tazaroshi tazo dab da Munir dake tsaye kikam cus kawai yaji zuciyanshi yabushe yagaji da abubuwan
Mom, Mom tace “I said repeat everything daka fadi”kasa magana yayi jikinshi still rawa yake but yaki
kallonta, Mom tadakamai tsawa tace “you called me annoying? Kana cewa Allah sa sister ka ta sami miji
that will take her away from me? You wished inama wanchan matan ne maman ka? Gani nan say
everything to my face talk” tadaga wayan wutan zata zugamai da gudu Asmeey tashiga in between them
kawai ta rungume Munir bulalan sai ajikinshi, tafashe da kuka sosai tace “Mom kiyakuri Munir is a small
boy he doesn’t know wat he is saying, he said it amman he didn’t mean it is just anger” ran Mom abace
sosai tace “wallahi idan baki saki yaron nan ba zan miki jina jina zan halakaki Asma’u! I know kece ke
koyamai mugun halin nan, saki yaron nan nace” sosai Asmeey ke kuka ta kankame Munir cus tasan Mom
duk sanda tayi fushi haka zata iya sumar dakai ita tasaba but not Munir, she knows yanda Munir keda jin
kunya Mom tamai duka zai dingajin kunyan su Yusra da Amina, cikin muryan kuka da tausayi tace “Mom
kiyakuri please, Munir tell Mommy sorry” kaman bada Munir take magana ba yaki cewa uppan, Mom
tawani kama rigan Asmeey tajawota Asmeey taki sakin Munir tana kuka sosai bata tabama Mom
gardama hakaba sai yau kawai zuciya yakwashi Mom tashiga kaimata duka tako’ina da wayan tace “zan
kasheki kuwa dan ubanki Munir ko zan kasheki kuma sainaci ubansa” shi kanshi Munir kokarin ture
Asmeey yake dukan ya sauka akanshi taki sakinsa, Mom ta zagaya danta sami Munir Asmeey tasake
zagayawa tana kareshi muryanta so weak tace “Mommy don’t beat my brother please” Ammi tashiga
knocking kofan tana jijigawa daga waje. “Maman Aya! Maman Aya Dan Allah kiyakuri kidena dukan
yaran nan da magriban nan dan Allah kekam” Asmeey da muryanta ba karfi tace “apologize to Mom
Munir” cikin kunkuni yana nishi kaman zai fashe sabida zuciya yadaga murya yace “fisabilillahi Annabi
yadaki yaranshi ne? Malam bai taba karanta mana a seera Annabi Muhammad SAW yadaki yaransa su
Nana Fatima da wayan wutaba or always slapping yaransa ba, anything Mom tace muyi we do it, we
obey Mom all the time why will she be beating us kullum especially you? Ke jaka ce? Are you animal
dazata dinga duka all the time? We are children we make mistakes is her duty to correct us why will she
be beating u and me? Why will Mom be beating me a parlor in front of su Yusra how will my younger
ones respect me? I am an adult Mom saita dinga dukana, kuma ni hostel zan koma nabar mata gidan
since she’s an abusive mother!”Lahaula wala quwata illabillahi aliyul azeem yanda maganganun Munir
suka daki zuciyan Mom batasan sanda tayo kanshi ba tace “yau saina hallaka ka dan ubanka Munir
cikashi Asmeey” awani irin zuciye ta fizge Asmeey ta jefar saida Asmeey ta buge da bango sosai ta zube
akasa Mom tadaga wayan zata kaima Munir duka yarike wayan gam cikeda zuciya hawaye na fitowa
daga idanunshi sosai yana huci yana kallon Mom kaman zai rama Mom tace “au dambe zakai dani
Munir?Dambe zakai dani? Fine ga bulalan zaneni” tasakinmai wayan dasauri yasaki wayan akasa yana
huci Mom tace “nadauka kakai matsayi yanzu since u talk back at me u can beat me eh pick that cane
and beat me” yaki motsi, Mom ta zubamai mari da saida yayi baya zai fadi tsabagen yanda ya shigeshi,
Mom tace “wlh yau idan bakasa hannu ka dakeni ba Munir take out all this anger on me I will not leave
here, baka tsaneni this much har kana cewa inama banine na haifeka ba oya beat me” kokarin tashi
Asmeey take tana kuka sosai tama kasa danta bugu, ganin Munir yaki komi sai huci yake yasa Mom ta
fizgoshi da karfi tace “look into my eyes and beat me kaji adult Mr Munir adult, grown up saurayi” Munir
yaki kallon Mom, mari Mom tasake dauramai tace “fight me, daki mahaifiyarka kaji!” Yunkurawa
Asmeey tayi da kyar ta taso tazo wajen takama hannun Mom dake wuyan Munir tana wani irin kuka tace
“Mom you’re hurting his neck please kiyakuri Mommy dan Allah” yanda ran Mommy ke baci batasan
sanda tasaki Munir ta yankama Asmeey mari a fuska dayasa jini ya barke daga hancinta ba tace “yaushe
kikai girman ki kama hannuna kirike waye ke Asma’u kaskantacciya dake” baya Asmeey tayi zata fadi
dasauri Munir yariketa yana daga riganshi yasa asaman hancinta sai alokacin yafashe da kuka yana
kallonta yace “stop involving kanki nina mata laifi not you takashe ni is not your business eh, she hates
you the most so ke zatafi duka not me just like now, stay out of this Asmeeey” girgizamai kai Asmeey
tayi tace “I will always protect you” zuciyan Mom na tafarfasa tace “au Allah okay then” kawai ta
tsugunna tadauki wayan Asmeey zata yunkuro abunka danamiji Munir kawai yariketa gam ya kareta ya
kankameta Mom dukansu take tako’ina, ta finciko Asmeey daga jikinsa tashiga jibgarta bana wasaba
Ammi kaman zata karya kofan yaran na kuka sosai, wani mahaukacin buga kofan akayi. “Salima!” Chak
Mom ta tsaya, cikin kakkausan murya Baba yace “kika kashemin yara wlh wlh sai anjimu dake aduniyan
nan gabaki daya ba garin nan ba!” Yarda wayan Mom tayi takallesu dukansu biyun sun galabaita sosai
takalli Munir tace “I’m not done with you” tawuce kofa tabude Baba ne tsaye gaban kofan sai Ammi ga
yaran suna ganin Mom dukansu harda Ramla suka boye abayan Ammi, Baba yama Mom wani kallo taki
kallonshi tawuce fuuuu Baba yashiga dakin Ammi biye dashi, ganin Asmeey da Munir kawai Baba yaji
kanshi yadauki zafi, ranshi yabaci sosai, Munir yakama kawai yasa ajikinshi daya fashe da kuka sosai
Ammi taja Asmeey da jini kebin hancinta tace “Subhanallahi, Subhanallahi, bani ruwa Ramla abayin nan
yi maza, kira Dr Alhaji”Baba na rike da da Munir dashi ma ya daku amman namiji namiji ne huci kawai
yake ba kuka yana kallon Asmeey dakaman numfashi na neman kufce mata, Ammi na share mata fuska
Baba yamike yana daga Munir yaron yama kasa tashi da kyau Baba yarikeshi yafitar dashi yakaishi mota
ya ijiye yazo shida Ammi suka dauki Asmeey suka fito da ita sukasa a mota muryanshi har baya fita
sabida bacin rai yace “ki zauna da sauran yaran lemme take them to nearby hospital” gyadamai kai
Ammi tayi tawuce yabude baya ya zauna baya kusada Asmeey ya daura kanta kan cinyanshi driver shi ya
shiga gaba aka jasu sai asibiti.

Mom na zaune akan daddumanta rikeda charbi wuraren 8:30 akai knocking tareda sallama aka bude
dakin juyowa tayi wani magidanci ne dazaikai Baba manyanta yayanta ne Uwa daya uba daya dasauri ta
mike dagakan dadduma tace “ah’ah Yaya kaine haka bismillah zauna zauna” tanunamai kujera, hannu
yadaga mata yace “ba zama yakawoni ba daga asibiti nake both Munir da Asma’u na admission a
emergency Asmeey har drip ake samata saita gama da drip din za’a sallamesu, Salima da kinsan bakison
yaran nan da tun randa kika haifesu kin kashesu baki bari suyi girman nan ba su shiga ran kowaba” sauke
kai Mom tayi akasa, anatse Mom tace “Yaya bahaka bane nasan Baban su ne yakiraka bai tsaya yaji
meya hadamu ba, Munir ne yamin rashin kunya har yana gayamin dama kishiyata ce ta haifosa bani ba,
maganganu dai dayawa marasa dadi” Cikin zafin rai Yaya yace “sai aka gayamiki kuma haka ake hukunta
yaro? Salima Allah na jarabtan mu da yara daban daban wasu yara har tsinewa iyayensu suke idan ransu
yabaci suce Allah ya isa menene menene, yaro wa’axi akemai ba duka ba azamanin nan kace zaka dinga
dukan d’a ai zai gujemaka ne! Kinyi babban kuskure wlh kinga jikin Asmeey? Salima ko makiyinka
bazaima yaranka irin dukan nan ba balle ke mahaifiyarsu eh”? Dan lumshe ido tayi tace “Yaya Asmeey ja
da ni tayi na tsani na gayama yaro ga abinda nakeso ya nuna a’a, kap dinsu tundaga kan yayyinsu sun
sanni I hate nonsense, banson rashin d’a da rashin biyayya, waye Asma’u? Wacece ita dahar ta isa
tacemin bazata bari na daki kanninta ba waye ita? Kaskantacciya da ita, itadin banza itadin wofi, saisa na
bata kashi sabida ta shiga taitayinta next time she won’t try it again” shiru Yaya yayi yana kallonta tun
akan Aya da Aisha Salima nada dukan yara yawanci abinda ke hadata fada da Babansu kenan, but akwai
wani kalan feeling dayake kokarin yagane game da ita akan Asma’u dayakasa ganewa, dan ijiyan zuciya
ya sauke saikuma ya sassauta murya yace “Salima zafi da tsorata yaro bashi kesa yaro yamaka biyayya
ba, wannan shawara zan baki kodai kidena takurama yaran nan kokuma ki takura musu su kangare miki
ki kasa lankwasa su nan gaba” dan murmushi Mom tayi tace “hmmm Yaya kenan, bawai zanja dakaiba
ne Yaya amman wallahi tallahi ban haifi d’a ko y’a data isa takijin maganan ta ba kaf dinsu, yau idan
nadauki waya nacema ko Aya ko Aisha subar mazajensu wlh wlh Yaya saisun bari! Wai ina maka misali
ne harshi Munir din dake takama da taurin kai bai isa inja layi nace kar a tsallaka ya tsallaka shi ba, balle
kuma wata Asma’u wacce da idanu kawai zanyi magana tasan menake nufi, Yaya na tsaya tsayin daka
akan yarana su sun sanni na sansu, su gwammace dukan nan dana musu da fushina wlh, itakuma
Asmeey will learn not to ever interfere nace no is no! Nace yes is yes! Na nuna banason abu dole itama
taki abun! Na nuna inason abu dole tasoshi ki da ko bataso, na nuna ina fushi da Munir dole itama ta
nuna tayi fushi da yaron bata nunamin kaman tafini kaunarsa ba, I will so deal with them according to
laifinsu dukansu biyun!” Yaya kawai ya kada kai yace “kin dauka yaran yanzu kaman na da ne?” Mom tai
murmushi tace “Yaya yarana kap dinsu are in my palm, a tafin hannuna suke” tanuna hannunta cikeda
girman kai da fadinrai tana kada kafafu tace “I control yarana however I want! Babansu Babansu ne
amman su sunsan ni kaman God dinsu ne! Billahillazi zasu iya tsallake umarnin mahaifinsu amman
banda tawa” Yaya yace “nazo ina miki fada kinamin wayan nan maganganun Salima” anatse Mom tace
“Yaya I know nadakesu dayawa, raina yabaci ne, kasanni banson raini, kayakuri amman Asmeey da
Munir sai sunyi dana sanin abinda sukamin yau wlh wlh! Munir will regrets everything daya gaya akaina
yau, Asmeey will learn not to ever yi fito na fito dani”

Tashi Yaya yayi yace “shikenan nina tafi Allah ya shiramana yaran gabaki daya” “Yaya ka tsaya kaci
abinci” “banci” yabata amsa kai tsaye yawuce yatafi abinshi takoma kan dadduma ta zauna tacigaba da
zikiri abinta ko dar babu atattare da ita.

Wuraren 10 suka dawo gidan Munir da kanshi yafito anmai allurai an bashi magani, Baba yafito da
Asmeey da bata da karfi ko kadan gobe ma ance yadawo da ita asibitin yana rike da ita sukai ciki zaunar
da su yayi a falo Ammi ta sauko Baba yace “kawo musu abinci suci” ahankali Asmeey tace “Baba banjin
yunwa” Munir yace “nima haka Baba” Ammi tai turus tana kallonsu wlh sun bata tausayi Baba yakalli
Ammi yace “kawo musu yoghurt toh su sha babu wanda zai kwanta cikinsu ba komi acikinsu” dasauri
Ammi tawuce yoghurt takawo Baba ya karba yabude yabama Asmeey daya Munir daya duk suka karba
kawai duk sun rike yoghurt din sun kasasha, Baba yace “nace kusha” da kyar sukasha ita Asmeey just 2
sip ta iya tayi, Munir ne ya iyashan rabi Baba yakalli Ammi yace “kaita dakinsu ta chanza kayan nan ta
kwanta” Ammi tace “toh” yadaga Munir yace “muje” wucewa yayi dashi har zuwa dakin yazaunar dashi
kan gado ya zauna gefenshi yace “tell me what happened?” Baima Babanshi karya ba yafadi everything
that happened, Baba yahade fuska yace “yaushe kadawo mara kunya Munir ban sani ba? Look at the
pain kasa sister ka aciki all because of you? Mesa datana cema ka bawa Mamanka hakuri kaki?” Fashewa
da kuka yayi yadaura kanshi akafadan Baba, jikin Baba yayi sanyi Munir is still a child abinda yayi is just
an honest mistake, yara always makes this kind of mistake, kadaki yaro zakaga yaro har azuciyanshi zai
dinga cema Maman Allah ya isa, so anything da Munir yafadi bawai he meant it bane is just anger
besides ba agaban Mom yafadi ba is just coincidence dataji sanda yake gayama sister maganan, kamata
yayi dataji datamayi tafiyanta no need ta nuna tamaji tunda ba agabanta yafadi maganan ba but still
Baba saiya shiga mai fada calmly yace “har na girma Gwaggo na dukana sabida tana kano ne gidan
Baffan ku zasuzo next week salla zaka gani, amman bantabaji dama ba itane mahaifiyata ba, I know your
Mom is hot tempered but she wants the best for you saisa take damunka she wants you to become one
of the best doctor kaman Yayanku Mustapha eh? Danta mare ka gaban kannenka sai mene ba kanninka
bane? Suma ai idan ya kama zata chasasu agabanka kasan mamanka tanada fushi da zafi but she’s very
sweet she can give you anything you want don’t ever make that mistake kaji?” Gyadamai kai yayi Baba
yace “first thing tommorow morning go and apologize okay” gyadamai kai yayi Baba yace “kwanta
anjima katashi saikai salla kahuta yanzu” yazauna kusada shi yana shafa kanshi yaron sai sauke ijiyan
zuciya yake bacci yayi gaba dashi.

Saida Ammi tasata ta chanza kaya ta kwanta kan gado sannan takashe musu wuta tafita, shiruuu Asmeey
tayi gabanta sai fadi kawai yake yau ta batama Mom rai tarasa inda zatasa kanta har 1 nadare takasa
bacci tanajin munsharin kowa tashi zaune tayi ahankali saikuma ta mike tana tafiya ahankali tayi wajen
kofa tabude tafita da kyar take tafiya har zuwa kofan dakin Mom tabude tashiga babu kowa a falon
gabanta sai fadi yake har zuwa gaban bedroom na Mom dayake arufe tai knocking tama kasa sallama
jikinta yafara rawa strictly Mom tace “who is there?” Kasa fadin itane cus tasan Mom zata koreta sai
kawai tabude kofan Mom na zaune kan dadduma da hijabi a jikinta da charbi tazuba mata idanunta da
babu glass acikinsu sabida dare gaban Asmeey yafadi sosai tasa kafa zata shigo dakin Mom tace “kada ki
kuskura ki shigo dakin nan da kafafunki” sai kawai Asmeey ta zube awajen kofan tai kneeling ta rushe da
kuka sosai bana wasaba tace “Mom I’m sorry” wani kallo Mom tamata tace “kada ki kuskura ki sake
kirana Mom call me Salima na is far better for me you challenged me today? You challenged my
authority? Were you trying to tell me kin fini son Munir? Ke gaki big sister? I keep telling you ki tashi
daga gabana ki kaki? Waye ke Husna? Guda nawa kike? Yaushe nadena miki wanka? Yaushe kika fara
nono dahar zaki challenging dina? Okay now u have everything danake dashi kema kin isa kija dani
right”?Girgiza kai Asmeey kawai take tana kuka, asanyaye tace “kiyakuri Mom wlh bazan karaba I will
never challenge you, kene mamana I will always do as u told me, banso ki daki Munir ne saisa nakareshi,
I will never challenge you duk randa zanyi ma Allah ya kasheni” wani murmushi Mom tayi irin wanda
kesa yaro zawo tace “Asmeey kenan Alhamdulillah I have other children masumin biyayya dajin
maganata dan ke da Munir kun kini babu komi ai dama bahaushe yace haihuwa da yawa nada rana, kuje
dake dashi na barwa kishiyata ku daman ai ita kukeso? Baki taba fita bakije kin mata sallama ba, most of
the time she knows your need kafin ni uwarki na sani so tashi kije na yafeki na yafe dan uwanki ma
nabarmata ku tahada tarike” wani irin kuka Asmeey take kaman tagama kadewa a duniya zatai magana
cikin kuka Mom tace “ke!” Hadiye maganan tayi, Mom tanuna kanta tana buga kirjinta tace “ban haifi
d’a ko yarda zataja dani ba, my relationship da abin da cikina ya haifa is nace kiyi kiyi ko kinaso ko bakiso,
nace karkiyi karkiyi ko kinaso ko bakiso! You couldn’t maitain that kinmin girman kai kinmin gardama
dan haka kije na yafeki” yanda Asmeey ke kuka idan wani na wajen zai iya tayata sabida ban tausayi
Mom tace “kin bashi listening ear sabida kema ina forcing naki kiyi karatu, kin bashi listening ear sabida
indirectly he’s saying everything dake zuciyanki, na tsaya akanki kinyi school nasa kinyi law, nai making
sure kinyi graduating da first class yanzu kuma I’m grooming you towards law school dazaki tafi so kema
na takura miki ko?” Girgixakai Asmeey tayi takasa magana sabida kuka Mom tace “no no no speak up ai
yanzu dukanku kun sami freedom kuna iya gayamin kome kukeso, tell me Mom banso na gajeki, tell me
I’m forcing you! Tell me Mom I never wanted to become a lawyer tursasani kawai kike” baki Asmeey
tabude zatai magana Mom tace nunata da yatsa tace “kul!” Cikin kausassan murya tace “stand up and
leave wajen nan dagayau karna kara ganinki ko da a parlor na ne, kada ki kara shigomin side dina, kije
wajen uwar dakuke craving tazama taku na barmuku ita” cikin wani irin kuka Asmeey tabude baki zatai
magana Mom ta daka mata tsawa tace “barmin side dina kafin ranki yabaci, ke din banza! Kaskantacciya
irinki wacece ke Asma’u dazaki gwadamin kinfinison Munir get out of my site” dasauri ta tashi hartana
neman fadi tabar wajen tawuce tafita takoma dakinsu ta kwanta agado sai kuka.

Da asuba da Ramla ta farka a zaune taganta idanunta sun suntum dasauri tace “Asmeey you’ve been
crying ko?” Girgiza mata kai tayi, Ramla tace “dalla ya isa stop crying Mom zata sauko keda bada ke ake
fadaba ke kikaficin duka” sai kawai tawuce tafita but har cikin ranta batason yanda Mom kema yaranta
wlh.

[03/01, 07:38] +234 806 292 7511: 💫UWA KO UKUBA💫

✍🏻M SHAKUR

EPISODE
7️⃣

Baba na falo dukansu suka shiga gaidashi yakalli Asmeey yace “meke miki ciwo yanzu?” Ahankali tace
“bakomi” yakalli Munir yace “kaifa”? Shima ahankali yace “bakomi Baba” Baba yace “okay kuje ku gaida
Maman ku tana ciki” dukansu gaba daya suka wuce kitchen Mom na tsaye cikin kitchen din tana
directing yan aiki duka suka shigo suna gaidata she answered dukansu banda Asmeey da Munir, tace
“Ramla bring crete na egg from the store” Ramla tace “to Mom” tawuce store, ahankali Hamda tace
“mezanyi Mom” kaman bada ita ake magana ba Mom tace “Hannatu sa ruwa a doyan nan wannan yayi
kadan” ahankali Munir yace “Mom kiyakuri” kaman bada ita sukai magana ba Mom tace “yauwa ruwan
yayi hakanan hannatu daura akan wuta amma yaran nan tea kuma su Yusra” Ramla tafito ta ijiye egg din
Mom tace “zaki iya tafiya” tawuce ta tafi su suna tsaye Mom tacigaba da abinda ke gabanta kaman bata
gansu ba kusan 10min suna tsaye awajen Baba daga falo yace “Asmeey Munir kuzo nan” juyawa sukayi
suka fito daga dakin sukazo falo Baba yakalli Asmeey yace “jekisa kaya I will take u to hospital kafin naje
aiki”gyadamai kai tayi tawuce Baba yamike yawuce sama, Mom na tsaye a kitchen din wayanta yayi kara
takalla “Ki sameni a side naki” takaranta sakon Baba.
Anatse takalli Hannatu tace “cigaba ina zuwa” tawuce sama falonta tashiga dakinta Baba baya ciki hakan
yasa tawuce dakinshi dake side nata tabude kofan yana zaune akan gadonshi tamaida kofa tarufe
ahankali tace “ina kwana Alhaji” ranshi a masifan bace yanunata da hannu yace “Salima akan yaranan
nan ni da ke wlh wlh zamu samu matsala zan sabamiki sosai! Yarana sune rayuwana you know that! You
know how much I love yarana! Why? Akanme zaki dinga azabtar dasu? Munir namijine yanada those
manly features in him Is not proper ki dinga dukansa agaban kanninsa, he’s not a child he’s 20yrs, akwai
other ways na hukunta yara not by beating! Mesa kin cika saurin hannu? Kinga tabon da kikama Asmeey
a jiki? Wat is wrong with you Salima? Mesa kin cika zafi? For God sake Asmeey is a gurl aure zatayi gidan
wani zata haka kikeso aganta da tabo abaya? Me amfani kalan wannan zuciya taki?Kowa yasanki da
masifa yaran gidan nan babu wanda baya tsoronki! Ki kiyayen mini yara! Ki kiyayesu! Wlh wlh duk randa
kika kara daga hannu kika daki ko Asmeey ko Munir Allah sai kinga tsananin bacin rai na wlh kuwa, idan
sun miki laifi give them punishment Munir zaki iya sashi share compound ya wanke all cars na gidan nan
I will not talk, Asmeey ma you can give her any punishment, duk randa kika kara tabasu san zabamiki
Salima” Baba yayi maganan da karfi, kallonshi Mom tayi dudda ranta abace amman sai ahankali tace
“hmmmm Alhaji kenan! Stay out of this please, ba ruwanka da yanda zan hukunta yarana, kuma wlh sai
sunji ajikinsu especially Asmeey dataja da authority dina” Baba na mata wani kallo yace “I can lay down
my life for yarana especially Asmeey! Kiyi kuskuren kara tabamin yara kiga”yajuya yafice fuuu dan ranshi
yabaci jiyama sabida kar yayi abinda zaiyi nadama daga bayane yasa baizoba Mom tabishi da kallo yana
fitowa afalo yaga yaran yawuce, fuskanshi ahade ya shiga mota driver ya jasu ko 1hr basu bataba suka
dawo gida yace “Munir shirya katafi school” gyadama Baba kai yayi yawuce dakinshi Baba yakalli
Asmeey datagama zuru zuru yace “jeki kwanta kihuta” gyadamai kai tayi ta tashi tawuce saida yajira
Munir yafito sannan suka fice tare, Asmeey na shiga daki kawai tasami gefen gado ta kwanta Ramla ta
kalleta duk jikinta yayi wani iri tace “nakawo miki abinci?” Girgiza mata kai Asmeey tayi, Ramla tai shiru
tana kallonta bata taba furta maganan nan a fili ba sabida tsoro but anya Mom ce ta haifi yaran nan
especially Asmeey, Mom treats the girl kaman wata abokiyar fadanta yar adawanta, Asmeey na tsoro
mamanta har cikin kayan cikinta, she just wants to understand something why is Mom like this? Menene
abinso a yarka tadinga tsoronka kaman taga mala’ika? She’s too small to understand ne ko akwai wani
abune why do Mom hates Asmeey? Wlh da itane Ammi kemata abinda Mom kema Asmeey da tuni ta
gudu tabar gidan nan, dan ijiyan zuciya kawai ta fuzar saita zauna ahankali gefen Asmeey, hannunta
takai ta dafa kafadanta murya chan kasa tace “Asmeey” dago kanta Asmeey tayi ta kalli Ramla sai kawai
ta fashe da kuka ta kifa kanta a kirjin Ramla tace “Ya Ramla I’m a bad daughter I hurt my Mom, bai
kamata na tsaya inata sauraron abinda Munir yaketa fada gama da Mom ba, a good daughter bai
kamata ta tsaya and listen to any magana ko kalamai marasa kyau akan mahaifiyarta ba, and nadinga
tarema Munir da zata dakeshi i didn’t even know why I did it kawai yabani tausayine, banso ta dake
shine, da Mom ta daki Munir gwara ta dakeni, he said all he said out of anger but ai Munir is a good boy,
he always care for me he shares everything he has with me” ahankali Ramla tace “konine bazanso adaki
Munir ba, stop crying hakanan, Mom zata hakura ya isa, you are hurting yourself Asmeey” ijiyan zuciya
kawai take ita kadai tasan yanda takeji a zuciyanta, maganganun Mom sun zauna aranta waye ita zataja
da authority Mamanta? Was she trying to show Mom tafita son Munir bayan Mom ne ta haifeta? She is
feeling so bad and guilty, ahaka baccin da batayi last night ba ya kwasheta ajikin Ramla, Ramla ta
kwantar da ita she’s feeling very bad even though sunada different mothers but sunason junansu
regardless saisa ma Baba ke hada yaransa waje daya su kwana kuma kusada dakinshi. Tashi tayi ahankali
tafito daga dakin tawuce dakin Ammi tabude kofa, Ammi na zaune a falonta wani wa’azi takebi a Sunna
tv Ramla ta shigo hakan yasa ta kalleta dasauri ta maida kofan tawuce wajen Ammi ta zauna kusada ita
dab sai kuma tayi shiru Ammi tace “menene? Meya faru?” Kaman bazatai maganan ba takasa rikewa
murya chan kasa tace “Ammi mesa Mom batason yaranta especially Asmeey kaman yanda ke kike
sona?” Tsareta Ammi tayi da idanu tace “idan gulma yakawoki tashi kibarmin daki” kaman zatai kuka
tace “wlh Ammi Asmeey tausayi take bani sosai, Ammi kinga ke baki dakinmu baki kwana tareda mu, I
use to see wat she’s going through kullum, Ammi idan Mom tabata manya manyan files din nan nasu na
kotu idan yarinyar tazo bata iyaba ko bata gama abinda Mom tasata ba kaman zata zare kaman zata
haukace wani zubin har zawo takeyi wlh kaman zatai hauka, Ammi all of us zamuyi bacci banda ita
sabida she’s trying to read duka abinda mamanta tasata, saisa most of the time saina tashi nabar dakin
cus idan ina kallonta zuciyana breaking yake wat kind of mother is Mom Ammi? Why is she making her
daughter go through so much pain? And Asmeey can’t react sabida she feels abinda Mom kemata is
okay and is normal, Ammi batada lokacin kanta sabida Mom kanta ba kitso sabida Mom, time din dazata
zauna ta kula da kanta takasa sabida tunanin files din Mom, what kind of mother is Mom eh Ammi?”
Murmushi Ammi tayi tace “the best mother but mai worst approach, Allah ya kyauta ke banson
maganan baruwanki kicire idanunki akansu yanda nakeyi dake dasu Yusra ba dole ne sai Mom tayi haka
da nata yaran ba so mind your business” hawaye ne yataru a idanun Ramla ahankali tace “Ammi please
ki gayama Baba azaban da Asmeey is going through cus bai sani ba, Ammi the worst part is Asmeey can
not even show cewa she’s sad! Wlh bantaba ganin sad young girl kaman Asmeey ba, waya babu any
social media sai watsapp, waya babu any contact saina sisters nata da yan gidanmu, friend kwara daya
Mom tahana, ba saurayi, school Mom takasa ta tsare ita ke kai yarinya tadawo da ita, Ammi wlh I hate
Mo….” Wani kallo da Ammi tamata yasa takasa karasa maganan, strictly Ammi tace “tashi kifita daga
dakina” ahankali ta mike tawuce tafita daga dakin.

Around 11 Asmeey ta farka gently ta tashi zaune har zazzabi zazzabi takeji bathroom nasu ta wuce
tahada ruwan zafi sosai tai wanka tajuya tana kallon bayanta ta madubi da sheda tako’ina sunyi ja
abunka da faran fata, ijiyan zuciya ta sauke sannan tafito tazauna gaban madubi tadauki mai tafara
shafawa tana cikin shafa man taji wayanta na ringing har mantawa take tanada waya, da sauri ta juyo
akan gadon taga wayan hakan yasa ta tashi ahankali tasa hannu ta dauki wayan tana kallon number
which is new, ganin sabon number ne saitaki dauka anata kiranta chan wayan yasake ringing tana
dagawa taga Mom dasauri ta dauka kirjinta na bugawa sosai ahankali tace “Mom” Strictly Mom tace
“when did you become deaf and dumb? Are you blind da bakiga anata kiranki awaya ba? Fawaz ne call
him back kuyi magana” gyadama Mom kai tayi kaman tana gabanta tace “t…toh” Mom ta katse wayan
dailing number tayi back harya katse ba’a dagaba sai number yakirata back ahankali tadaga tace “Hello
Mom tace nakiraka” shiru akayi kaman ba mutum adayan bangaren hakan yasa Asmeey tace “hello”
cikin wani husky voice yace “da Mom batace ki kiraba da bazaki kiraba?” Ahankali tace “eh” anatse yace
“why?” Ahankali tace “sabida Mom forbid me from talking to kowa banda my family” dan murmushi
Fawaz yayi muryanta bala’in dadi, yadan murmusa yace “ai nima yanzu I’m part of the family since I’m
going to be your husband!” Hakanan Asmeey taji gabanta yafadi dumm! Takasa magana kawai tunaninta
ya tsaya chak, Fawaz yace “Mom choose me to take care of her last baby gurl, I’m your husband to be
Asma’u” abu taji ya tsaya mata awuya sai taji kaman kuka takeji saikuma takasa, murya chan ciki yace “I
love you Asmeey” sauke kanta kasa tayi this is the first time wani ke gayamata yana sonta, anatse Fawaz
yace “zan dinga kiranki wifey daga yanzu” shiru still tayi ahankali yace “I will be going to London gobe it’s
a 2days trip idan nadawo I will come and see you okay Wifey” shiru tayi jin batayi magana ba yasa yace
“are you there” rasa abinda zatace yasa tace “wayana zai mutu my battery is low zansa charge” dasauri
tacire wayan daga kunnenta ta katse ta yarda wayan tareda kifa kanta agado tana sauke ijiyan zuciya.
Kusan 3mins tayi ahaka sannan ta tashi tawuce wajen wardrobe nasu tabude wani atampa taciro gown
tasaka green yamata so simple a jiki tasaka hijab sai kawai tahau kan dadduma.

Around 3 Mom ta shigo gidan kashe motanta tayi ta shigo falo Ramla tace “Mom sannu da zuwa” ko
kallonta Mom batayiba tawuce daki abinta Ammi tafito daga dakinta takalli Asmeey datagani gaban
dakinsu tana kallon bangaren Mom sai kawai tazo tawuceta ta tafi dakin Mom kai tsaye tasa hannu
tabude kofan da sallama Mom na zaune tana kokarin ciro iPad mata daga cikin jakanta ganin Ammi saita
tsaya tana kallonta Ammi ta maida kofan tarufe tazo ta zauna kan kujeran dake facing na Mom anatse
tace “Maman Aya nasan maganan dazan miki ba lallai ta miki dadi ba, sannan ba hurumina bane but all I
know shine d’a na kowa ne! Asmeey da Ramla da Munir duk daya suke awajena” Ammi ta danyi shiru
sannan ta kalleta ido cikin ido tace “Salima yaran nan mune muka haifosu amman kisani amana ne su
agaremu wanda Allah yabamu rannan gobe kiyama Allah zai tambayemugame dasu, hakkinsu na kanmu,
idan muka cutar dasu Allah zai saka musu sannan zai hukuntamu! Kene mahaifiyar yaran nan kinsan me
kike musu kinsan ya fushinki yake aransu, nasan sun miki laifi but yanda kika sharesu is torchuring them,
tun jiya they couldn’t eat sabida ke! They couldn’t sleep sabida ke, Asmeey tun jiya takasa saka
lafiyayyen abinci abakinta same with Munir dudda Babansu yatasashi agaba yatafi school tun safe, I’m
sure ba lallai yama gane abinda ake koyarda su a makaranta ba! Gabaki daya yaran kin barsu agantale
duk sun zama wani iri, idan ciwon zuciya ya samesu ko hawan jini I’m sure you will not forgive yourself
Salima! It’s okay for us mothers to be angry but kinfi kowa sanin mai fushinki yakema yaran nan I don’t
even know wat I’m doing her but seeing them is breaking my heart, what is so big dazakima Asma’u
kalan tabon da hala yaran dazata haifa nan gaba zasu gani a jikinta? Aganina me wacce zatai fada ne da
duk wanda zaiyi inflicting such pain ajikin yarki mace ba ke kimata dakanki ba, wallahi Allah zai tsayar
dake akan yaran nan, amman kiyakuri idan na shiga huruminki” Ammi na maganan ta tashi tawuce kofa
tabude tafita, Mom tabita da kallo ranta ya dagule, yau Aya da Aisha duk saida suka kirata kuma tasan
Babansu ne yakira ya sanar da su, kafafu ta kada tai dan ijiyan zuciya ta sauke anatse tace “Lami” da
sauri yar aikinsu Lami tashigo dakin anatse tace “gani Hajiya” “kiramin Asmeey” Mom tafadi atakaice
hakan yasa Lami tafice. Asmeey na zaune kan gado idanunta sunyi jazur Lami tabude kofansu tace “kizo
Maman ki na kiranki Asmeey” dasauri Asmeey ta mike tsaye ta gyadamata kai gabanta faduwa yake,
tafito tana tafiya ahankali tawuce side na Mom ahankali tabude kofa, babu kowa a falo hakan yasa
tawuce bedroom din tai knocking da sallama daga ciki Mom tace “come inside and lock the door” kofan
tabude ahankali babu kowa a dakin gadai kofan bayi a bude maida kofan tayi tarufe tasa lock ta tsaya
awajen, daga bathroom Mom tace “zonan” wajen bayin Asmeey tayi gabanta na faduwa sosai taje
gaban bayin ta tsaya, Mom na tsaye wajen tap ga bucket tana tara ruwa tama Asmeey wani kallo tace
“zonan” wani irin nishi Asmeey tafara tana kallon Mom, yanda kirjinta ke motsi zaka dauka fashewa zaiyi
sai kawai hannayenta suka fara rawa jikinta ma haka takasa magana, tadan shigo ta gaba gaban bayin sai
kuma taji knees nata sun kasa daukanta tadafa bango zatai kneeling bakinta na kokarin furta magana.
“M…..Mo….Mom….” Taku daya Mom tayi tazo wajen tasa hannu tawani fizgota cikin bayin Asmeey zata
tsala ihu Mom ta bugata da bangon bayin takai hannayenta kan wuyanta ta shaketa da bala’in kyau
idanunta na kadawa tace “because of you mutanen da basu kai komi ba, in educational level i think NCE
gareta but tanada audacity da zatazo tana gayamin maganan banza ana cewa Allah zai tambayeni sabida
ke, kedin banza da wofi, Babanki bai kwana anan ba dudda yana bangarena and still yabiyoni yacimin
mutunci akanki this morning, are you showing people ina making naki sad eh? Are you showing mutane
I’m hurting you”? Girgixamata kai Asmeey tayi tana tari idanunta sunyi ja kaman zasu fito, Mom nawani
irin kallonta tace “nina haifoki and I can kill you babu abinda zai faru, Shegiya wulakantacciya sabida ke
anata kirana, wani daraja gareki Asma’u dan Maman ubanki” wani Irin kyarma tafara idanunta na juyawa
kaman zata mutu ganin haka yasa Mom tasaketa Asmeey ta zube awajen tana wani irin tari tana
bankarewa tana dukan wuyanta, Mom ta tsaya tana kallonta zuciyanta na tafarfasa sai kwai ta juya ta
sunkuci bucket na ruwan datake tarawa ta daga ta juye akan Asmeey tai wani irin ihu da baya fitowa
sosai Mom tace “Shegiya jaka kawai duk sanda akamin magana akanki sai kinji ajikinki” zata ijiye bucket
din sai kuma ta daga bucket din ta shiga bugama Asmeey tana rafka mata duk ta inda ta samu Asmeey
na wani irin kuka tana kare fuskanta da hannayenta akasan bayi, Mom ta jefar da bucket din daya fashe
tajuya tafita daga bayin tarufe bayin tana huci sosai.

Kaya tawuce ta chanza sannan tafita daga dakin tawuce kitchen dan yauma Baba na side nata.

Kusan 1hr tana akasan bayin ahaka sannan ta dafa bango ta lallaba ta tashi ta zauna ta kankame jikinta,
this is the reason jiya she tried to protect Munir cus bataso Mom tafaramai Irin wannan dukan gwara ita
ayita mata dan tama fara sabawa, sosai takejin sanyi but unless Mom ce tazo ta budeta bata isa ba tafito
da kanta ba, wani irin zama tayi kaman almajira tana kallon window bayin hawaye na fita daga idanunta
kadan kadan har wajajen 5:30 na yamma sannan taji an shigo flat din.

Tana wajen akazo aka bude kofan bayin dasauri takalli Mom jikinta na rawa muryanta baya fita sosai
tace “I am sorry Mom” wani kallo Mom tamata ta daka mata tsawa tashi kicire kaya, zabura tayi tamike
tsaye da kyar tana dafa bango ta shiga cire kayan Mom na kallonta hawaye sake kwararo mata daga
idanu sukayi Mom tace “yayyinki basu taba ja da dokana ba and look at them they’re living a very fruitful
life, I will say this to you for the last last! The next time zan ce kiyi abu ki kiyi, na hanaki abu kikiyi,
konace kiyi abu ki kiyi wlh wlh zam share sunanki daga cikin yaran dana haifa Alhamdulillah bake kadai
gareni ba” daidai tacire rigan yarage sauran pant and bra hannayenta duk ciwo sabida yanda tadinga
kare fuskanta dasu da Mom na bugamata bucket, Mom ta mata wani mugun kallo tace “ko ina zakikai
girman nono oho jaka kawai saina kaiki an ciresu cus suke saki feeling kaman kin girma bakisan zan iya
tattakaki ba kokinkai shakera dari, juya nagani” juyawa tayi Mom tabi bayan nata da kallo duk shaida na
dukan shekaran jiya juyawa tayi takoma daki chan ta dawo da magani a hannu ta bude tafara shafamata
tana fada tace “kunyi waya da Fawaz”? Gyadama Mom kai tayi alamun eh, Mom tadanyi shiru chan cikin
kakkausan murya tace “I choosed him for you! Shizaki aura, shi kadai ne namijin dana yarda dashi in
your life kuma bance you should get distracted da soyayya ba, tsakani ki dashi biyayya, your top pariority
shine ki gama Law school da good grade, sai bayan kin gama law school zan turashi yaga Babanku asa
rana ko ayi biki kinakan NYSC ko bayan NYSC so ki saki jiki dashi yarone mai tarbiya i choosed him for you
jiya nina kirashi kotu dan yazo ya ganki dudda ya sanki tun kina little gurl, sister shi kawar yayanki Aya ne
u remember right?” Gyadama Mom kai tayi jikinta har sannan rawa yake Mom tace “shima I told him
banso yayi distracting naki da soyayya focus on your goals am I clear” ahankali tace “yes Mom” Mom
tace “all the files dana baki gobe zaki bani summary kowani case I don’t bloody care how u will do it, get
out of my bayi” dasauri ta dauki riganta tadan juyama Mom baya tana maida riganta Mom na kallonta
kusan Asmeey tafi yayyinta duka nono har Ramla datake gani tanada shi, ina zatakai nono haka God
she’s just turned 21 batason hakan ko kadan, wucewa tayi tafita daga bayin tana tafiya kadan kadan
tafice gwanin ban tausayi tana fita Munir na shigowa da sauri tayi gefe zata wuceshi yakama hannunta
chak ta tsaya tadan sauke kanta kasa yana kallonta yace “why did u cry? Did Mom beat u again? Are
your clothes wet? Ruwa ta watsa miki?” Fizge hannunta tayi da sauri ta kakalo murmushi tace “bayi na
wanke ma Mom yes I cried but sabida ta hakura, jeka bama Mom hakuri kaima Munir” Dan Jim Munir
yayi yana kallonta tausayin Asmeey yakeji sosai hakan yasa ta turashi ganin yana kokarin magana
yawuce side na Mom itama tawuce.

ABINDA MOM KEYI TA KYAUTA?????

COMMENT DANAKE GANI TAKO’INA YASA NA KARA MUKU💃

PISODE
8️⃣

KANO

Two days to salla

Yau tun safe shirye shirye ake agidan, Abba is a very cultured and family man baya wasa da zuwa garinsu
babban salla, a kauye suka taso bayan mahaifinsu yayi kudi yadawo dasu cikin birnin Bauchi, so duk salla
anan Bauchi sukeyi, rannan salla na biyu kuma sai suje kauye ziyara.

Mamie is very busy da shirye shirye, Gwaggo da sai yau ta zauna agida dan tunda aka mata takwara
agidan mai jego take zama rainon takwaranta, itama nata aikin take uban kayan da Gwaggo tahada na
tafiya zaka dauka bazata kara dawowa gidan ba, a manya manyan gana masgon tahada komi, Abdallah
kawai ake jira yadawo da motoci daga service a jejjera komi gobe da safe zasu shiga hanya.

Gently yashiga saukowa daga staircase yana sanye dawani wando black sai maroon t-shirt daya zauna
ajikinsa da kyau, yasaka pcap black akai sai black shade a idanunshi ya goya black bag pack abaya, he
looks damn handsome and huge, babu kowa a falon sai kamshin turaren wuta dake tashi, muryan
Mamie dayaji a kitchen yasa yatafi wajen baitaba fita bai sanar da mamanshi zai fita ba, a gefen kitchen
din ya tsaya cus baimaso yaga matan dake tayata aiki, murya kasa kasa yace “Mamie!” Dasauri Mami
tajuyo jin muryan Hamad, ganin bata ganshi ba yasa takalli matan Ya Mustapa dake wajen tace “ina
zuwa Ummi” tafito daga kitchen din ganinshi tsaye a gefe ya shirya tsaf kanshi na kasa yayi kyau sosai
yasa tadan tako dab dashi tace “ina zaka Hamadi”? Murya chan kasa yanda dagashi sai Mamin shi zasu
iyajin meyake fadi yace “zanje na sama wani cafe software ne dasuka sa nai musu rannan salla zasu bude
cafe”murmushi Mamie tayi sosai tace “Masha Allah, Alhamdulillah Allah bada sa’a, Allah yacigaba da
kawo maka aiki haka, kayi gudu ahankali kasan titi acike yake sabida salla saika dawo” gyadamata kai
yayi yajuya yafice Mamie tabishi da kallo harya fice sannan takoma kitchen. Compound dinsu yafito ya
goge machine dinsa yahau kai yatada aka budemai gate yafice, cafe da dan nisa but haka yaje, he install
it for them ya nunama Ogansu yanda ake amfani dashi sukai test running akai order from site din sannan
Ogan yamai godiya yabiyashi payment nashi 250k ya karba yafito lokacin around 12:50, awani masallaci
ya tsaya yayi salla sannan yafito yahau machine nashi wani babban plaza yaje yayi parking sannan
yashiga cikin mall na wajen he wants to buy something for Mamie, Abba da Ya Mustapa tunda yau
yasami kudi, wajen agogon maza yaje wasu agoguna yazabo masu kyau guda biyu 50k each na Micserah,
sai yaje bangaren mata ya tsaya turus yarasa mezai sayama Mamin shi, baitaba sayan wani abu na mata
ba, idanunshi ne suka sauka kan set na wani sarka da dan kunne da warwaro is 35k dauka yayi sai ga
wani red veil babban gaske hakanan Gwaggo kawai tafado ranshi baitaba really siyama family shi wani
abu ba cus baya aiki saidai su subashi kudi, kawai dauka yayi yaga 15k gyalen, yabiya kudinsu 150k, yasa
kowanne aka packing daban yafito yasa komi ajakan bayanshi yahau machine nashi sai yawuce shagon
dayake sayan turare ya saima kanshi da Hameed sai Ya Abdullahi da Ya Faisal saida yakashe 80k ashagon
yarage saura 20k kacal a kudin sannan yahau machine yabiya filling station yasai fuel na 5k a machine
sannan yawuce hospital din Ya Mustapa yayi parking yaciro wayanshi yayi dialing number sa wayan na
gab da katsewa ya daga yace “Hamadi!” Anatse cikeda girmamawa yace “ina waje Yaya” yana maganan
ya katse wayan Mustapa yasan Hamad bazai taba shigowa ba he’s even use to it dudda baicemai yazo ba
cus bazai taba iya cewa Yaya kazo ba but he knows yana jiransa awaje ne, akwai that respect in Hamad
sosai fitowa yayi ya sameshi yana tsaye awajen goye da jaka gawani paper bag a hannunsa na micserah
watches yakaraso wajen yace “hope everything is fine with you Hamadi”? Gyadamai kai yayi yadan
sauke kansa kasa tareda daga hannu yabashi paper bag din Mustapa yadan kalleshi sannan yasa hannu
ya amsa hakan yasa dasauri Hamad yajuya zaihau machine dinsa karaf Ya Mustapa yarikesa yace “ina
zaka? Tsaya wat is this? Nawaye?”

Kanshi akasa yace “is urs” dasauri Ya Mustapha yaciro akwatin agogon yabude da sauri yace “for me?
You got this for me Hamadi?” Daidai agogon ya bayyana is a minimalist agogo brown mai kyau, shiru
yayi yana kallon agogon saikuma yakalli Hamadi da kanshi ke kasa yace “an ina kasami kudi Hamadi?”
Very low calm voice yace “I design website for one cafe they paid me” dadan fada Ya Mustapha yace
“shine bazaka ijiye kudinka katara ba, why are you wasting money? Nacema I need agogo ne?” Har
lokacin kan Hamad akasa baice komiba, Ya Mustapa yayi shiru yana kallon agogon he’s feeling very
emotional cus duka kannensa saidai shi yamusu abu, He’s the first one so kwata kwata baitaba tasowa
dawani expectation na kannensa sumai abuba, bawai basason juna ba no they’re united kawai dai wai
wani cikinsu yasayo specific gift yabashi wlh basu tababa sai yau da Hamad yamai so abun ya mugun
tabashi he was even speechless saiya kalli agogon saiya kalli Hamad da kanshi ke kasa, gently Hamad yaji
Ya Mustapa ya rungume shi cikeda so yace “thank you Hamadi” wani irin kunya ne yakama Hamad
kaman zai nutse awajen yadan shiga komawa baya alamun ya sakeshi abinma sai yabama Ya Mustapha
dariya, yasakeshi yakai hannu yadanja kunnenshi yace “even a hug from you big brother kunya ko”
kanshi na kasa har lokacin bai magana ba, Ya Mustapa yace “thank you Hamadi, nagode” juyawa yayi da
sauri yahau machine ya kunna yabar wajen Ya Mustapa yabishi da kallo harya fita daga gate na hospital
na su, yasake kallon agogonshi yayi shiru sannan ya maida ya rufe yasa a jakan yawuce ya koma cikin
hospital din.

Wuraren 2 yakai gida a falo yaga Gwaggo tanacin alalen gwangwani da akayi da sunkai guda 6 da manja
ga kaji a gefe ga ruwa ga maltina na gwangwani tana ganinshi ta washe baki tace “oyoyooo Hamadi na
yadawo, yaka zokaci abinci” ga mamakinta saitaga yataho, yaune rana na farko datake kiranshi yazo
Hamadi yazo, ta shiga mikewa da sauri tana wani Irin murna tace “bara na daukoma cokali” tayi hanyar
kitchen zama yayi yaciro gyalenta ya ijiye mata yamike, daidai Gwaggo na dawowa taga bashi awajen
but ga gyalen awajen data tashi da sauri ta ijiye cokalin tadauki ledan gyalen tashiga warwarewa tace
“menake gani haka? Hameeda zo zo zo taho yau danki yayi abun arziki Hameeda” Gwaggo ta shiga
warware gyalen Mami na fitowa daga bangaren Abba tazo Gwaggo tace “kinga Hamadi ya sayamin
mayafin salla ni Madina oh dama yaron nan nada kirki da hankali haka dubi mayafin nawa fa” sosai
Mamie taji dadi tace “Masha Allah akashe lafiya Gwaggo” Gwaggo tace “ni nasan Hamadi yayi kudi na
more ba sauran gantalallun da matansu kadai suke kashema kudiba, jibi abinda yaron da baya aiki ya
siyamin na salla banda ke dakika bani atampan codivowel, shikuma Abubakar yamin leshi da atampa
gwara gwara likita yamin takalmi amman sauran ko hoda basu sayamin ba, kiga wannan gyale kaman
wata Amarya da Hamadi ya sayamin ohh Allah, Allah ka karama yaron nan lafiya ka kuma bashi aiki
sabida zamu huta, ahhh zamu huta Madina” Mamie murmushi tayi tace “cinye abincin ki toh Gwaggo”
dasauri Gwaggo tace “hakane ungo linkemin ki maidamin ita cikin leda zanje namai godiya kinga ya
sayamin mayafin amman kunya ya dingaji harya gudu banmai godiyaba” linkemata Mamie tayi tawuce
sama abinta takoma bangaren Abba tana hadamai kayansa tsaf ta gama tafito dakinta ta shiga saitaga
yar leda kan gadonta dasauri tawuce ta dauka tabude taga sarka mai kyau da dan kunne da warwaro
harda zobe, shiru Mamie tayi saikuma tafito kai tsaye tawuce dakinsu tabude kofa yana zaune akan
gadonshi yabude system dinshi ya daura kan cinya yana dandannawa jin anbude kofa yasa yadago
kanshi ganin Mamie ce ta maida kofan ta rufe tace “who asked you to spend money like this eh
Hamadi?” Sauke kanshi kasa yayi, Mamie tace “I’ve seen yanda kai aiki for days on this project yauda
kagama shine zakaje ka kashe kudinka kaida yakamata akara maka ma kudin so that you will establish
something shine kake kashemana eh” kanshi na kasa har lokacin baice komiba, shiru Mamie tayi tana
kallon sarkan saikuma ta tako ahankali tazo wajen gadon ta zauna gefenshi tasake kallon sarkan ta
kalleshi sai kawai taji hawaye sun zubo mata da sauri takai hannayenta tadaura saman fuskanta ta share,
jikin Hamad yayi sanyi sosai ijiye laptop dinshi yayi a gefe yadan juyo yakalli Mamie dake share hawaye
har lokacin fuskanta na nuna wrinkles kawai yau saiyaga Mamie shi tafara tsufa sai zuciyanshi yasake yin
wani iri, murya chan kasa mai taushi da sanyi da nuna so yace “You’ve done alot for me Mamie” yadan
sakeyin shiru kanshi akasa ahankali yace “I am always troubling you da rashin lafiya” ahankali yace
“you’re always constantly worried sabida ni” cikin kuka Mamie tace “shine aka cema ka you have to buy
something for me? You have to repay me? I’m your mother Hamad I don’t need gift sabida kullum ina
cikin dawainiya dakai, you’re my son Hamadi, it’s my duty to take care of duka yarana” dan juyowa yayi
yakalleta saikuma gently yakai hannunshi yadaura saman fuskanta ya share mata hawaye yace “don’t cry
Mamie” hannunshi tarike tana kallonshi tace “promise me bazaka dinga kashe kudin daka samu a aiki
hakaba save your money kaji, kai kadai ne baka da aiki, babanku karfin hali ne kawai baida jari yanzu,
yayyinka nada iyali duk ta yanda zasukai ga kula dakai wata rana zasu gasa barinma idan yara suka fara
tasawa, dama inada niyyan bayan salla zan saida gwal dina na baka saika bude cafe tunda ka iya
abubuwa da computer” ahankali yace “Mamie don’t sell your gold, just pray for me I can take care of
myself and you kinji” gyadamai kai yayi sai kawai sai kawai ta rungumeshi yayi lamoo ajikinta, inhar babu
kowa he accept hug din Mamie but da wani zai shigo dakin yanzu zai saki Mamie, sun dade ahaka
sannan tadago shi ta kalli sarkan tana goge fuskanta tana murmushi sosai tace “nagode Allah yamaka
albarka, Allah yabaka abinda kake nema, Allah yabaka nasara a ayyukanka Hamadi, thank You Hussaini,
Allah yamaka albarka” murya chan kasa yace “Ameen” sabida baiso Mami tasani daga baya tamai fada
yasa yace “I got wristwatch for Abba and turare for my brothers Mamie” sarai tasan yana fada mata ne
sabida kartazo taji daga baya tamai fada, dan shiru tayi chan tace “nawa aka biyaka for aikin dakayi?”
Ahankali yace “250k” “nawa yarage yanzu?” Dan shiru yayi chan yace “20k” saikuma dasauri yace “inada
wasu kudi a account” shiru Mami tayi tana kallonshi chan ta shafa bayanshi tace “it’s okay but next time
kada ka kara kashe kudin aikin ka haka duk sun fika kudi sunada tsayayyan aikin yi mai albashi kaji”
gyadamata kai yayi, daidai an bude kofan dasauri yafita daga jikinta dudda haka saida Hameed yagani
yawani zaro idanu yace “Mamie dama yaron nan na hugging naki ko gizo idanuna kemin” dawani kalan
sauri Hamad yatashi zai wuce bayi Hameed yashigo da gudu yarikeshi yace “so you can hug Mami
Hamad amman ni baka taba bari nai hugging naka to wlh sainayi yau” yataho zaiyi hugging nashi da sauri
Hamad ya fizge kanshi yace “Mamie” Mamie dake dan dariya tace “mehaka Hameed ka kyaleshi please”
dariya Hameed yayi yataho wajen Mamie tamikamai sarkan tace “kalli abinda ya siyamin yasami kudi
duka ya kashemana” murmushi sosai Hameed yayi yace “kafito daga bayi ina nawa?” Yakalli Mami yace
“ga Gwaggo chan takasa hayowa sama tana jiranku itama ta nunamin gyalenta” Mamie tace “bari naje
kuhada kayanku ku kuka rage” yace “toh Mamie” tawuce.

Fitowa Hamad yayi kana gani kasan wanka yayi but he’s still wearing kayan daya saka dazu sabida
damuwan Hameed bai bari yadauki wani kaya ba ko kallon Hameed baiyiba yazo wardrobe yadauki
jogger da t-shirt yawuce yakoma bayi ya shirya tsaf yafito yajefa kayan daya cire a laundry basket sannan
yazo Hameed yace “ina nawa Hamadi” jakan shi yabude yaciro nashi ya bashi yaciro na sauran yayi shi ya
ijiye a gefe Hameed was so happy with the perfume sai murmushi yake yace “tashi toh muhada
kayanmu” kwanciya kan gado yayi yace “I’m tired” hararanshi Hameed yayi yasauko da box nasu yahada
musu kayan tsaf yasama Hamadi kayan zama gida da jallabiya guda biyu da turarukanshi duka ciki da
takalman daya saya musu na salla da hula da agogo tsaf da sabulan wanka, yadebi few novels na Hamad
ya samai, ka’ida ne duk babban salla a Bauchi sukeyi 7days kuma sukeyi a Bauchi kafin su dawo, gama
hadawa yayi yawuce shima yaje yayi wanka.

Around 9 yashigo gidan daga mosque Abba yagani zaune kan carpet ga kwalin agogon daya siyamai ga
Gwaggo gefensa akasa ta kishinguda da gyalenta amman bacci ya kwasheta tsaresa da idanu Abba yayi
ahankali yace “sannu da dawowa Abba” murmushi Abba yamai yace “zonan Hamad” karasawa wajen
Abba yayi ya zauna ahankali, Abba ya kalli agogon saiya kalleshi yace “naga abinda ka siyama kowa
harda ni Allah yayi albarka, kaima Allah yasa naka yaran su maka abinda yafi haka sannan Allah ya
sanyama hanyar nemanka albarka, Allah yakawo tsayayyen aiki” gyadama Abba kai yayi murya chan kasa
yace “Ameen Abba” yatashi yawuce sama Abba yasake binshi da kallo sannan yakalli agogon kafin yakalli
Gwaggo dake munshari.
Around 7AM Ya Mustapa yazo gidan da matarsa da yaransa biyu Areef and Arfat, shima Ya Abdallah yazo
gidan da matarsa da yarsu Amra tasha lalle ta tafi wajen Mamie da gudu tana nunama Mamie lallinta
saiga Ya Faisal shima da matarsa ita har yanzu bata haihuba duk suna falo an gama loda kaya tsaf,
Hameed ya sauko yana sanye dawani ash color yadi mai kyau Abba dake wasa da jikokinsa yace “Ina
Hamadi? Shikadai ake jira” “gashinan zuwa Abba shiryawa yake” gyadamai kai yayi, Hameed yazo ya
zauna abinshi bai gaida kowa ba, kusan 10minutes saiga Hamad yana saukowa yana sanye da ash color
yadi exactly irin na Hameed sai kamshi yake, yadin yamai bala’in kyau bambamcinsa da Hameed is just
eyes, idanun kwalli garesa and it’s so obvious kansa akasa anatse yake tafiya daidai cikeda kamala da
natsuwa kuma, ya shigo cikin falon calmly yazo gaban Ya Mustapa da matarsa ke zaune kusa dashi
kanshi akasa yace “ina kwana Anty” murmushi tayi sosai tace “Alhamdulillah Ya Hamadi ya karfin jikin an
warware ko” gyadamata kai yayi yatako zuwa gaban ya Abdallah kanshi akasa anutse yace “ina kwana
Anty” cikeda so tace “lafiya lau Ya Hamad ya jiki” bai amsaba yadai gyada kai takawa yayi zuwa wajen Ya
Faisal yace “ina kwana Anty” kanta tasauke akasa cus Hamadi ya girmeta she’s just 25 amman baida
girman kai tace “ina kwana Ya Hamadi” kasa amsawa yayi yawuce gently kusada Mamie duka yayyinshi
na binshi da kallo ya zauna, Gwaggo tashigo taci gayu wani bubu da zani da mayafi tasaka na hadari lace
tace “mutafi yaufa jajubari akwai go slow” tashi Abba yayi kowa yatashi aka fito Mamie takashe wutan
kowani daki ta tofa addu’a duka kulle gidan aka shishiga mota

Abba yaje yana sallama da mai gadi yabashi makullin gida da kudade da motoci hudu sukai tafiyan
motan Abba sai motan Ya Mustapa Ya Abdallahi Ya Faisal, motan Abba Hamad ya shiga gaba kusada
dreban Abba, Abba da Mami suka shiga baya, shikuma Hameed ya shiga motan ya Faisal, Gwaggo
tashiga motan Ya Mustapa suka wuce.

**

Bauchi

Shigowa gidan Munir yayi su Yusra dasu Amina da Ya Ramla duk suna kasan bishiya da aka shimfida
babban tabarma ga masu kitso da masu lalle duka ana musu, ga yaran maza da anriga an musu aski sai
wasa suke a tsakar gida Ammi sai up and down take itada masu aiki a backyard ana soye soyen su cincin
da kuma girki sabida su Kawu da Abba dazasuzo yau everyone looks happy the only person dabai gani ba
is Ya Asmeey wucewa yayi ya shiga flat dinsu babu kowa a falo banda tv dake aiki dan duka yaran suna
waje staircase yashiga hawa dakinsu Asmeey yawuce yabude kofa bata ciki hakan yasa yarufo kofan yayi
jimm cus yasan tana wajen Mom wlh ranan nan dayace he wish Ammi ce mamansu bawai karya yayi ba
cus look at yaranta they’re so happy anachan ana musu lalle suna tsalle tsalle a compound haba gobe
salla fa at least tabar Asmeey amata kitso da lalle like every other gurl but no itama tafito tayi aiki she’s
too big tayi Ammi ke handling komi, kullum Asmeey sai ramewa take duk tayi zuru zuru sabida jaraban
Mom he called Ya Aya da Ya Aysha akan suma Mom magana tadan sassautama Asmeey but sun kasa
kowa tsoron Mom yake ga Baba baicika zama ba baimasan wat is going on ba sai wanda yagani akan
idanunshi, ahankali yawuce side din Mom kofan yabude babu kowa a falo sai tv dake aiki falon na
kamshin turaren wuta tafiya yashiga yi yana shiga corridor dazai sadashi da bedroom din Mom yaji
muryan Mom na bala’i. “Kin kosan how important this property law practice yake a law school? Are you
dumb da kin kasa iyawa so nawa zan koya miki? See Asmeey idan kika fadi bar exam dinki just die kafin
kizo ki sanar dani kin fadi, what is so difficult about property law practice when kinada all materials duk
abinda za’a muku a law school na zaunar dake ina koyamiki did you know how lucky you are? Wlh kika
karamin shirme sai ranki ya baci give me requirement din ina jinki” muryan Asmeey yaji baya fita sosai
and it’s even shaking cus bayajin ma abinda take fadi wani irin yaji zuciyansa yamai har wani daci daci
yakeji juyawa yayi ahankali zai tafi sai kawai yaji karan saukan mari dakuma buguwan abu Mom tayi ihu
tace “idan bazaki iya zama ni ki gajeni ba just die Asma’u dan banga amfaninki a doron kasa ba” wajen
kofan Munir yayi da sauri zai bude yakasa sabida tsoro yakafa kanshi jikin kofan yanajin kukan Asmeey
kasa kasa sai kawai yajuya da sauri yabude kofa yafita ta nan window sama ya hango motan Baba
alamun yadawo hakan yasa yayi hanyar dakin Baba kai tsaye yabude kofan baima tsaya sallama ba
babban falo ne sosai mai bala’in kyau Baba na zaune kan kujera ko takalmi bai cireba magana yake
awaya yana sanye da faran shadda ganin idanun Munir sunyi ja yasa yace “Yaya saikun iso Allah kiyaye
hanya bari na kira Kawu” katse wayan yayi yakalli Munir yace “menene Munir”? Tahowa wajensa Munir
yayi yana kokarin magana sai kawai yakasa yafashe da kuka cikeda damuwa Baba yace “Munir what
happened meya faru”? Ina Munir yakasa magana, Baba yadagosa yace “Munir menene”? Da kyar ya
tsagaita kukan yana wani irin nishi na zuciya in a very childish way yace “Baba banso ace nayi gulman
mahaifiyata ko ace nafadi wani abu mara kyau akan Mahaifiyata, Baba just save Asmeey sabida idan
wani abu yasameta Baba harkai sai Allah ya tambaya ni shikenan abinda nazo na gayamaka” yana
maganan ya fizge jikinshi daga na Baba ya ruga da gudu yafita daga dakin Baba ya tsaya looking confuse
ya bisa da kallo yana maimaita kalaman Munir yakai kusan 2min ahaka sai kuma yamike, fitowa yayi
daga dakinshi yabude dakin su Asmeey dake next to him but babu kowa adaki sai kawai yashiga sauka
daga bene cus his believes Asmeey na waje, su Ammi da Mom na backyard suna girki yana sauka kasa
Ammi na fitowa daga kitchen yace “Asmeey na wajen lalle ne?” Da zuciya daya Ammi tace “a’a bata
waje ai tun safe datazo gaidani takoma sama ina ganin tana dakin Mamanta” dasauri Baba yace “Salima
bata tareda ku wajen girki ne” gyadamai kai Ammi tayi tace “eh tana sama bata sauko ba inaga wani
abun suke” Baba ji yayi ranshi yabaci sosai sai kawai yajuya yakoma sama Ammi kuma tawuce tafita
falon Mom yabude but bakowa ciki but yana jiyo muryan Mom daga ciki tana banbami, kai tsaye bude
kofan dakin yayi dadan sauri Mom tajuyo ko kadan bata dauka yanzu Baba zai dawo ba sai chan anjima
chak Baba ya tsaya yana kallon Asmeey dake zaune akasa gaban Mamanta ga uban files da manyan
textbooks agabanta gadan jini daya gani gefen lips nata which yana shigowa akan idanunshi yaga tagoge
da sauri but bata dago kai ta kalleshi ba, tashi Mom tayi tana sauke littafan dake kan cinyanta tace
“Alhaji kadawo” ko kallonta baiyiba idanunshi nakan Asmeeey yace “Husna” dan dago kanta Asmeey tayi
takalli Baba tareda kakalo murmushi asanyaye tace “Baba sannu da zuwa” wani irin faduwa gaban Baba
yayi ganin idanun yarinyar sunyi jaa gashi kuncinta shaidan hannu dayayi ja abunka da fara lips dinta
yadan kumbura Mom takalleta tace “Babanki na kiranki kitashi kin zauna” dasauri tace “toh” kokarin
tashi tashugayi kafafunta sunyi sanyi sai Mom tashiga gaban Baba ta kareshi tana murmushi tace “muje
falo ta biyomu an kawomin kayan sallan dana maka muje kaga dinkin” ko motsi Baba baiyiba kokarin
kallon Asmeey dake kokarin tashi yake Mom tasake kareshi takai hannunta takama nashi tace “muje
kagani” fizge hannunshi yayi yamata wani kallo yace “don’t touch me” yawuce gefenta yaje wajen
Asmeey data tashi, ahankali yakai hannunshi yakama kuncinta yana kallon wajen strictly Baba yace
“meya sami fuskanki yayi ja haka” washema Baba baki tayi tace “faduwa nayi dazu Baba” boyayen ijiyan
zuciya Mom ta sauke, Baba yace “to me kikeyi anan bakije kinyi kitso ba zo muje” riketa Baba yayi yasata
ajikinshi yashiga tafiya da ita ahankali sukabi ta gefen Mom suka fice dakinshi yawuce da ita kan
kujeranshi ya zaunar da ita yawuce fridge dinshi yabude laban yadauko me sanyi yakawo mata yabude
yabata ta amsa tana murmushi tace “nagode Baba” takai bakinta tadan kurba, gently Baba yasake kai
hannunshi gefen kuncinta anatse yace “tell me the truth Mamanki ne tadakeki haka”? Dasauri ta girgiza
kai tace “Baba faduwa nayi dazu Mom bata dakeni ba” shiru Baba yayi yana kallonta ganin haka yasa
tashiga shan madaran gabanta na faduwa, saida ta shanye Baba yace “tashi kije waje wajen kitso da lalle
kema amiki” tashi tayi tace “toh” tawuce tayi wajen kofa tafice yayi shiru sannan yadauki wayanshi yasa
a kunne kai tsaye yace “meet me in my room” ba’a wani jimaba Mom tashigo sai kamshi take dubawa
Baba yabita da kallo ranshi abace yace “Salima nina sa aka kira masu lalli har gida da masu kitso sabida
ama yarana mata akan wani dalili zaki ijiye Husna adakin ki bazaki barta taje tayi ba” Mom na kallonshi
tace “au haka tace maka”? Ran Baba abace yace “babu abinda Husna ta gayamin rannan nan I told you
kibimin yara ahankali wai shi karatun nan dole ne? Law school zata iya zuwa aduk sanda taga dama
akanme zaki tasamin y’a agaba? This is the last time dazan miki wannan maganan ba dole bane Husna
saita gajeki ba! Ni dan kasuwa ne mesa bance Munir dole sai yazama dan kasuwa kaman ni ba? Kibar
yara suyu abinda sukeso, the next time zaki takurama yar nan wlh saina dauki mummunan matankin da
saiya baki mamaki! Imagine yau baki zanyi mahaifiyata da yan uwana suna hanya keçe babba agidan nan
amman bata ayyuka da abincin da zasuci kike ba, I will not say anything ku cigaba da halinki gida biyu
maganin gobara kada ki komi ko yaya kikeso kiyi amman yarana kidena takura musu na gaya miki”Mom
na kallonshi tace “shine kakemin ihu”? “Wacece ke da baza’amiki ihu ba” yana maganan yawuce ya
shiga bedroom dinshi ya barta nan tsaye.

[03/01, 07:38] +234 806 292 7511: 💫UWA KO UKUBA?💫

✍🏻M SHAKUR

https://chat.whatsapp.com/HOfjHAh3gw5502DZ5uJTWn💃💃💃💃

[03/01, 07:38] +234 806 292 7511: 💫UWA KO UKUBA?💫

✍🏻M SHAKUR
https://chat.whatsapp.com/HOfjHAh3gw5502DZ5uJTWn

EPISODE
9️⃣

Dakinsu ta shiga bayi tashiga tai wanka dan batai wanka ba tun safe fitowa tayi tabude sip taciro wani
gown na atampa mai kyau yanada blue floweres shiryawa tsaf tayi tasaka sannan tazo gaban madubi
takalli fuskanta har lokacin fuskan yayi ja sai kawai taji har kunya kunya takeji ma tafita mai ta dauka ta
shafa a fuskanta sannan tazo dauki kwalli tasaka duk dan tai looking normal hakan saiya rage redness na
fuskanta amman saitayi bala’in kyau gashinta ta warware a wanke yake har tsakiyan bayanta gashi baki
gwanin kyau batada full gashi sai tsayi but is scanty and silky combing tayi sai kawai ta dauki blue veil ta
yafa tadan fesa bodyspray dinta ta tashi ta kalli madubi murmushi tayi saita fito ta sauko kasa babu
kowa a falo saita fita tana tafiya ahankali zuwa wajen masu kitso Ramla dahar an gama mata kitso tace
“wat happen to fuskanki?” Zama tayi kan tabarma tace “faduwa nayi laaaa lallinki yayi kyau Ya Ramla”
tai maganan da sauri dan ta kauda maganan, takalli lallin Yusra tace “Yusri iyyeee Irin naki za’a min”
Yusri ta washe baki Amina tace “Ya Asmeey kiyi irin kitsona” dasauri tace “shiko zanyi” Yusra tace “ga
Mom tafito” wani kalan faduwa gaban Asmeey yayi da sauri ta sauke kanta kasa Mom tashiga tahowa
wajen fuskanta kaman bata taba dariya aduniya ba tana sanye dawani simple gown na Cotten irin na
Egypt din nan masu manyan mayafi sai wani mashahiurin kamshi take idanunta akan Asmeey dataga tai
wanka harda chanza kaya, Yusra na ganinta tayi murmushi tace “Mom saura ni ana gamama Amina
za’amin kitsona asamin beads” Amina tace “Mommy lalle na yayi kyau” dan murmushi kadan tayi tace
“yayi sosai” takalli Asmeey da kanta ke kada cikeda authority da isa da iko tace “ayi miki kitso only banda
lalle” ba Asmeey kadai ba hatta su Yusra yara da su masu lallen da masu kitson da Ramla saida suka kalli
Mom, wani iri Asmeey taji cus tanason lalle duk salla Allah yasani lalli da kitso da saka sabon kaya are the
measure things she looks forward too, amman saita gyadama Mom kai ahankali muryanta nadan
breaking tace “tt….toh Mom” strictly Mom tace “good! You’re going to law school bayan sallan nan,
henna kowani iri is not allowed” sake gyadama Mom kai tayi ahankali kanta akasa, Mom tajuya tawuce
abinta batare data kara kallonsu ba tana tafiya kaman itace mai gidan masu lalle da kitso suka bita da
kallo asace ana mamakin gadaran matan, duk yanda Asmeey taso ta daure takasa kawai saiga hawaye
sharrr dasauri takai bayan hannu ta share kafin wani ya lura dan kanta na kasa, me lallen tace “menene
law school Ramla?” Ahankali Ramla tace “makarantan dakake zuwa kazama cikakken lawyer, da gaske
ba’a barin lalle” mai lallen tace “amman ai yanzu lalle nan da nan yake gogewa kuma shampo na goge
lalle lokacin yayi aisaita goge lallen” Ramla tace “tunda Mom tace kartayi kartayi mubar maganan nidai”
Asmeey tai shiru zuciyanta baya mata dadi kawai kitson ma kaman kartayi but tasan Baba zaiyi magana,
haka aka gama na Yusra sai akahau mata kitso shiku mai bala’in kyau yan kanana ana cikin mata Kawu ya
iso daga Gombe.
Tashi duka yaran sukayi bata tashi ba Ramla tace “tashi muje mu gaida su Kawu” ahankali ta tashi suka
wuce wajen motansu, wani magidanci na mai kama da Abba na Kano sosai tareda wata mata da yara
mata, Matar tace “ana kitso ne Asmeey ba’a gama ba” dasauri Asmeey tace “eh Mama” ta rungume
“Nana da Baby tace “Nana, Babyyyy” suma suka rungumeta Nana is 15, Baby kuma 12 sai sauran yaran
Maza ne guda hudu, daidai nan Kawu ya gama magana da masu gadi yazo wajen yaran duka suka
gaidasa idanunsa nakan Asmeey yace “meya sameki a fuska Asma’u”kafin tai magana Yusra tace
“faduwa tayi Kawu” ahankali yace “sannu bakiji wani ciwon bako” gyadamai kai tayi tayi murmushi still
ya tsareta da idanu dan kaman mari daidai Baba na fitowa daga flat, Mom da Ammi kuma suna zuwa
daga backyard, wani kallo Mom tama Asmeey hakan yasa tajuya ahankali tawuce takoma wajen kitso,
Baba yayi hugging dan uwansa cikeda farin ciki suka shiga gaisawa while masu gadi na kai kayansu side
nasu, Asmeey takoma wajen kitso tazauna aka cigaba tana kallon yanda kowa ke murna, su Nana suka
taho wajen basuyi lalle ba suma Ramla tace “kuje kuhuta ku chanza kaya kar lallen yabata wannan sai
kuzo amuku” wucewa sukayi dan chanza kayan.

Suna chanza kaya suka dawo, suna cikin kitson Munir yazo wajen kaman bacci ma yayi dan idanunsa yayi
ja bakaramin dadi yaji dayaga Asmeey ana mata kitso ba dudda yana ganin fuskanta yasan aikin Mom ne
yazo wajen yadan harari Nana dake kallonshi yace “ni tsaran wasankine kike kallona” kallon Ramla
Asmeey tayi Ramla ma takalli Asmeey suka wani kwashe da dariya bakaramin dadi yaji dayaga Asmeey
tayi dariya ba, Ramla tace “sannu Ya Munir itakuma Nana jibi yanda tawani sunnar dakai kaman irin Ya
Mustapa asalin Babban yayanmu namata magana” hararan Ya Ramla yayi yasake tamke fuska sosai shi
adole babba sannan yakalli Asmeey yace “Mom is calling you” yajuya abinsa, faduwa gaban Asmeey yayi
sosai ta tashi da rabin gashi akitse tawuce Nana tadan saci kallon Munir da tun tana yar karama take
sonshi Ramla tace “dalla kidena tsoronshi” murmushi tayi tace “cikamin ido yake Ya Ramla” baki Ramla
tabude tace “Munir din ahhh babban magana” shigowa falon sukayi ga Baba da Kawu akan carpet
sunashan shayi dake kamshi sosai Baba dake kallon Asmeey tun shigowanta yace “ina zaki da gashi haka
ba kallabi” da sauri ta taba kan tace “Mom ke kirana yanzu na manta da kallabin wajen kitso ne”
gyadamata kai Baba ta wuce sama afalon Mom taga Mama, Mom na shiri da Mama sosai da Kawu but
Mamie kano ne dai basu cika shiri ba dakuma Abba suma bawai fada suke ba kawai dai haka suke sunfi
shiri da Ammi su, Mama dakecin samosa tace “Hajiya Salima I trust you dan Allah Asmeey ma ki sama
mata gangariyan miji gaskiya dan matar manya ce yarinyar nan ga kyau ga diri dudda naga sai karewa
take maybe zullumin zuwa law school ne” akunyace Asmeey tadan sauke fuskanta kasa, Mom tahade
fuska tace “zonan” rawa hannayenta suka fara har Mama saida ta lura amman taja baki tai shiru kafin ta
shiga black book din Mom, wucewa Asmeey tayi gaban Mamanta wani kallo Mom tamata tace “wuce ki
daukomin kayan dana dinkama Maman ki da wanda na dinka miki dasu Nana” wucewa tayi bedroom din
Mom, Mama tace “ohh baki gajiya Hajiya Salima! Nagode Allah ya saka da alkhairi Allah kara girma da
daraja” kawo kayan Asmeey tayi bakin Mama har kunne Mom nada kudi so manyan exclusive atampopi
ne Mama tace “Allah dai yaja zamaninki wlh Babansu Aya shi kanshi yasan yayi dace saisa har yau har
gobe kece yar gaban goshi, Aya zatazo namata godiya ko, mijinta ya fitar da zakka dubu dari biyar ta
aikamin wlh” murmushi Mom tayi na isa irin abin nan takeso Asmeey ta kalli Mom tace “Mom natafi”?
Mom tace “yaron nan has been calling you go and talk to him kafin ki koma” wani iri Asmeey taji,
badaman yakira bata dagaba saiya kira Mom, wucewa tayi tafita daga dakin, dakinsu ta wuce ta zauna
kan gadonsu tadauki wayan taga 5miss calls nashi, instead of takirashi back sai kawai ta kwanta ahankali
kan gadon tarike wayan a hannu within 2mins bacci mai dadi ya kwasheta cus tun asuba data tashi bata
koma bacci ba tana wajen Mom, kusan 1hr tana bacci sannan wayanta ya shiga ringing firgigit tabude
idanu tana tashi zaune tana mamakin yanda bacci ya saceta haka, daukan wayan tayi takai kunnenta
ahankali tace “hello” “Wifey how are you”? Abu taji ya tokare mata wuya she hates d name sosai, da
kyar tace “fine” yana murmushi da tana iyaji a muryansa yace “sorry banzo ba har yau ban dawo garin
ba sai yau, ya shirye shiryen salla ni da Mommy na zamuzo washegarin salla” gyadamai kai tayi batace
komiba cus bama tasan mezata ce ba, matse murya yayi yace “I can’t wait to see you my wife Asma’u”
wani iri jikin Asmeey yamata ta runtse idanu, Fawaz yace “kullum sainaga fuskanki a bacci, I don’t know
why I love you this much, me kikamin”? Kin magana tayi Fawaz yace “wai yaushe zaki dainajin kunyan
mijinki eh? Relax and talk to me babu abinda yakai muryanki dadi arayuwana”? Murya chan kasa mai
dari dari tace “kitso akemin zan koma akarasa” dan shiru yayi he feels kaman bata sonshi but he don’t
care, ahankali yace “okay kije toh zan kira anjima take care” dasauri ta katse wayan ta ijiye wayan akan
gado tanemi another blue veil karamin veil tadaura saman kanta sannan tafito Ammi tagani tana fitowa
daga dakinta kaman itama ta hauro tai salla ne ganin kanta bangare daya himm bangare daya a kwance
tace “meya faru ba’a gama miki kitso ba har yanzu Asmeey kowa yayi nashi kitson agidan nan?”ahankali
tace “Ammi bacci ne ya kwasheni a daki” hararanta Ammi tayi tace “wuce ni kafin in mangareki awajen
nan yarinya kaman mage”wucewa tayi tafita sauka kasa Ammi biyeda ita tabude kofa tafice Baba tagani
da kanshi yana bude gate murmushi yalwace a fuskanshi, motan su Abba na danno kai dan nasu ne
agaba hakanan gaban Asmeey yawani fadi shigowan motan zaro idanu tayi tace “Ammi Gwaggo ta iso”?
Daidai nan yaran wajen lalle harda su Ramla da Munir dake wajen dasu Nana suka kwaso da gudu suna
ihun. “Gwaggo oyoyo! Gwaggo oyoyo! Gwaggo oyoyoooo” Kashe motan akayi Abba ne yafara fitowa
yana sanye da manyan kaya da charbi a hannunsa atare duka yaran gidan sukai kan Abba. “Abba
oyoyoooo!” Abba yabude hannunshi dukan uban yaran ya rungumesu, Mamie ma tafito ta zagayo ta
dayan bangaren yaran suka saki Abba ta zago ta gaban motan suka rungumeta, Ammi dahar ta wuce
tajuyo takalli Asmeey dake tsaye tace “wuce muje kiyi gaisuwa” hakanan kawai saitaji tabajin kunya da
nauyi tadajan gyalenta gaba, tawuce wajen Mamie data tsareta da idanu, sai kawai Asmeey taji tanajin
kunyan su Mamie suga fuskanta dan jawo gyalenta gaba tayi tadan tsaya gaban Mamie, Mamie dake
kallonta tasaki yaran tace “Ma’u kene haka zonan” batai wata wata ba dan tana bala’in son Mamie taje
ta rungume Mamie tace “Mamiee” murmushi sosai Mamie tayi tace “Asmeey” Ramla ma tazo aguje
dasu Nana suka rungume Mamie, Baba yabudema Gwaggo mota yakamota tafito dan kafafun sunyi
tsami tace “Muhammadu Sani wai Bauchin nan kullum kara nisa yake

Ne?” Yaran najin muryan Gwaggo duk suka arto, Gwaggo Gwaggo sun kusa kada Gwaggo, Baba yamusu
tsawa. “wai bazaku bi Gwaggo ahankali ba” saukowa kowa yayi su Ya Mustapa da matayensu duk sai
gaisawa ake, Mom da Mama suka fito atare sai gaishe gaishe ake everyone looks so happy har lokacin
Asmeey na tsaye kusada Mamie, Baba yashiga bin ko’ina da kallo

Abba dake lura da shi yace “me kake nema Muhammad” Baba dake kalle kalle yace “Yaya naga tundaga
kan Mustapha har Hassan nagani amman banga Hussaini ba, ina Hamadi”? Kawu yace “ai wannan ka
sanshi” girgixakai kawai Abba yayi yace “yana mota” anatse Baba yawuce wajen motan kai tsaye yabude
kofan gaba yace “Hussaini har yanzu dai halin nan na nan to sauko, fito” kowa na compound din juyowa
yayi jin maganan da Baba yayi, ahankali Asmeey dake tsaye kusada Mamie gaban motan da Baba yabude
tajuyo daidai Hamad na fitowa daga motan kanshi akasa cike da bala’in natsuwa sai kawai gently akuma
natse yaduka ahankali gaban Baba yace “ina yini Baba!” Dawani irin sauri Baba yataroshi yace “tashi
tashi Son ya gajiyan hanya yakuma karfin jiki? Aikin ya warke ko”? Gyadama Baba kai yayi still kanshi na
ahaka yace “Kawu ina wuni” Kawu na murmushi yace “Hamadi lpy lau ya karfin jiki Allah dai ya karamana
lafiya gabaki daya” dan shafa kanshi yayi kadan saikuma yatako kadan zuwa dan nesa da Mom dake
tsaye tareda Ammi da Mama sai kawai ya duka yace “Mommy ina yininku” bayabo ba fallasa Mom tace
“barka da zuwa Hamad” Ammi tace “tashi tashi kaida bakada lpy mike” mikewa tsaye yayi sai yadan
waiga, Gwaggo dake kallonshi tace “yanzu zai nemi Maman shi” aiko aka kwashe da dariya harda Mamie
sai kawai ya sauke kanshi akunyace, Baba yace “kumuje kumuje bismillah”

Yaran suka shiga gaida yayyinsu, Asmeey takalli Hameed tace “ina yini Yaya?” “Wat happen to your
face?”Juyowa Mom tayi ta kalli Hameed sannan ta kadakai tai wucewarta Asmeey tace “faduwa nayi”
dan hararanta yayi tasauke kai dasauri tajuya zata gaida Ya Hamad yawuce abinshi ko kallon inda take
baiyiba instead of yaje flat dinsu Baba sai kawai yawuce flat din dinsu m Ya Mustapa ya kalleshi saikuma
ya kyaleshi, dan satan kallonshi Asmeey tayi Ramla taja hannunta tace “muje ciki” suka wuce flat nasu.

“yawuce chan side din” hada ido Asmeey tayi da Mom data ℳ𝒶𝓉𝒶𝓇 wani mugun kallo mikewa tayi da
Duk zama akayi Baba yakalli kowa na falon ganin babu Hamad yasa yace “ina Hamad”? Ya Faisal yace

sauri zata fice Baba yace “ina zaki?” Ahankali tace “zanje akarasamin kitso ne” Baba yace “je flat din
Abban ku ki kiramin Yayanki Hamad kafin kije wajen kitson” gyadama Baba kai tayi tajuya tawuce
hakanan taji gabanta ya fadi, duk babban salla anan Bauchi sukeyi every year tana ganinshi sau daya tun
tana yarinya amman shi kadai ne cikin yayyinta magana bai taba hadata dashi ba, shine ma wanda ba’a
ganinshi, shi kowa ne bayama magana, kullum yana daki saidai ranan da za’a kauye, hartakai gaban flat
dinsu gabanta faduwa yake hannu tasa tabude kofan falon babu kowa ciki banda akwati nan su dake nan
falon da masu gadi suka kawo.

Gently tace “Assalamu Alaykum” but shiru sai eco na muryanta da flat din yadauka staircase tafara hawa
tana wucewa sama daidai nan falon sama ta tsaya ahankali tace “Ya Hamad!” Shiruu kaman babu kowa
a side din, dan tafiya tayi zuwa gaban first room dakenan falon saman ahankali tace “Ya Hamad!” Jin
shiru yasa ta wuce second door din saitadan taba tareda knocking tace “Ya Hamad!”

Shiru babu amsa hakan yasa tace kodai ba nan ya shigo ba wani flat yaje ko boys quarters, maybe tafita
taje boy quarters taduba tana tunanin ta juyo Ya Hamad tagani tsaye abayanta awajen mummunan
faduwa gabanta yayi sosai har tana neman kurma ihu tahana kanta da kyar ta daura hannuwanta duka
biyun akan kirjinta ta saman gyale tana wani kalan mummunan numfashi sabida tsorata datayi ta jingina
da bangon wajen da sauri tana numfashi sosai kaman kirjinta zai fita tana kallonshi fuskanshi da ruwa
gashin giranshi yawani kwanta sabida lema, dogayen gashin idanunsa sun tattare sabida ruwa pink lips
dinshi sunyi wani pink sosai jikinsu duk lema hakama sajenshi a jike ga hannayenshi daya nannade
hannun rigan dake jikinsa zuwa sama tafukan hannayensa ajike da alamu dai he was in the bathroom
yana wani irin kallonta, hakanan kasa jure kallonshi tayi sabida yanda taga yanada wani irin kyau
barinma yanda kwallin idanunsa yamai kyau, tunda take bata taba tsayawa this close to Ya Hamad ba,
idanunshi namata wani iri dasauri ta dauke kanta, kawai bakinta yahau rawa, cikin wata yar
kamkanuwan murya da bamatasan tanada kalanta ba dayake so scattered sabida tsoro tace
“ahhhmmm…..uhmmm dama daman…..” saikuma ta dafa bango kaman zata suma sabida yanda taji
yacika mata gaba and he smells damn good raspberry dawani oud da lavender da sandal wood da vanilla
takeji yake mata, softly murya ciki ciki yar karama mai wani irin taushi yace “who slapped you?” Dawani
irin sauri tadago idanuwanta ta kalleshi today is the first ever time tunda dai tai girma tayi kuma hankali
da Ya Hamad ke mata magana, cus he doesn’t talk to them, yaune rana na farko datakejin muryansa
agabanta, kallonsa take kaman yanda yake tsaye shima yana kallonta bazaka iya tantance ya yanayinsa
yake ba his eyes looks warm calm serious harsh sexy kai komiba, bala’in kwarjini taji yamata idanu lips
dinta rawa suka shigayi sai ta shiga wasa da yatsunta tana kallon yatsun murya chan kasa tace “faduwa
nayi akasa” to her biggest suprise saitaga Ya Hamad ya matso gabanta dab da ita da sauri tadago
idanunta ta kalleshi bai kalli kwayar idanunta ba duko da kanshi yayi daidai tsayinta yashiga sauko da
fuskanshi wajajen fuskanta da mahaukacin sauri Asmeey ta kulle idanunta daidai saitin fuskanta Hamad
ya sauke fuskanshi yana kallon wajen dayayi sauka idanunshi sukayi kan kwantaccen gashin sajenta mai
kyau zare idanunshi yayi daga wajen ya maida idanunshi kan fuskanta yana kallon yanda ta kulle
idanunta lips dinta na rawa tana fidgeting fingers nata sosai hakan yasa yadan koma baya ya tsaya getly
yace “who slapped you?” “Mom” ta amsa kai tsaye dawani kalan sauri tabude idanunta cikeda
mahaukacin mamaki jin yanda tafadi gaskiya what did he do to her? Dago idanunta tayi suka hada idanu
again yai mata wani kallo sai kawai yajuya zai koma first room na wajen data fara zuwa dataga kofan
abude dasauri tace “Baba yace nakiraka!” Kaman bada shi tai magana ba dakin ya shiga ya maida kofan
yarufe batare daya juyoba tabi kofan da kallo tasake kai hannayenta tadaura kan kirjinta dake bugawa
none stop saikuma tasake kallon kofan dakin daya shiga sai kawai tawuce harda dan gudu gudunta
tashiga sauka daga staircase din har lokacin kirjinta bai dawo daidai ba tayi kofa daidai zata bude aka
rigata budewa Ya Hameed ne chak ta tsaya tadan sauke kanta kasa yace “kin gayamai Baba na kiransa?”
Gyadamai kai tayi, Hameed yace “meyace?” Kallonshi tayi tace “baice komiba” sama ya kalla saikuma ya
kalleta yace “did u put anything a face dinki?” Girgizamai kai tayi alamun a’a, cikeda kulawa yace “put ice
okay” gyadamai kai tayi tace “toh” wucewa abinshi yayi yawuce stairs itakuma takama kofan tafice da
sauri tayi wajen mai kitso tazauna aka cigaba da mata kitso har lokacin takasa dawowa daidai she’s just
feeling somehow sai taba kirjinta take tana feeling heartbeat nata da har lokacin bai dawo daidai ba
tanajin muryanshi a kunnuwanta da bata tabaji ba, for as long as tasan kanta Mom bata taba wani abu
ta gayama kowa ba hatta Baba, but wat happened data gayamai Mom ce ta mareta yanzu idan ya sanar
da wani akasan Mom ce ta mareta yazatayi? Mom ai saita kusan kasheta, baya magana so ba lallai
yafada ba but idan yafada fa? Sai lissafi daban daban take aranta ana mata kitson, kusan 10mins da
zamanta awajen hakanan kawai ta dago kai ta kallo gaban flat nasu karaf suka hada idanu yabude kofa
yafito daga flat dinsu Ya Hameed biyedashi dasauri ta dauke kanta kasa shima haka baimasan mesa ya
kallo wajen bishiyan da baida wani nisa da gaban flat dinsu ba yawuce abinshi, hakanan Asmeey taji
takasa daurewa samin kanta tayi da sake juyowa tabishi da kallo tundaga yanda yake tafiya anatse
kanshi akasa Ya Hameed kuma na danna waya yana magana dashi, “he’s o quiet” tafadi aranta, saida ya
shige flat dinsu sannan tadauke kanta tayi shiruu bamatasan mesa taki dawowa daidai ba in something
daya faru within just 1min a flat dinsu, hancinta takai wajen kafadanta sai taji kaman tana kamshin dataji
a jikinshi, dasauri tace “Mairo dan Allah kunji ina wani kamshi?” Mai kitson tace “kamshin mene
Asmeey?” Tsare mai kitson tayi da idanu dan sun dakatar da kitson saitai shiru wondering why is she
even asking this kind of question sai kawai ta dauke kai dasauri tace “uhm ni banmasan mesa nai
tambayan ba barshi kinji” dan dariya mai kitson tayi tace “ai ke koda yaushe kina kamshi bantaba zama
namiki kitso naji kina wari ha Asmeey kin tuna nataba rokonki turare har kika bani” dan murmushi kadan
tayi hakanan sai ta manta she’s sad ma sai tunane tunane kawai take.

YA HAMAD YASAN MARINTA AKAYI??🤩

💫UWA KO UKUBA?💫

✍🏻M SHAKUR

EPISODE 🔟

Wuraren biyar saura aka gama mata kitson dayayi yayi bala’in kyau, yan kanana aka yaryada mata su, sai
fuskanta da goshinta suka fito sosai, ga gashin yayi tsayi, su Nana daman an gama musu lallin nasu da
komi itane daman tarage kuma Mom tace bazatai lallen ba, mai lallen tace “Ammi tace idan an gama
kizo ki karbo mana abinci” gyadamusu kai tayi ta tashi tareda sa dan gyalen nata ta yafa tarike na sa a
hannunta tawuce backyard inda Ammi take tareda Mama dasu Anty Nafisa da Anty Mims da Anty
Meena matan su Ya Mustapa Ya Abdullahi da Ya Faisal dakuma matan dake asalin aikatau din da aka
dauko, Anty Nafisa tace “an gama kitson Asmeey?” Gyadamata kai tayi tace “eh an gama Anty” Mamie
ta kalleta tareda murmushi idanunta suka sauka kan hannayenta da kafafunta dasuke nan farare kal tace
“lalle fa? Kowa harmu tsofaffi munsha lalle balle ke yar yarinya” hannunta ta kalla saikuma ta kakalo
murmushi batai magana ba, da zuciya daya Anty Mims matan Faisal tace “ko masu lallen basu iyaba ne?
But naga wanda akama Nana yayi kyau ko Mama”? Dasauri Mama tace “yayi kyau sosai kam daga jan
har bakin ai saisa duk babban salla basu yarda suyi lalli a Gombe saisun iso nan Bauchi” dan dago kanta
Asmeey tayi ganin duk kallonta suke yasa cikin innocent voice tace “bayan salla zanje law school saisa
banyiba is not allowed a law school” tana maganan saiga hawaye nataruwa a idanunta da sauri tajuya ta
goge hawaye saikawai tawuce dasauri muryanta nadan rawa tace “Ammi wai akai musu abinci masu
lallen” tabar backyard din all of them knew she was crying so no one bothered to call her back wucewa
tayi tafito daga backyard din ganin hawayen yake tsayawa yasa tayi chan parking space nasu dan gidan
ko’ina da mutane dukawa tayi gaban daya daga cikin motocin wajen bawai kuka take wiwi ba but
hawaye ke fitowa daga idanunta sosai sai sharesu takeyi da bakin gyalenta, she’s feeling sad again wlh,
she’s not happy, tasan wani yaganta tana kuka can be a problem especially idan Mom tasani, bude kofar
mota akayi hakan yasa tadago rinannun idanunta da sauri dakuma tsoro, Munir tagani yafito daga
motan Abban Bauchi, maida kanta tayi ta sauke kasa ganin shine tana goge fuskanta, karasowa wajen
yayi cikeda damuwa saiya duka gabanta yace “wat happened Ya Asmeey? Mesa kikazo nan kika boye
kina kuka? Mom ta dakeki ne”? Kallonshi tayi yanda yake kallonta cikeda damuwa dakuma so sai kawai
yanzu kukan yataso mata tafashe da kuka sosai tana kallon Munir, ja idanunshi yayi cikeda bakin ciki
yace “Mom ne ko?” Gyadamai kai tayi cikin kuka tanunamai hannuwanta tace “kowa yayi lalli agidan nan
banda ni Munir” har wani daci zuciyan Munir yakeyi, kowa is happy agidan nan banda sister shi, kowace
yarinya in this house da mata tayi lalle banda sister shi cikeda bakin ciki yace “hala sabida shegen law
school din nan ne, komi law, law, law, wlh I hate abinda Mom keyi” tashi yayi yace “bari naje na gayama
Baba yaza’ayi kowa yayi lalli har ita Mom din an mata banda ke sai kace gobe ne law school din look at
you salla ake but you’re the only one that is sad today with red kumatunki and it’s all her doing” dawani
irin sauri Asmeey tarike hannunshi tace “Munir karkaje” a zuciye yace “sainaje ki banni naje kafin masu
lallin su tafi ba’a miki ba” hawaye gangarowa daga idanunta sukayi cikeda tsoro da tashin hankali tace
“Mom will be angry Munir, I don’t wanna be the reason for her anger dan Allah kada kaje please please
kaji kaga ni nama dena kukan I’m not sad wlh, dan Allah karufamin asiri” tashiga share fuskanta da
gyalen tana kallon Munir da red eyes nata na kuka, Munir yamata wani kallo kaman ya maketa yana
hararanta sai kawai tafashe da dariyan dole dan kawai ya yarda dan tasan halinshi tace “haba Nana
boyfriend” zaro idanu Munir yayi yahaderai tareda fizge hannunshi yace “kika kara hadani da wata Nana
that small girl ranki zai baci” hararanshi Asmeey tayi ganin yanda Allah yama Munir shegen son girma
tace “kaganta wani jin kanka kake eh Dr Munir kana wani iyayi da kankamba I know u love her” yowa
kanta Munir yayi dasauri tawani kurma ihu na tsoro. “Babaa!” Ta kwala kara, chak Munir ya tsaya ta
kwashe da dariyan tsokana taredamai gwalo tace “Nana’s boyfriend” tawuce flat nasu da sauri tana
tafiya tana waigowa dan karya biyota kadakai kawai yayi yakoma cikin motan ya zauna yace “Yaya yafara
aiki?” Gently Hamad dake screwing headphone da Munir yabashi yatayashi dubawa cus ya daina aiki ya
kalleshi saikuma ya maida kanshi kasa baice komiba, dan fuzar da iska Munir yayi kadan yace “Ya
Hamadi Gwaggo never tells you no dan Allah zaka iya gayamata tasa masu lallen nan suma Ya Asmeey?”
Dan dago kai Hamad yayi yamai wani kallo dayasa Munir ya sassauta murya yace “pleseeeee Ya Hamadi
Mom ce tahanata yin lalle wai sabida law school dazata bayan salla and is not really immediately bayan
salla fa sometimes it takes weeks karfin list din yafito but tahanata yi, kowa yayi lalle is only my sister
that is looking different” yasake dan shiru yana kallon Ya Hamad dake abinda yakeyi cikeda damuwa
yace “kaga Ya Asmeey always got my back, always protecting me I feel like a bad brother nakasa doing
anything for her” yayi maganan yana kallon Hamadi dayayi kaman badashi yake magana ba daidai
yagama komi yadauki wayanshi ya kunna yayi connecting yasa Qur’ani ganin yayi yasa yamikamai anatse
yace “take” karba Munir yayi yana murmushi sosai yace “wow thank you so much Ya Hamadi harzan
wurgar fa nace tunda zakuzo salla bari na barshi tukunna i know yanda kasan this stuff” bude kofa
Hamadi yayi yafita daga motan yawuce flat nasu Munir yabishi da kallo yanda yake tafiya ahankali you
can never understand Ya Hamadi, he hardly talk, baya wasa da yara, but then he’s the most intelligent
person daya taba sani arayuwanshi, Ya Hamad yasan computer kaman maye, and he knows anything
wayan wuta, anything technology wlh yasani ya iya he can fix anything, silent genius ne.

Flat dinsu ya shiga zuwa dakinsu da babu kowa, ko ina Hameed yayi oho?Bayi yafada yayi wanka yafito
daure da towel yawuce yasa key a kofan sannan yabude akwatinshi kayanshi yaciro komi yasa a
wardrobe Hameed yasamai duk abinda yake bukata ya shirya tsaf sannan yaciro laptop dinshi daga
bagpack ya kunna yana zama kan gado saikuma yayi jim kafin yakalli wayanshi dake gefenshi sai kawai
yadaga wayan…….

Gwaggo na zaune anan falo tana surutu duk wani abinda yafaru a Kano yaran nan take bama labarinshi
ko gajiya batayi ba, yaran suma sun zagayeta anajin dadin labari harda na takwaran da aka mata
wayanta yahau ringing da sauri ta taba wayar dake cikin lalita akasan zanin tace “yooo wa yake kirana ko
su Munarin Kauye ne”? Warware zaninta tashiga yi tasa hannu taciro wayan daga lalita takalli screen din
kaman ta iya karatu tace “tohh wannan lamba ce batada suna” ta danna dauka takai wayan kunnenta
murya ciki ciki akufule Hamad yace “kuma karki kira sunana! Yarinyar chan batai lalleba” yana maganan
ya katse wayan Gwaggo tace “wace yarinyar? Ham….” Saikuma tai shiru da sauri tuna yace karta kira
sunansa, tashiga bin yaran da kallo daya bayan daya tana sauke wayan daga kunnenta kawai tazare
idanun ta mike tace “duk kutashi kuzo ku nunamin kunshin sallan ku daya bayan daya”faduwa gaban
Asmeey yayi dake zaune kusa da Ramla cus tasan Gwaggo taga batai lalle ba she will cause trouble tai
maza ta mike zata wuce Gwaggo tace “zonan kafin na cimiki mutunci Asama” tsayawa Asmeey tayi tana
boye hannunta abaya, Gwaggo tace “mehaka naga kafafunki farare tasss kaman na zabiya! Jibi yara anan
ku takwas gasu Hajar hudu ku shabiyu, maza sunsha aski mata sunsha lalli banda ke sai kace yar riko” har
lokacin Asmeey taki nuna hannunta ahankali tace “Gwaggo makaranta zani bayan salla saisa an hana lalli
a makarantar” dakuwa Gwaggo tamata ta daga murya tace “kinci mai garinku da makaranta yo ko kirista
suna zuwa hutun salla balle ke musulma ke baki gajiya da boko sai kace uwarki iyyee? Kinada tabbacin
zakiga sallan badi? Babban salla guda hannayenki da kafafu fari sol kaman aljana ina masu lallen wuce ki
kiramin su Amina idan basu tafi ba, ke ko sun tafi sai an kirasu” wucewa Amina tayi da gudu ta tafi,
Asmeey gabanta na faduwa dumdumdum tace “Gwaggo dan Allah ni bazanyiba ni ki barni” tai stairs da
gudu Gwaggo tace “kiramin ubanku Munir” dan shima Munir na falon, tsayawa Asmeey tayi tajuyo da
sauri ta kalli Munir daidai yawuce abinshi da sauri Hamda ta sauko tazo wajen zatai magana Baba ya
shigo ga Amina da masu lalle da kitso sun shigo falon suma, Gwaggo na daga murya sosai tace
“Muhammadu Sani tun kana dan kankani kataba ganin salla tazo da bansa kunshi ba?” Dasauri Baba
yace “a’a Gwaggo” cikin fada Gwaggo tace “toh wani dalili zaisa kaf cikin yaran gidan nan Asama ce mara
kunshi sai kace wata bare wannan mukai baki ai sai ace mun tsaneta ne ba yar gidan bace” kallon
Asmeey Baba yayi da sauri ta sauke kanta kasa zaiyi magana sukaji muryan Mom cikin harshen turenci
tace “you know she’s going to Law school bayan salla Alhaji that’s why”kafin Baba yayi magana Gwaggo
tace “to yar boko ke duk inda kike saikin nuna mutanen dake wajen basusan komiba kene kikasan komi,
ke ba abin kunya bane yarki ta fita daban cikin sauran yara? Komi boki komi boko da boko za’a lahira
dazaki hana yarinya yin adon salla? Yin ado da salla sunna ce danko Annabi tsira cewa yayi ranan salla
musa kaya mafi kyawu muyi ado mai kyau amman ina zakisan haka sai ilimin yahadu kika sani bana
arabi” Mom zatai magana strictly Baba yadaga mata hannu hakan yasa tai shiru, cikeda girmamawa Baba
yakalli Gwaggo dake huci yace “Gwaggo kiyikuri yanzu za’a mata” cikeda rigima Gwaggo tace “ai gamasu
lallin nan na aika Amina taje ta kirasu anan gabana za’a mata kafin yar boko ta zaga tahanata yi kekuma
zauna da shegun idanunta masu kama dana jemage” tanuna Asmeey da atsorace tadan dago kanta ta
kallo Mom data mata wani mugun kallo, da sauri ta sauke kanta kasa Mom tajuya daga sama zata koma
daki Gwaggo tace “saukowa zakiyi kije kema kisa hannu abayan gida ayi aiki ba daraja kikafi sauran dake
wajen ba bakina kima kika fisu ba dan sunfimini ke so dubu” wani kallo Mom tama Gwaggo saikuma ta
kalli Baba daya mata kallon baison rigima tayi abinda tace yajuya yafita itama Mom din badan taso ba ta
sauko tawuce tafita, Gwaggo tabita da harara, ran Munir fess kaman ya rungume Gwaggo dan dadi aka
shiga yima Asmeey lallen dake cikin tsananin tashin hankali duktai zuru zuru sauran yan uwanta harda
Munir suka zagayeta suna kallon yanda ake lallen Munir harda matsar da kanninsa baya karsu gwaljema
yayarsa lalle, kana ganin Asmeey kasan hankalinta baya jikinta Gwaggo ta buga tsaki tace “Allah
yahadaku da jarababbiyan uwa ga yara har yara Allah yabata inba haukan bama yarinya haka kaman
Asama wani yahanata yin lalle ba abun tai fada dashi bane amman ita ke hanawa da kanta yarinya
kyakkyawa haka son kowa kin wanda yarasa” itadai Asmeey ta saukar da kanta kasa.

After magrib aka gama lallen gabaki daya both baki da ja, ta kwanta anan kan doguwan kujera dan ba
halin salla suna kallon film tareda sauran yaran, Gwaggo kuma ta fita tsakar gida wajen su Baba tana
magana dasu ganin an gama lallen, bude kofa akayi aka shigo Ya Mustapa ne da sauri yaran sukai
wajenshi suna gaidashi Ramla ya kalla yace “come here Ramla” dasauri Ramla ta taso taje wajen kofa
dayake, jakunkunan ice cream din hannunshi yabata yace “gashi ki raba muku” gyadamai kai tayi
dukansu sukai godiya yawuce yafita Ramla tashiga rabon ice cream din na supreme manyan robobi
tanaba kowa nasa, tazo gaban Asmeey hakan yasa Asmeey tace “kibani strawberry” Ramla tarike last
strawberry tace “nawane shi vanilla zan baki” dasauri Asmeey tace “ai kafin ki dauki strawberry nace
miki ni shinakeso” Ramla tace “to baza’a bayar ba” kallon Ramla Asmeey tayi cikin ido sai kawai ta dauke
kai tace “ki hada duka ki shanye banso” ran Ramla baci yayi jin abinda Asmeey tace, cikeda masifa tace
“ohh kullum akaina ne kikeda bakin rashin kunya ko”? Dasauri Nana tace “Ya Ramla kiyakuri” tashi zaune
Asmeey tayi daga kwancen ta harari Nana tace “wayace kisa baki? Da ke akayi?” Akufule Ramla tace
“wai ba Baba yace kidenamin rashin kunya ba? Dani kike magana kaman kinyi da sa’an ki? You’re a rude
stubborn girl wawiya kawai” ran Asmeey yabaci jin zagin da Ramla tamata tace “ni dai ba wawiya bace”
hannu Ramla tasa ta dungure mata kai saida Asmeey takoma baya tsabagen yanda Ramla ta dunguruta
tace “okay nine wawiyan kenan? Ki kara magana kiga wlh sai kinsha mari akan kumatun nan naki daya
saba shan mari”dasauri Yusra tai wajen kofa tabude tafice ganin Ya Ramla da Ya Asmeey na chachan baki
akan ice cream….

Ganin bataga su Baba ba yasa tai wajen motoci inda taga Ya Mustapa tsaye tareda Ya Hamad tai wajensu
tana haki tace “Yaya ga Ya Ramla chan da Ya Asmeey suna fada a falo sabida ice cream” “because of ice
cream”? Ya Mustapa ya maimaita, gyadamai kai tayi tana zaro idanun gulma tace “she prefers
strawberry itakuma Ramla tace vanilla zata bata tace bataso shine Ya Ramla tashiga dungure mata kai
tace mata wawiya wai zata mareta akan kumatunta da suka saba shan mari” Ya Mustapa yace “wuce
muje” binta yayi zai wuce daidai nan sai ga Mom data zagayo daga backyard tashiga flat din hakan yasa
Ya Mustapa yace “ga Mom chan tafi kawai bari basai naje ba” wucewa yayi yakoma inda Hamad yake
tsaye dan shi baiyi motsi ba daman.

Mom na shiga dakin tagansu suna chachan baki hade giran sama da kasa tayi yaran kowa yayi tsit kaman
anga dodanniya gaban kowa na faduwa harda ita Ramlan ganin Mom, maida kofan Mom tayi tarufe
takaraso falon yaran kowa na komawa baya, Ramla ta kalla strictly tace “what is going on here”? Ice
cream na hannunta Ramla ta nuna mata tace “Mom Ya Mustapah ne yazo yabani ice cream yace
narabamana, kingani nabama koya shine nazo naba Asmeey this Vanillah agaban kowa agaban yaran
nan tahaumin rashin kunya harda cemin wawiya wai kawai dan ban bata strawberry b……” Kafin
takarasa maganan Asmesy ta tari numfashinta muryanta na rawa tace “wlh Mom karya takemin itane
tafara cemin wawiy……..” tassssssss! Mom ta dauke Asmeey da lafiyayyen mari da saida ta ijiye
kafafunta na lallen kunshi akasa saman tiles hands nata suka kwalbe ajikin chair, ita kanta Ramla saida
kirjinta yabuga bata taba kawowa Mom zata daki Asmeey over this silly ice cream issue ba, idanun
Asmeey harwani baki sukayi gashi a left side Mom tamata marin inda tamata dazu da safe, Mom namata
wani mugun kallo cikin kakkusan murya tace “is this tarbiyan dana baki? Are you stupid kike kiran
yayarki dake gaba dake makaryaciya! Are you stupid Asmeey!” Mom ta daka mata tsawa da saida falon
ya amsa idanun Asmeey sukai jaaa ga duka kannenta awajen, she felt embarrassed, baki tabude zatai
magana amman kuka yasa ta kasa magana cus tana bude baki zata fashe da kuka ga kanninta awajen,
Mom dake huci sosai tana kallonta tace “okay I’m talking to you kin sauke kanki kasa ni ga shashasha
eh?” Dago kanta tayi ta kalli Mom sai kawai jikinta yahau rawa ganin idanun Mom tace “so….s……”
saikuma sorry yakasa fitowa sabida kuka, ran Mom yayi masifar baci tawani fizgo gaban rigan Asmeey
haka yarinyar ta taso fuuuu kafafuwanta sukai daba daba akasa skirt nata ya sauka kan black lallin Ramla
naso tabata hakuri cus she’s regretting telling Mom amman tsoro take ahada da ita, Mom tashiga daga
murya tana jijjiga Asmeey yace “don’t you know how to apologize Asmeey ko saina daddakaki zaki bada
hakuri” rawa bakinta yashiga yi idanunta sunyi fiki fiki sun kankance daidai lokacin Gwaggo tabude falon
ta shigo tundaga lallin da taga ya kwalbe akasa ta shiga kallo da yanda Mom tarike yarinyar tana kallon
yanda hannayen Asmeey da jikinta ke kyarma kawai Gwaggo ta kurma mahaukacin ihu tana bude kofa
da saida gidan kap ya amsa. “Ihuuuuuuuu zatai kisan kai jama’a ataimaka zatai kissan kai!” Tundaga su
Mamie da Ammi dake backyard dasu Ya Mustapa da Hamad dasu Baba dake masallaci harda Ustaz da su
Ya Hameed saida aka fito da gudu ana yowa flat din jin ihun Gwaggo, Mom ta dauke kai daga kallon
Gwaggo dake ihu babu ko dar a zuciyanta ta shake wuyan rigan Asmeey dake kyarma tace “I said
apologize now!” Ta daka mata tsawa ahankali cikin muryan ban tausayi jikinta na rawa sosai tace
“so….so…sorry” “Sorry Wa ne”? Mom ta sake dauketa da mari a same kumatu for the second time
mercilessly, Gwaggo tai ihu ta taho tana ture Mom tace “wai ke yarnan bataki bace ko yar riko ce?”
Mom dako gezau batayi ba da tureta da Gwaggo keyi tana rike da Asmeey tace “speak!” Bakinta na wani
kalan rawa tace “so……sorry Ya Ramla” daidai lokacin su Ya Mustapa na shigowa falon Ya Hamad biyeda
shi, awani kalan zuciye Mom ta hankada Asmeey saitin center table dake tsakiyan falon da mugun karfi
sai kasa tamugun buge da center table din a gefen cikinta daidai kan idon Baba dasu Mama da kowa
hadda matan su Ya Mustapa, Mom tajuya fuuuu tawuce stairs Baba kawai yayi mutuwan tsaye yakasa
magana ganin yanda Mom ta buga yarsa da center table mugun buguwa ma, Gwaggo ganin yanda yarta
sandarewa tayi ta kankame awajen cike da mamaki kowa na falon was freeze har ita Mama yar fadan
Mom,

Mamie ce ta iya motsi cikin kowa takarasa tsakiyan dakin ta duka tasa hannu ta dago Asmeey data kasa
motsi idanunta har lokacin duhu duhun mari suke mata, ahankali Mamie tace “Ma’u sannu tashi, kinji
ciwo”? Jikinta na wani irin kyarma totally destabilize ga lallen da aka mata ya dame duka har center table
yabaci shima da lallin da sauri ta girgizama Mamie kai har lokacin bata gani da kyau ga kunya yagama
kasheta ga jikinta rawa kawai yake, tajuyo tana kokarin neman Mom dabata gani a falon ba kowa na
kallonta, ahankali Mamie tace “Doctor zoka dubata” dasauri Asmeey ta kalli Mamie jikinta na rawa yana
kyarma amman takakalo murmushi muryanta ciki ciki yayi rauni tace “babu abinda kemin ciwo ai ban
buge ba” dasauri Yusra tace “duk Ya Ramla taja Mom ta daketa and she lied cus Ya Hamad ai bata cemiki
wawuya ba kene kika kirata wawiya because of ice cream” ran Ammi taji yabaci tashigo tsakar falon tace
“are you the reason aka daketa haka? Ramla do you even love your sister? Kalli kumatunta, kalli lallinta,
kalli yanda jikinta ke bari, bakida imani ne Ramla ke ba mai marba Asmeey ice cream bane bakene babba
ba? Wace kalan muguwa ce ke”? Tadaga hannu zata daketa Abba yace “dakata! Karki daketa!Yarane
ba’a raba yara da irin kananun fada haka musamman wajen rabo amata afuwa, Husna” da sauri Asmeey
ta kalli Abba idanunta sunyi firfirr ba hawaye tace “uhmmm na’am Abba” magana Abba zaiyi but sai yayi
shiruuu ganin yanayin yarinyar yace “kaita ta wanke hannayenta da kafafun Maman Doctor, Nana ku
gyara inda yabaci da lallen” yunkurin dagata Mamie tayi tace “tashi muje” Asmeey takasa tashi bakinta
zaiyi magana sai kawai ta kasa sai hawaye yataru a idanunta ta juyar da fuskanta irin na neman inda zata
saka kanta dinnan Mamie ahankali tace “zo Asmeey come” Mamie zata kamata Asmeey zata fita daga
jikinta takasa da sauri ta shige jikin Mamie duk yanda takeso ta daure ta danne takasa tafashe da kuka
sosai jikin Mamie mara kara sai shesheka da jikinta dake motsi irin kukan nan mai taba zuciya tana huci
mai bala’in zafi a jikin Mamie, Baba ya yunkura zai wuce sama Abba yarikemai hannu alamun no dan
yaga yanda Baba ya zuciya kuma babu kyau hukunci acikin fushi hakan yasa ya tsaya, Munir yawuce
ahankali wajen ya tsugunna kusa da Mamie da Asmeey ke jikinta yadaga hannunsa yadaura saman
bayan Asmeey yayi shiruu idanunsa sunyi jazur, ahankali Hamad yajuya yafice daga falon yarufo kofa,
Gwaggo da sai alokacin tadawo daidai tace “toh wlh wlh tunda dai abinda akema yarnan agidan nan
kenan zan tattarata natafi da ita, kuma dagayau tabar shashin nan, idan uwarta ta isa tazo inda nake ta
tabata, bantaba ganin muguwa Uwa irin mahaifiyarta ba, wlh kekuma sarai ai kinsan halin uwarta koda
tamiki laifi ai sai ki rufamata asiri ba yar uwarki bace? Kuma ai kina sane ai haushi takeji ansata tayi lalli
alhalin tahana ba dole ta dirketa ba, ga lallin nan tasa yabaci hankalinta ya kwanta, Mara Imani da
idanunta kaman na mutan da, saisa Allah yahanata tsayi kaman in kifeta da kwando, muguwa dunkulen
magi kawia ai gajeren mutum akwai bakin hali” Gwaggo na fadin haka ta karaso takama hannun Asmeey
dake jikin Mamie tace “tashi muje” fitoda ita daga jikinta Mamie tayi tace “tashi kuje Asmeey” idanunta
akasa taki kallon kowa ta kasa tashi, rai abace Baba yace “badake ake magana ba tashi” ahankali ta tashi
da dauriya da kyar, Gwaggo tariketa tajawota aka mammatsa suka taho Ya Mustapa yabi yanda ke tafiya
da kallo dakuma gefen cikinta suka fice sai kawai Mamie itama tabisu abaya haka sauran matayen,
Mama kuma tawuce sama abinta wajen Mom danta bata hakuri Ya Mustapa yajuya yafito kowa ma
yafito.

Flat din su Mamie Gwaggo tashiga da ita har lokacin fada take sosai dakin dake kasa tawuce dan ita duk
dakunan kasa nakowani flat nata ne cus duk inda taga dama take kwana tabude tashiga tace “wuce kije
ki wanke hannunki” wucewa tayi ahankali ta shiga bayin ta maida kofan tarufe takarasa wajen wash
hand basin tadaga hannuwanta da akama lalle duk sun gwalje both baki da jan tai shiru sai kawai
hawaye suka sauko daga idanunta tabude tap din ta wanke hannayen tasss and lallin yayi mata bala’in
kyau inda ta gwalje ne yayi wani iri, lallin yayi dan ja, Kuka takeso tayi but saita hana kanta gabanta har
lokacin faduwa yake, Mom sai fadomata take arai bazata taba kwana anan ba sabida kar ran Mom
yabaci zata bari Gwaggo tai bacci saita tafi wanke, kafafunta tayi suma tass ta dauro alwala dan batai
salla ba ta kalli kumatunta da sunyi jaa sosai abunka da fara ko yaya aka mareta kalan fatar fuskanta
saiya chanza towel na bayin tasa ta tsane fuskanta sannan tabude bayin tafito Mamie tagani tsaye kusa
da bayin tace “alwala kikayi?” Dasauri ta gyadama Mamie kai tana kakalo murmushi tace “eh banyi salla
ba shizanyi yanzu” Mamie na kallonta tace “babu abinda ke miki ciwo?” Gyadama Mamie kai tayi
Gwaggo tace “wannan ai ko zata mutu bazata fadi ba uwarsu yanda kikasan ta tsafesu ni zoki salla muje
falo muci abincin dare yunwa nakeji”dan takowa Mamie tayi dab da ita gently takai hannunta ta daura
saman kumatunta dayayi ja tana kallon idanunta, wlh tunda Mom ta mareta koda yanzu tai alwala tasa
ruwa a fuskanta bataji sanyin dataji kaman sanyin dataji yanzu da Mamie ta daura hannunta kan
kuncinta ba sai jikinta yayi sanyi sai taji jikinta ta ciki yadaina radadi cikin murya mai sanyi dakuma so
Mamie tace “ya isa! Calm down zanma Mamanki magana dakaina kinji, next time koma menene karkima
nagaba dake rashin kunya, kinfi kowa sanin mahaifiyarki macece mai bama yaranta tarbiya yanda
yakamata bata yarda danta ko yarta ya taka na gabansa ba, next time respect Ramla kinji no matter
what don’t talk back at her just like yanda Mom bazata bar su Yusra ko su Nana sumiki rashin kunya ba
kema bazataso kima na gabanki ba, but ya isa okay” gyadama Mamie kai tayi idanunta na cicciko da
hawaye, ahankali Mamie takai hannunta gefen cikinta tace “wajen namiki ciwo nasa Doctor yakawo miki
magani?”Girgizamata kai tayi tace “a’a bayayi” Mamie tace “to yi salla abinki” Gwaggo taja tsaki tace
“wlh takara taba yarnan tagani yo ita ubanwa naga tana girmamawa? Girmamani take? Mata sai girman
kai jitake tafi kowa sabida tayi boko, bokon da agidan d’ana tayi kuma da kudinsa banza kai shashasha
muzuba ni da ita zan nuna mata matsayinta”

Mamie dai tawuce tafita Asmeey ta dauki hijabin datagani kan gadon wajen tasaka tai salla magrib da
isha’i ma da akayi Gwaggo da tunda tafara salla take kallonta tace “kiwa Allah Asama kitashi kicire
hijabin nan muje muci abinci cikina sai kuka yake” tashi tayi ta cire hijabin tawarware mayafinta tasa aka
yadan sauko mata shoulder Gwaggo tai gaba ta biyota abaya su Ya Mustapa duk suna falon Ball ma suke
kallo a tv falon da Ya Abdallah da Ya Faisal da matarsa ke basa abinci, shi kadaine be ciba sai Ya Hameed
shima.

Hameed yakalli Asmeey fuskanshi ahade yace “kawomin ruwa” hararansa Gwaggo tayi tace “bazata
kawoba bakaga kalan dukan data gamaci ba” tabe baki yayi yace “inda sabo ai tasaba yanzu” wani
mugun kallo yayyinsa sukamai, yadanyi murmushi, haushin Mom yakeji sosai aransa, he hates the
woman wlh sabida yanda take da duka, da girman kai da fadinrai, haka su Ayah suka wahala a hannunta
shi besan me Baba yagani ajikinta take zaman aure da irin matar nan ba, wucewa fridge Asmeey tayi a
kitchen tana tafiya ahankali tasa ruwa a tray da cup tafito dashi tazo falon kanta akasa tazo gabanshi ta
ijiye. “Gashi Yaya” zata juya Mustapa yace “zonan” faduwa gabanta yayi ta gyadamai kai tazo gabanshi
babu wasa kan fuskanshi like a big brother yasa hannu a aljihunshi yaciro wayanshi ya kunna flash
yanuna mata gefenshi yace “sit” zama tayi ahankali Gwaggo tace “yauwa dubamin ita” hannunshi
yadaura saman kanta ya juyar da fuskanta yana haska kumatunta Mamie ma tafito ta tsaya kansu
sannan yasauke wayan yace “inda kika buge namiki ciwo?” Girgizamai kai tayi tace “a’a Yaya” hannunshi
yakai ahankali yataba gefen cikin ta saman riga da kyau jin wajen is not hard yadan sauke ijiyan zuciya
yana kallon yanda take runtse idanu she need drugs, hannunshi yacire dan murmushi yamata tareda
shafa kanta yayi cikeda kauna ta dan uwa yace “it’s okay okay don’t fight with ur sister again, i will buy
another ice cream for you gobe” Abdallah yace “wani flavor kikeso nima zan siya miki” Faisal yace “akan
strawberry flavor tayi fada nima zan siyamata gobe” Hameed yadan harareta yace “sweetthooth kawai i
will also buy for you” murmushi kadan tayi feeling so loved, ahankali tace “nagode Yaya” Mamie tayi
murmushi tana kallonta Gwaggo tace “sauko muci abincin” Ya Mustapa yace “jekici abinci zan fita
nakawo miki drugs” tashi tayi zuwa kujeran da Gwaggo take ta zauna suka faraci tanadan jin nauyin
yayyinta dan ba koda yaushe take ganinsu ba, but kuma tana sonsu sosai sunada kirki sosai and suna son
kanninsu suma.

Parking yayi ahankali tareda kashe motan ya kalli paper bag dake gefen sa kan kujera yayi jimmmm sai
kawai yatashi yakai hannu yadauka tareda bude kofan yafito yarufe yafara tafiya zuwa flat nasu ko kadan
baisan yayyinshi kowa na falon ba hakan yasa kai tsaye yabude kofan yashigo tsayawa yayi ganin kowa
harda Mamie duk a falon ga Gwaggo da Asmeey datai tsuri gefen Gwaggo ana kallon ball Baba ne kawai
baya falon, duk juyowa akayi ana kallonsa banda Asmeey da tana ganin shine ya shigo ta maida fuskanta
tv, ganin yanda kowa kallonshi yake yasa da sauri yaboye abun hannunshi abaya yajuya dasauri zai fita
daga falon Mamie tace “Hamadi!” Chak ya tsaya hakanan gaban Asmeey yafadi batare data dauke kanta
daga tv ba, Mamie tace “ina zaka daga shigowan ka? Ina kaje ban ganka ba tun dazu? Come” dan jimm
yayi sai kawai yasa hannu ya maida kofan yarufe yahade rai kanshi akasa yafara takowa zuwa wajen
Mamie Mamie tabi paper bag din da kallo tace “meka sayo?”Agefenta ya ijiye paper bag din da sauri
batare dayace komiba kawai yajuya kowa na falon yabishi da kallo yawuce stairs, Gwaggo tace “mara
mutunci meya kawo miki banda ni? Koni ba mutum bace” Mamie tasa hannu tabude paper bag din fari
ba logo ajiki kawai saita dago kai takallo sama harya shige dakinsu sai kawai tasa hannu taciro ice cream
a babban cup strawberry da akai breaking cone da chocolate da so many orishirishi ciki ga cokali takalli
Asmeey da idanunta ke tv tace “Ma’u gashi yayinki yasayo miki ice cream” kowa na falon saida mamaki
ya kashesa barin ma Hameed daya wani zaro idanu irin na gulman nan, Asmeey ta kalli Mamie saita kasa
tashi ta amsa Gwaggo tace “tashi ki amsa Hamadi ya siyamiki yaga kinci bakar duka uwa jaka” tashi tayi
zuwa wajen Mamie akunyace tasa hannu takarba ice cream din Mamie tace “kije daki kisha abinki” batai
musu ba tawuce dakin Gwaggo tana kallon ice cream din daya dadada mata rai, dan satan kallon sama
tayi kafin tabude dakin Gwaggo ta shige.

Gwaggo tace “Doctor kaika aikashi ya sayo abin ne?” Girgizamata kai Ya Mustapa yayi ya mike tace “bari
na sayo mata magani” su Abdallah suma sukama Mamie sallama suka fice flat nasu.

Hakan yasa dasauri Hameed yatashi yazo wajen Mamie cikin whispering yace “Mamie Hamadi buying ice
cream for a gurl this is unbelievable” hararanshi Mamie tayi tace “munafincinka yakesa Hamad baya
shiga harkan kowa cus u give meaning to anything me dan ya sayama Asmeey ice cream? Ba agabansa
taci duka ba yanada tausayi” Hameed yana wani murmushi yace “Mamie kodai kodai he he….”
Tallabemai keya Mamie tayi tace “kaga saida safe” ta tashi tana murmushi tayi stairs abinta ta shige
dakinta shima yatashi yace “bari naje na sami dan iskan nan” dakinsu Hameed yabude Hamad baya ciki it
seems yana bayi kayan jikinshi yarage dagashi sai singlet da boxer yazo gaban bathroom din ya jingina da
bango yayi folding hands nashi yana jiran yafito, kusan 5min yayi awajen Hamad ya bude kofa yayi
wanka yana sanye dawani ash color joggers da white t-shirt na polo mai kyau ga kayan daya cire abayi a
hannunshi, hada ido sukayi da Hameed dakemai wani kalan kallo da sauri ya dauke kai ya fuske yafito zai
wuce karaf Hameed yasha gabansa yace “wat is that you did earlier?” Chak ya tsaya batare daya kalleshi
ba yace “I don’t know wat u are talking about” dariya ke neman kufcema Hameed yace “karya kake
munafuki why did u buy ice cream for Asmeey?” Tambayan kaman zaisa ya nutse akasa sai kawai yama
juyama Hameed baya kaman zai kara komawa bayin Hameed yarikeshi ya fashe da dariya cikeda iskanci
yace “so you are in love” watsar da kayan hannunshi yayi akasa yace “stop Hameed leave me alone”
tsabagen son yakureshi Hameed yace “to kaida bama kasan ya ake sex ba how would you be intima……”
wani kalan tura Hameed yayi da karfi kaman zaki yawuce da sauri ya sunkuci laptop dinshi zai fice daga
dakin Hameed yadaga murya yace “google wat is sex and start learning tun yanzu kafin asami matsala
bayan aure” da sauri Hamad yafita yana bugo kofan me Hameed zaiyi inba dariya ba dariya haryana
faduwa gaban bayi is not like Hamad baisan sex ba but he can swear baisan yaya akeba wlh kuwa kunya
irin na Hamad daban ne aduniya, he hates maganan banza, he hates looking at abubuwan banza ko
iskanci ko tsiraici ko maganan kiss baiso ayi a inda yake yanzu sabida dan maganan nan zai iya harsu
koma Kano yadena zama dakin nan kenan yadinga avoiding nashi, ba lallai yanason Asmeey ba bama ya
tunanin tsokanane kawai yasan tausayi yarinyar tabashi yasayo mata ice cream kaman yanda suma
sukace zasu saya mata, da kyar yagama dariyan yaduka ya kwashe kayansa yaje ya ijiye masa yafada
gado abinsa sai bacci.

Babu kowa a falo hakan yasa yawuce dinning kawai yama ijiye laptop dinshi yawuce kitchen yadauko
ruwa yaja kujera ya zauna yabude ruwan yasha yana sauke ijiyan zuciya sannan yafara aiki.

Almost 30min shi kadai afalon yana aiki aka bude kofan aka shigo hakan yada yadago kanshi karaf suka
hada ido da Ramla wacce tana ganinshi taci burki gabanta na faduwa hakanan cikin duka yayyinsu ba ita
kadaiba all of them sunfi shakkan Ya Hamadi cus babu wacce yake wasa da ita babu wacce ta taba ganin
hakorinsa baitaba mata magana ba, gashi yanada kwarjini wani kallo yamata dayasa batasan sanda ta
sauke kanta kasa ba tace “uhnnn dama…..daman wajen Asmeey nazo” bayabo ba fallasa yace “get out!”
Har tsakiyan kanta taji muryanshi kusan tunda tasan Ya Hamad this is the first maganan dayake mata
wlh kuwa gyadamai kai tayi tace “tom saida safe Yaya” tajuya tabude kofa tafice.

Wuraren 11:30 Asmeey tafarajin munsharin Gwaggo sosai ahankali ta lallaba ta sauka daga gadon batare
datai making sound ba tana rike da veil nata a hannu tazo wajen kofa kaman barauniya tabude kofan
ahankali tafito tana maida kofan tarufe tajuya da sauri tana tafiya ahankali ahankali sadaf sadaf tana
warware gyalen tana kokarin yafawa danta rufe gashinta tai wajen kofa daidai takai kofa tasa hannu zata
bude kofan taji saukan zazzakan murya that is so calming and soothing a kunnuwanta. “Where do you
think you’re going”? Amahaukacin firgice tajuyo karaf suka hada idanu da Ya Hamadi dake zaune a
dinning ga laptop gabanshi da bottle water a gefe ya tsareta da crazy eyes nashi kawai saitaji ta dimauce
jikinta yayi wani iri, she couldn’t stand his gaze at all tama kasa magana gabanta sai faduwa yake sai
kawai tajuyo ta wuce hakanan saita sake samun kanta da so ta kalleshi dago idanunta tayi kaman mara
gaskiya ta kallonshi hada idanu sukayi mugun faduwa gabanta yayi tabude kofan dakin Gwaggo da sauri
ta shiga daidai Ya Mustapa na shigowa da ledan magani a hannunshi dinning ya wuce ya zauna yana
kwalama Asmeey kira. “Asma’u Asma’u” daga ciki Asmeey tace “na’am” fitowa tayi ganin Ya Mustapa a
dinning a yasa taje wajen ta tsaya gefensa batare data yarda ta kalli inda Ya Hamadi yake ba, magunguna
guda biyu yaciro yace “2 2 zakisha, duba fridge idan akwai ice kisa a kumatunki karya kumbura idan babu
kisa ruwa a leda yayi kankara zuwa anjima” gyadamai kai tayi tawuce kitchen shikuma yatashi yakalli
Hamad dake aiki yace “good night” gyadamai kai yayi Asmeey tafito da bottle water ganin babu Ya
Mustapa duk sai taji wani iri magungunan tadauka daga dinning tawuce dakin Gwaggo da sauri.

WAYYO ASMEEY💔💔

AFADI GASKIYA MAMIE HAMADI YA SIYAMA ICE CREAM KO ASMEEY??

[03/01, 21:55] +234 806 229 2100: 💫UWA KO UKUBA?💫

✍🏻M SHAKUR

GAYAMIN ME KIKEFI SO GAME DA THIS BOOK +2347012181461

EPISODE
1️⃣
1️⃣ 1️⃣1️⃣

Tana shiga cikin dakin Gwaggo ta maida kofa tarufe ta jingina da kofan hannayenta biyun dake rike da
bottle water da magani duka ta daura kan kirjinta dake bugawa nonstop, why is her heart racing sabida
Ya Hamad? Saikace yauta fara ganinshi toh kodan bai taba mata magana bane? Anytime sukazo salla ma
hardly take ganinshi dan baya shiga mutane, wani zubin daga ranan dazasu zo sai rannan salla take kara
ganinshi, takai almost 2min tsaya awajen sannan tawuce ta zauna bakin gadon tabude maganin tabude
ruwa tasha, at first batason magani but dukan Mom yasa ta koyama kanta shan magani da kanta, cus
drawer su na daki Baba na ijiye musu basic magunguna haka irinsu paracetamol, Ibuprofen maganin
ciwon mara da first aid kit she learn to take care of kanta, kallon gadon tayi yanda Gwaggo ke maka
uban minshari abinta ta rakube ta kwanta gefe dudda ga uban space tai shiru gabanta sai faduwa yake
she wanted to go back to side nasu hakan zaisa laifinta yaragu gashi an hanata fita anan and she knows,
Mom tasan ba’a side nasu ta kwana ba, hannunta takai saman kumatunta da taji yana mata zugi takai
hannunta saman cikin nata shima dake mata zugi saitai shiruuu hawaye ya gangaro mata bata taba iya
bringing kanta to ask her self maisa Mom is always beating her? Mom bata tausaya mata, Mom hit her
kaman she’s not her Mom, tana son Mom but Mom bata sonta, dazu data rungume Mamie she wished
Mom ta rungume haka, hawaye ta kara sharewa ahaka tagama tunane tunanen ta bacci yayi awon gaba
da ita.

Around 1:00 yagama abinda yake dan har Abba saida yashigo still bai gamaba kashe system dinshi yayi
yadan kalli kofan dakin Gwaggo saikuma ya mike tsaye ahankali yawuce kitchen freezer yabude yadauki
ruwan data saka dayaga yayi kankara yadauka yadauki bowl yasa, yasa wasu ruwan a freezer incase zatai
amfani dashi gobe, yafito daga kitchen din yana tafiya ahankali yawuce gaban dakin ya tsaya yayi dan
jimmm, hannu yadaga yadaura kan kofan yayi knocking kadan he could hear minsharin Gwaggo daga
wajen, sake knocking yayi ahankali but still shiru yasake yin jimmm, ataushashe cikin yar kankanuwan
murya dake ratsa mind yace “Asma’u!” Firgigit Asmeey tafarka tabude idanunta dan har cikin zuciyanta
taji yanda aka kirata, da muryan bacci dake a hargitse tace “uhnn na’am” dan jimmm Hamad yayi, kusan
10seconds sannan calmly dan yasan bacci take karya firgitata yace “open the door” tashi tayi daga
gadon dasauri ta sauko batare datama san dankwalinta baya kanta ba bata da kayan bacci anan so gown
din atampan ne ke jikinta ta taho wajen kofan kai tsaye tasa hannu daya tabude kofan while dayan
hannunta nakan idanunta tana murzawa sabida bacci, sauke gentle eyes dinshi Hamad yayi kan fuskanta
she’s not even looking at him sosa idanu take sabida bacci, idanunshi yadaura kan lafiyayen hadadden
kitson da aka mata dayayi kyau sosai da sauri yasauke kanshi ya maida kan fuskanta for the second time
ahankali yace “Asma’u!” Dasauri ta dago kanta takalleshi tana janye hannunta daga kan idanunta da
suka kada sabida bacci ga kumatunta daya kara ja inda aka mareta gabanta na faduwa sabida yanda
yakira sunanta, tsareta da idanu yayi na kusan 10secs dukansu babu wanda yayi magana this time
around shine yafara janye idanunshi daga kanta yamika mata bowl da ruwan ice ke ciki yace “put this a
fuskanki” bowl din itama ta kalla saita gyadamai kai ahankali tasa hannuwanta kan bowl din zata amsa
sai bai saki ba hakan yasa tadago kanta ta kalleshi ganin bai sakin mata ba, hada idanu sukayi yanda taga
yana kallonta yasa ta sauke kanta kasa da sauri har lokacin hannuwanta nakan bowl din tana jira ya sakin
mata, cikin yar kankanuwan murya da ita kadai zata iyajin maganan sa Hamad yace “next time if anyone
tries to slap you use your hands or elbow ki kare fuskanki,” dan dago kanta tayi tadan kalleshi har
tsakiyan zuciyanta takejin muryanshi dakeda bala’in dadi, ga kamshin dayake yi daya cika wajen, bawai
fuskanshi ko expression nashi shows he care bane but his words are so deep a heart nata that translates
as he cares, baiso yaga kumatunta sunyi jan mari, sauke kanta kasa tayi sannan ta gyadamai kai ahankali
tace “tom, thank you 4 d ice cream Ya Hamad” sakin mata bowl din yayi ta hanyar jaye hannayenshi
daga kai yajuya da sauri kaman wanda yaji kunya murya ciki ciki yace “Mamie na siyama not you”
yawuce dinning da sauri hakanan saita kasa komawa ciki ta tsaya awajen kaman an kafata he looks so
cute, godiyan datamai ne yabasa kunya? His shyness is charming, laptop dinshi ya dauka daya kashe da
ragowan ruwan bottle water daya rage yajuyo hada ido sukayi da sauri tajaye nata idanun gabanta na
faduwa takoma cikin dakin da sauri ta maida kofan tarufe, dauke kai yayi yawuce yakashe wutan parlour
kafin yayi stairs yashiga dakinsu Hameed yayi nisa a bacci, ijiye komi yayi yafada bayi yafito daure da
alwala, dadduma ya shimfida yayi nafila sannan yatashi yazo yahau gadon ya kwanta ahankali.
Tana maida kofan tasake jingina da kofan tayi shiru duk wani motsinshi a parlour tanaji harya gama
kashe wuta sannan tajuyo yarufe kofa dan bakajin walking step nashi what is wrong with her? Tayi
maganan ahankali, wucewa tayi gaban gadon ta zauna tadauki kankaran ta daura saman kumatunta but
saitaji sanyi da sauri tacire ta ijiye a bowl din tana kallo, sake dauka tayi takai kumatun kusan 3secs ta
ijiye takasa jure sanyin sai kawai ta ijiye bowl din ta kwanta sai tunanin Ya Hamad take da yanda yakirata
Asma’u da maganan daya mata muryanshi is so soothing she can’t even explain and so calm gawani irin
natsuwa da kwarjini da haiba da tunda take bata taba ganin namiji mai kalansa ba ga idanu kuma kwallin
dayake sawa namai bala’in kyau ahaka bacci yayi awon gaba da ita.

Wajajen 4:30 na asuba Gwaggo ta farka tana kunna wuta takalli Asmeey data dukunkune tace “ke ga jin
sanyi amman kin kasa tashi ki dauki abin lulluba” sauka tayi daga gadon ta wuce drawer taciro bargo
tazo tabude ta lulluba mata sannan tawuce bayi tace “bari na barta tadan kara bacci nasan taci bakar
wuya a hannun muguwar uwarta” salla Gwaggo tafito tayi tanakan dadduma tana kallon Asmeey data
kudundune a bargo harkai saijan charbinta take around 6 tafada bayi tayo wanka tazauna ta cicciro
abubuwan shafe shafen ta tafara shafawa masu wired kamshi abinda yatada Asmeey kenan tabude
idanunta tana yaye bargon ta tashi zaune ahankali tace “Gwaggo meke wari” kallonta Gwaggo tayi zata
zageta sabida yanda take kiran manta na wari tabuga salati. “Oh Innalillahi wa innailaihi raji’una
billahillazi idan uwarki bata rokeki gafara ba sai Allah ya soyata a jahannama, kalli suntumemen kumatu
kaman an zuba yeast” dasauri looking confuse Asmeey ke kallon Gwaggo dake surutu but ganin yanda
take kallon fuskanta yasa gently takai hannunta saman kuncinta da Mom ta mara saitaji ya kumbura
takai dayan hannun ta shafa na bangaren dama is normal hannunwanta kansu sai sukayi kaman ta daura
daya a tudu daya a flat surface sai kawai ta tashi da sauri tawuce bayin Gwaggo tana bude kofa ta tsaya
turus tana kallon madubi yanda kumatunta na haggu ya kumbura kaman tana ciwon hangum ko ciwon
hakori harda wajen lips da jaws nata saitai looking kaman ba’ita ba tai wani irin muni a idanunta wani
irin sosa mata rai abin yayi batasan sanda ta duka tafashe da kuka sosai ba like she’s feeling super hurt,
takai kusan 30min abayi Gwaggo tace “wai harna gama shiryawa tsaf nasaka kayan salla bazaki fito kiyi
salla ba” da kyar ta tashi idanunta sunyi jazur tafito kanta akasa tasaka hijabi tai salla tana idarwa ko
azkar batayi ba ta mike yafada gado taja bargo har saman kanta Gwaggo tace “yau naga ikon Allah tashi
kije kiyi wanka yanzu zanje chan dakinku na karbo kayan sallanki mutafi masallaci” taushe bakinta tayi
bataso Gwaggo tasan tana kuka ta danne tace “bazanje ba” tsuki Gwaggo taja tamike tace “nadawo
dakin nan bakiyi wanka ba sai an jimu agidan nan” tawuce tafita.

Wajajen 7:15 Gwaggo tadawo da leda a hannunta wanda Ramla tahada mata komi da zata saka dan
ka’ida rannan salla kowa kayan da Abban Kano ya dinkama kowa yake sawa ganinta har lokacin akan
gado gashi masallacin dasuke zuwa 8:00 ne salla yasa Gwaggo tace “au baki tashi ba bari kigani” kayan ta
ijiye tafito falo tana rapkama Abba kira. “Abubakar Abubakar, Madina kai Abubakar” koda Abba yabude
yashiga saukowa Mami biyeda shi ya shirya tsaf cikin manyan kaya da malunmalin ga agogon da Hamadi
ya siyamai wrist nashi Mamie ma tasaka lace mai kyau ta saka sarkan da Hamadi ya siyomata shima
Hameed yashiga saukowa yayi bala’in kyau cikin shaddan sa sky blue da akamai jumper da aiki mai kyau.
Abba yace “Gwaggo lafiya” rai abace tace “kaga nida Asama ne takemin bori uwa nice na kumbura mata
fuskan, wanka takiyi wai bazata masallaci ba sabida uwarta ta nakasa mata barin fuska” wani kallon
takaici Abba yama Gwaggo sai kawai yawuce dakin Mamie tabisa Gwaggo tabi Hameed dake kamshi tace
“kawa Allah sammin turaren nan daka fesa dake kamshi ja’iran chancewa tayi wai wari turarena yake”
Hameed yace “dama bakisan tsami turarenki yake ba Gwaggo” haderai waggo tayi tace “nidai zaka
tsammin ko bazaka tsammin ba”? Daidai Hamad yafito cikin exactly kalan kayan Hameed da sunmai
bala’in kyau yana saukowa daga stairs Hameed yace “turarensa ne ki tambayesa” tsayawa Gwaggo tayi
tana kallonsa yanda yake tafiya a natse tace “Oh Allah ka nunamin auren Hassan da Hussaini, kai Allah
yama Hamadi natsuwa inama haka Hameedu keda natsuwa” rai abace Hameed yace “me kikace”?
“Uban ka nace” ta amsashi tana murmushi tana kallon Hamad daya hada fuska.

Abba ne yafara shiga dakin da sallama yace “Husna” dawani irin sauri Asmeey ta tashi dan gidan nan kap
bataga wanda baya girmama Abba ba shine babba har Baba respecting Abba yake sosai kuma ya
manyanta yaye bargon tayi ta tashi ta zauna tace “na’am Abba ina kwana” daga Abba har Mamie
kumatunta sukabi daya kumbura gashi tai kuka sai idanunta suma suka tashi karasowa wajen gadon
Abba yayi yace “subhanallahi Doctor bai baki magani bane?” Ahankali tace “yabani nasha amman yace
nasa kankara jiya nafara sawa sai nayi bacci bansa da kyau ba” tana maganan sai hawaye suka sake
fadomata ta share da sauri ta sauke kanta kasa asanyaye Abba yace “ya isa tashi kiyi wanka muje
masallaci Doctor sai kara dubaki” gyadama Abba kai tayi ta tashi ahankali tawuce bayi Abba yawuce
yafita duk zuciyanshi ba dadi Mamie ma haka suka fito duk an shigo su Ya Mustapa kowa yaci gayu Abba
ya kalli agogon hannunsa yace “inaga masallacin 8:30 zamuje ko na 9 Doctor ahmm please kaduba
yarinyar nan kumatunta ya kumbura” dasauri Ya Mustapa yace “batasa ice bane” Mamie tace “tafara
wai sai tai bacci” Abba yabi duka yaran nashi da kallo sunyi kyau sosai kallo saya Hamad yama Mamie
yaga sarkan saya sayamata Abba yasa agogon Ya Mustapa ma yasaka agogon daya sayama hakan yamai
dadi sosai.

Bata wani jimaba tafito ta zazzage ledan harda cream Ramla tasa mata sharp sharp tasa kayan atampan
da Abba yamusu mai kyau gold atampa mai blue ne embellish an mata riga da skirt da suka zauna
ajikinta sosai, bata daura dankwali ba hijab kawai ta saka ta fesa turare tasake kallon madubi she feels
pathetic she feels down she’s feeling like the most ugliest girl in the world zuciyanta yayi baki kirin ba
dadi ta daga hannuwanta takalli lallinta da duk sun gwalje nothing is right about her banda kitso da dinki
she’s having a very very dark salla sai kawai taji tana kunyan ama ganta gashi batada nose mask anan
adakinsu akwai daga waje taji Mamie ta kirata. “Ma’u kingama” ahankali muryanta na cracking tace “eh”
takalmin sallanta wanda yake hill gold mai kyau sosai very expensive shoe tasaka sannan taja wuyan
hijabinta gaba sosai sannan takama hijab din tagaba tarufe kumatun tazo wajen kofa kanta akasa tafito
ahankali kowa na falon har Abba kallonta suke banda Hamad dayayi kaman baimasan wani abu na
faruwa ba Abba da baison wani yayi maganan fuskan yasata kuka yace “toh kumutashi muje muje muje
Husna” Hamad yafara tashi kai tsaye yawuce kofa abinsa yabude yafice, Gwaggo takoma daki taciro
gyalenta ja ta yafa wanda Hamad ya siyamata tace “billahillazi banga wanda yakaini kyau agidan nan ba
yau” fitowa sukayi sukai wajen motocin gidan da an wanke gasu Nana da Ramla duk an fito suma sanye
da irin kayan dake jikin Asmeey, Ramla sai kallon, ahankali ta tsaya gefe daya wajejen taki zuwa wajen su
Ramla Munir daya fito daga flat dinsu yana sanye da shadda hadade tasha guga idanunshi akan sister shi
yafara sauka yanda yaganta ita kadai tajawo hijabi gaba da sauri wajenta yafara zuwa ya tsaya yadan
leka fuskanta yace “mehaka Ya Asmeey kin rufe fus…..” kasa karasa maganan yayi lura da kumburin
fuskanta sai yayi shiru yana kallonta ahankali yace “na dauko miki nose mask?” Gyadamai kai tayi da
sauri yajuya yakoma flat dinsu daidai Mom na fitowa daga flat din tareda Mama dasu Ammi mugun
bugawa kirjinta yayi Mom ce kadai bata sanya kayan da Baba yamusu ba wani HKG atampa ta saka ta
daura designers after dress akai ta zuba gwalagwalai awuya da hannu tana tafiya kaman she owns the
floor rawa hannuwan Asmeey yafara tajuya tana kokarin zata zagaya ta bayan motan Ya Mustapa yace
“Asmeey” arude ta juyo yakalli Hamad ya mikamai key sienna motan Baba yace “all the children su shiga
this sienna drive them, get in Asmeey” dasauri kafin Mom ta iso wajen tawuce, ta shiga chan last roll na
motan Ramla itama tashigo tazo ta zauna kusa da ita sauran kannensu suka shiga motan kowa na shiga
motan Mom ta iso ta gaisa da kowa aka amsata banda Baba daya shige mota abinsa Mom tawuce ta
shiga motanta Mama ta shiga tareda ita, Mamie ta shiga mota daya da Ammi da Gwaggo Hameed ya
jasu Ya Faisal yaja matayensu shikuma Ya Mustapa yaja su Abba Munir yafito yazo ya shiga gaban motan
Ya Hamad yashigo ya rufe motan Munir yajuyo yaba Yusra nose mask yace “mikama Ya Asmeey”. Black
glass Ya Hamad yasaka yaja motan duk akabar gidan, hannu Ramla tasa ta karbi nose mask din tajuyo
tamikama Asmeey da ke kallon gefe daya ahankali tace “Asmeey take” juyowa Asmeey tayi batare data
kalleta ba tasa hannu zata karbi nose mask din dasauri Ramla tarike hannunta hakan yasa Asmeey ta
kalleta da rinannun idanunta sosai Ramla taji she’s feeling guilty barinma kumatunta data gani sai taji tai
nadama taruwa hawaye yayi a idanunta murya chan kasa tace “I’m sorry Asmeey kiyakuri kinji” shiru
Asmeey tayi tana kallonta tana tuna abinda tamata jiya tayi kokarin fizge hannunta Ramla tarike muryan
Asmeey na rawa sosai tace “ki sakeni” ta madubin gaban motan Hamad ya kallo bayan, yaran ma duk
suka juyo Ramla tace “kice kin hakura tukunna” ranta na tafarfasa tabude baki zatai magana takasa
tashiga kokarin fizge hannunta, Munir da iya shiganma yar uwanshi yace “Ya Ramla ki saken mata
hannu” ahankali Ramla tace “hakuri nake bata” cikin tsiwa Asmeey tace “bazan hakura ba and baruwana
dake kifita harkana you lied kince nace miki wawiya and I never said that, ai yanzu you are happy ko
daman kince nasaba shan mari a kumatu kema zaki karamin kumatun is swollen I hope you’re satisfied
niki sakeni” tafashe da kuka sosai datake rikewa sake kallonta Hamad yayi ta madubin sai kawai ya
dauke kanshi ya maida kan titi Ramla ta rungumeta da sauri tana kuka itama tace “Asmeey dan Allah
kiyakuri I’m sorry for whatever I said jiyan nan kiyakuri kinji” shiru Asmeey tayi sai chan ta gyadamata kai
Ramla tace “tsaya na samiki nose mask din” hannu rasa ta sharemata fuska sannan tasa hannunta a
hijabin tasa mata nose mask ahaka sukakai mosque kashe motan Hamad yayi Munir ya sauko yabude
musu duk suka shiga fitowa gabanta sai faduwa yake tadan kalli gaban motan ganin Ya Hamad na zaune
dauke kanta tayi da sauri tafita daga motan ahankali daidai Mom na zuwa wajen dawani irin sauri
tadawo cikin motan hakan yasa Hamad yajuyo hada idanu sukayi dauke kai tayi da sauri sannan tafita
daidai su Mom sun wuce tabi baya ya sauko yarufe motan suka wuce sahu tayi gefen su Gwaggo Mom
nadaga chan.
Sallame sallan sukayi kaman ance tadan juyo karaf suka hada idanu da Mom wani kallo da Mom tamata
ita kadai tasan meaning dinshi cikinta wani kuka yayi dasauri ta sauke kanta kasa tashi Gwaggo tayi tace
“kumuje Billahillazi yunwa nakeji dabino na yana mota shi zanci” hannunta Ramla takama tace “muje”
ahankali ta mike dasauri tabi Ramla suka wuce Mom tamata wani kallo ganin kallon data mata dazu
baisa ta tsorata tace a motanta zata koma gıda ba ko gaisheta ina kwana batayi ba tafarfasa zuciyanta
yashiga yi suka wuce itada Mama.

Wajen motarsu sukaje suka jingina suna jiran Ya Hamad da Munir ganin Mom na zuwa wajen wani kalan
dukewa tayi ta tsugunna dan kafafunta sun kasa daukanta ko kallonta Mom batayiba tawuce wajen tata
motar abinta tashiga ta kunna tana duke ahaka saiga Ya Hamad da Munir suna zuwa ahankali Ramla tace
“tashi muje”

Tashi tayi Munir yabude musu motan duk suka shiga tunda ta shiga motan tai shiru dudda anata hira but
Mom kawai zuciyanta ke kawo mata şundan bata lokaci kafin sukai gida parking akayi saukowa sukayi
ahankali tawuce flat dinsu Ya Hamad yadan kalleta yadauke kai mazan suka wuce wajen raguna dan
tanka su Mamie kuma suka wuce backyard daidai zata shiga flat dinsu Gwaggo tace “zonan Asama tunda
komawa inda ake neman kasheki kikeso kiyi” Dan waigowa tayi ta tsaya Baba dayake tsaye kusa da
Gwaggo yace “badake ake magana ba” juyawa tayi tayi hanyar flat dinsu Abba Mom data fito daga mota
takalli Baba dayayi kaman bai ganta ba zata wuce flat Gwaggo tace “eh aje acire kaya afito ayi aiki” ko
kallonta Mom batayiba.

Kananun yaran gidan tea aka shiga basu Ammi tace “Ramla kutashi kuje kuda su Nana ku jera carpet a
tsakar gida da kayan abinci anan za’aci” tashi duk sukayi, Asmeey na shiga dakin hijabin ta cire ta zauna
ahankali tana zare nose mask daga falo taji Gwaggo tace “kifo Asmeey an saku aiki” tasan aikin already
hakan yasa tadauki gyalenta na dakin blue ta yafa akai tadan zazzago dashi tafito slippers data gani so
well kept anan side na chair a falon ta zura kafafunta aciki sun mata yawa Ramla dake kallonta tace “jiya
da daddare saida nazo na ganki but Ya Twins bansan ko Ya Hamadi ko Hameed bane” da zuciya daya
Asmeey tace “maisa kwallin?”Gwaggo dake zaune ta buga salati tace “Hamadi kike cewa maisa kwalli
Asmeey ai gashinan yana jinki”? Dawani irin sauri daga Asmeey har Ramla suka juyo daidai yagama
saukowa daga stairs gashi bakajin footstep nashi, arude tajuya zata fice gabanta na faduwa calmly yace
“my flops” chak Asmeey ta tsaya saita sauke kanta ta kalli kafafunta da sukai dan firit a takalmin, awani
irin hankali tajaye kafafunta daga ciki sannan ta sauke kanta sadaf sadaf tafita ahaka Ramla tabita suka
shiga warware carpet suna shiryawa a compound din ga pillows sun jefa anyi setting sannan suka tafi
backyard su da matan yayansu nafito da abincin da aka dafa daban daban kusan 45mins aikin ya
daukesu su Baba kuma an gama gasa musu some part na layyan dasukayi duk akazo aka zauna dan cin
abinci Mama tace “bari na kira Maman su Aya”.

[03/01, 21:55] +234 806 229 2100: 💫UWA KO UKUBA?💫


✍🏻M SHAKUR

EPISODE
1️⃣
2️⃣ 1️⃣2️⃣

Babu wanda yace mata wani abu ta mike ta wuce Asmeey kanta na kasa Ammi da Mamie suka shiga
serving kowa saiga Mom tafito tareda Mama tasami waje ta zauna tana murmushi da Mama, Baba ya
tsareta da idanu she never cared about family nashi bata shiga harkansu, this is the measure reason yasa
ya karo aure lokacin, Gwaggo ta watsama Mom harara tace “aikin kenan bakar muguwa” wani kallo
Abba yamata yasa tace “ai nayi shiru uhmm tunda an hanani magana” abincin kowa yakeci banda
Asmeey data kasa ci sabida zuwan Mom, dan dago kanta tayi tana kallon Mom she just wish inama zata
mata murmushi she loves her Mom amman Mom murmushi take da Maman su Nana, dan karkato da
idanunta tayi karaf suka hada idanu da Ya Hamad dake kallonta shima bayacin abinci he’s not
comfortable, da sauri ta sauke kanta kasa tadebi rice takai baki kadan, Mom ta kallota ganin she’s eating
abinta ta dauke kai zuciyanta na radadi da suya, Ya Hamad yafara tashi kansa akasa yawuce babu wanda
yamai magana yamayi kokari yau yafito cus baitaba fitowa aci abincin tareda shi ba, Gwaggo tace
“makiyin abinci mai shegen zurfin ciki da rashin son jama’a” Ya Mustapa yakalli Asmeey yace “once you
finish eating go and put ice a fuskan nan take your drugs and sleep kada kiyi komi” gyadamai kai tayi
Baba yakalleta sai kawai yadauke kai.

Tashi Mom tayi takoma ciki ganin tadena cin abincin Baba yace “jeki dauko ice din kisa saiki kwanta”
gyadama Baba kai tayi ta tashi tawuce, ice ta dauko a fridge tawuce dakin Gwaggo this time tadaura
tasaka sosai tasha magani ta kwanta agadon tayi shiruuuuuu ahaka bacci yayi awon gaba da ita.

Babu wanda ya tadata bata farka ba sai around after 4 na yamma tai maza ta fada bayi takalli kumatun
wow yadan sabe yarage ja tayo alwala tafito tayi salla azabar da la’asar tayi shiru zaune kan dadduma
she has lot of karatu she suppose to do tun jiya da Baba yasa tawuce wajen lalle bata kara karatu ba
gashi yau ba’a bari taje side dinba wat will do now? Tashi tayi tahau gadon ta kwanta bawai daman wani
danna waya take ba so she’s okay, tana kwancen lamo aka bude dakin dasauri takalli kofan Munir ne da
plate na soyayyen kayan ciki da yaji a gefe tashi tayi zaune ahankali ya maida kofan yarufe yana
murmushi yace “yauwa kin tashi nazo yafi sau biyu kinata bacci Mamie tace kar atasheki maganin dakika
sha ne, zomuci kayan ciki da zafin shi inason salla wlh” yayi maganan yana zama kusa da ita kan gadon ya
ijiye plate din databi da kallo saikuma ta kalleshi, her life is so dark da bataga mema takejin dadinshi ba
she has typically no one, yayinta don’t care about her ko Mom ne kehanasu oho, she has no friends,
yanda tai shiruuu yasa Munir yace “you’re worried about Mom ko”? Gyadamai kai tayi sai kawai ta
matso kusada Munir ta daura kanta akan kafadanshi ahankali tafashe da kuka mara kara cus she learnt
kuka mara kara sabida Mom ta hanata kar ajisu, cikin murya tace “Munir I am just tired of everything, I
know ankawoni nan sabida Mom karta tabani ne but wlh I feel more worried da tashin hankali ma anan
da fargaba compare to inachan side namu, I know Mom is very angry with me, I’m scared Munir
zuciyana is not at ease is constantly beating tunani nake ko gaishe da Mom banje nayi ba I am a bad
daughter, metayi da za’a ce nadawo nan? Ramla ce tayi karya akaina da batayiba da bazata dakeni ba,
Mom wants wat is best for me, I just want to see Mom smile at me I feel bad anytime nasan nine da
reason for her anger, I am a bad daughter Munir” ahankali gudun kar ajisu Munir ya girgiza mata kai
yace “you’re not a bad daughter wallahi, Mom ce is a bad mother dake enjoying giving you pain, giving
us pain especially you sabida taga kinada tsoro, sabida you don’t speak up bakisan right naki ba, what
kind of a mother ce zatama yarta irin abin nan data miki koda yes kinyi laifin da Ramla tace kinyi ne?
Look at you rannan salla kalli kumatunki kalli lallen ki eh? Wai tsaya Ya Asmeey bakida saurayine kicemai
yafito yazo yaga Baba kiyi aure kibar gidan nan?” Dago kanta Asmeey tayi ahankali ta kalleshi irin kallon
wannan wace kalan maganan rashin hankali ne, dasauri Munir yace “oh no bakida shi ta inama zaki
samu when Mom is in control of your life, inama take bari ki taba waya balle kiyi dawani! I’ve never ever
seen a Mother kaman Mom dinmu wai wat does she get by hurting you? Wani kalan tsana tamiki ne”
ahankali Asmeey tace “stop talking about Mom haka bata tsaneni ba nine ke mata laifi nake bata mata
rai, the problem is me not Mom Allah kuwan” cikeda takaici Munir yace “tayaya? How? How are you the
problem Asmeey? You think abinda Mom take miki is okay? How are you the problem tell me”? Munir
yafadi cikeda gardama da jin haushi, dan shiru Asmeey tayi trying to remember laifukanta chan tace
“kaga nine bana gama files data bani dawuri, courses na law school datake min ban cika ganewa ba, ni
Ramla tagayama namata laifi” dasauri Munir yace “an so fault dinki ne you’re a slow learner? Kowa da
kalan brain din da Allah yamai haba mana, in the first place ma was law ever choice naki? She forced you
to study law” yanda Munir ke magana fuskanshi na nuna so much bitterness akan Mom saitaji kaman
tana aikata wani babban zunubi ahankali tace “stop talking about Mom like this please, A mother is the
best thing arayuwan d’a! Kome Mom tayi mana daidai ne, stop talking about her like this kadena jin
haushin Mom Munir” “naji yar Mom, I just wished she appreciate wannan son dakike mata, Mtsww let’s
eat nidai favorite soyayyen kayan ciki nakawo mana da zafi” naman ta kalla saita dauki daya tasa abaki
tai shiru Munir na kallonta, he loves Asmeey, kofan tare suka taso but he loves Asmeey sama da elder
sisters dinshi su Aya da Aysha, he loves Asmeey beyond words he’s just being strong for her, suna tare
bai bar dakin ba saida aka kira magrib yafita.

Tashi tayi tai magriba tana kan dadduma Mamie tashigo da plate na nama da abinci tace “Ma’u yaya
jikin da sauki?” Gyadama Mamie kai tayi tai murmushi mai kyau, Mamie ta ijiye plate din takai hannunta
ta shafa kumatun daya sabe, jan shima yaragu tace “tuntuni kina daki ci abinci kije ki tayani share dakina
su Areef duk sun zubamin cincin akasa zaki iya?” Dasauri ta gyadama Mamie kai dan tuntuni tagaji da
zama without purpose, itama Mamie that’s why tadan sata aikin, Mamie ta mike tace “bari na koma
backyard muna chan idan kin gama kinaso kizo kizo kinji” sake gyadama Mamie kai tayi tace “toh naji”
fita Mamie tayi daga dakin tai shiru tana kallon abinci da batada apatite na ci sai kawai ta ijiye, tashi tayi
tadauki blue gyalenta ta yafa tafito babu kowa a falo store ta shiga ta dauko broom da packer tafito
tawuce sama daganan bene tanajin muryan maza da dan yawa daga dakinsu Ya Hamad karasa hayowa
sama tayi takalli dakinsu kofansu arufe hakan yasa tawuce dakin Mamie, ahankali tabude kofan dakin
kamshi mai dadi AC ma a kunne dakin duhu banda hasken dake shigowa ta kofan data bude wanda yake
na nan corridor babu any haske a dakin, normally dakin akwai switch tanan gefen kofa but yadena aiki
sai switch din wajen gado haka tasaki kofan ta shigo ta ijiye broom da packer kofan ya shiga rufe kanshi
kadan kadan itakuma tawuce wajen gadon daidai kofan yakarasa rufuwa kamshin dataji ajikin Ya Hamadi
taji awajen amman bata kawo komiba ta mika hannu ahankali ta danna switch din wutan dakin yakawo
idanunta suka sauka kan Ya Hamadi dake kwance kan gadon Mamie idanunshi a lumshe yana sanye da
wata faran t-shirt na polo da wandon kayan sallanshi da alamu bacci ne yadan sace shi adakin Mamie
yabar dakin sabida baki dan taji muryan maza datana shigowa.

Faduwa gabanta yayi dummm! Saita dan koma baya dasauri ta tsaya tana kallonshi the way he’s
sleeping peacefully, dogayen bakaken gashin idanunshi sun rufu ruff fuskanshi na sheki kaman me yin
skincare, yamata wani kwarjini a idanunta kaman me, kasa koda motsi tayi sai kallon fuskanshi take
kirjinta nawani irin racing kaman akwai wani abu dake kama kafafunta yana pulling nata zuwa gaban
gadon, taka kafarta tashiga yi daya bayan daya tana zuwa gab da gadon ta tsaya daidai bakin gadon tana
kallonshi tai shiru kaman wawiya kaman wacce is confuse akwai wani kalan abun datakeji tunda tai
girma tai wayau arayuwanta kullum she’s feeling tense at any moment cikin tashin hankali take da
fargaba da tsoro both boko da islamiyya da gida gudun Mom tsoronta da gudun karta mata laifi, she
don’t know what happened yesterday was the first ever time she felt peace azuciyanta the little moment
that she shared with Ya Hamadi ganinshi gives her wani internal peace, tafiyan shi, maganan shi,
kallonshi, duk yana sa taji wani natsuwa acikinta da bata taba sani ba akwai kalan natsuwar, tarrr Hamad
ya bude idanunshi sabida kamshin bodymist nata that’s so calming, it’s smell’s fruity with notes na
amber and slight oud, hada idanu sukayi eyes nashi looks freaking wild idan yatashi daga bacci sabida
kwallin he looks like wani aljanin misira da mahaukacin tsoro tajuya zata gudu karaf yakama bakin
gyalenta bawai yawani rike da karfi bane hakan yasa gyalen yazame daga kanta gashinta suka wani
bayyana ta tsaya chak batare data juyoba sai tahau kame kame. “Ummm Ma…Mamie tace nazo na gyara
dakin su Areef sun bata bansan kana ciki ba sorry” yakai kusan 5secs yana kallon bayanta which is so
unlike him dan babu wata mace dayake tsayawa ya kalla arayuwanshi banda Mamin sa sannan yasaki
gyalenta yatashi daga gadon ahankali yasauka yadan gyara riganshi ya saukar kasa da kyau, yasaka
slippers dinshi dake wajen sannan yazo yawuce ta gefenta yafita tabi bayansa da kallo har saida yafita
tawani duka tana dafa kirjinta, wat is wrong with her? Takai kusan 5mins aduke awajen sannan ta mike
tsaye tawuce wajen gadon danta gyara sannan tayi shara wayanshi tagani agadon iPhone XR yar karama
size na wayan, ko ita 11 pro max take amfani dashi, gently tadauki wayan, wayan kamshi, samin kanta
tayi da zama abakin gadon Mamie takai wayan ahankali zuwa hancinta tana shinshinawa wayan smells
exactly like him, ijiyan zuciya ta sauke wayan smells exactly like him is so calmling, vibrating wayan yayi
hakan yasa da sauri ta sauko da wayan ta kalli screen din taga whatsapp message ne from number da
babu suna. “Please talk to me Hamadi” saikuma wayan yasake vibrating another message na shigowa
from same number “I am madly in love with you Hussain! Aneesah ce!” Hakanan wani abu Asmeey taji a
wuyanta why did she even carry the phone? Maisa wayanshi ba key? Maisa notification nashi aren’t
hidden? Vibration wayan yasake vibrating another message ya shigo “I was able to trace your house
nazo ance kunzo Bauchi salla” daci wuyanta yahauyi sosai tana kallon screen din kawai taga ruwa ya diga
akan screen din hakan yasa da sauri takai dayan hannunta tadaura saman idanunta taji ashe kuka take
daidai an bude kofan dakin dasauri ta dago kanta hada idanu sukayi da Hamad daya hade giran sama da
kasa yana kallon wayansa dake hannunta da sauri ta ijiye wayan akan gado tawuce bayin Mamie da
gudu ta shiga tana maida kofan tana rufewa, yadan jima tsaye awajen yana kallon kofan cus yaga
hawaye kan fuskanta sannan yashigo yazo gaban gadon yadauki wayanshi yaga bata shiga wayan ba but
he saw the messages shima, sake kallon bayin yayi na kusan 3secs sannan yawuce yafita yarufo kofan
hakan yasa ta fito idanunta sunyi ja gadon Mamie kawai tawuce ta gyara sannan ta share dakin tass
tafito da packer da broom sai sunan Aneesa ke yawo aranta kitchen ta wuce ta zubar sannan takoma
daki tai sallan isha’i ko’ina Gwaggo take oho ita kadaice agidan su Ramla ma duk basa ta kanta toh salla
ake kowa is happy wake zama adaki sai ita abincin ta dauka spoon tayi tahauci duk ranta abace yake ijiye
wa tayi tadauki magungunanta dan kawai tayi bacci ta sha tarasa yanda zatayi ranta sai baci yake sai
kawai taja karaman tsaki. “Aneesah sunan ma ko dadi” Mtsww taja tsaki sai kawai ta kwanta har
Gwaggo tashigo mutane da dama sun shigo duk taki juyowa an dauka bacci takeyi nan ko baccin bai
dauketa ba sai around 12 nadare.

Wuraren biyar ta tashi daga bacci akan dadduma taga Gwaggo data tsareta da idanu tace “sannu tashi
kije kiyi salla Yayyinki Aya da Aysha duk sun kirani jiya da daddare amman kinyi bacci sunmin barka da
salla sunce ki kirasu” gyadama Gwaggo kai tayi tawuce bayi brush tayi ta dauro alwala tafito tazo gefen
Gwaggo tai dalla data idar tai azkar sannan tajuyo ta kalli Gwaggo ahankali tace “ina kwana Gwaggo”
washe mata baki Gwaggo tayi tace “jibi yanda kika fara kumari dana dagaki daga gaban uwarki ohh
wallahi Asama bakiyi dacen uwa ba” sauke kanta kasa tayi tasa hannu ta dauki wayan Gwaggo dake
wajen ta mike zatai kofa Gwaggo tace “wayan ne har sai kin fita” murmushi tayi tabude kofan tafice
waje tafice tana dialing number Ya Aya da ringing daya taga an katse tana kira back

Wucewa tayi parking space ta boye bayan wani mota tadauki wayan kafin tai magana Ya Aya tace
“Asmeeeey” wani irin Asmeey taji zuciyanta yayi she missed her sister Mom ta hanata kiransu sukuma
hardly calls hawaye kawai ya sauko daga idanunta da sauri tasa hannu ta share cikin muryan dake nuna
tana kuka tace “na’am ina kwana” shiru Aya tayi saikuma softly tace “cry cry Baby wai har yanzu bakisan
kinyi girma ba” shiru tasakeyi batai magana ba, dan ijiyan zuciya Aya ta sauke tace “I secretly talks to
Munir and nayi magana da Mom ma” tasake yin shiru sannan tace “Asmeey Mom has always been like
this, Mom nada zafi and she’s harsh but duk tana haka sabida mu zama wani abu ne, look at me I’m a
nurse today ga Ya Aysha kullum kika kunna TVC news zaki ganta, kalleki is all thanks to Mom kika gama
Law at 20 yanzu sauranki Law school, look at Munir 400level Medicine Mom raised amazing kids kawai
dai approach nata is harsh all of us know this” gyadamata kai Asmeey tayi tana kuka mara sauti, Ya Aya
tace “ke da Munir should stop feeling kaman Mom hates the two of you, besides the Mom dana sani
bata dukan daya wuce saurin kai mari idan tana koya ma karatu bakayi ba ko wani abu data saka highest
ta daddakeka ajiki oh tana miki sama da haka?” Lumshe idanu Asmeey tayi ita kadai tasan me Mom
kemata muryanta nadan cracking sabida kuka tace “a’a” Aya tace “kingani ya isa stop crying ai yau zanzo
Aysha ne bazata iya zuwa ba sai kun dawo daga kauye sabida sunje salla a Abuja tareda family mijinta
zanzo yau” murya chan kasa dake cracking tace “Ya Aya please take me with you idan zaki koma” dan
shiru tayi tace “tom nazo i will try again kaman yanda na sabayi but Mom bata bari let’s see idan this
time zata yarda” gyadamata kai tayi ahankali Aya tace “kije ki gaida Mom today wat you did jiya was
very wrong and tell her sorry kinji” gyadama Aya kai tayi tace “tom” ahankali Ya Aya tace “akwai wani
abu dakikeson gayamin”? Girgiza kai tayi tace “a’a” ijiyan zuciya Aya tasauke tace “akwai plenty clothes
dana saya miki zan kawo miki yau harda very very fine abayas masu kyau” murmushi tayi tace “thank
you Ya Aya nakira Ya Aysha?” Ahankali tace “no you don’t have to I will talk to her, okay Baby Sis bye
take care” ahankali tace “tom bye” zare wayan tayi daga kunne ta kifa kanta akan kafafunta tana kuka
but mara sauti batajin dadin rayuwanta at all duk ta tashi daga bacci she feels inama bata tashi ba tai tai
bacci haka kawai sabida Mom saukan abu me taushi taji asaman hannayenta dake kan knees din hakan
yasa ta dago kanta ahankali wani soft handky ne mai bala’in taushi dake kamshi gashi so warm dasauri ta
dago kanta bayanshi ta iya gani dan yawuce yana sanye da farin jallabiya ya sanya farin hula na
kwankwasa kaji hadisi kamshin hanky kawai taji tasan Ya Hamad ne rike hanky tayi ahankali da
hannayenta sannan ta matse takai saman fuskanta wani lumshe idanu tayi feeling super calm and warm
dan sanyin asuba dukya hura hancinta kusan 1good minutes tana ahaka sannan tace mike tsaye tafara
tafiya ahankali tawuce flat dinsu tabude kofa ta shiga duk yaran basa falo wucewa stairs tayi tana kallon
side din Mom gabanta na faduwa tawuce falon Baba tai sallama tareda bude kofan, Baba na zaune
tareda Abba duk suka bita da kallo tace “ina kwanan ku Baba da Abba” Abba yace “Ya jikin kin tashi lpy”
“Alhamdulillah ta amsa kanta na kasa” ahankali Baba yace “why did u come to this side”? Kanta na kasan
tace “nazo na gaisheku ne Baba” shiru yayi bai kara magana ba tamike tsaye tafice side din Ammi ta
wuce tabude kofa sai alokacin taga duka yaran harda su Nana da Ramla duk suna wajen tayi wajensu
Ramla tace “ke baccin lafiya kike tayi jiya” murmushi tayi tace “maganin da Ya Mustapa yabani ne”
daidai Ammi tafito daga bedroom dinta tace “Ammi ina kwana” Ammi tayi murmushi tace “Asmeey yaya
jikin an tashi lpy” ahankali tace “lafiya lau” Nana ta kalla tabata wayan Gwaggo tace “tayani kaima
Gwaggo” tana maganan tamike tayi kofa suka bita da kallo tana bude koda daidai itama Mom na bude
kofan side nata suka hada idanu ta ganta tana fitowa daga side din Ammi ta dauke kanta sai kawai tajuya
takoma dakin tarufe kofan yanda kirjin Asmeey ke bugawa kaman zai dare.

Ahankali take tafiya tai wajen kofan ta tsaya hannuwanta na rawa takasa bude kofan handky na
hannunta ta matsa sannan taji karfi da jarumta yazo mata ta daga hannu tabude kofan ahankali tareda
sallama chan kasa Mom na zaune afalonta kan dogon kujera tayi crossing kafa daya kan daya ga table
gefenta da sliced fruits ke kai sai wani journal haka data rike a hannu da glasses a idanunta tana dubawa
ko nuna alamun da tasan mutum na wajen batayiba maida kofan Asmeey tayi tarufe ta shigo dakin tana
tafiya kaman wacce akama kaciya da kyar tazo tsakiyan dakin tana facing Mom tai kneeling ta zube
guiwowi akasa ko Baba dasu Abba bata musu kalan gaisuwan nan muryanta na rawa tace “good morning
Mom” Idan banza tai motsi Mom ma tai motsi next page ma tabude na journal din datake karantawa
tadauki fork na fruits taci, zuciyan Asmeey harwani girgiza yake, bakinta na rawa tace “Mom dan Allah
dan Allah kiyaf….fe…min, Mommy I am sorry” sake bude next page Mom tayi tadauki slice na grape
tasaka abaki saida ta cinye tass sannan ta sauke journal din ta ijiye akan kujera tajuyo da kanta tama
Asmeey wani irin kallon kaman zatazo ta kasheta har lahira komawa baya Asmeey tayi ta jingina da
kujeran wajen Mom tawani kada kafa tafara huci tadaga hannunta ta bugi kirjinta dake wani tense
sound tace “ni zaki gani jiya ki zubar Asmeey!”? Dasauri Asmeey ta girgiza kanta arude tace “Mo…..”
hannu Mom ta daga mata hakan yasa ta hadiye magananan, Mom tace “ni uwarki dana dauki cikinki
wata tara na raineki kawowa yau zaki kalla ki zubar Asma’u! Ina kwana, good morning bai hadani dake
jiya ba rather you went and join my enemies” Mom tayi wani dariya tana karkada kafa tana kallon
Asmeey tasake dukan kirji da karfin gaske tace “Asam’u dangin Babanki da kikasan basa sona da akwai
yanda zasuyi tundaga kan makiran tsohuwar dayake kira da uwarsa da yayinsa Abubakar da shi dayan
Kawu da munafukar matarsa maman doctor da tuni sun fitar da ni, mutum daya ke sona kap dangin su
itace Maman su Nana amman shine kikaje cikinsu aka rikeki ana kula da ke ana baki magani an saki
cikinsu ana gulma dake, opportunity da basu samu jikin yarana na amana Aya da Aysha shine yanzu ke
sun samu ajikinki, ubanki ma ya jonasu yau rana na biyu bai kulani ba baikuma shigo dakina ba
hmmmm” tasake murmushi tana kada kafafu tace “wallahi wallahi kome zakuyi saidai kuyi kinga gidan
nan zama daram banga uban daya isa ya fitar dani ba wlh nasha karfinku gabaki daya ai ba tun yau akeso
a kadani ba tun kafin ahaifeki to nasha karfinku kinganni nan nan gani nan bari, dake da su kuma karo
wasu su jona jam’iyyan ku baku isa kuja dani ba, na taka inda kaf dinsu babu wanda ya take ke kin sani!
Kinsan the kind of people I deal with, me suke da shi? Shi Abubakar din dayake fama da kasuwancinsa na
kayan hatsi dayake surviving da kyar jari yakare? Koshi dansa Mustapa da ke aikin likita surgeon?
Nawane salary nashi? Cus naga shine ai abin alfaharinsu agidan abin tunkahonsu kenan, koko shi
Abdullahi dayake aiki a wani NGO yana fama ana turasu kauyuka koyama yara ABCD? Ko shi Faisal dake
kirari yazama lawyer yana fama har yau baitaba cin case daya ba, ko shi Hameed dake fama da bank
dinsa da ake biyansa baikai 150k salary ba, koko shi Hamad din da har yau ba aiki? Sis baida shi sai
abinda Yayinsa da ubansa suka tsammai? Yana saida data online” tama Asmeey dake girgiza kai tana
goge hawaye da hijabinta wani kallo, Mom tace “shi Kawun naki ma ba’a sashi a lissafi saisa nakeba
matarsa kudi nasaka su Aya suna matarsa zakka cus she’s loyal to me to tell me saisa takejin dadi, me
zasu nunamin? Me sukeda shi? Waye su kap dinsu? Ke I handle case na vise president I won! Da na
yarda na karbi appointment na Abuja da tuni Allah kadai yasan mena zaba but bansan Babanki na nan ni
ina wani waje, bar ganina haka Babanki dakikaga ina zama dashi sabida mijinane danakeso amman
ubanki baida kudin dazai nunamin Asmeey, inada mazan dasuka fisa, so fara tundaga kansa da dangin
nasa Billahillazi ni Salima nafi karfinsu, nasha karfinsu, kuma babu abinda wani shege ko shegiya ya isa
yamin ke kin sani!” Mom tayi maganan tana dukan kujeran datake kai a zaune saida yayi kara Asmeey ta
manne da kujera tana kuka Mom namata wani kallo tace “the only reason dayasa bazanci ubanki da
durun uwar ubanki ba sabida mijinki zaizo yau da mamarsa ne amman wlh wlh saina gwada miki ke
karaman yar iska ce Asama’u, zan kuma nunamiki ke yar kiyashi ce agaban Giwa, zan takeki na wuce
batare danasan nayi ba, Shegiya wulakantacciya, kaskantacciya, Allah yahanaki farin ciki
arayuwanki!”Dasauri Asmeey ta kalleta, Mom tace “Wlh bazaki tabajin farin ciki ba har abada yar
bura’uba sainaci ubanki wlh jaka kawai karuwa!”?Wani irin kuka Asmeey tafashe dashi tana kallon Mom
duka zagin nan da addu’o’in nan babu wanda Mom bata saba mata ba, she keeps saying this prayers,
goge idanunta tayi gwanin ban tausayi hawaye still na zubowa tace “dan Allah kiyakuri Momy kiyafe mini
kinji Mom” haukacewa Mom tayi tadauki journal na gefenta tawani wurgo mata amman bai sameta ba
Mom ta zabura ta mike tana dunkulle hannu tace “ke zan kasheki fa na huta Asmeey na tsaneki, na ganki
jinake kaman na halakaki, karatu yau kwana nawa bakiyi ba? Kuma bazance kiyi ba ki koma wajen yan
uwan ubanki zaki sha mamakin abinda zan miki wuce kifita ki shirya karfe daya mijinki zaizo gidahuma
kawai jaka” kasa tashi tayi sabida yanda Mom take a tsaye rarrafe tayi tawuce saida takai wajen kofa ta
iya mikewa ta tashi tabude kofan tafita tana share fuskanta tawuce dakinsu Munir daya labe abayan
wani kujera awajen yataso dan yaji komi cus yazo ya gaida Mom ne shima yaji magananta.

[03/01, 21:55] +234 806 229 2100: 💫UWA KO UKUBA?💫

✍🏻M SHAKUR

EPISODE
1️⃣
3️⃣ 1️⃣3️⃣

Dakinsu Asmeey ta shiga ta kwanta akan gadosu tai shiru hawaye na gangarowa daga cikin idanunta
yana sauka kan pillow, ahankali tashiga fito da hannunta daga cikin hijabin taciro handky din Ya Hamad
tana kallo fashewa da kuka tayi sosai ahankali tace “I am not happy, I can’t remember da last time dana
wayi gari yamma tayi inajin farin ciki araina tunda nai hankali I don’t have this day, I just want nayi bacci
karna tashi is only asleep nake manta komi, what have I done? Mom bata taba cewa nayi abu nakiyi ba
tunda nayi wayo, bata taba cewa karnayi nayi ba, as long as nasani babu wani abu da Mom ta taba cewa
karnayi danake yi but yet kullum batama Mom rai nake why? I am confused yazanyi? Mezanyi? I want to
be happy nima naje dakin Mamana na zauna muna kallo muna murna kaman su Ya Ramla, I want to hug
Mom nima kaman yanda su Amina Yusra and Ya Ramla does all the time with Ammi, nima I want to go
to room din Mamana na kwanta akan gadonta kaman yanda naga Ya Hamad yayi, menakeyi that makes
Mom to hate me? Ya Allah kanunamin na gyara” ahankali takama Handky ta dinkule a hannunta tarike
sannan takai kirjinta ta rungume sosai tana sauke ijiyan zuciya ahankali ahankali ahakali kamshin is
giving her peace tanajin natsuwa, breakfast ma taji bataso haka tana wajen har 12:30 na rana hakan
yasa ta mike tsaye ahankali daga gadon tafada bayi fuskanta ta kalla ya sabe wanka tayi tafito lace din da
Mom tamata taciro HKG sky blue dakeda dark blue red and gold little little flowers da stones taciro dark
blue gyalen sallanta tazauna gaban madubin su ta shafa mai tadauki kwalli tasaka, hoda ta kalla dake
wajen sai kawai ta dauka ta shafa just to make Mom happy ta gyara gira tadauki lipstick ta shafa pink
dayama lips nata kyau ta kara da lipgloss sabida lips dinta yayi kyalli kawai saita chanza kaman ba itaba
gold sarka da dan kunne da warwaro Mom tamata na salla cirosu tayi tasaka daidai ana kiran dalla
dadduma ta shimfida ta saka wani gown tayi salla.

Tana idarwa tasaka bra and pant da skirt tadauki skirt na lace din tasaka telan Mom designers ne ya iya
dinkin yan gayu rigan tadauka tasaka yanda kayan suka zauna ajikinta zaka dauka gown ne yamata
bala’in kyau rigan yadan kamata ta sama so boobs nata sunyi pushing up kana ganinsu ta saman wuya
tsaki tayi, kaman ta cire kayan, dankwalin ta dauka ta zauna tai parking kitsonta da ribbon sannan tayi
dauri mai bala’in kyau tayi kyau sosai tana kokarin gyara dan kwali Munir ya shigo dakin da sauri ta dago
kanta tsayawa yayi yana kallonta yakama baki yace “ke yau bikinki akeyi ne? Bantaba ganin kinyi gayu
haka ba” maida kanta tayi bata amsashi ba tacigaba da gyara dan kwalin saikuma yataho wajen da sauri
yace “Mom na kiranki, yauwa kintuna that Ya Aya friend Anty Maryam da ake kira ya Miemie?” Kallonshi
Asmeey tayi tace “eh” dasauri Munir yace “his Mom is here with her son Ya Miemie brother shine mijin
da Mom tamiki?” Kallonsa tayi kaman bazata amsaba sai kawai ta gyadamai kai, dan ijiyan zuciya ya
sauke yace “yaushe har kuka hadu yafara sonki bansani ba a ina ya ganki” mikewa tayi tadauki veil din
tayafa yarufe kirjinta da kyau ta duka tana ciro takalminta na zara shima dark blue tace “ka tambayi
Mom” shiru Munir yayi tadan juyo ta kalleshi ganin yanda yayi tace “don’t worry kaji kowa Mom takeso
shizan aura, bari naje” gyadamata kai yayi ya zauna wajen yabita da kallo tafito daga dakin daidai Ya
Hameed da Ya Hamad nafitowa suma daga dakin Baba, faduwa gabanta yayi da sauri ta tsaya dan su
wuce ta maida kanta kasa kallo daya Hamad yamata yadauke kai kaman baisan da wata wajen ba
yawuce abinsa staircase yashiga sauka, Hameed ya tsaya yahade fuska yace “why did u leave our side
baki gayama kowa ba?” Kanta na kasa tace “nazo gaida su Baba ne” kallonta yayi sai kawai yatura hannu
a aljihu yan 1k sababbi yaciro guda 5 yamikamata yace “ga goron sallan ki and if you like allow yourself
to get beaten up again” hannu tasa ta karba ahankali yace “nagode Yaya” wucewa yayi abinsa ya sauka
shima sannan tadago kanta tabishi da kallo sannan tabude kofa ta watsama Munir kudin tace “ijiyemin
Muni” tawuce side din Mom ahankali tabude kofa da sallama wata hamshakiyan mata ce zaune taci
arnen lace kalanta kalan Mom ga Fawaz yasa wani jumper na gizna fara mai kyau da hula akansa ya
daura Rolex a hannunshi yana danna iphone 16 pro max dinshi comfortably, ga kayan abinci nama cincin
cake duka agabansu kallo daya Mom tamata tadauke kai in disgust Hajiya Ramatu ta tashi tace “wait
wat! Asmeey ne ta girma haka Salima?” Akunyace Asmeey ta sauke kanta kasa ta maida kofan tarufe ta
shigo dakin Fawaz na dago kanshi daga wayan dayake dannawa yabi Asmeey da kallo kokarin dukawa
Asmeey take Hajiya Ramatu takamata tawani rungumeta tace “come here Asmeey Masha Allah Masha
Allah wai mamanku ta killace ku kullum school kullum school I think the last time I saw you was tun
lokacin da Aya ke kama hannunki suzo gidanmu dake but look at you wat a beautiful fine lady” tadan
saki Asmeey dakejin kunya tajuyo takalli Mom datai crossing legs tana chewing cincin tana danna phone
tace “welldone ke Salima this is a beautiful girl wlh wlh tafi Aya da Ayasha kyau, ke tafi duka yaranki
kyau har Munir wat look at Asmeey” tasake juyowa takalli Asmeey dake sunnar dakai takai hannunta ta
shafa kuncinta tace “smile for me eh daughter na” dan murmushi Asmeey tayi kadan but she looks
damn beautiful, Mom batare data kallesu ba tace “cikata Hajjaju” batare data kalli Asmeey ba Mom tace
“mijinki baici komi ba serve him yadanci abu kafin kufita” gyadama Mom kai tayi da sauri cikeda bala’in
ladabi, Hajiya Ramatu tasa hannu ta yaye gyalen jikinta tace “cire gyale na kalleki da kyau” tazare gyalen
takama tarike a hannun tana kallon Asmeey dataji bala’in kunya cus ana ganin jikinta tadan kai hannunta
tana shafa gefen wuyanta Hajiya Ramatu tawuce ta zauna gefen Mom tace “mijinki baici komi ba tun
safe yakosa ya ganki wlh bashi abinci” gyalenta na hannun Hajiya Ramatu tawuce kalla kaman tace
tabata bataso taje gaban namiji ahaka saikuma ta hada ido da Mom data mata wani kallo kaman zata
halakata hakan yasa tawuce ahankali gaban Fawaz dake kallonta kaman maye kin kallonshi tayi tace “ina
yini” saikuma ta duka ahankali gabansa da sauri takai hannunta saman gaban riganta ta danne tasa
hannu daya tana kokarin bude warmer Fawaz nawani mata kallon maita yace “you have to use ur
2hands Wifey” gyadamai kai tayi tazare hannunta tasa habanta ta danne gaban riganta but dudda haka
he could see boobs nata farare, harde kafafunshi yayi dasauri but still yakasa cire idanunsa, zubamai
party jellof rice da akayi tayi da nama dayawa da salad daganan tsugunne ta daga hannuwanta biyu
tabashi plate din da hannunta da plate din yakama duka tare da sauri ta kalleshi for the first time ko
kunyan su Mom baijiba murmushi yamata yace “stand up Wifey and seat close to me” wlh idanunshi
tsoro suke bata d way yake kallonta yake kiranta da wifey, dan juyowa Asmeey tayi takalli Mom hada
idanu sukayi ran Mom abace tace “sai mijinki yayi magana sau biyu zakiyi abinda yace” wani iri Asmeey
taji tamike tsaye ahankali yawani jawota ya zaunar kusada shi sannan yasaki hannuwanta Hajiya Ramatu
tayi murmushi tace “kinsan basu sababa nidai kidenama diyata fada bagashi nan ta zauna kusa da shi
ba” tabe baki Mom tayi tace “Asmeey dakikiyar yarinya ce da sai kana haka, idan tamaka Fawaz ka
lallasata wawiya kawai wulakantatta” gently Asmeey tasauke kanta kasa tana wasa da kumbunanta
dawannan lallin da duk ya chabe a hannunta, Hajiya Ramatu tana murmushi tace “wai har yau baki rage
zafi ba Salima? Dole yaranki su dinga shakkan ki, ai wlh Fawaz kayi dacen mata kwarai datasha tarbiya a
hannun mahaifiyarta ga natsuwa” murmushi Fawaz yayi yana cin abincin da duk yakosa yagama sufita,
Hajiya Ramatu tace “Baban su fa”? Ahankali Mom tace “yafita da yan uwansa sunje wani ziyara
haka”Hajiya Ramatu tace “ayyah” sosai yakecin abincin gabaki idanunshi nakan Asmeey da kanta ke kasa
tana wasa da yatsunta yadade baiga yarinya dakeda kyau ga kyan diri irinta ba jikinta kaman tayi surgery
ijiye plate din yayi yadauki bottle water yabude yasha yana murmushi mahaifiyarshi na kallonshi tace
“tom bari muje Salima zan wuce ni tareda driver nake shi daman da motarsa yazo” hannu Fawaz yasa a
aljihu yaciro bundle na dollars yan 100 guda biyu ya ijiye kan table yace “Mommy thank you for feeding
me” Mom tace “kwashe kudin nan ko naci mutuncinka Fawaz” murmushi yayi yakalli Asmeey da kanta
ke kasa yace “kisameni a mota Wifey” yayi waje daidai yana bude kofa Ya Aya na shigowa tana sanye da
hadaden lace itama tana murmushi ga yaran gidansu biyeda ita abaya but suna hango Mom ta kallosu
afalo suka watse, hada ido Aya tayi da Fawaz daya daga mata gira daya yace “Anty Aya oyoyooo”
murmushi tayi ahankali tace “laaa Ya Fawaz, Anty” tabi gefensa ta shigo wajen Hajiya Ramatu shikuma
Fawaz yafice abinshi tace “ina yini” suka rungume juna Hajiya Ramatu tace “Masha Allah yaranki are
looking good Salima” wajen Mom Aya tawuce ta rungume Mom dake mata murmushi sosai Asmeey
tadan saci kallon Mom yanda take murmushi ta shafa bayan Aya tace “how are you? Ina zuwa bari na
sallami Hajiya” gyadamata kai Aya tayi ta saketa ta taho wajen Asmeey da kafin takai tawani rungumeta
da gudu tana murmushi Aya tace “kin rame but kin kara haske sai kace baturiya eh” “saketa fita zasuyi”
Mom tafadi ba wasa hakan yasa Aya ta saketa ahankali tajuyo takalli Mom

Hajiya Ramatu ta bata gyalen tace “muje” karba tayi ta warware ta yafa Aya na kallonsu duk saita biyosu
sun fito tayi hanyar dakinsu Mom tace “ina zaki?” Ahankali tace “wayana zan dauko da handbag” wani
kallo Mom tamata dayasa ta taho ahankali Mom da Hajiya Ramatu sukai gaba hakan yasa dasauri Aya
tace “ina zaku”? Ahankali tace “nima ban sani ba” ahankali Aya tace “da Fawaz zaki fita ko gidansu
zasuje dake?” Ahankali tace “shi” dan jim Aya tayi zatai magana Mom tajuya strictly tace “don’t try me
this afternoon Aya, baki gani fita zasuyi kin tsare yarinya” dasauri Aya ta tsaya daga wajen fuskanta yayi
wani iri tace “tafi” itama wani iri idanun Asmeey yayi ta gyadamata kai tawuce Aya tabisu da kallo wat is
Mom trying to do hada Asmeey da Fawaz?

Fawaz fa ba yaro bane yaki aure tun zamanin dasuke yara she remember case of yatabama yar aikinsu
ciki haka dai aka rufe maganan suka maida yar aikin kauyensu, ko ita nan lokacin nan Fawaz tried to
touch her daganan ne tadena zuwa gidansu and Mom knows everything, then why is Mom trying tahada
shi da Asmeey? Har tana barinsu sufita? Fawaz dai data sani ya chanza ne?

Fitowa compound sukayi su Mom na gaba ita nabinsu Mom abaya Fawaz na tsaye gaban GLk daya zo da
ita baka tinted gefenshi kuma Benz ne sai kallon Asmeey yake dake tafiya ahankali tayi kyau har suka
kawo wajen Mom tai sallama da Mamanshi sannan takalleshi strictly tace “bring her back kafin magrib”
gyadamata kai yayi yace “yes Mom” Mom tama Asmeey dake tsaye wani kallo tace “ke dakikiya ce da
bakisan mezaki yi ba” abu Asmeey ta hadiye tawuce motan Fawaz yabude mata motan, zata shiga ciki ta
hango tadan waigo Ya Hamad na fitowa daga masallacinsu ko kallon inda suke bayayi ahankali ta shiga
Fawaz ya maida kofan yarufe yazaga ya shiga sannan yatada motan yabi bayan motan Mamanshi Mom
na waving dinsu Hamad yazo yawuceta ko kallonta baiyiba ta gefen idanu Mom ta kalleshi itama ta
zubar.

Juyowa Mom tayi taga Ammi da Mamie na magana tareda su Mama wanda akan girkin dasuke yi ne
tawuce su abinta tashige bata ko kula any of them ba dudda Mamie was trying to talk to her.

Side dinta tawuce tana bude kofa Aya tace “Mom wat is Fawaz doing da Asmeey? Mom kin manta all his
history ne? What if yabata ta”? Karasawa tayi tasami waje ta zauna tace “idan ta baci daman chan
tanada niyyan baci ne, lokacin da Fawaz yayi kudirin miki wani abu ai hakan bai faru ba sabida baki da
niyyan bacci” dasauri Aya tace “but Mom Faw……” “Ke!” Mom ta daka mata tsawa dayasa Aya tayi shiru,
Mom tace “ki kama kinki kiyi abinda yakawo ki nan else that’s the door kibarmin gida” Mom ta nuna
mata kofa shiruu Aya tayi ahankali tace “yakuri Mom ya salla ya kowa?” Ahankali tace “lafiya lau” Aya
tayi shiru tadai daure tana jefoma Mom hira daya daya tana bata amsa har daga baya Mom tasaki jiki.

**

Tunda ta shiga motar kawai wani tsoro ya shigeta from kamshin da motan keyi na room freshener ko na
menene was giving her anxiety suna fitowa saitaji gabanta na fadi, number 1 bata taba kula maza ba ita
mata isa? With Mom akanta and lecturer ce a university nasu akuma department dinta even when bata
da lectures she’s going to office na Mom sannan Mom checks her phone, ko wani be it Malam’ı ko
student na nuna mata alamun so banata basu chance cus she knows wacece mahaifiyarta so bata taba
saurayi ba saidai taga na yayinta dana Ya Ramla not her so balle ma ayi maganan ta shiga motan wani
har suna fita to God knows where, abinda ke karasa gabanta na faduwa is also yanda yakama mata
hannu yana tabawa agaban Mom baiji tsoro ba and Mom tagani she said nothing har anasa tana zama
kusa dashi ana ciremata gyale, she wished Baba will appear and stop this outing rawa kawai hannayenta
keyi tana wani irin numfarfashi kaman yana shirin daukewa tafara fidgeting fingers nata hannayen na
rawa tajuyar da kanta tana kallon glass na mota, saukan hannunshi taji kan hannayenta data dunkule
waje daya tana fidgeting akan cinyanta hakan yasa da sauri tajuyo ta kalli hannunshi daya daura kan
nata sannan ta kalleshi wani murmushi yasakin mata sannan ya maida idanunshi kan hanya yace “relax
you look tense you are with mijinki not dodo I’m your husband” zare hannunta tayi dasauri hakan yasa
hannunshi yafadi kan cinyanta sai kawai yawani kama cinyanta ya matse yace “damn! Jikinki kaman
cushion bala’in taushi” ture hannunshi tayi daga jikinta kaman zata fashe da kuka tace “stop touching
me” juyoda uskanshi yayi ya kalleta jin tone nata kaman zatai kuka ta dauke kai yace “Wifey kuka
zakimin dan na taba ki niba mijinki bane? Kawai daurawa yarage ko yau nagayama Mom I want it zata
Iyayi idan naji bazan iya jira har sai bayan law school ba so relax banson rigima da gardama please”
yakarasa maganan sounding serious dayasa Asmeey tasake tsorata yadan juyo yakalleta yayi murmushi
yace “I love this clothes especially dinkin da akamiki I love yanda your things ke showing sosai ta sama”
yanuna boobs dinta hakan yasa Asmeey tawani matse kanta jikin kujera taja gyalenta tana wuyanta da
kirjinta da kyau bakinta yafara rawa sai kawai tafashe da kuka ahankali tace “ni dai ka maidani gida I
don’t feel well” waigowa yayi ya kalleta ganin yanda take wani irin kuka kaman marainiya lips nata na
rawa ta kankame gyalenta ajikinta gamgam ta shake wuyanta dukta tsorace yasa yace “what is this? Are
you seriously crying kaman na satoki bayan da consent din mahaifiyarki nafito dake? I know yarinya ce
ke har yanzu but what is this? Kina tareda mijinki kinamai kuka amaidake gida sai kace wata little baby”
yasake kallonta ganin da gasken gaske kuka take yasa ya gangara gefen hanya ya kalleta ahankali yace
“Wifey ni mijinki ne, iyaye sunsan da maganan aurenmu, sabida Mom tace bataso ina damunki sosai cus
of school yaune rana na farko danake zuwa wajenki harma na daukeki mu fita amman shine kikemin
kuka okay bari na kira Mom na sanar da ita” dasauri Asmeey ta kalleshi tace “dan Allah kada ka kirata”
dakatawa yayi yakalleta ranshi adan bace yace “then ki share hawayen nan kidenamin kukan banza ba
satoki nayi ba and kinji Mom kafin 7 magrib an maidake gida this is just some minutes after 2” gyadamai
kai tayi ahankali takai hannu tana share fuskanta murmushi yayi yace “good job Wifey, my beautiful
Matar sunna yauwa muyi sauri muje” ya kunna motan yaja motar gaban Asmeey sai bugawa yake.

Almost 12mins suka bata sukakai wani hotel mai suna Bigboyz hotel, parking yayi yana murmushi yace
“this is my hotel ban dade da budewa ba last month, akwai hadaden dinning services, muje muci abinci”
ahankali kanta akasa tace “banajin yunwa” jiyayi ranshi yabaci cikin kakkausan murya Fawaz yace “yanzu
naga dalilin dayasa uwarki ke cemiki dakikiya jaka!” Dago kanta ahankali Asmeey tayi ta kalleshi, rufeta
da fada yayi kaman ubanta yace “ni mijinki ne har gidanku ke har dakin Mamanki nazo na daukeki muka
fita yes of course nasan kinacin abinci agidanku nakawo ki restaurant ko bakijin yunwa zuwa ake my
dear, don’t be a fool tashi muje kona kira Mom and tell her everything you’re doing tunda muka fito”
sosai Asmeey ke kallonshi bayan hannu tasa ta goge hawayen daya zubo mata da sauri hakan yasa
yadafe kai yace “ohh no is this how hard dating small girls is? Cus menene yarinyar nan takemin haka har
kaina yafara ciwo? Ya kikeso na lallasheki okay idan na rungumeki will it suffice?” Ganin Asmeey taki
kallonshi bayan hannu tasa tana goge idanu yasa yabude kofa yafito yarufe yazagayo ta kofan da
Asmeey take yabude kofan dasauri tajuyo shigowa yayi kai tsaye zai rungumeta baya takoma dagudu
tace “wayyooo Allah na” tsayawa yayi yace “toh taso muje” Gyadamai kai tayi ya matsa gefe saukowa
tayi ahankali ta kankame gyalenta maida kofan yayi yarufe yakalleta yanda tajuya sai kawai yasa hannu
yakama hannunta dasauri takalleshi tashiga kokarin fizge hannunta takasa sai kawai yashiga tafiya da ita
hakanan tabishi, Reception din suka shiga da akwai few people aciki yawuce da ita elevator wajen da
sauri suka shiga ciki yarufe kofan fizge hannunta tashigayi yakalleta yahade fuska cus ranshi yasoma baci
yace “banson gardama banson gardama Asma’u last warning” sosai taji yabata tsoro cus sai fuskanshi
yawani juya kaman ba nashi ba kaman na wani mugu kaman ba Fawaz din dataga yanata murmushi dazu
a falo kaman bawan Allah ba, tsorata tayi ta fizge hannunta daidai kofan na budewa sunkai 3rd floor din
ta dake da karfin hali tace “bazan bikaba ni gida zani” takoma baya gabanta na faduwa yahade rai kawai
ya fizge hannunta ya fincikota tafito kawai ta kurma ihu. “Wayyyoooo somebo……” duka Fawaz yakaima
bakinta sai jini a lips dinta ta tsaya tana kallonshi jikinta na rawa cikeda karfin hali tasake bude baki zatai
ihu tana komawa baya zata gudu ya fizgota yasa hannunshi ya danne bakinta yashiga tafiya da ita tana
tirjewa zuwa dakin Room 414 yasa hannu daya yaciro key yabude kawai yawani kalan jefata ciki ta fadi
akasa.

WAYYYOOOO!

SEE YOU MONDAY😎

[03/01, 21:56] +234 808 288 8375: 💫UWA KO UKUBA?💫

✍🏻M SHAKUR

EPISODE
1️⃣
4️⃣ 1️⃣4️⃣

Da bala’in gudu Asmeey ta juyo tana daukan gyalenta dayayi kasa sabida turota dayayi ta yafa da sauri
tana kokarin tashi daidai Fawaz yajuyo yawani fado kanta daga kasan yana kallonta kaman maye Asmeey
da zuciyanta kaman zai fashe jinshi akanta ta kankame gyalenta da hannuwanta babu ma hannun
tureshi she’s just trying to cover jikinta ko’ina sabida taga kallan kallon dayake mata, hannunshi Fawaz
yakai yace “bani gyalen muhau gado mudan huta Wifey stop pissing me off” kuka Asmeey take bana
wasaba ta rirrike gyalen tace “dan Allah ka dagani ka kyaleni zanje gida wlh ni ba matarka bace, kaiba
mijina bane babu wanda ya daura mana aure, Babana baima sanka ba” ranshi abace yakai hannu zai
kaimata mari kawai maganan Ya Hamad yafado ranta da sauri ta tare da hannu dukan ya sauka
hannunta jitayi kaman ya karya mata hannu, Fawaz yace “kika kara cewa ni ba mijinki bane ranki zai
baci! I don’t need Babanki cus mamanki rule the house and ur life I’m your husband and yazama hakan
now give me that veil muhau gado” yakai hannu zaija gyalen taki kawai yawani fizge gyalen da mugun
karfi saida taji gyalen kaman ya tsaga mata fatan hannuwa sabida yanda jikinta yayi azaba yakai
hannunshi daya ya zare dankwalinta duka atare ya jefar, ihu Asmeey tayi but wuyanta ma ya shake
sabida wahala zai dauketa taki hakan yasa ya kama wajen shukunta gashin wajen yawani mike yajata
kaman zai ciremata gashi daga jijiya ta fashe da kuka yajata da karfi yadaga ya jefa agado kai nan
Asmeey taga tashin hankali kawai saita fara karanto addu’o’i “Ya Allah kada kabashi ikon lalatamin
rayuwa Auzubillahi Mina shaidani rajim, La’ilaha illa anta subhanaka inni kuntu mina zalime…….” Wani
kalan kwantowa kanta yayi yakai fuskanshi gefen fuskanta yashiga mata kiss tako’ina ya mugun rude
yace “you smell good wifey” tureshi tayi da mugun karfi wani karfi yazo mata bamatasan ya akayi ba
jikake tass ta dauramai mari! Ahaukace tace “karka karasa kazamin bakinka ajikina wani irin monster ne
kai? I am your sister yayarka kawan sister na ne, our mothers are friends wat are you trying to do to me?
Sabida kaganni shiru shiru kadauka bansan menake bane? Ta ina nazama matarka? Indai haka kake Ya
Allah ya nisan tanida zama matarka ko zama Matar wani mai irin halinka cus kai bunsuru ne” tana
maganan tai baya ganin ya tsaya yana kallonta chak yana shafa inda ta mareshi yana kallon kirjinta sauka
Asmeey tayi daga gadon jikinta na kyarma sai shima kawai ya sauko a tsorace ta tsaya tana kallonsa
gabanta na faduwa drawer wajen yabude yajawo yaciro wani katon dorina daga wajen mai baki uku
zaro idanu Asmeey tayi tana kallonshi tace “dukana zakayi?”Murmushi yamata idanunshi na kadawa
yace “it seems baki sanni ba! Try asking Aya waye Fawaz da kyar ta kubuta a hannuna dudda haka saida
na murje mata nonuwa kuma na sha tunda ku Allah yamuku nono and I like it!” Wani kalan runtse idanu
Asmeey tayi tana ji kaman wani magana dabai kamata takeji ba tace “you are lying karka kara magana
akan sister na haka, she’s married” wani kwashewa da dariya Fawaz yayi yace “you know dazu ina
ganinta nonuwan nafara kallo yanzu duk sun zube ma mace ta haifa ko? Yarinyar dukta shanye” yadan
tabe baki yace “but lokacin kam na moresu nima I sucked nonuwanta so good da nina fara fito da kan
nonuwanta sai kuka take tana bankareminsu not until dana farakai hannayena wandonta tahaukace
tafaramin kuka stupid girl” taushe kunnuwanta Asmeey tayi tace “dan Allah ka budemin kofa Fawaz
natafi wlh bazan fadama kowa agidan mu ba” mtswwww Fawaz yaja tsaki yace “ahhh I need a drink”
yawuce wajen fridge na dakin saikuma kafin yabude yajuyo ya kalleta yace “kin dauka inajin tsoro ko
shakkan wani yasani? Har gidanku fa nazo na daukeki kowa ya san da hakan, see as long as Mamanki
tabani ke and gama ni Mijinki ne cus an bani ko kudin dana ijiyema Mamanki 2000 Dollars sadakinki na
biya agarin yarbawa kin zama matata a musulunci ma haka shedu kawai suka rage ai Mom dina was
there munada sheda, now undress kihau gado please let’s relax ance na maidaki gida before magrib”
yana maganan ya juya ijiye dorinar yayi akasa yabude fridge din dataga kwalaben wine aciki dasauri ta
shiga kalle kallen dakin inda take tsaye akwai wani water heater kettle awajen ahankali gabanta na
faduwa na hauka ta shiga daukan kettle din tana kallonsa yana ciro wine yana kokarin budewa dagewa
ta taka bayanshi batai wata wata ba ta bugamai kettle din akai jikake “guummm!” Fawaz ya saki kwalban
yadafe kanshi dayaji ya juya dawani irin sauri Asmeey ta yarda kettle din tayi wajen kofa tana daukan key
kofan data gani kan kujeran gefen kofan tana kokarin sawa Fawaz yawani tashi tana dafe kanshi dake jini
kaman zaki yace “ni kika buga nawa” tako daya yayi yakai inda take kafanta yaja ta zamiye tana buge
kanta yace “you hit me” kawai yashiga dukanta tako’ina yace “you hit me bitch” dunkule hannu yayi
yakai mata duka abaki sai jini, kawai yatashi akanta ya tattake hannuwanta on both side da kafafunshi
ita tana OC kawai yadaga riganshi sama yakai hannu kan mazarin wando yashiga budewa Asmeey na
kallonshi da idanunta dake juyawa danta daku sauke wandon kasa da boxer dawani irin sauri ta kulle
idanunta tana kiran sunan Allah, daga hanneyenta yayi yakoma kanta ya kwanta yakai bakinshi gefen
wuyanta yana ware mata kafafu yakai hannunshi cikin skirt nata da dan karfin daya rage mata tashiga
kokawa dashi murde hannuta yayi taji hannun yayi kara gawani sharp azaba datakeji tama kasa motsi da
hannun da kanshi yazaro hannun nata yawani ya yasar kawai kai tsaye ya daura hannunsa saman pant
dinta ya yaga ya kakkatsa yana fito dashi ya yar, jikin Asmeey har wani tsirewa yake jin namiji nakai
hannunsa gabanta yana yaga mata pant, ya dago kanshi ya kalleta yanda take kallon gefe fuskanta ya
kumbura ga jini abakinta yace “good gurl kokefa” yasa hannunshi yanajan riganta kasa dan boobs dinta
su fitomai da kyau wani irin juyawa idanunta suke jin yana fama da riganta da kirjinta yasa tadaga
hannunta me lafiya tana mikawa ahankali danta dauki bottle daya ciro daga fridge din daidai yayi
nasaran yagamata gaban riganta daidai tana daura hannunta saman bottle din da duka karfin da Allah
yamata tadaga tawani rafkamai aka saida bottle din ya fashe wine din ya zube akansu Fawaz yayi wani
wahalallen ihu zai kai hannunshi wuyanta kawai ta dauki piece na kwalban karami ta chakamai a kirji
saiga jini yazaro idanu wani irin turashi tayi yafadi gefe kwance zube awajen yana kallonta yanaso yayi
magana yakasa itama tashiga jan jiki ta tashi zaune jikinta ko’ina narawa hannunta daya yaki motsi
wajen bayin datagani na dakin tayi tana kallon Fawaz din dake kokarin tashi ganin wayanshi akan gado ta
dauka da hannu daya tayi bayi

Ta ijiye wayan kan cinyanta tasa hannun tabude bayin ta dauki wayan ta shiga tanajan jiki ta maida
bayin tarufe tasaka key tasaka sakata tawuce chan lungun bayin ta lakure jikinta na rawa ko’ina wayan ta
kalla ta danna tana addu’a Allah sa ba password babu dasauri tashiga saka number Baba data haddace
hannayenta na rawa…

Shigowansu gidan kenan around 3:15 na rana ganin Hamadi zaune gaban masallacinsu nan kusa da gate
fuskanshi bazaka iya tantance mene ke damunshi yaşa Abba yace “ina zuwa yi parking Kawu, kaman
Hamadi baida lpy meyakeyi shi kadai anan bawai lokacin salla yayi bane face nashi looks somehow”
parking Kawu yayi Abba yabude mota yafita Baba ma yabiyoshi shikuma Kawu yakarasa dan parking
motan awajen parking ganinsu Abba yasa ahankali yamike tsaye kai tsaye Abba yakai hannunshi saman
kansa yace “bakada lafiya ne you look somehow are you okay”? Baba shima zai tambayesa saiga wayan
Baba yahau ringing dasauri yasa hannu yazaro wayan daga aljihun gaban rigansa yana kallon number
yace “waye kuma banda number nan” yadanna yasa wayan a kunne while Abba na magana da Hamad.

Baba yace “Assalamu Alaykum” cikin wani irin murya data galabaita Asmeey tace “Babaaa!” Mummunan
faduwa gaban Baba yayi dayasa yace “Asmeey! Asma’u” gently Hamad yazare idanunwansa daga na
Abba yadaurasu kan Baba dayaji yakira sunan Asmeey, hankalin Baba atashe yace “Asmeey kina ina?
Wani number ne wannan saikuma yadago kai yana kallo gidansu yace “ba kina gidan nan ba”? Fashewa
da kuka mai tsanani tama Baba tace “Baba bansan inane nan ba” arude Baba cus hankalinsa yatashi yace
“inane ina? Wani waje? Ina meke faruwa? Kina ina” yayi maganan yafara tafiya zai wuce ciki dan ya
dubata ahankali Hamad yace “bata gida Baba” dasauri Baba yajuyo yakalli Hamad daidai Kawu na zuwa
wajen sai kawai Baba yasa wayan a speaker yace “Asmeey kina ina”? Daidai lokacin sukaji ana bubbuga
abu Asmeey tai ihu tace “Baba save me zai kasheni” dasauri Abba yasa hannu yakarbi wayan yace
“Husna kina ina?….” Dip sukaji kawai Hamad saiya wuce da gudu gudu Baba da Abba Kawu an biye dasu
sukai flat dinsu suna shiga daga Hameed Munir da Gwaggo da sauran yaran duk suna falo suna hira Baba
yace “ina Asmeey?” Daidai Ya Aya tafito daga kitchen dinsu rike da plate na nama da yaji ta tsaya chak
Ramla tace “bata nan” hankali tashe Baba yace “ina taje?” Ramla tace “bamu sani ba” Munir yace “tafita
tareda bakin da Mom tayi Hajiya Ramatu da danta Fawaz” cikin tsananin bacin rai Baba yahau kwalama
Mom kira daga nan kasa kaman zai tsaya gidan. “Salima Salima Salima!”

Ba mom kadai ba har Ammi dasu Mamie da Mama duk saida kowa yashiga fitowa jin yanda Baba ke
kiran Mom, Mom tabude dakinta tafito sanye da kaya na alfarma ta leko daga bene ganin yanda aka
tsaya charko charko a falon ga Baba da idanunshi ba Rahama yasa tashiga shigowa saukowa, Hamad
yashigo dakin da laptop dinshi daya kunna yazo wajen Baba yace “give me your phone Baba” bashi Baba
yayi yawuce ya zauna da sauri Hameed da Munir duk suka taso hankali tashi suka tsaya gefensa Mom ta
sauko takaraso gaban Baba ta hade fuska sabida yanda taga mutane a dakin Baba yace “Ina kika aika
Asmeey?” Wani kallonshi Mom ta tsaya tanayi Gwaggo ta gyara zani kaman mai shirin dambe tace “ina
akace kika aika Asmeey” ran Abba abace yace “Gwaggo kimana shiru” ran Baba abace yace “nace ina
kika aikamin y’a where is Asmeey” ba yabo ba fallasa tace “sun fita da kawata Hajiya Ramatu” Baba yace
“da ita da wane?” Mom na kallonshi cikin idanu tace “Fawaz danta!” Wani kallo Baba yamata yace
“yaron nan dayayi suna agarin mara tarbiya Salima kika aikamin karaman yarinya tabisu” rai abace Mom
tace “me kake nufi Muhammad? Bazan iyasa yata tabi kawata gidansu ba” da hannu Baba ya nuna Mom
idanunshi sun kada sosai yace “idan wani abu yasami daughter na! Salima if anything happens to
Asmeey I’m ending aur….” “Muhammad!” Abba yakirashi azafaffe yana juyoda shi Baba yace “Yaya ka
kyaleni nagaji enough! Me Asmeey tamata! Na rantse maka Yaya dudda bawai zama nacikayi agidan ba
ina zuwa kasuwa amman banda y’a kap cikin y’ay’ana dakeda tarbiya ga hakuri ga jin magana irin
Asma’u ba! Banda ita kap yarana su goma shadaya banda kalan Asmeey, mesa ta matsama yarinyar eh?
Eh” daidai lokacin Hamad yatashi da sauri yace “Baba muje tana Bigboys hotel”

Hameed ma yabisu harda Munir, su Baba suka shiga mota daya Hamad da Hameed da Munir suka shiga
mota daya Gwaggo da duka mutanen gidan suka taho waje kowa yayi zuru zuru banda Mom data koma
sama abinda ahankali Aya ta sulale ta zauna akasa Fawaz almost raped her and Mom tasan komi
tundaga nan tadena zuwa gidansu friendship nata da Miemie yaja baya yanzu ma hardly suke waya da
Miemie cus a London tayi aure, agidansu fa akuma dakin Miemie sabida Miemie Mamansu tasata aiki
haka yashigo yarufe kofa dudda Allah yasani itama harda yarinta then but he sucked her boobs not until
data fara kai hannunshi pant nata tasan ba lafiya tafara neman taimako da kyar ta kubuta bai mata
komiba, Mom knows everything tasan komi then why did Mom chooses Fawaz mutum irinsa for Asmeey
Asmeey dabatasan komi aduniya ba, fashewa da kuka Aya tayi Mamie ta duka tana dafata tace “Ya isa
babu abinda zai Sami Asmeey in sha Allah” cikin kuka Aya tace “Mamie yaron matan Fawaz mutumin
banza ne yanda naga Baba nayi maybe wani abu yasami Asmeey” dasauri Gwaggo tace “babu abinda zai
sami jikata alfarman Annabi Muhammad Sallalllahu Alaihi Wasallama”

Hameed ke tuki laptop din Hamad na jikinshi motansu Baba abayansu ahaka sukakai hotel din parking
sukayi suka fiffito zasu wuce su shiga security yace “woo woo wooh, ba room available gentlemen”
azuciye Hameed yace “ba daki mukeso ba we came to get our sister!” Security na kallonsa yace “babu
anybody kasa da 18yrs cikin this hotel, bakuda right to badge in neman wata, unless kunada police order
this is a hotel not brothel kokuma I will advice you gentlemen kusami waje anan ku zauna and just wait
for sister ku ko yarku ce tafito besides salla ake yara are out to have fun” yayi wani murmushin yan iska,
Baba yadag wayanshi yashiga kiran wani dan sanda Hamad ya kalli Hameed, kawai suka wani barar da
security warwas ya zube akasa sukai ciki anan reception din Hamad yace “Asma’u” da duka muryanshi
saida wajen ya amsa few securities sukayo kansu Hamad yajuyo yakallesu yace “Baba kubi this floor
room by room kuna knocking kuna kiran sunanta” yakalli Munir yace “first floor zaka, Hameed second
floor I will go 3rd floor” security na musu magana kota kansu basubi ba sukai elevator Hamad yayi
staircase, suka shiga Munir yafara sauka first floor Hameed second floor, shikuma Hamad yawuce 3rd ta
staircase sunan Asmeey kawai kakeji a hotel din, room by room Hamad ke bi yana kiranta. “Asma’u!
Asma’u, Asma’u!”

In her subconscious state takejin muryan Hamad na kiranta abin sai yana mata that day adakin Gwaggo
datake bacci yana kiranta idanunta tafara budewa ahankali taganta kwance akasan bayin kaman ta suma
ne dazu dataji yana buga kofan sata tashi zaune ahankali daidai takarajin muryan Ya Hamad yace
“Asma’u!” Da duka karfinta da muryanta tace “Ya Hamad Ya Hamad!” Muryanta babu karfi hakan yasa
tashiga bin bayin da kallo tana neman abu bucket din data gani ta dauka da hannu dayan mai lafiya
tashiga bugawa aduk inda tasamu nan kusada ita agalabaice. Duka yagama zagaye dakunan floor din
babu ita hakan yasa yaciro wayanshi yakira Hameed yace “kunganta any progress?” Hameed yace “nooo
anya tana nan”? Ahankali yace “yes she’s here” yayi shiru yaduka yana dafa kirjinshi dakemai zafi sosai
da daci chan yace “call su Abba kudinga sa kanku jikin door for any movement kana kiran sunanta”
dasauri Hameed yace “okay” katse wayan sukayi yafara tsayawa jikin door by door ya bubbuga yakira
sunanta “Asma’u”, daidai kofan 414 ya tsaya ya kara kunnenshi yana wani irin nishi ya bubbuga kofan
yace “Asma’uuuu!” Buga bucket din Asmeey tayi a kofan bayin da dan karfi saida bucket din ya tsage
sake manna kanshi sosai Hamad yayi jin kara adakin dasauri yace “Asma’u!” Da yar muryanta tace “Ya
Hamad!” Tasake buga kofan dawani Irin sauri Ya Hamad ya murza kofan but a kulle rudewa yayi yarasa
yazaiyi yashiga tattaba jikinshi baida anything kawai saiya shiga gudu a corridor fire extinguisher daya
gani anan corridor yawuce yadauka kawai yadawo yabugama handle din balle handle din yayi sannan
yahada karfin kan fire extinguisher yayi wani murde murde harsai da hannunshi yaji ciwo sannan ya iya
ya bude kofan yawani shiga cikin dakin yabi dakin da kallo babu kowa sai gyalen Asmeey daya gani ga
pant da aka barka akasa ga kwalba ga wine dahar yasoma bushewa gakuma jini akasa, gabansa yashiga
faduwa yashiga juye juye adakin yace “Asma’u” ahankali da galabaitacciyan murya tace “na’…..am”
dawani sauri yayi wajen bayin yakama handle din ya murza gabansa na faduwa sosai ya kafa kunnenshi
jikin kofan yace “Asma are you in there”? Gyadamai kai tayi tana kuka sosai mara sauti takasa motsi
cikeda tashin hankali Hamad tace “okay I’m coming” wucewa yayi gaban dakin inda ya yarda fire
extinguisher din yadawo yadaga murya ahankali yace “ki matsa daga around bangaren kofan” da duka
karfinshi ya buga kofan dayake banzan kofa katako ne a door kawai ya fashe kofan da sauri yasauke
hannunshi kasa ya leka ramin Asmeey yagani zaune agalabaice a bayin ta kankame jikinta, ga jini jini a
jikinta fuskanta lips dinta sun kumbura taci duka ga gaban riganta data hada ta rike da hannu biyu dan ya
barke, tsayawa yayi yana kallonta suka hada idanu wani kalan kuka tafashe da shi tana kallonshi, dauke
idanunshi yayi daga kanta Asmeey na kallonshi yashiga buga kofan yana banbarewa yana zufa yana
balballe katakon da hannu, tana ganin yanda he’s getting injury a tafin hannunshi but bai dena ba
sannan yasamu yashigo ta kofan forcefully kana gani kasan wood na wajen sun karcesa ajiki dawani irin
sauri yazo wajen sai kawai yaduka yana kallonta zufa na ketomai a goshi kaman yanda take kallonshi
cikin idanu, baimasan mezaice ba kawai he’s looking at her, kusan 10secs suna kallon juna kafin cikin
raunanniyan murya mai taushi dake cike da tausayi that sounds very deep also with lot of emotions yace
“are you okay”? Sosai Asmeey ke kallonshi in the eyes tana kuka mara sauti kawai saita yunkuro da kyar
tanajan hannunta da baya motsi akasa and just hugged him da hannu daya tasa kanta a kirjinshi tana
wani irin kuka da duka dan karfin dayake tattare da ita.

Lumshe idanu Hamad yayi ya tsaya chak without touching her, zuciyanshi na radadi, yana kuna, yana
zafi, cikin wani yanayi da shi kanshi baisani ba ya fuzar da ijiyan zuciya mai bala’in zafi, ahankali and
calmly yace “it’s okay! It’s not your fault!” Ihu Asmeey tayi sosai akirjinshi maganan dayayi ta rikeshi
gam da hannunta mai lafiya, she’s feeling something da bata tabaji ba in her life game da Ya Hamad,
bataso ta sakeshi, she wants to stay like this with him, ahankali yana ahaka calmly yace “can you let me
go”? Gyadamai kai Asmeey tayi tasakeshi ahankali tana komawa baya hakan yasa gaban riganta dayake
a yage da boobs nata sukai flashing a eyes nashi dawani irin sauri yadan koma baya ya maida kanshi gefe
saikuma yatashi tsaye da sauri ya mike hannu yadauki towel daka kan rag abayin ya warware ya kare
fuskansa ajiki Asmeey nawani irin kallonshi, yaduko ahankali ya daura mata towel din a shoulder to
shoulder sannan ahankali yakama hannunta daya luradashi, fashewa da kuka tayi hakan yasa yakama
kafadunta zai dagata wani irin fashemai da kuka tayi yakalli fuskanta ganin she’s really in pains yasa
ahankali yadauketa chak a hannunshi wayanshi yahau ringing da hannu daya yasa yadauka baima tsaya
jiran maganan Hameed ba yace “I’ve seen her come to room 414” ya katse wayan yafara tafiya da ita
yasa sakata yabude yafito daga bayin da ita daidai Fawaz na shigowa dakin ga jini duk fuskanshi tareda
wasu lalatattun securities guda biyu marasa kiba kaman sanduna.

Dawani mahaukacin sauri Asmeey ta kankame Hamad tarushe da kuka Fawaz ya shigo dakin yana wani
kallonta yace “ohh ina mijinki kika dauki wayana kina kiran saurayinki to come to your rescue look at the
damage dayama sabon hotel dina” yanuna kofofin da Hamad yafasa wani irin kallon Hamad yamai
sannan yajuya ahankali yabude kofan bayin ya sauketa awajen yace “stay here”
zai janyo kofan tarike hannunshi da sauri saida yaji wani shock baisan sanda ya kalleta ba suka hada ido,
he felt something from her gaze, girgiza mata kai yayi yana mata wani gently look hakan yasa tasake shi
yajawo kofan but still ya tsaya around wajen cus yariga ya balla tsakiyan kofan, juyowa yayi yakalli Fawaz
dake kallonshi yashiga folding hannun riga Fawaz ya matsa gefe yace “kubashi kashi ku shemeshi na
dauki matata nayi gaba” tahowa sukayi kan Hamad sukayo kanshi cikin wani skills Hamad yadaki
kuyangin habar daya wlh saida hakoransa biyu suka zubo yayi baya daya yawani zube akasa, na biyun
yakawoma Hamad naushi ya kauce sannan yabiyoshi ta baya ya daki gefen cikinshi yafadi akan cylinder
fire extinguisher security yayi ihu Hamad azuciye ya kwashesu ya watsar kan Fawaz, dukansu ukun sukai
kasa Fawaz zai tashi Hamad yarikeshi yashakemai wuya ya bugashi da bango yace “how dare you touch
her!”? Dariya Fawaz yayi jini yana fita daga bakinshi yanama Hamad din wani kallon isgilanci yace
“wowww i see jealousy in your eyes haushi kaji narigaka”? Ihu Hamad yayi kaman mahaukaci yawani
juyar dashi ya zubar dashi akasa yafadi close to barkakken pant din Asmeey, Fawaz na wani nishi yakalli
Hamad dake zuwa kansa yace “look at how I ripe that pant from gabanta kyaaaaaa!” “I will kill you! I will
kill you!” Ashe Hamad mahaukaci ne yahau ihu da saida Asmeey ta leko ta ramin ta mugun tsorata ganin
yanda Ya Hamadi yashiga dukan Fawaz ta ko’ina yana sassaukemai punches a fuska Hameed dasu Baba
suka shigo dakin sukai kan Hamad ganin yahaukace Abba yana “Hamad Hamad zaka kasheshi” yana
rikeshi ina Hamad yaki barinsa dukansa yake da kyar Baba da Abba suka dauke shi Hamad yadauke pant
din Asmeey batare da kowa yama lurada pant dinba yasa a aljihun wandon a aljihunsa Abba na rikeshi ya
bala’in tsorata baitaba ganin Hamad hakaba sai kallon Fawaz yake jijiyoyin jikinshi duk sun fito da
wuyanshi yace “zan kashesa, i will kill him, i will kill him Abba” Abba da kyar yafito dashi wajen corridor
yace “Hamad, Hamad kalleni” ina kallon dakin Hamad yake still yana furta saiya kashea kawai rungume
sa Abba yayi ganin kaman baimasan meyake ba, hawaye masu mugun zafi suka fito daga idanunshi Abba
yace “kace La’ilaha Illalla Muhammadu Rasullullah” da kyar Hamad yace “La’ilaha Illlalah Muhammadu
Rasulullah, Hasbunallahu wa nieemal Wakeel” yadan sami natsuwa Abba zai cirosa daga jikinsa da sauri
yaciro kansa yajuya ma Abba baya yana goge fuskansa yace “I am fine Abba ka koma ciki” kallonsa Abba
yayi sosai sannan yawuce yakoma dakin shikuma Hamad yawuce kawai yafita.

💫UWA KO UKUBA?💫

M SHAKUR

EPISODE
1️⃣
5️⃣ 1️⃣5️⃣
**

Akwai mutane da more police da motoccinsu akasa, babu wanda ya kalla yawuce yafita kawai yayi gate
yana fita yatare abin hawa kawai yabar wajen idanunshi sunyi jawur.

Kama Fawaz police sukayi suka samai ankwa, Hameed yakaimai nushi aciki, Baba yabude bayi ahankali
saiyawani irin tsayuwan ban tausayi yahade hannayensa biyu akan cikinsa yana kallon Asmeey Abba
yazo wajen yana kiran sunayen Allah yaduka yakama Asmeey Munir da idanunshi sukai ja yazo zai kama
hannunta ihu tayi na azaba, Baba yaduka dasauri yakalli hannun ahankali yace “ta karye” fashewa da
kuka Munir yayi kawai ya rungume Asmeey, Hameed yaduka yadauki gyalenta da dankwalinta dake
wajen yazo wajen ahankali ya warware yasake rufa mata ya lullube harda fuskanta murya chan kasa
yace “I will carry her kira Ya Mustapa Abba” chak yadaga Asmeey data kasa kallonshi yawuce yafita da
ita Munir yabisu abaya da Kawu, Motan su Baba Hameed yasaka ta yana kallon fuskanta yanda take kuka
har lokacin ta bala’in galabaita yadan koma baya ahankali, Baba ya shiga bayan Kawu yashiga gaban
motan Abba dake bin wajen da kallo yakalli Hameed yace “ina Hamad? Banganshi ba call him” wayansa
Hameed yaciro yakira Hamad but baidagaba ahankali yace “Abba let’s go I’m sure yatafiyansa ne kasan
shi” dan jimm Abba yayi sannan yashiga gaban motan kusa da Kawu Hameed yawuce yashiga mota shida
Munir suka tada motan akabar wajen.

Sosai Baba ya rungume Asmeey baya iya magana but kana ganin fuskanshi kasan kukan zuci yake sosai
ahaka sukakai private clinic dinsu, suna zuwa aka karbeta akai ciki da ita Baba yabi doctors dinsu akace
ya dakata tukunna dawowa yayi sai kawai yasami waje yadaura hannuwansa aka duka biyun Munir
kuma yana tsaye sabida kawai dauriya ne da cijewa yasa baiyi ta kurma ihu yana kuka ba, zama Abba
yayi kusada shi hakama Kawu duk suka dafashi kanshi ahaka ayanda yake cikin wani irin murya mai rauni
yace “Yaya mezan gayama Allah? Mezan cema Allah? Y’ay’ayan mu amana ne garemu, nakasa killace
amanan da Allah yabani dubi abinda wani d’a namiji yama y’ata Yaya” Yayi maganan yana dago kansa
idanun Baba kaman zai fashe da kuka ahankali Hameed yakalli Munir dake goge fuskanshi yamai alama
yazo suka wuce sukabar wajen, murya chan kasa yace “ko bai mata fyade ba wanda nake gani da kyar
ma in baiyiba yariga yabatama diyata rayuwa ya barka suturan danama diyata ya yaye lullubin dana
mata domin killace al’auranta” Baba yawani fuzar da iska, yana girgiza kai gwanin ban tausayi yace “Yaya
Salima tasan waye yaron nan, wannan yaron yayi suna anan garin Bauchi, ansan yan gidan ko diyata Aya
lokacin saida nahanata zuwa daman sabida mahaifiyarta take kawance da yar gidan Maryam kowa ya
sansu m…..mesa Salima zata aikamin diya tareda su? Mesa Salima ta tsani y’ata yar cikinta yarda muka
haifa tare ta sunna da soyayya”?Murya chan kasa yace “Yaya kunsani banyi makaranta ba da kyar na
lallaba nagama sakandire shima bazanyi karyaba bawai nasan wani abu bane hakan yasa duk wani
harkan karatu makarantan boko dai kap a hannun Salima yake duka yaran gidan ita ke sakasu a
makaranta tayi komi ni nawa tafadamin adaddin kudin da ake bukata na bata tabiya shikenan bani cikin
lamarim ta daura buri kan Asma’u saita zama lawyer irinta saita gajeta daganan duk tsanan yafara”Yayi
shiru chan yace “dasafe nake fita naje kasuwa sai mangariba nake dawowa bana sanin meke faruwa
amman Yaya namaka alkawari duk wanda nagani agabana ina shiga na dauki mataki, Salima tacika fushi
da fada da sauri hannu masifaffiya ce duk nai hakuri sabida mun zama daya shekarunmu talatin da aure,
akan wani dalili zata hada yarinyar nan da mutanen nan suje gidansu?Meyake faruwa ban sani ba”
daidai lokacin Ya Mustapa yashigo asibitin yazo wajen shima Dr su Baba na fitowa duk sukai wajenshi
Baba yanuna Mustapa yace “ga dana shima Dr ne dan Allah yimai bayanin komi” gyadamai kai yayi Dr
yawuce tareda Ya Mustapa suka shiga dakin su Baba duk suna tsaye su Hameed ma sun fito, kusan
15min sukayi sannan Ya Mustapa yazo wajensu Baba, ahankali yace “yaron baici nasaran bata mata
rayuwan ta ba” dasauri Abba da Baba da Kawu duk sukace Alhamdulillah, ahankali Mustapa yace “but ya
karya mata hannu sannan akwai lot of ciwo ajikinta signs na she was physically abuse ya daddaketa
gaskiya” duk kallon Ya Mustapa suke ahankali yace “an daure mata hannun nace dazaran tagama shan
drip a sallameta sabida muje gida zan cigaba da mata treatment agida” atare kowa yace “Alhamdulillah”
dan shiru Ya Mustapa yayi saikuma ya matso dab da Baba hakan yasa Baba yace “yi maganar ka Doctor”
dan ijiyan zuciya yayi yace “Baba ba hurumina bane ince this, nasan awasu wajen dan mahaifiya na
dukan yaransu it’s fine is okay, Baba banda dukan da yaron nan yamata yau akwai ciwuka da tabo da
dama ajikin Asmeey abin yayi yawa” yadanyi shiru yanajin nauyin maganan dazaiyi but hakan yasa yace
“Baba please ka duba lamarin nan kayi binciken abinda ke faruwa a rayuwan Asmeey da wanda bata
fadamaka kar watarana mu wayi gari babu Asmeey cus ciwukan jikinta sunyi yawa kaje dakin kagani da
kanka, she’s a girl what will her future husband think of us? Haba ciwukan yayi yawa” Ijiyan zuciya Baba
ya sauke ahankali yashiga tafiya wlh he’s feeling so down and unhappy dakin yabude ya shiga, rigan
asibiti yasani cus an ciremata riganta daya yaga hannayenta yafara kallo duk tabon ciwo baijin yataba
ganin Asmeey da riga mai karamin hannu ba ashe saisa takesawa ga gefen wuyanta ma duk ciwo da
kanshi yadaga riganta yana kallon bayan jikinshi na mutuwa da sanyi yadawo tagaba yana dubawa yaga
cikinta haka ya lumshe idanu sai kawai ya kifa kansa jikin gadon yakai 10min ahaka sannan yadago kansa
yana kallon fuskan yarinyar sannan yatashi yafita yasami waje ya zauna Ya Mustapa yadawo dawani t-
shirt sabiwa yabama nurse tasa mata duk suka zauna, Ya Mustapa yayi clearing bill din. Within 30min
ruwan yakare Nurse ta tayata sa rigan bata iya amfani da hannunta daya sannan aka sata a wheelchair
nurse tafito da ita Asmeey takasa kallon any of them sabida kunya da jin nauyi, She was even wishing
inama tamutu agadon asibitin ganin yanda takeyi yasa babu wani wanda yacemata wani abu banda
Munir daya kasa daurewa yayi wajen bai damu da duk mutanen wajen ba dukawa yayi agabanta hakan
yasa nurse din ta tsaya shiru yayi yana kallon fuskanta duk ja da bruises na ciwo gefen lips dinta har
bandage an saka ga hannunta adaure an lullubeta da bargo dakuma gyalenta taki kallon Munir din tayi
wani iriiii rawa bakinshi yakeyi ahankali yace “As…..s….m….Asmeeey” gangarowa hawaye sukayi daga
idanunta hakan yasa Baba yace “tashi muje gida Munir” dagasa Baba yayi yamike da kyar yana kallon
Asmeey da just around two dazu na rana she was fine but yanzu dukta chanza, sukai mota da ita Baba da
kanshi yadagata da Munir tashiga mota ya zaunar da ita Munir yashiga yazauna kusa da ita kawai saiya
kama hannunta me lafiya yarike Asmeey tai shiru she looks lifeless, Hameed yaja motan suka baro
asibitin shima bini bini yana kallonta ta madubin gaba zuciyanshi namai zafi.

Wuraren 5:30 suka isa gida yanda sukabar matan a tsakar gida haka suka shigo gidan, daga Gwaggo,
Mamie, Ammi, Ya Aya, matan su Mustapa da yaran dukansu şuna waje banda Mom, motocinsu na
shigowa duk suka mike Aya tafara tafiya Gwaggo da sauran duk suka biya abaya.
Baba na bude kofan yafito Aya ta tsaya turus ganin kanwarta ta chanza gabaki daya kana ganinta kasan
taci duka hannuwanta biyu tadaura abaki takasa motsi Gwaggo tai wajen hankalinta atashe. “Abubukar
meya saman mini jiki? Muhammadu Sani meya sami Asama? Eh ku sanar dani” Mamie da Ammi suka
tsaya duka babu wanda ya iya motsi da kyar Abba yace “yanzu ba lokacin magana bane bari mu kaita
ciki” ahaukace Gwaggo tace “nace ku gayamin abinda akama jikata tadawo haka? Lafiya kalau tabar
gidan nan me aka mata?” Ijiyan zuciya Baba yasauke ahankali yace “Gwaggo bata mata rayuwa yaron
yaso yayi amman cikin ikon irin na ubangiji bai cimma burinsa ba yanzu haka yana hannun yan sanda”

“Fawaz ka mikama ga yan sanda”? Dukansu sukaji magannan Mom wani irin kankame Munir Asmeey
tayi jikinta yashiga kyarma sabida muryan Mom dataji Hameed dake gaban motan zaune yabita da kallo
ta mirror hakama Munir dukansu speechless, dukansu juyawa sukayi suka kalli Mom dataci gayu cikin
abaya tafito ga wannan farin glasses din a idanunta tarike handbag idanunta kur kan Baba tace “client
dina ka mikama yan sanda Baban Aya”? Baba na kallonta yace “har kotu saina shiga dashi I will get
justice for y’ata can you see abinda yama Asmeey look at your daughter Salima! Look at her” yanuna
Asmeey dake cikin mota tarike Munir gam ta manna fuskanta awuyan Munir hannayenta na rawa, Baba
da ranshi ke tafarfasa yana ihu yace “bakiji komi azuciyanki ba? Waye baisan Fawaz dan gidan Taurari
agarin nan ba? Yaro Mara tarbiya da da’a zaki aikamin diya wani waje dashi and ko ajikinki infact fita ma
zakiyi daya lalata mata rayuwa fa”? Mom na kallonshi babu ko dar cikeda girman kai da isa tace “ita taso
ai! Kaga ba wannan bane agabana I need to get my client out of cell” tawuce, azuciye Baba yace
“Salima” tsayawa chak Mom tayi batare data juyoba, Baba yace “wlh kika kuskura kikai bailing yaron nan
abakin aurenki!Dasauri kowa ya kalli Baba, Abba zaiyi magana rai abace Baba yace “wlh Yaya bazan
saurareka ba ta kuskura ta fiddo yaron nan abakin aurenta saki daya wlh! Bantaba ganin mahaifiya mara
kaunar yarta irin Salima ba, Yaya kasan yanda nakejin ciwo wani dan iska yama y’ata wannan abu?
Kamata yayi duk ciwon danakeji ita taji sama da nawa tunda itane mahaifiyarta amman kaga ciro yaron
zatayi wai toh wlh wlh taje abakin aurenta” shiru Mom tayi na kusan one good minute saita daga
kafanta zatai tafiya dasauri Aya tace “Mommm” juyowa Mom tayi ta kalleta dawasu kalan idanu tace
“wallahi kikace tak Aya sai ranki yayi masifan baci yau!” Tana maganan tajuya tawuce wajen jeep dinta
ran Baba nawani irin suya yanda Mom ta dizgasa agaban duka yaransa da yan uwansa da masu aikinsa
yan gadi na gate ta kunna mota taja aka bude mata gate tafice, da kyar Abba ganin Baba bazai iya
magana ba yace “Aya dake dasu Ammi da Mamie ku taimaka mata tayi wanka” yakalli Ya Mustapa
dashima yayi mutuwan tsaye yace “kabasu maganin dazata sha doctor” saiya kama hannun Baba
yawuce dashi flat dinsa zuwa dakinsa asama Kawu yabisu.

Gwaggo tace “ni yar gidansu Tasiu wace kalan annoba Muhammadu Sani ya auro, Hameed!” Takira
Hameed daya fito daga mota tana sallallami tace “kodai sato yar nan tayi ba tata bace lokacin cikinta
cikin roba take sawa? Ku kunduba”? Wucewa abinsa Hameed yayi boys quarters ganin duka mata ana
flat dinsu dan nan aka wuce da Asmeey, Ya Abdullahi dasu Faisal ma duk suka bisa abaya.

Mom babban Barrister ce da ansan da zamanta a Bauchi, and police station waje ne da take zuwa every
now and then saidai idan any of her client is not in trouble, and she made good friends and connections
da alot of people a police it takes her just one call to wani babban dan sanda tagano wani police station
aka kai Fawaz tana shiga headquarter nan da nan tai magana tayi some paper works tawuce office na
babban su suna magana sai gashi an shigo da Fawaz daya daku sosai hannun Hamad, Mom ta tsayar da
maganan tabishi da kallo kaman yanda Fawaz din ya kalleta yadauke kai ya zauna Mom tajaye kanta da
kyar ta kalli ISP tace “as I was saying ISP Kamal is just misunderstanding yarinyar y’ata ce and har gida
yazo ya dauketa nina bada izini baban baisani bane, please I want the case closed and gone nobody need
to know no trace no record” shafa kansa ISP yayi yace “Hajiya Salami ahhhm Mrs Turaki ai ke kinsan
Hajjaju kome kikace ya zauna” murmushi tayi tasa hannu a jaka taciro bandur ma 1k guda biyu ta ijiye
agabansa tace “godiya nake ga wannan akaiwa yara barka da salla” cikeda jin dadi yaja kudin yasa a
drawer yace “godiya nake bari nakira boys su kawomai belongings dinsa” yamike yafice daga office din
yarage daga Mom sai Fawaz, juyowa tayi ta kallesa tace “ka kira Hajiya Ramatu ne?” Dago idanu yayi
yamata wani kalan kallo sannan ya watsar chan yace “I know you would come” yayi shiru kafin agajiye
yace “I didn’t call anyone” ijiyan zuciya tasauke tana kallonsa tayi wani karamin smile daidai ISP yashigo
da takalminsa agogonsa da wayansa duka yabasa fizgewa Fawaz yayi very rudely ISP yakalli Mom dasauri
tace “amana afuwa Yallabai” Fawaz yamike yafice abinsa Mom tamike tasakemai godiya sannan tafito
wajen motanta taga Fawaz din tsaye yana mata wani kallo ahankali takarasa ta bude side nata ta shiga ta
zauna shima yabude gefe agaban yashiga yazauna Mom ta tada motan ana kiran magrib suka fito daga
asibitin tace “I’m taking you to the hospital you look terrible” cikeda rashin mutunci Fawaz ya buga
dashboard da karfi yace “I am not going to any hospital kinjini” kallonsa Mom tayi yanda yake huci
ahankali tace “kayakuri” kaman badashi tayi magana ba ya lumshe idanu yana fuzar da iska gaban wani
big pharmacy tayi parking takalleshi tace “lemme get drugs for you toh” ko kallonta baiyiba Mom tabude
kofa tafice tashiga cikin kusan 15mins tabata sannan tafito da ledan magunguna ta ijiye abaya tadawo
gaban ta zauna ta kunna motan taja tadan sake kallonsa har lokacin idanunsa a kulle tace “kaci abinci”?
“Banjin yunwa” yafada da kyar, Mom bata sake magana ba har saida sukakai cikin GRA gaban wani gida
da kanta ta sauko tawuce tasa key tabude gate din key shiga cikin gidan tabude gate din tadawo ta shiga
motan taja motar ciki sannan ta sauko tashiga maida gate din tana rufewa, saukowa Fawaz yayi yawuce
flat din gidan yasa key dinsa yabude kofa yashiga, Mom tadawo motan tabude baya tadauki
magungunan tabar handbag nata da komi a motan ta taho tabude kofa tashiga, hadadden gida ne mai
kyau dublex, baya falon stairs tawuce sama wani daki tabude zaune tagansa kan gado yacire rigan
dagashi sai dogon wandon shadda da farin singlet jikinsa duk ciwo ijiye ledan tayi sai kawai tajuya
tawuce bayi bata wani jimaba tafito da ruwan dumi da towel aciki ta dawo tsayawa tayi agabansa tafito
ijiye bowl din a gefensa ahankali kaman wacce ke tsoron karta batamai rai tace “please allow me to treat
you” ganin baice komiba yasa ta dauki towel din ta matse ruwan tadago tashiga sharemai jinin daya bata
kanshi da fuskanshi ta duka tana share jinin kirjinsa tana kallon fuskansa ganin yaki kallonta, murya chan
kasa tace “Asmeey ne tamaka dukan nan”? Kaman bazai kulata ba yayi huci yace “no ita kawai fasamin
kai tayi da wannan ciwon na kirji na, it’s that guy that beat me wani maisaka bakin kwalli I don’t know
him” ran Mom a masifan bace tace “Hamad!” Ahankali yace “I will kill him wallahi shi Hamad din! I will
waste his life baisan dawa yayi messing ba I’ve marked him” tashi Mom tayi bayan ta gama goge komi
tadauki ledan ta bude taciro auduga da spirit tai treating duka ciwon sannan ta ijiye maganin da zai sha
tace “bari naje kitchen namaka fixing abinda zakaci sai kasha magani” tana maganan tadauki bowl na
ruwan zata wuce wani fizgota yayi yasa hannu ya kabar da ruwan dasauri Mom ta kalli ruwan tace
“Fawaz zaka jika dakin ne?”Authoritatively yace “nagama dake saiki gyara dakin” ya fizgota ya zaunar da
ita akan gado kawai saiya shige jikinta yadaura kansa akan kirjinta yayi lamooo, ahankali Mom takai
hannu tazare farin glasses dinta dagakan idanunta ta ijiye kan side drawer tadaura hannayenta abayansa
tana shafawa cike da kulawa da affection tace “kayakuri Fawaz i promise you those that hurt you like
this will not go scout free” cikeda takaici da masifa yace “I wanted yarki so bad but the stupid girl
tahanani gashi tafiki komi! For how long ina jiranta? Tun tana yar karama da Aya ke kawota gidanmu
nake maitanta kin hanani ita, jira nake, kinsan sabida Asmeey nake tareda ke wlh idan bazan sameta ba
zan barki ne, kinga boobs dinta kaman balambalam ba kalan naki da duk sun kwanta ba babu tissue
cikinsu” wani iri Mom taji zuciyanta na mata zafi kaman ya zubamata acid, dago kansa yayi daga jikinta
yana kallonta yace “tashi dalla kicire kayanki” ahankali kaman ba Mom ba tace “Fawaz not now please is
after 7 I need to go home” wani kallo yama Mom kaman ba Fawaz dake ma Momy sup sup ranan nan a
kotu ba da hannu yanunata kaman zai daketa yace “wlh ranki zai baci” ahankali tace “Allah ya huci
zuciyanka” tashi Mom tayi ahankali tashiga cire abayan jikinta Fawaz na kallonta yakai hannunsa yana
warware gaban wandonsa yana kama gabansa daya tashi Mom tashiga cire bra yace “mtswww I wish
irin nonon Asmeey kikeda shi kingansu kuwa sainaci yarinyar nan wlh Salima, i love Asmeey na rantse
saina aureta wlh ni nafasa jiran tagama law school I want aurenmu nan da 1month kinji” gyadamai kai
Mom tayi tana hadiye abu a wuyanta da kyar tace “toh” banzan kallo yamata yace “better make it
happens or u loose me kirasani” pant Mom tacire tahayo gadon tana danne zuciyanta karyayi fushi da
ita, ya kalleta yace “me kika saba min idan kinhau gado?” Yanda yake magana da Mom kaman ubanta,
kanshi takama tace “yakuri dena fushin rayuwata” daga kansa tayi tadaura kan hannunta takama boobs
nata takai bakinshi, jikinta duk yayi sanyi sabida yanda yake maganan Asmeey tace “ungo toh” kallon
boobs din yayi yaja tsaki. “Mtswww dalla jibi wani jakin nono dakikeda shi kaman na tinkiya” sai kawai
yasa bakinsa akai yawani ciza saida Mom ta runtse idanu sannan yashiga shaa da sauri yana sauke ijiyan
zuciya kallonsa Mom tayi da ciwukan da akajimai dake mata ciwo sosai arai Allah baitaba dauramata son
abu kaman yanda takeson Fawaz ba dudda rashin kunyan dayake mata is like batada zuciya awajensa,
ahankali takai hannunwanta tashiga shafa kansa wani gyara kwanciya yayi yana wasa da dayan boobs
din murya chan kasa cikin lallashi tace “I will never allow anybody to hurt you ever again, I’m sorry
sabida ni you got hurt Rayuwata kayakuri kaji” ijiyan zuciya yasauke yashiga juyawa yahau jikinta still
yanashan boobs din yaturamata gindinsa cikinta tana shafa kanshi har lokacin idanunsa a lumshe sosai
ya shiga sex da Momy yana mata wasu irin kuka na iskanci dukta rude.

Wajajen 9 yakawo ya kwanta a gefe ahankali yace “kije kimin girki” Agogo ta kalla but tsoron ta batamai
rai yasa tace “mezakaci?” Ahankali yace “spaghetti and bayina yayi datti those boxer baki wanke min ba”
gyadamai kai tayi ta tashi tadauki bargo tana rufamai tadauki towel ta daura tawuce kasa kitchen tashiga
tafara saka sanwar spaghetti sannan tadawo saman da mop ta gyara wajen daya jika tsaf tashiga bayi ga
boxer shi dayawa ta duka tahau wankewa tabarsu halfway takoma kitchen sannan tadawo wajajen
10:30 tagama komi takai boxer waje tashanya ta zubomai abinci takawomai tazo ta tadashi yatashi ko
kallonta baiyiba yashigaci takoma bayinsa ta wanke sannan tai wanka tafito daidai yagamaci tadauki
kayanta tacire tashiga sawa yace “dau plate din kifita dashi” dauka tayi ba musu tafice yabita da kallo
chan tadawo tadauki gyalenta zata sa yace “ai sai ki cire kaya ki dawo nan dan ban gayamiki nagama
dake ba dazaki sa kaya” kallonsa tayi takalli agogo 11 nadare yawuce, cikeda tsoro tace “Fawaz this is 11
dan Allah kayakuri” cikeda masifa yace “fine but wallahi karki kara nemana dagayau bani baki give me
the keys to my house and get the fuck out old wretch kawai” dasauri Mom tashiga cire kaya tazo gadon
tace “mesa kacika fushi ne Rayuwata”? “Malama idan zakiyi riding dina kiyi idan bazakiyi ba kibar nan”
Fawaz yayi maganan rai abace ba musu Mom tahau kansa she hates riding kafafunta na ciwo but haka
tashigayi zufa na keto mata kuma baya taimaka mata gashi takasa denawa sabida tsoro duk yana
kallonta yana lashe lips.

Faduwa gefe tayi kafafuwanta sun sage ya kwashe da dariya yabiyota yahau ci Fawaz can fuck oo yaron
dan iska ne yanayi yana matse mata nonuwa kaman zai cire yana dukan mata duwaiwai sosai baya mata
sex din gargajiya kaman Baban su Munir, saida sukai ja ya iya bata wahala a sex saida yayi round uku
Mom takasa cemasa ya barta sabida tsoro sai wajajen 1 yabarta yajuyamata baya yahau bacci abinsa
Mom takallesa takalli agogo she knows dagangan yamata dan an batamai rai yau da kyar ta tashi zaune
kafafunta kaman ba nata ba bayi ta shiga ta daurewa cinya tafito tasa bra tasaka kayanta tsaf tazo gadon
ta rufesa da bargo sannan ta duka ta manna mai kiss a goshi kafin ta wuce kofa tana murmushi tana
tafiya ahankali tadauka kasa tafita tashiga motan haka tabudema kanta gate cikin daren nan sai alokacin
tafarajin dari dari tafito da motan tasauko tarufe gate sannan tashiga motanta taja tana tsoro bata taba
driving late night haka ba wat did Fawaz made her do like this God!.

WAIT!

WAIT!

WAIT!

WAIWAYE BAYA KADAN.......

SO MOM HAS ALWAYS BEEN A HARSH MOM WE ALL KNOW THAT ADUKA YARANTA RIGAHT?

BUT WHEN IT COMES ASMEEY SHE IS EXTRA-ORDINARY HARSH TO THE GIRL!

LETS REVIEW SOME ABUBUWA DA MOM TAMA ASMEEY TOGETHER!


SO SABIDA FAWAZ MOM KULLUM KE DUKAN YARINYAR NAN TANA BARIN MATA TABUBBUKA A JIKI
SABIDA YADENA GANIN KYANTA?

SABIDA FAWAZ NE MOM BATASO YARINYAR TAI KITSON SALLA KARTAI KYAU?

SABIDA FAWAZ NE TA BATA LALLEN

YARINYAR DA MATA TABON MARI A FUSKA SABIDA KARYAGA KYAWUNTA?

SABIDA FAWAZ MOM KE KISHIN MANYAN NONON ASMEEY?

WAIT DUK SABIDA FAWAZ MOM TAKEMA YARINYAR NAN ABU?

SO ZATABAR YARON DATAKESO YA AURI YARTA AMMAN ZA TA MA TA NAKASU AJIKI?

MOM IS MAKING YARTA PAY FOR ABINDA BAMA TASAN IS GOING ON BA!

MY SHOCKNESS IS IN SHOCK!

GUYS LETS TALK!!

IS A MOTHER JEALOUS OF HER OWN DAUGHTER?


💫UWA KO UKUBA?💫

✍🏻M SHAKUR

EPISODE
1️⃣
6️⃣ 1️⃣6️⃣

https://chat.whatsapp.com/IB4tlRlThojFoahrw1nn6T

Wuraren goma na dare machine ya saukesa a kofar gidan yabiya kudi yashigo gidan Ya Mustapa yagani
tsaye shi kadai jikin masallaci yana kallonsa suna hada ido ya dauke kai yacigaba da tafiya yakaraso
gabansa ya tsaya batare daya kallesa ba yace “ina yi….” Be karasa maganan ba Ya Mustapa yakai
hannunsa yataba goshinsa jikinsa zafi kaman wuta zare hannunsa yayi ahankali yace “Hamadi” dan dago
kansa Hamad yayi yakalli Ya Mustapa da sauri ya sauke kanshi ganin yanda Ya Musty ke kallonsa, anatse
Ya Mustapa yace “did you cry?” Cus idanunshi hardan kumburowa sukayi, he knows kanninshi so well all
of them, Hamadi nada saurin kuka bawai rashin taurin zuciya bane kawai haka yake especially when he’s
in pain, ko ciwo yaji u can just see tears idan yanajin zafi, kin magana yayi Ya Mustapa yace “I’m talking
to you” juyawa yayi murya ciki ciki yace “kadena kallona” tsayawa kallonsa Ya Mustapa yayi maganan
dayayi just shows he’s angry, cus haka yakeyi idan yana fushi ko abu na batamai rai, even though bawai
he’s rude bane, Ya Mustapa yabi jikinsa da kallo kawai Hamadi yawuce da sauri side nasu shikuma Ya
Mustapa yatafi wajen motarsa batare dayace masa komi ba. Babu kowa a falo hakan yamai dadi sosai
sama yawuce da sauri yabude dakinsu ganin babu Hameed yaji dadi akwatinsa yabude yana kallon kofa
yazaro pant din aljihunsa da gudu yadaga kayansa ya tura akasa batare dayama iya kallon pant din ba
baisan a inda zai wurgan dashi ba, ai baisan yayi zaiyiba, baimasan mesa yadauka yaboye ba, kawai baiso
su Abba sugani, daidai yataso Ya Mustapa yashigo dakin yazo gaban gado yace “remove your shirt kazo
nan akwai ciwo ajikinka” dan jim yayi kanshi akasa, Ya Mustapa yakallesa strictly yace “badakai nai
magana ba”? Ahankali yataho wajen kofa yayi Ya Kustapa yabisa da kallo, key yasaka a kofan sannan
yadawo yazare rigansa ahankali yarage saura singlet fari tass sai kamshi yake, Ya Mustapa yabisa da kallo
akwai ciwo a shoulder nashi na katako daya karcesa dazu zuwa yayi yazauna Ya Mustapa yadauki auduga
da spirit yana goge ciwon shoulder runtse idanu Hamad yayi yadan sauke ijiyan zuciya kadan, Ya
Mustapa yace “kaida ka iya dambe is this small injury hurting you Jakie Chan”? Shiru Hamad yayi kanshi
na kasa, Ya Mustapa yacigaba yace “recently kai accident kwalba yashiga abdomen naka Alhamdulillah
we were able muyi operation acire batare daya maka damaging anything ba, fighting is not for you
yanzu! This is the first and last time dazakayi fada am I clear?” Gyadamai kai Hamad yayi kanshi akasa,
tass Ya Mustapa yagama treating ciwon sannan ya karbi hannayensa dayaga ciwo yana kallo suma
yashiga gyarawa yace “I will call Mamie to bring food for you saika sha maganin nan” ya ijiyemai magani
kan side drawer sannan yahada komi yadauka yawuce wajen kofa, haryasa hannu ya murza kofan zai
bude saiya tsaya batare daya juyo ya kalli Hamad ba murya chan kasa yace “stop worrying!” Yayi shiru
hakan yasa Hamadi yadan dago kansa yakalli yayansa dake facing kofa, ahankali Ya Mustapa yace “he
didn’t succeed in raping her” dawani irin mugun sauri Hamad yasauke kansa kasa cus baitaba
tsammanin abinda Ya Mustapa zaice kenan ba, Ya Mustapa yadan juyo ya kallesa sai kawai sai yayi
murmushi yabude kofan yafice daga dakin zaune yaga Mamie anan falon saman sanin yana ciki yata
shiga ba tabasu privacy, da dan damuwa kan fuskanta wajenta yayi yana murmushi yace “Mamie kin
damu danki baya gida tun dazu?” Murmushi kadan tayi tace “nasan baida kowa a garin ne to ina zaije
saisa Doctor” rungume Mamie Ya Mustapa yayi ta gefe tadan sauke ijiyan zuciya na damuwa, Ya
Mustapa yace “Hamad is an adult Mamie zai iya kula da kansa” ahankali Mamie tace “nasani kawai
tausayi yake bani, Hamad nada banbanci da Hameed sosai, yau idan banga Haneed har gobe ba ba lallai
na damu ba nasan zai iya kula da kansa ko’ina ya shiga zai iya kulla abota yayi mu’amala da mutane
Hamad ba haka bane nasa, na tabbata ma baici abinci ba”murmushi Ya Mustapa yayi yace “eh baiciba ki
kaimai Mamie, Ya jikin Asma’u tasha magungunan?” Gyadamai kai Mamie tayi tace “eh tasha suna
dakina itada Aya tayi bacci, Aya taki tafiya wai sai gobe” gyadamata kai yayi yace “zanje na kwanta
incase ta tashi anjima ko akwai wani abu call me Mamie, saida safe” kansa ta shafa tace “Allah maka
albarka Doctor” gyadamata kai yayi yasaketa yawuce itakuma ta wuce kitchen da kanta tamai shayi
sannan tadebamai pepper soup tasan bazaici tuwo this night ba tahayo sama tabude dakinsu ahankali,
akwance ta gansa but idanunsa biyu yana ganinta yatashi ya zauna harya chanza kaya yana sanye da t-
shirt da pants dogo black kanshi ya sauke kasa ta ijiyemai abincin gefensa tace “ci abinci, Hameed ya
bingile da bacci a BQ dashi da Munir nayi juyin duniya su zo nan wai sai gobe, oya eat” Mamie ta dauki
cup na shayin ta mikamai ahankali yasa hannu ya karba yafara sha tana kallonsa anutse tace “tuntuni
kana ina?” Sauke kansa kasa yayi yace “wani masallaci naje” Mamie tai shiru bata kara magana ba
tamike tayi wajen kofa zata bude murya chan kasa Hamad yace “Mamie” juyowa Mamie tayi ta kallesa
sauke kansa yayi kasa ahankali yace “I am sorry I made you worry” this is banbancin Hamad da sauran
yaranta shi da Mustapa are very sensitive, they notice everything, bawai takirasa bane but then yasan
she has been so worried just like yanda yanzun nan Mustapa yasan she’s worried, ganin Mamie batace
komiba yasa yadan dago kanshi ya kalleta eyes nashi na nuna baiji dadi ba yayi nadama yace “kiyakuri
Mamie” gyadamai kai tayi tamai murmushi tace “yawuce” tawuce tafita.

Tea yadansha yakalli pepper soup din baison nama yayi karfi yasan Mamie always cooks soft meat but
nan baisan ko ita ta dafa ba hakan yasa yadan ture sannan ya shanye tea yasha maganin ya kwanta yayi
shiru.

Wuraren 12 Abba yashigo flat din dakinsu Hamad yawuce yabude kofa ganinsa yana bacci yasa yadan
sauke ijiyan zuciya ya maida kofan yarufe mai yasan Hameed na BQ, dakinsa yawuce kawai yau gidan
kap babu wanda ke cikin walwala ko farin ciki.
Around 1:30 Mom tayi horn gabanta na faduwa dan bata taba late haka ba fitowa gateman yayi ganin
motanta yabude mata shigowa tayi tai parking tadan jima a motan sannan ta sauko da kyar aranta tace
yaron nan Fawaz naso ya kasheni I’m 47 not 30 dayake so ya hallakamin kafafu, jakanta tadauka tamaida
motan tarufe tayi key tana taku daidai cikeda shegen girman kai

Bude kofan flat nasu tayi ta shiga babu kowa a falon an ma kakkashe wuta, maida kofan tayi tarufe
tawuce staircase tafara hawa ahankali tahayo sama Baba tagani tsaye anan falon saman yahada
hannaye ya rungume yana kallonta fuskanshi ba Rahama saida gabanta yafadi rasss amman ta dake
cikeda isa dakuma iko tacigaba da tafiya Baba yakalli agogon bango babu wani wasa kan muryanshi yace
“daga ina kike Salima”? “Daga asibiti” wani kallo yamata itama tamai wani kallo tace “Baban Aya dazu
kamin abinda zakayi agaban yan uwanka yanzu kuma me kakeso? Naje police station kasan awa nawa na
bata kafin na iya ciro yaron? Did you see condition danaga Fawaz? Ubanwa yabama wannan wawan
yaron jobless boy wanda sisi baya aljihunsa daman taba Fawaz?” Yasan Waye Fawaz? Fawaz da har
yamutu banjin zai iya taka matsayinsa ba shine yakesa kazaman hannun nan nasa na talauci yana dukan
dan masu kudi? Look Baban Aya sabida respect dat I have for you yasa nayi roko Allah da Annabi kar a
kulle Hamad da wlh saiya yabawa aya zakinta so daganan mukaje asibiti daga nan nake yanzu” sosai
Baba ke kallonta harta gama surutanta sannan strictly yace “darajan yaranmu shine zan barki ki kwana
agidan nan dan dare yayi amman gobe ki tattara inaki inaki kibarmin gida nagama aurenki Salima!” Yana
maganan yajuya yawuce dakinsa dudda maganan hit her hard but saida tabi Baba dawani kalan kallo,
tanason Baba dan he’s a good husband, she’s this kind of person da reputation dinta matters to her and
auren ta abune datake alfahari dashi, miji na karama status nata daraja Mrs Turaki Mrs Turaki yana
karamata calibar, bata auri Baba danta rabu dashi wata rana ba especially yanzu da yaransu sun girma ai
abin kunya ne ace an saketa ita din nan Mrs Turaki miji ya saketa har yana korata daga gida nada nada!
Tai wani murmushi tace “inkasan wata bakasan wata ba zama daram wlh” tana maganan tawuce dakinta
tabude kofa tashiga abinta tafada bayi tayi wanka tafito ta shirya tana magrib da isha’i.

💫UWA KO UKUBA?💫

✍🏻M SHAKUR

EPISODE
1️⃣
7️⃣ 1️⃣7️⃣
Ahankali Aya ke bude idanunta tamika hannu tana kunna wuta tasaman gadon takalli Asmeey data shige
jikinta ta dukunkune lips dinta na motsi sosai, Aya tai shiru tana kallonta cus a bacci taji Asmeey nata
kiran Ya Hamad, Ya Hamad, yanzu kuma ta tashi lips dinta na motsi but batajin metake cewa, ahankali
takai kunnenta saman fuskanta tayi shiru tana kokarin jin abinda take fadi Asmeey cikin bacci da mafarki
tace “Ya Hamad! Ya Hamad” dasauri Aya ta kalleta she’s still calling Ya Hamad dasauri tadaura hannunta
saman kanta ko zazzabi take but babu zazzabi ajikinta, ijiyan zuciya tayi tadan jijjigata hakan yasa tai
shiru tamaida lips nata tarufe, Aya tasauka daga gadon ahankali batare datai motsi ba kada ta tadata ta
rufamata bargo tawuce bayin Mamie tadauro alwala tafito ta shimfida dadduma tahaukai, yau gabaki
daya prayer point nata is her sister, she just turn tana kallonta tana mata addu’an Allah ya tsareta, yauta
kubuta Fawaz bai lalata mata rayuwa ba, but gobe fa? Jibi fa? Gata fa? Zata kubuta? The solution is Allah
ya shigo lamarin tasan ko duniya zata hade after wat happened today Baba bazai taba aurama Fawaz
Asmeey ba, but wat next? Will Mom give up? Will Mom backdown? Ga yarinyar batada any saurayi balle
tamasaka baki ta zuga Baba ya mata aure to hell with d law school, tayi agidanta, but she has no one! No
any man, Mom da bata bari tazo gidajen su wat will even happen? What kind of life is this? Why is Mom
like this? Kanta ya kulle batasan how she can save her little sister ba, bataso tace su Abba ko Kawu na
Gombe sutafi da ita, Mom are literally enemies da mutanen, she’s a sworn enemies dasu, so is
impossible but wat next? What will she do? Tayi shiru tanakan dadduman.

Around 5 na asuba Gwaggo ta shigo dakin tana haki taduka takama guiwowi, Aya ta tashi daga kan
dadduma dasauri tace “Gwaggo benen kikahau?” Kaman jira Gwaggo take tafashe da kuka tana haki har
lokacin kaman tafito daga yaki tace “Wallahi wallahi runtsawa nan banyi ba Aya sabida yarnan” tanuna
Asmeey dake kan gado tace “najama uwarku da yaron nan Yaseen yafi kafa sittin da shidda, wani irin cin
zaline wannan uwartaku tamikata da kanta aje amata fyade?” Ahankali Aya tace “Gwaggo hala Mom
batasan hakan zai faru ba tunda tace gidansu suka tafi” Gwaggo tace “dalla matsa uwarku duk ta muku
fitsarin asuba a kwakwalwa baku gane abinda ke faruwa, ta tsani yarnan, ta tsani Asama kaman
makiyarta, ai tasan waye kwalandan yaron nan, kuma da gangan tabasa ita ya lalata mata rayuwa Allah
ya hana ai addu’a ta ba banza ba”Gwaggo tai maganan tana sharce hawaye tabuga tafi tace “toh bari
kuji, wlh wlh karya tasha karya ke duk uban durun uwar abinda zai faru ya faru amman saina raba Asama
da wanchan muguwan Salima wlh kuwa” Gwaggo ta buga kofan da karfi cikin fushi kaman zata karya
kofan tar Asmeey ta bude idanunta kawai saitaga Fawaz asamanta zaihau jikinta wani irin mahaukacin
ihu tasaki da saida gidan gabaki daya ya dauka da Aya da Gwaggo dake magana sukayo kanta Aya tace
“Asmeey Asmeey mune kalla kalli, menene? Stop screaming” ina Asmeey bamatasan me akeyi ba tawani
irin kankare ihu kawai takeyi Gwaggo ta buga salati. “Innalillahi Wa innailaihi raji’una, Asama ke ke” Aya
tahau gadon tana kokarin dagota but wlh takasa cus Asmeey ta sankare sosai tana ihu, Mamie tashigo
dakin da gudu tana “meke faruwa” bama aji sabida ihun Asmeey daya cika dakin, Abba yashigo sanye da
jallabiya hannunsa rike da charbi yazo wajen gadon shima yana kokarin dago yarinyar yakasa ihu kawai
take. Yace “kira Dr Aya” Aya tarude batamasan da waya zata kirashi ba kawai tayi waje Baba yashiga tofa
mata addu’a, Aya na fita taga su Yaya Mustapa harda su Faisal da Munir duk zasu masallaci, Baba shima
yana fitowa ganinta tana kuka kawai sai suka taho Baba yataho da gudu duk sukai sama tundaga kasan
falon ihun Asmeey akeji Ya Mustapa yazo gadon da sauri ganin suna kokarin daukanta yace “don’t
forcefully try to carry her or take her zata karye, Mamie rub her hair” Baba yashigo dakin da gudu wlh
wlh yarude gabaki daya yace “Asmeey Asmeey, Husna, ke Husna” yakalli Abba yace “aljanu gareta Yaya?
Meya sameta”? Girgizamai kai Abba yayi Ya Mustapa yace “is just fear” tsayawa ahankali Hamad yayi
jikin kofan dakin wanda baiso yazo ba but yakasa daurewa saida yazo, duk suka shiga mata addu’a
Hameed ahankali shima ya jingina da bango yana kallonta. Ahankali Asmeey tafara sakin jikinta Mamie
na shafa mata kai Baba yace “Asma’u bude idanunki gani nan, ga Baba” bakinta ne yayi motsi cikin
rashin karfi da yar karaman kofa tace “waya buga kofan? Wanna mutumin ne”? Atare duka sukace “no”
Gwaggo tace “nice na buga kofa bansan zaki firgice ba Asama” ahankali Asmeey tace “Baba” dasauri
Baba yace “na’am Husna, gani” murya chan kasa tace “Munir” dasauri Munir yazo gaban gadon yace
“na’am Asmeey I am here, open your eyes” is as if she wants to be sure da gaske tana tareda su kafin
tabude idanunta tayi shiru kusan 2min duk suna kanta suna tofa mata addu’a kafin gently tace “Ya
Hamad!” Dasauri kowa na dakin yajuya yana neman Hamad suka ganshi tsaye jikin kofa yasauke kanshi
kasa da sauri gabansa yawani fadi jin takira sunansa,Ya Mustapa yace “answer her she’s in shock”kasa
magana Hamad yayi kaman zai nutse akasa da kyar yabude yace “uhmm” yana maganan yafice da sauri
daga dakin, gently Asmeey tabude idanunta tasaukesu akan Baba hakan yasa tai relaxing jikinta tamika
hannunta mai lafiya tabama Baba dasauri ya karba fashewa tayi da kuka ahankali tana kokarin tashi
Mamie ta taimaka mata ta taso tazauna ta rungume Baba tace “Baba I am scared” ahankali Hameed
yajuya yafice daga dakin, Baba yashafa bayanta yace “babu abinda zai sameki duk ba gamu ba, ga
yayyinki kuma, waya isa yataba ki ” gyadamai kai tayi ahankali tace “Baba ina Mom?!” Kowa na dakin
saida ya kalleta, murmushi Baba yayi yace “tana dakinta, bari muje muyi salla, Aya taimaka mata tayi
alwala” gyadamai kai Aya tayi da Baba da Abba da sauran mazan duk suka fice.

Wuraren 9 yashigo gidan daga mosque. Yaji karfin jikinsa he’s not running temperature zai shiga flat
dinsu Munir daya fito daga Bq yazo wajen yace “Ya Hamadi Abba na BQ yace ne daman na kiraka daga
mosque zanje wajen Asmeey” shiga flat dinsu Munir yayi yaje wajen Asmeey, shikuma Hamad yawuce
BQ din, wucewa yayi wajen ya shiga falon baida wani girma, Abba ne aciki sai Mami, sai Kawu, dakuma
yayyinsa, wajen Ya Mustapa yaje ya zauna duk suna kallonshi yasauke kai kasa yace “ina Kwanan ku”
Abba yace “lpy lau yaya katashi yau”? Ahankali yace “fine” yayi shiru sannan yadan gyara murya yadubi
duka yaran nasa yace “akwai very important magana dayasa nataraku, Baba bayaso ya zauna anan
sabida baiso wani yaji kunyarsa yakasa magana or yafadi ra’ayinsa” Abba yayi shiru sannan yace
“Muhammad Sani na so ya aurar da Asama’u!” Abba Yayi maganan yana kallon yaransa dayaga babu
wani wanda yayi motsi cikinsu, Abba yace “Asama’u batada wani manemi ko daya balle ace yafito” yayi
shiru na kusan 3min kowa na kallonsa, ahankali Abba yace “inaso ka aureta Hassan!” Dasauri Hameed
yadago kansa yakalli Baba cus baitaba kawo kansa maganan zatayo ba, Kawu yace “ka aureta Hameed!”
Kallon Hamad Ya Mustapa yayi dake kusada shi asace batare da kowa ya lura ba, kansa na kasa but
fingers dinshi yaga sunyi motsi more like rawa sai calmly yaga yaharde hannun nasa biyu yarike ya ijiye
kan cinyarsa, Ya Mustapa yadauke kai kaman bai kallesa ba, Abba yakalli Hameed yace “bakace komi ba
Hameed bawai tursasa ka nakeba saisa ma Baba yaki zama anan sabida kar kunyansa yasa kuyi abinda
zaku cutar da kanku” Hameed is an upright person, he’s outspoken saisa ake cemai baida kunya shi a
inda Hamad yake, kai tsaye yace “Abba ni inada budurwa wacce nakeso sunanta Zainab, Yaya Mustapa
yamayi magana da ita awaya” Abba na kallonsa yace “and so? This is kanwarka ake magana dan kanada
wata budurwa, nan da yan shekaru masu zuwa idan Allah ya budamaka kaga zaka iya rike mata biyu sai
kayi” mikewa tsaye Hameed yayi da sauri Abba ya kallesa kowa ma haka banda Hamad da kansa ke kasa
har lokacin, Hameed yace “Abba I am sorry gaskiya the same reason dayasa tundaga kan Ya Mustapa, Ya
Abdullahi and Yaya Faisal basu taba marmarin auren yaran matan nan ba nima I am no exception” duka
yayyinsa kallon Hameed suke, Abba dake kallonsa cikin natsuwa da magana irinta manya yace “and wat
is that reason Hameed danni ban sani ba” rai adan bace Hameed yace “Abba have you seen yanda yaran
matan nan ke tsoron mahaifiyar su? Tundaga kan Aya down to Munir? Abba kana ganin na auri yaran
matan nan will I ever be husband to her? No no no Abba wlh Mom dinsu ce mijin, Mom dinsu ce komi
tasu, they fear mahaifiyarsu kaman me, she’s in total control of lives nasu” Hameed yace “Abba idan
Mom takira Asmeey tace Asmeey karkima Hameed girki bazatayiba” Hameed yayi magana da muryan
Mom da saida Yaya Abdallah yayi murmushi cus he’s saying the truth wlh, Hameed yace “idan tace shigo
mota kizo bauchi yanzun nan wlh they no born those children ko Asmeey takejin maganan! Kafin
nadawo daga bank Abba Asmeey ta tafi” Hameed yadan lumshe idanu yace “Abba ni bazan taba iya
auren wacce uwarta ta maida robot ba, she’s always ready to obey command, this is abinda yayyina
suka gani basu taba kwadayin ko marmarin hada zumuncin nan ba cus it will never end well, banda haka
that woman hates Mamie na alot! She hates us, she also hates y……” hannu Abba yadagamai hakan yasa
Hameed yayi shiru, Abba yace “I don’t care idan she hates us or like us, Muhammad Sani kanina ne and I
will always be yayanshi, zumunci is the most important thing to me” Kawu yace “kwarai Yaya” Baba yace
“koba kanina araye ni mai daukan Asmeey na aurar da ita ga miji nagari ne, so idan wayannan ne
dalilanka ban karba ba inaso ka auri Asmeey Hameed!”.

[06/01, 15:27] +234 806 229 2100: 💫UWA KO UKUBA💫

✍🏻M SHAKUR

EPISODE
1️⃣
8️⃣ 1️⃣8️⃣

wa.me/+2347012181461

Baki Hameed yabude ganin da gaske Abba yake fa dan haka shima dole yayi da gasken, hakan yasa
yahade rai yace “Abba nifa bazan auri wacce wani yarigani ganin jikinta ba!”Dasauri kowa ya kalleshi
adakin da fuskan bacin rai sosai banda Hamad da har lokacin kansa akasa, Abba ya dakamai tsawa yace
“what are you saying Hassan”? Cikin kunkuni Hameed yace “karya nayi Abba sabida baici nasara ba
doesn’t mean bai mata wasu abubuw……” enough! Abba yafada rai abace, yanunamai kofa yace “fita!
Get out” wucewa Hamee yayi fuuuu yafita daga dakin, Abba yadanyi shiru saiya kalli Hamad dakansa ke
kasa anatse yace “Hussain zaka auri Asma’u”? Tashi Hamad yayi akufule yace “no!” Kawai yawuce yayi
kofa yafice daga dakin Abba yabisa da kallo haka kowama na dakin Abba ya sauke kai tareda dafa kai
yayi shiru chan Abba yadago kansa yace “wai nakalli Hameed shine mai dan hankali dazai iya zama da
mace compare to Hamadi dakeda kunya bayama son mata na kallonsa, kuma naga Hameed shine yadan
kama aiki a hannu zai iya rike mace da albashinsa, shi Hamad har yanzu bai sami aiki ba, amman jibi
rashin mutuncin da Hameed yamin” ahankali Kawu yace “yanzu yaya zamuyi Yaya? Bazamu iya samo
wani mu basa auren Asmeey ba gaskiya daga waje wanda bamusan yanayin halinsa ba, gwara yaranmu
da suna gabanmu kuma mu muka tarbiyantar dasu” ahankali Ya Abdallah yamike yace “Abba reasons na
Hameed are valid, I’m not talking about the last statement dinshi wannan hauka ne kawai yake but
statement din mahaifiyarsu yaran dayayi is true, very very true, Abba auren yaran matan nan ba zaman
lpy bane and idan kun shirya yi ku shirya ganin drama da damuwan uwarta daban daban cus kunsan
gaskiya bawai mahaifiyarsu na sonku bane ko tana shiri daku ba she hardly talks to Mamie, Abba think
about it please” ahankali Abba yace “to ya kukeso mu ceci Asma’u eh? Abdullahi idan ni mahaifinta
Yayan kuma mahaifinta banyi ba who will? Do you have a better solution mu barmata yar ta kashe?
Mubar innocent Asma’u ta mutu sabida halin mahaifiyarta sai muzo mukaita kabari nan gaba?”Shiru Ya
Abdallah yayi sai kawai yawuce yafita shima, Faisal yamike yabisa abaya cus the truth is they don’t hate
Asma’u infact babu wata kanwarsu da suka tsana tundaga kan Aya kawai they don’t want problem na
mahaifiyarsu saisa dukansu bama su taba gigin neman yaranta ba duk sukaje suka auro matayensu
awaje.

Dakin yarage daga su Abba sai Ya Mustapa, tasowa Ya Mustapa yayi yazo kusada Mamie yazauna
dukansu suka kalleshi ganin magana yakeso yayi, Abba yace “me kakeso kafada Doctor? Kaima bayan
kanninka zaka bi”? Girgiza kai Ya Mustapa yayi yace “Abba ku aurama Hamadi Asmeey!” Dukansu
kallonsa sukayi jin maganan dayayi, Abba yace “Doctor Hamad! Da kanka kake fadin abama Hamad
Asmeey? Ta ina kake ganin Hamad zai fara zaman aure da wata eh? Baka gansa bakaga kalansa ba”?
Anatse Ya Mustapa yace “Abba sabida yanayin Hamadi sai muyita kallonsa bazaiyi aure ba? Hameed
nada budurwa Zainab yariga yabama wata zuciyansa, koya auri Asmeey bazata sami zuciyarsa ba, so I
support kar Hameed ya aureta but for Hamad baitaba soyaya ba just like Asmeey bata taba ba, Hamad is
shy and calm, Asmeey is calm too and sad and lonely girl with zero friends, so I think a unionship nasu
they will find solace and comfort in one another, they will learn to love ajunansu and unite, they will
build not just love har friendship da companionship, Hamad zai chanza within a blink on an eye and be
free da matarsa” Abba yayi shiru duk suna kallon Ya Mustapa dake magana hakama Mamie, ahankali
Mamie tace “rike mata, rike gida, ciyarwa da sauransu fa doctor? Hamad bai kama sana’a ba kwakkwara
yaya zai lura da ita?”Murmushi Ya Mustapa yayi yace “Mamie Hamadi is not that jobless da bazai iya rike
mata ba yaron nan yanada sana’an sa, Hamad is genius, gifted, he works and he earns money, ana gobe
salla they paid him 250k for a job dayayi that’s albashin Hameed na one month ya samesa in a day,
Mamie kudenama Hamad kallon baida aiki trust me cikin duka yaranku Hamad shine ma yafimu aiki ga
potential, akwai wani gasa daya shiga na Microsoft idan yagama yaci Mamie wlh kudin da yaron nan
zaiyi sai kunyi mamaki and they will invite him to kasan waje ranan kaddamarwa zaku gansa a TV saisa
na siyamai desktop rannan cus dashi yake aikin nashi ya lalace, Hamad is not lazy kuma ba lallai ma
yajira mu mumai wani abuba, kumai addu’a kusamai albarka Mamie and wish him well, aure na bude
kofofin arziki Allah bazai taba hanasa abinda zai ciyar da Asma’u ba banda haka I’m still here, gasu
Abdallah ga Faisal ga Hameed we will all support our brother, Mamie Asmeey bazata taba wuni without
a meal ba I promise you that” Duk shiru sukayi suna kallonsa Abba yace “na yarda toh doctor, inada
wata miliyan daya muka koma kano sai atada gini a musu flat yasata agidan, bazan turasa gidan hayaba
karya zaman mai wani burden akai biyan kudin gida duk shekara, kuma ayanda Hamad yake gwara suna
gabanmu muna kwabamai, muna nunamai ga yanda akeyi dan yaron sai ahankali” Baba da Kawu duk
sukai na’am Ya Mustapa yace “Baba karka damu zan dauki nauyin ginin in sha Allah” ahankali Mamie
tace “Idan mahaifiyar ta tafara bura’uba fa? Hamad baida bakin fada ko fitina da tashin hankali? Nasan
maganganun Hameed yayi shirme amman kuma yafadi gaskiya dayawa, idan Asmeey Hameed zata aura
bazan waniji tsoro ba Hameed nada jan wuya dazai tsorata Asmeey ta natsu tasha ruwan jikinta idan
mahaifiyarta na abubuwan data saba, but Hamad fa? Ta ina zai iya da jaraban matan nan?” Murmushi Ya
Musty yayi yace “one problem at a time Mamie, and Mamie kinsan mene kinga yaran nan biyu Asma’u
da Hamad idan sukazo suka kulla soyayya ba mahaifiyar Asmeey da idan duka danginta ne Asmeey zata
yakesu sabida mijinta, babu abinda so baya sawa Mamie kawai mubisu da addu’a” Abba yace “wannan
gaskiya AlMustapa, idan muka tafi da ita kano saitai haukanta aurenma sirri ne, so maganan nan ta tsaya
tsakanin mu, bari na kira Muhammadu Sani” Baba yadaga wayansa ba’a wani jimaba saiga Baba yashigo
ya zauna Abba ya sanar dashi komi sun dauka bazaiso hadinta da Hamad ba cus baida aiki amman Baba
yace “wlh wlh nafison Hamad! Nafison Asama’u da Hamad Yaya, nasansa da kunya da jin nauyi yasa naki
zuwa nan amman shinake mata kwadayi dama, arziki kuma Allah ke badashi ga wanda yaso, ni da inada
arxiki? Rana daya Allah yasama kasuwata albarka, zan sayamai gida a kanon sai su zauna ciki” Abba yace
“kadakata tukunna su zauna agabanmu muna kallonsu kasan yanayin Hamad we have to groom him and
teach him zaman aure” Ya Mustapa yace “Hamad bazai taba yarda ma ya zauna agidan da zaka basa ba
Baba yanada zuciya da kwazo fa bayason irin abubuwan nan, ko ginin da zamumai yanzu zakuga yanda
za’ayi dashi sai munyi daga” Waya Baba yadaga yakira Yayan Mom, Yakira wasu abokansa guda biyu,
dawani babban Malami daya sani karfe biyu a masallacinsu na nan cikin gida.

Shigowa dakinsu Hameed yayi dan tuntuni yana waje yayi wani bako dan shi yanada friends anan Bauchi
yana shigowa daidai Hamad na fitowa daga wanka yasaka wani ash yadi but idanunsa sunyi ja da sauri
Hameed yace “meya sami idanunka haka kuka kayi?” Da sauri Hamad ya dauke kai yace “soap” gabansa
Hameed yasha yana kallon idanun yace “soap? Yaushe kafara sa soap a idanu wajen wanka? Did you cry
Hamadi?” Kokarin matswa gefe Hamad yayi Hameed yabisa yace “why did you cry”? Dan lumshe idanu
yayi saikuma ahankali ya nunamai shoulder shi, dasauri Hameed yazo yadan daga rigansa yaga ciwon
yace “you got hurt wurin nan jiya ko?” Gyadamai kai yayi Hameed yace “sannu kasha magani”? Maganin
ya nunamai dake gefen gado kawai yawuce yahau gadon yadauki laptop dinsa ya kunna Hameed yabisa
da kallo zuciyanshi na kokonton abinda yasashi kuka, Hamad is very soft tun yana yaro he cries for ciwo
especially idan da zafi, but could this small ciwo be abinda yasasa kuka abayi? But wani abin ne? But
mene toh? Wani abu yabatamai rai ne? Wat happened? Yayi shiru cus yakasa kawo wani abu

Sai yazo bakin gadon ahankali ya zauna ahankali yace “Hamad” juyowa Hamad yayi yakallesa, murya
chan kasa Hameed yace “I love you!” Wani irin dauke kansa Hamad yayi da gudu yadauki filo yana kare
fuskanshi adikile yace “wat is this”? Kaman mace Hameed yawani shake murya yace “Wallahi I love you
Habiby na Hamadi fine boy” dawani irin sauri Hamad ya yunkura zai tashi Hameed yarike shi yana
hayowa gadon yace “wlh bazakaje ko’ina ba, wai kai bazaka koyi irin abubuwan nan ba, hakafa kai aure
matanka zata dinga gayamaka, I love you Hamad” yawani make murya yana kanne idanu uwa mace,
juyawa Hamad yayi yakifa fuskanshi akatifa sosai kaman zai shige ciki da kyar yace “please stop this
Hameed” Hamad is really really shy, Innalillahi wannan wani irin namiji ne, how will Hamad bring kanshi
yayi making love to matarsa? Wlh he’s not sure idan Hamad can look at nakedness din mace ma, sai
kawai yasakesa ganin karyaje yahana kansa numfashi sabida yanda yake manna fuska akatifa kaman zai
yaga yashiga ciki, yace “matarka ta shiga uku Hamadi” yawuce bayi abinsa shima dan yayi wanka”.

[06/01, 15:27] +234 806 229 2100: 💫UWA KO UKUBA?💫

✍🏻M SHAKUR

EPISODE
1️⃣
9️⃣ 1️⃣9️⃣

Flat dinsu Baba yashiga yara duka an musu wanka sunsa kayan salla an basu breakfast tea da bread
sunasha harda yaran su Su Ya Mustapa, dasu Ya Abdallah duka, suna ganin Baba falon kaman
makaranta. “Good morning Baba” murmushi Baba yamusu yace “anashan shayi to asha ina zuwa nima
abani nawa nasha” wucewa yayi sama ya kalli agogon bango ganin 9 something ya kalli dakin Mom
saiyaji ransa na baci yawuce wajen kofa yabude kai tsaye ya shiga ciki, Mom yagani zaune tayi wanka
taci gayu tasa wata shadda dayasha aiki ga Mama gefenta dake kada musu shayi, Mama na ganinsa tace
“ahh Baban Aya kaine, mun tashi lpy ina kwana” haushi rufe Baba yayi baima amsata ba yace “bamu
wuri Maman Nana” tashi Mama tayi takalli Mom tace “bari naje Maman Aya kuka gama kirani awaya”
gyadamata kai Mom tayi cikeda isa tana gyara farin glasses na idanunta, Mama tazo tabi ta gefen Baba
tawuce tafita ta maida musu da kofan tarufe, Mom ta kallesa ba yabo ba fallasa tace “ina kwana” Baba
bai amsata ba rai abace yace “wat are you still doing agidana? I thought I made it clear cewa ki barmin
gida this morning”? Tea da Mama tahada mata tasa hannu tadauka takai baki ta kurba, Baba na kallonta
wondering tayaya ma ya auri mace mai girman kai haka harya iya zama da ita na all this years suka
hayayyafa, kurban tea tayi ta ijiye cup din sannan tasa hannu tadauki wani file dake nan kan table ta
mikamai da hannu tana kallonshi ido cikin ido tace “ka sakeni yes naji ka sakeni, but korana daga gidan
nan Baban Aya baka isa ba saidai ni na koraka idan naso” kallonta Baba yakeyi sosai ba rahama kan
fuskansa yace “gidan mahaifina daya baro kauye yashigo nan birni yagina mana all i did was nakara kudi
nasai land nayi renovating gidan nan na maidasa haka na zamani shine zakice ni zaki kora”? “Kwarai!
Kajini da kyau Baban Aya, gidan nan is mine ka duba takardun nan kagani da signature ka akai, gida nawa
ne!” Abba na tsaye wajen kawai yasa hannu a aljihu zuciyansa na tafarfasa yashiga kiran Faisal yana
dagawa yace “Son kazo ina sama” ya katse wayan Mom ta ijiye file din kan table tacigaba da shan tea
tana kallon TV abinta, juyawa Baba yayi yabude kofa daidai Faisal na hayowa saman zai wuce side din
Baba, Baba yace “gani nan Son” tahowa Faisal yayi suka shigo dakin tare yakarasa wajen table yadauki
file yamikama Faisal daya tsaya yana jiran Baba batare daya kalli inda Mom take ballema ya gaida matan
ba dan wlh he hates her sosai, Baba yace “takardun gidan nan ne wai gida ta ne tayaya akayi suka dawo
nata Faisal”? Faisal is lawyer he knows all this hakan yasa yashiga reviewing komi sannan yakalli Baba
yace “Baba ya akayi kayi signing takardun nan?” Baba yayi shiru saiya kalli Mom datamai wani
murmushin keta ya dauke kai yakalli Faisal yace “tana bani takardu da dama ina signing na makarantun
yaran gidan, kasan kap yaran gidan nan ita ke handling school nasu, sune kawai abinda nake signing
saidai tahaka ne tabani na signing ban sani ba” dan ijiyan zuciya Faisal ya sauke yace “gidan nata ne
yanzu Baba kayi signing” kurban tea Mom tayi tasauke kasa tadanyi murmushi tace “ilimi nada dadi yau
kaga rananta ko Baban Aya? Nasan with this kind of people dakakedasu as yan uwa watarana za’a saka
ka sakeni, ka koreni, nasan ba cikakken ilimi gareka ba haka naje dakinka na dauko takardun nayi komi
na hada ciki takardun makaranta su Yusra kayi signing yanzu inga ubanda ya isa ya koreni daga gidan nan
wlh saidai ni na koreka da yaranka da matarka da mutanen nan daga gidan” Faisal jiyayi kirjinshi na
tafarfasa ya cigaba da tsayuwa anan he can insult this bitch of a woman hakan yasa yace “Baba can I
go?” Gyadamai kai Baba yayi Faisal yajuya zai wuce Mom tace “kaikuma uwarka kagani ka watsar ba ni
Salima ba” juyowa Faisal yayi yamata wani kallo sannan kawai yabude kofa yafice.

Baba yakalli Mom yanuna mata files na hannunshi yace “Salima ni zaki kwacema gida? Gidan mahaifina?
Shi zaki maida naki sabida kinga banda sani kan harkan makaranta kaman ke? Salima tunda na aureki
nataba cutar da ke? Makarantan nan da abinda kika zama yau is all thanks to me nina saki kikai karatun
da kudina? Gidan nan banawa bane eh nasan ninasai filaye kusan uku na hada na karama gidan girma
nayi renovation saisa yan uwana suka bar gidan yadauki sunana a paper da komi ba nasu sunayen
amman hakan baya nufin nine mai gidan nan gabaki dayansa Yaya na ciki, Kawu na ciki, mahifiyarmu
Gwaggo na ciki, this house is gidan gado da mahaifinmu yabari, Salima kin maida gidan da babu zufanki
ko daya ciki naki sabida makarantan da karatun da kikayi na ilimin mallakan abinda babu zufanka aciki ko
shi karatun lawyer?” Baki Mom ta tabe tace “kanka akeji Baban Aya! Shekarun mu talatin da aure
munada diyar 27yrs shine zaka sakeni yanzu? Ni zaka saka? Maisa baka sakeni tun ina yar yarinyataba sai
yanzu zakamın sakin rashin mutunci kace na tattara na barmaka gidanka, is something wrong with u?
Akwai wani level da ake kaiwa a aure da wlh miji bai isa yasaki matarsa ba, Baban Aya baka isa kasakeni
ba wlh! Zama daram babu inda zanje! Gidanku bawai na kwace to sell it kowani abu bane no it’s just
lave-rage, idan kanason gidan ku na gadon nan u want to protect it at all cost to ka zauna dani zama
daram inba hakaba get ready kahakura kaima da gidan gadonku” Ijiyan zuciya Baba yasauke yana girgiza
kai yace “fine gidan nan ba kirike, Alhamdulilah ni da yan uwana ba dukiya ko wani abun duniya ne
agabanmu ba kirike gidan bazan taba kaiki kotu kona tsaya yakanki sabida gidan nan ba, but just know
this dagayau ke ba matata bace! Me and you are complete strangers! Babu any hakki naki akaina u are
on your own, I don’t know you dagayau Salima, gidankuma gashi duk yanda kikeso kiyi dashi gado ne
kici, kin nunamin kalanki ba yarmu kadai kika tsana ba yau kin nunamin nima you’ve always hated me,
baki sona ko daya Salima inhar kin iya kin amfani da ilimi da wayau kika yaudareni nayi signing takardun
gidan nan only shows me baki taba sona ba, kaman yanda bakison mahaifiyata da yan uwana kije
bakomi, take” ya ijiye mata files din akan table yawuce yafita Mom tabishi da kallo kirjinta na bugawa
feeling very bad a zuciya, she thought Baba would beg her yace ya maidata just to save gidan, itafa she
cares so much about that name tag na marraige Mrs Salima Muhammad S Turaki, her name, her status
is her identity! Marraige is power! But karfin hali da taurin kai yasa taki magana tasan laslas he will come
back to her ta cigaba da shan shayin zuciyanta na tafarfasa kasa daurewa tayi ta tashi tabude kofa tafito
dakinsu Asmeey tawuce tabude kofan babu kowa ciki kirjinta ya shiga tafartafasa yana suya kaman an
zuba kwalbati.

Sauka tayi kasa yaran harsun gama breakfast sun fice waje Gambo kawai ke falon tana gyarawa tace
“barka da saukowa Hajiya” ko kallon Gambo batayiba tawuce hanyar dakin Munir kai tsaye tabude kofan
bai dade da tashi ba yayi wanka shiryawa yake yana kokarin saka rigansa na shaddan dayasa Mom
tabude kofa tashigo dakin fuskanta a murtuke tana kallonsa, daukekai yayi daga kallonta dan bala’in
haushinta yakeji rai abace Mom tace “baka iya gaisuwa bane ko bakinka ciwo yake”? Rigansa yakarasa
sawa da kyar murya ciki ciki yace “good morning Mom” tsaresa Mom tayi da idanu yanda yajuya abinsa
yana daukan agogonsa yana kokarin sawa tace “Aya na gidan nan har yanzu?” Da kyar yace “eh” kallonsa
Mom take tace “okay yayi mata kyau, jeka kiramin Asmeey” batare daya kalleta ba yace “bazata iya
zuwa ba” Mom jitayi kaman Munir ya watsamata garwashi ajiki amsan daya bata wat the hell! Ita Munir
ke amsawa haka? Karasawa wajensa tayi tawani juyodashi tana kallon kwayar idanunsa da kyau tace
“mekace yanzun nan Munir”? Sosai gabansa ke faduwa amman ya dake ya danne tsoron yakuma daure
yaturo mata baki sosai cikin tsananin jin haushinta yace “nace miki bazata iya zuwa ba Mom” tassss!
Mom ta yanka masa mari mai rai da lafiya tace “such insolence! Are you sick upstairs? Ni kakema
magana gatse haka without respect? Are you talking to your Mom like this Munir?” Azuciye Munir yace
“yes Mom namiki cus you are not the type of mothers da aka suffanta dake shiga aljanna” Munir yahau
huci idanunsa na tara hawaye yanama Mom wani kallon tsana da rashin tsoro irin na yara, eyes nashi na
looking kaman yana hararan Mom, Mom tace “ohh kayi girma ko Munir ni kake harara with those eyes
kaman na aliens? Zakaci ubanka yau” tayi maganan tajuya tana neme neme abinda zata dakesa dashi
taga charger laptop dinshi kawai tadauka ta cire ta taso tana linkewa tayo kan Munir dake kallonta har
lokacin kawai tadaga wayan zata chaulamai rike wayan yayi azuciye yafizgo saida Mom tabiyosa kaman
zata fado kansa dan kafafunta yau suna ciwo tadake tana kallonsa tace “dambe zakai dani Munir”?
Yanama Mom wani kallo yana turo baki yaki magana, Mom takalli wayan tace “sake wayan nan, ka sake
wayan nan nace” Munir yaki saki sai huci yake kaman zai rufe Mom da duka wlh, kana ganinsa kasan
kawai dan Mom mahaifiyarsa ce da wlh saiya kaita kasa yau sabida yanda yakejin haushinta kuma ya
zuciya, Mom ta bala’in girgiza ganin Munir is becoming fearless yanzu, tadake tace “is because of salla
sannan kasa kayan salla da kaga other side of me” tai maganan tana yarda wayan kasa ta matsa gefe
tanunamai kofa sounding super serious tace “wuce kaje ka kiramin Asmeey” azuciye Munir yana daga
murya dan yasan dukanta zatayi tazo yace “bazanje ba!” Yanda Mom ta girgiza saida kafafunta sukai
rawa saura kadan tai baya ta hana kanta dan kar Munir ya lura yadena tsoronta, Mom ta daki kirjinta
tana huci kaman zata kama da wuta tace “Munir nike aiken ka kake cemin bazaka je ba?” Azuciye yace “I
will not call Asmeey for you so that u will end up killing her completely cus she’s sick and her hand yayi
breaking and you sent her with the man daya mata haka, wlh wlh wlh Allah yasa Baba yarabaki da
Asmeey har abada” zabura Mom tayi tayo kanshi zata kaimai mari chak Munir yarike hannunta gamgam
azuciye yarike hannun so baimasan ya matsema Mom hannu sosai ba kaman zai karya, Mom kaman
zatai ihu yanda ya chapke hannunta amman ta daure tana kallonshi tace “dambe zakai dani Munir eh?
Ni uwarka dana haifeka zakai dambe dani? Okay beat me” ta fizge hannunta tace “beat me nace tunda
kadawo dan iska shaye shaye kafara ko? Saisa har kake ganin u can beat me, Wlh wlh I will deal with you
nina aikeka kaki ko, zakaga abinda zan maka” Mom tajuya fuuu tayi kofa tabude tafice dasauri Munir
yabude bayinshi yashiga kawai saiya fashe da kuka sosai yana kallon hannayensa, he’s very angry with
Mom but kuma he’s hurting yanda yarike mata hannu and wlh a lokacin zuciyanshi har rayamai yake
yama tura Mom tafadi akasa, yanaji itama ta karye especially a hannu sabida takasa dukansu dagayau,
sabida yanda yakejin haushinta, da kyar yahana kanshi hankadata da hannunta daya rike, he just hates
her sabida yanda tasan waye Fawaz ta aika Asmeey dashi, dayayi raping nata fa? Dawazai auri Asmeey?
Tazama bazawara kenan fa, yakai kusan 4min abayin yatashi ya wanke fuskansa yafito sai kawai yaji
baimason fitan daman fidan wani friend nashi zaije sai kawai yakarasa yasamak kofansa key yahau
gadonsa ya kwanta.

[06/01, 15:27] +234 806 229 2100: 💫UWA KO UKUBA💫

✍🏻M SHAKUR

22️⃣
00️⃣
EPISODE 20

Ramla ce tashigo dakin Mamie da kayan Asma’u na salla, Ya Aya takarasa shafa mata mai dakuma
magungunan da Ya Mustapa yabada adinga samata ajiki wajen duk wani tabo na duka dake jikinta,
jikinta duk ciwo fuskanta bai sabe ba, tayi ja tana zaune da towel da hannunta karyayye, Aya tadauki
jakan taga kayan salla ne tace “Ramla simple kaya zaki kawo or even better dauko jakan dana ijiye mata
agaban wardrobe naku na jiya wannan ledan” dasauri Ramla tace “toh”tajuya tafice, Aya ta kalleta tace
“kinkicin komi you have to eat kona miki noodles”? Gyadama Ya Aya kai tayi alamun eh, Aya tace “ohh
har yanzu baki dena son indomie ba toh shikenan, meyake miki ciwo yanzu”? Ahankali tanuna hannunta,
Aya tace “zai dena sannu ko, Aysha ma zatai magana dake takira dazu bari na kirata” gyadamata kai tayi,
Mamie tashigo dakin da tray na shayi mai kamshi tace “kisha shayin nan Asmeey yana helping da healing
kashi sosai” Aya tace “Mamie wai baki gajiya by now bai kamata kina all this work serving namu abinci
ba” dan dariya Mamie tayi tace “Wlh I’m use to it, to yara maza gareni Aya dole nine zanyi serving nasu
abinci, da Allah yabani mace da tuni duk bana abubuwan nan, Ma’u ya hannun yarage zafi”? Gyadama
Mamie kai Asmeey tayi, Mamie tace “sannu kinji wai ina kayanta sanyi na shiganta” Aya tace “Ramla taje
takawo” Mamie tace “toh bari naje naba yayyinku abinci” dasauri Aya tace “Mamie kibarshi bari naje na
basu” dasauri Mamie tace “no zauna da Asmeey” tana fita Ramla na shigowa taba Aya ledan tace “ina
zuwa” tafice Aya tabude kayan wani simple english gown taciro black ne tawuce wajen kofan ta rufe da
key sannan tadawo tadagata pant tafara bata akunyace tashiga sawa Aya ta taimaka mata sannan tabata
gown din tasaka yamata kyau gown din Aya tai murmushi tace “kinga yanda gown din yamiki kyau”
tadauki tea tabata a right hand nata dakeda lpy tace “zauna toh bari naje makiki indomie” Ya Aya tafice
yarage saura ita kadai adakin, dakin tabi da kallo hakanan kawai taji tsoro yakamata dasauri ta mike
hannun data rike tea dashi na rawa kaman zata kabar da tea ta shiga tafiya dasauri da kyar tabude kofan
daidai Ya Mustapa na shirin shigowa ta tsaya chak tana numfashi yace “Asmeey menene give me the
tea” yasa hannu ya karbi tea yana kallonta yace “bakowa adakin ne?” Gyadamai kai tayi tace “Ya Aya
taje kitchen” gyadamata kai yayi yace “muje” juyawa tayi ahankali ta shiga ciki ta zauna bakin gadon
hannunta ya dauka yarike yace “yana hurting sosai”? Girgizamai kai tayi daidai Ramla na dawowa dakin
yace “stay with her Ramla bayan kinyi breakfast I will come back namiki fixing drip” ta gyadamai kai
dakinsu Hameed ya leka yaga dukansu sunyi wanka suna bacci maida musu kofan yayi yarufe yawuce
dakin Abba inda nan Mamie take yanzu yayi knocking tareda sallama ya shiga.

Around 1 Abba yafito yana sanye da tufafi mai kyau da babban riga da hula yataho dakinsu Hamad bude
kofa yayi Hameed yagani zaune kan gado yayi alwala yace “bazakaje masallaci bane” adan kunyace tuna
abinda yama Abba dazu yace “Hamad nake jira yana alwala a bandaki” daidai nan Hamad yafito Abba
yace “kumuje” turare Hamad yawuce ya fesa yana sauke hannun rigansa sannan yataho Hameed biye
dashi suka fito sauka sukayi suka fito tsakar gida Baba suka hango shima yasha manyan kaya masu kyau
ya kafa hula yana gaisawa da Yayan Mom da aminansa guda biyu dake wajen sai kuwa ustazun yaran
gidan dan babban malamin bai sami daman zuwa ba.

Masallaci suka shiga aka tada salla sukayi ana sallamewa da 2mins Hameed yatashi zai fice Abba yace
“koma ka zauna” zama yayi kusa da Munir dake gefensa, Abba yakalli Hamad dake zaune kusada Ya
Mustapa dake azkar sannan Ustaz yacire Mic daga wuyanshi yakashe duka, babban aminin Baba yafara
bude wajen da addu’a kowa ya kallesa yace “tom babban aminina ya gayyace ni dan nazo nan nabada
auren diyarsa Asma’u” atare gaban Hamad da Hameed da Munir da sauran yayinsu suka buga, rawa
hannun Hamad yafara gently yaji saukan hannun Ya Mustapa akan hannunsa dasauri Hamad yadago
kansa yakali Ya Mustapa hawaye harsun taru aciki yasauke kansa da sauri kasa, Baba ya kalli Ustaz yace
“Bismillah Akaramakallahu” gyaran murya Ustaz yayi yace “Masha Allah ayau mun taru anan domin
muzama shaida akan auren daza’a daura tsakanin Hussain Abubakar wato Hamad” dawani irin sauri
Hamad yadago kansa kirjinsa ya buga shima Hameed dudda he felt relieved but he was shocked dayaji
sunan Hamad, Munir yawani irin jin dadi harda wani motsi kaman zai kwaso shoki Hameed yamai wani
annoying look ya natsu yana murmushi, Ustaz yace “da yarmu Asma’u Muhammad Sani, anyi duban jini
da sauransu?” Ya Mustapa yace “Hamad AA ne, blood group O negative zai iya auren kowa” Ustaz yace
“Masha Allah” nan yacigaba da daurin aure tsakanin Hamad da Asmeey akan sadaki dubu dari Baba ya
fiddo da kudin yabiya duk su Abdullahi da Faisal dasu Hameed are in shock cus basu san da maganan ba
kawai aka shafe, Abba yace “kawo goron da sweet Doctor” tashi Ya Mustapa yayi sai alokacin ya saki
hannun Hamad da kawai ya sauke kansa kasa kirjinsa sai bugawa yake, baimasan wat he is feeling ba, Ya
Mustapa yashigo da goro one bag da sweet aka bude aka rarraba Aminnan Baba suka amsa suka sa
albarka sukai sallama suka tafi, Yayan Mom Alhaji Mahmood yace “toh ni ku nunamin sirikin nawa ba
gane yan biyun nake ba wanne ne Hussein wannene Hassan?” Baba yayi dariya yanuna Hamad yace
“gasa nan” sai kawai Hamad yaboye fuskansa a guiwa gwanin kunya sai kace wata Amarya mace, zokaji
dariya a masallaci hatta Ustaz saida yayi dariya da su Ya Faisal ma haka shima Hameed saida abin yabasa
dariya dudda he’s in shock, Munir harda rike ciki dan wlh Ya Hamad kaman wata mace abinda yayi sosai
fa ya kife fuska a knees.

Baba yakame tasa dariyan yace “surukinka akwai kunya Alhaji Mahmood” Yayan Mom yace “ahh ai
nagani to Masha Allah, Allah yasa albarka, ga Asma’u dai mun baka amana, mun yarda dakai cus nasan
waye mahaifinka tun muna yan samari kafin ya koma kano” Baba yace “kwarai” Abba ya jinjina kai,
Alhaji Mahmood yace “zama da mata sai hakuri saikuma anakai zuciya nesa dan haka ina maka fatan
alkhairi bari naje Alhaji ma’assalam” yamika musu hannu yana gaisawa da kowa Baba ya bisa dan yanaso
yayi magana dashi yajuyo yakalli Munir dake dariya yana washe baki uwa Aj’ı aka daurama aure yace
“kai zonan” tashi Munir yayi yabisa da sauri.

Ustaz yamike yayi sallama da Abba yafice, Abba yatashi yadan kalli Hameed daya sunnar da kansa yana
sosakai na rashin gaskiya Abba yace “muna komawa gida za’akai kudin aurenka gidansu ita wacce kakeso
din tijararre” yawuce yafita, Ya Abdullahi yatashi yana kallon Hamad dahar lokacin yakifa kansa kan
guiwansa yace “ango, ango, ango Hamad” Faisal yace “wuhuhuuuu sai amarci ina gayamaka Ya
Abdallah” zokaga dariya harshi Ya Mustapa saida yadan kyakyata amman a fuske, Hameed yataso shima
yace “ku tsaya kuje Yaya” duk suka tsaya suna kallosa yace “yanzu kowannenmu zai dauki topic ne dazai
koyamai kan zaman aure, ni Hameed his twin brother i will take him kiss and hug” zokaga dariya, Ya
Faisal dan sune sako dagashi sai su yace “as yayan ango I will teach him tarayya” wani kalan tashi Hamad
yayi tsaye da duka hannunsa a fuska zai fice suka rikeshi suna ihu. “Angooo Angooo” kaman zai fashe da
kuka Ya Hamad har lokacin hannayensa nakan fuska yace “Yayaaaaa” Ya Mustapa na dan dariya ciki ciki
yazo ya karbesa yace “dalla ku cikasa wai mehaka kuna abu kaman yara”Hameed yace “damafa yadan
kyasa harda siyamata ice cream” kaman Hamad zaiyi kuka yace “ni banso” yajuya yafita daga masallaci
zasu bisa Ya Mustapa yataresu yace “wai sai kun sakashi kuka zaku huta? He’s in shock let him be” Ya
Abdullahi yace “Ya Doctor wai ya akayi Abba ya chanza”? Ya Mustapa ya harari Hameed yace “wannan
mara kunyan yanada babe so karya wahalan da Asmeey that is already going through alot shine aka
hada da Hamad, once we get to kano zamu mai gini a compound a flat da zasu zauna” Ya Faisal yace
“but Ya Doctor tayaya Hamad zai fara rayuwa da mace ku baku gansa ba? I’m still worried for Asmeey fa,
cus can heeeeeee?” Suka wani bushe da dariya, Ya Mustapa yayi shiru but duk sun gane maganan sa, Ya
Mustapa yace “well all I know is he’s a man, komujima komu dade zamuga yaransa” Hameed yayi wani
ihun iskanci yace “Yaya kaga dan Allah nima muna komawa kano washe garin rannan kuje gidansu Zee
wlh Yaya nakai 2more months banyi aure ba zaku iya rasani washhh” kunnensa Ya Mustapa yakama yace
“kaiko naughty boy” ihu Hameed yayi yana dariya yace “sorry Yaya Sorry” Ya Mustapa yace “lemme
warn you tundaga yanzu naga ka takurama Hamad koka samai ido ranka sai ya baci and that goes for
dukanku” yasaki kunen Hameed yanuna Faisal da Abdallah da duk ke gimtse dariya, yace “allow him to
get close to matarsa, banda sa’ido you know yanda Hamad yake wlh na kamaku in anyway ranku zai
baci” Faisal yace “Yaya bazan samai ido ba but wlh Yaya curiosity wan kee me I just want to see yanda
Hamad zaiyi coitus” Zokaga dariya Hameed harda faduwa akan dadduma cus ya dauka shi kadaine dan
iskan ashe Ya Faisal ma dan iska ne, infact yama fishi iya iskanci is the way he said coitus that killed him
finish, duk kawai yanda Hamad zaiyi abu akeso agani, Ya Mustapa yakallesu da Faisal da Hameed sai
kuma ya kalli Abdullahi dayaga shima rike dariya yake da kyar hannuwansa har zabura suke sabida
yanaso ya tuntsure da dariya yace “ohhh hardakai Yayansu akeso aga coitus”? Ya Abdallah yawani bushe
da dariya yana kama cikinsa yace “Ya Musty sorry, sorry, is not my fault, to Hamad din namune wlh ko
mace bata isa tanuna mai kunya ba, ni I can’t wait to see his wife with belly maybe aruwa zatasha, yaron
da a bayi yake chanza kaya yayi wanka how he go do the thing now? With clothes on or off”? Zokaga
dariya su ukun kaman mahaukata, ganin suna nema susa shima yayi dariyan babba dashi 40 something
years kawai Ya Mustapa yajuya yafice daga masallacin yace “yan iskan yara” sunma manta duk a
masallaci suke zama sukayi ciki suna gulma suna bude babin Hamadi.

[06/01, 15:27] +234 806 229 2100: 💫UWA KO UKUBA💫

✍🏻M SHAKUR

EPISODE
2️⃣
1️⃣ 2️⃣1️⃣
Tsaf Baba ya sanar da Yayan Mom Alhaji Mahmood abinda ke faruwa tundaga kan zancen fyade, wanda
already tun jiya ya sanar dashi awaya dakuma zancen karbe gidan gadonsu datayi, ran Alhaji Mahmood
yabaci yanaso yaje yasameta Baba ya hanasa yace “yabarta tayi yanda taga dama da gidan” sundanyi
magana kafin yawuce shima, Baba yawuce yatafi.

Baba na zaune dakin Gwaggo, Ammi ta shigo, Aya ta shigo, Gwaggo na zaune daketa washe baki, Mamie
ma haka, Baba yace “Aya na aurar da Asmeey!” Dasauri Aya ta kalli Baba tace “Baba Asmeey”?
Gyadamata kai yayi yace “ba’a dade da daura aurenta ba anan masallaci sabida inaso jibi su Yaya da
Gwaggo suka tashi wucewa su tafi da ita” ahankali Aya da gabanta ke fadi tace “waye mijin Baba”?
Murmushi Baba yayi yace “Hamadi!” Murmushi Aya tayi saikuma tayi wata cute dariya sanin Hamadi
sarkin kunya takalli Mamie tasake murmushi Mamie ma haka, Baba yakalli Gwaggo yace “Gwaggo bance
ki fitar da zancen nan ba Asmeey y’ata ne nakuma aurar da ita na sanar da Baffan ku Aya Alhaji
Mahmood hardashi wajen daurin aure, zuwa gobe idan Asmeey tadan sami karfi da kyau zan sanar da
ita, kafin kitafi inaso keda su Ramla ku hadamin kayanta tsaf da credentials nata da komi nata zaku iya
ciremata kaya kala biyu da zata saka gobe da shi jibin tayi tafiya, sauran zansa akai mota yau din nan
dasauri Aya tace “toh Baba” Ammi tayi murmushi tace “Allah sanya alheri Mamie” Mamie tace “Ameen
Ameen nagode” dan hira sukayi Aya sai wani dadi takeji.

Ranan sai yamma Ya Aya tatafi sai alokacin Asmeey tafara jin damuwa bataga Mom ba tana nan saita
fara tunane tunane Ya Hamad ma tadanyi shiru saita kalli kofa shima bata gansa ba duk saita farajin ba
dadin Munir ya shigo yana wani murmushi yahayo gadon yace “Asmeeeyyyyy” dan hararansa tayi tana
turo baki tace “sunana kake kira kai tsaye” dariya yasake yi yace “I am just happy sabida ke” “ni?”
Asmeey tadan tambayashi dasauri yace “wai Nana” dan murmushi Asmeey tayi bata kara magana ba
tadaura kanta kan pillow tana kallon yanda yake taba wayansa yana Instagram sai kawai Mom tasake
fadomata arai tace “Munir Mom na side dinta?” Yana jinta Munir yayi banza da ita hannunta mai lafiya
tamika ta taba Munir tace “Munir Mom fa”? Batare daya kalleta ba yace “kije takarasa karya dayan
hannunki duka kinga saiki huta” shiru tayi bata sake cewa komiba kanta na kan pillow tana kallon
wayansa tashiga lumshe idanu ahaka bacci yayi awon gaba da ita.

Sai wajajen 11 nadare yashigo gidan kawai dan kar ace this and that ne da yau yakoma Kano sabida
kunya shigowa gidan yayi yahayo sama zai shiga dakinsu Abba yace “Hamad” dago kansa yayi yasauke
yace “na’am” wucewa yayi gaban dakin Abba daya shiga yabisa abaya Mamie na zaune tana kallon wani
shiri da akeyi a tv takalli Hamad din daya kasa kallonta kasa akasa yace “Mamie ina yini” “sannu da
dawowa” Mamie ta fadi, Baba yadauki bandir na 1k din yadago yace “gashi dazu Baba yazo nemanka
yabaka bakanan, sadakin Asmeey ne karike mata idan tadan sami lpy saika bata lokacin muna kano”
kallon kudin yayi saiya kasa karba yasake sauke kansa kasa Abba yace “ha’a wai ba sako nake baka ba
koko cewa nayi kudin naka ne? Kudin matarka ne karba kaje ka ijiye” yana ahaka kansa akasa kaman mai
tsoro yadaga hannuwansa yamikama Abba duka biyun yakasa dagokai saura kadan Abba yayi dariya
yasamai kudin a hannu Hamad ya karba kaman flash yajuya dasauri yafita daga dakin, dakinsu yawuce
ahankali yabude kofan bakaramin dadi yaji dayaga Hameed na bacci ba shigowa yayi yamaida kofan
yarufe yatafi wajen akwatinsa yaduka yasaka kudin achan kasa sannan yatashi yafada bayi yafito yahau
kan dadduma sannan yadawo gadon ya kwanta yayi shituuuu ahaka bacci am yayi awon gaba dashi.

Surutun Gwaggo ma yau yasake tadata daga bacci bude idanu tayi ahankali Gwaggo na saman kanta
tana tafamata uban yawu a hannu wai addu’a take dauke hannunta tayi tana turo baki Gwaggo tace
“bazaki bari nagama miki addu’a ba bakiga kin denajin zafi ba” ahankali tace “ni har yanzu zafi yakemin”
baki Gwaggo tasaki tace “ahhhh lallai kin dace da Hamad dan bakin halinku daya Asama, ohh ni Allah
baya amsan adduata kenan ko bakina baida tsarki” tashi tashigayi Gwaggo tace “wai bazaki zauna
najarasa ba” ahankali tace “ni fitsari nakeji” tawuce bayi Gwaggo tabita da kallo tace “hartadan fara
kumari” zaki iya tsarkin da hannu daya konazo namikin tsarkin?” Juyowa Asmeey tayi ta kalli Gwaggo
tace “huu’um” Gwaggo ta kwashe da dariya tace “ai shikenan jeki abinki nima daman nayi maganan ne
amman ina tunanin warin dazan shaka idan kin hada da kashi” maida kofan tayi dasauri ta rufe tafito da
alwala tazo tahau dadduma ahankali take salla da hannun.

Yauma haka aka wuni agidan Hamad baya nan only God yasan ina yake zuwa ansan he will definitely do
that so babu wani cikin bothers dinsa daya nemesa.

Yau all through Gwaggo na dakinta hakan yasa Asmeey takasa zuwa wajen Mom but zuciyanta na zuci
zucin tunanin Mom, sai bayan Isha’i Gwaggo tasa Mamie takamata ta kaita kasa dantai bacci da asusuba
zata tashi tahada kaya tunda Allah baiyi zuwansu kauye ba sabida ciwon yarnan Asama.

Sallama Baba yayi hakan yasa Asmeey tadago kanta ganinsa yasa tashiga kokarin tashi dasauri Baba
yakarasa wajen gadon yakai hannunsa yadagata yana saka mata pillow abaya yace “sannu ya jikin”?
Ahankali tace “dasauki Baba” zama yayi bakin gadon yana facing nata yakai hannunshi ahankali yadauki
hannun nata da aka kulle yana kallo yayi shiru fuskanshi yayi wani iri kasan he’s hurting hakan yasa
gently Asmeey tace “Baba bayamin zafi yanzu wlh” dan kallonta yayi har yanzu fuskanta bai dawo daidai
ba kana ganinta kasan taci duka wlh, sai yaji kaman Allah zai kamasa for all the pain she went through,
Asmeey is the most beautiful daughter dayake dashi mai kyawun hali da hakuri da biyayya she’s going
through this pain duk baisani ba and yana gidan, ijiyan zuciya ya sauke yace “mesa baki sanar dani kalan
dukan da Mamanki ke miki ba”? Dan zaro idanu tayi tace “Mom bata wani dukana Baba sai once in a
while kawai idan na bata mata rai ne”lumshe idanu Baba yayi yabude yace “naga jikinki Husna, i saw
duka dukan, i saw hands naki” sauke kanta kasa tayi da sauri lips dinta yashiga rawa chan tace “nike
mata laifi Baba” ajiyan zuciya Baba yasauke anatse yace “Asma’u” hakanan taji gabanta yafadi tace
“na’am Baba” ahankali Baba yace “jiya da rana bayan sallan azahar na dauramiki aure da cousin dinki,
Yayanki Hussain, Hamad!” Wani wawan faduwa gabanta yayi dasauri takalli Baba gabanta na bugawa
beyond measure dan har Baba saida yagani yasa hannu yakama hannunta anatse yace “I dont know
mesa mahaifiyarki kemiki abinda take miki but ban haifeki dan wani ya kashemin ke ba and Munir ya
sanar dani komi dan yajuyo maganan datake gayamiki adaki kan tamiki miji da yanda tazage yan uwana
harda kiran mijin naki mara aiki da abinyi”Baba yace “amatsayina na mahaifinki ni da Yayana muka hada
aurenki da Hamad” kawai sai hawaye sharrr ya sauko daga idanun Asmeey tasauke kanta kasa tanaji
kaman mafarki take Baba yace “sadaki dubu dari nabawa mijin naki yarike miki kudin kukaje kano zai
baki, gobe da izninin Allah zaku tafi Kano aduk sanda komi yazama daidai za’a tsara lokacin da za’a kira
mutane ayi yinin biki wato walima, dazu nasaka yayarki Aya tahada kayanki tsaf itada Ramla ankai mota”
Baba yasauke ijiyan zuciya yana kallon ya da take share hawaye Baba yace “iya abinda nasani shine kin
gama university Asma’u, zancen zuciyanki law school lies a tafin hannun mijin naki sabida shine keda iko
dake, idan yaga dama yabarki kije idan yaga dama yahana shine mai iko dake yanzu” Baba yasake yin
shiru sannan yakai hannunsa yakama hannunta ahankali yasake daura dayan hannunsa saman kanta
yace “Asma’u nasan yanda kikeda tarbiya da natsuwa mijinki Hamad for now baida wani tsayayyen aiki,
ki zama mata mai tsoron Allah da kaunar mijinta domin Allah, kada ki takuramai da siyan abubuwan
kyalekyalen duniya siyamin kaza, siyamin kaza, ki zama mai godiyan Allah kiyakuri da abinda ya iya samu
yabaki, kada kice dan kinga matan yayyinsa da kaza sai kema yamiki kaza, wata rana sai labari shi arziki
na Allah ne, kuma yana bawa duk wanda yaso, Hamad nada kwazo zai kula dake iya gwargwado, iya
karfinsa kuma kinji” gyadamai kai tayi tafashe da kuka maganganun namata wani iri, Baba yace “Hamad
baida gida, yanzu kukaje kano a flat din Abba da Mamie zaku zauna kafin agama gina flat dinku, Abba
Yayana ne kuma matsayin mahaifina yake bazai taba bari ki cutu ba hakama Mamie, ki kula dasu Asmeey
kinga sun soma gajiyawa jiki ya tsufa ki zama mai taimaka musu da abubuwa da dama tundaga kan girki
da sauransu kinji Asma’u” Baba yasa hannu yaciro wayanta da Ramla takawo mai dazu yace “ga wayanki
nan nacire sim naki nada zan ijiye wajena zuwa nan gaba, nasaka miki wata SIM card danake dashi ki
dinga amfani dashi, Asma’u ina sonki nayafe miki duk wani abu dakika tabamin da Wanda na sani da
wanda ban sani ba sannan ina neman yafiyanki ina matsayin mahaifinki but i couldn’t protect you kalleki
yau Asma’u kiyafema Babanki kinji” dawani sauri Asmeey ta rungume Baba tana kuka murya kasa kasa
tace “Baba bakamin komiba baka tabamin komiba dan Allah kadena rokona Baba” tafashe dawani irin
kuka, Baba yadagota yakai hannu yashare mata fuska yace “I am sure babu wanda zai kara dukanki
agidan Yayana, Mijinki, Yayinki da Abba will shield you Asma’u thank you for being a good daughter to
me, me rufama iyayenta asiri, mai hakuri da juriya da kwazo, ina alfaharin zama mahaifinki” kara
rungume Baba tayi tana kuka, Baba yayi murmushi yana shafa bayanta yace “go and start a new life
kinji”? Dagowa tayi ahankali takalli Baba tace “Baba Mom tas….”? Baba bai barta ta karasa maganan ba
yace “mahaifiyarki mahaifiyarki ce har abada Asma’u but kaman yanda banda wani iko akanki yanzu
itama batadashi kina karkashin Hamadi yanzu ba muba kinji” gyadama Baba kai tayi gabanta na faduwa
ita kadai tasan ya zuciyanta ke mata sai wajejen 11 Baba yabar dakin ta kwanta tai shiru tana kallon
sama jitayi bakinta ya bushe dasauri tatashi zaune da kyar takalli side drawer tabi duka dakin da kallo
babu bottle water da dane data kira Mamie but hakanna saitaji tanajin nauyinta bamataso su hada ido,
ahankali tasauka dagakan gadon tamike tsaye tunda Baba yafita bataji any motsi ba maybe kowa yayi
bacci tunda gobe zasuyi tafiya, daya daga cikin gown din Ya Aya tasaka red mai botura agaba ya tsaya
mata a gabada guiwa but baikai har kasa ba, babu dan kwali akanta ko hula, rigan short hand garesa,
slippers tasaka tabude kofan ahankali tafito tana tafiya, hannunta always feels kaman kaya sabida nauyi
ko na daurin da aka matane oho, staircase tahau tasauka a first matakalan da kyar tana shirin sauka na
biyu…. “Ina zaki?” Chak Asmeey ta tsaya sabida muryan Ya Hamad dataji da kamshinsa duka at the same
time, wani kalan nauyi taji tajuyo balle ta kallesa yau, sai kawai tasauke kanta kasa lips nata yahau rawa
kaman yar baby tace “ruwa zanje kitchen na dauka” murya ciki kaman baiso yayi magana yace “go
inside, I will bring it for you” gyadamai kai tayi still taki kallonsa ta taka bene dayan data sauka akai
tahayo nan falon sama tawuce dakin Mamie, Hamad dake sanye da joggers ash color yana sanye dawani
black t-shirt dayamai bala’in kyau yawuce yasauka kasa, kitchen ya shiga yadauko bottle water marasa
sanyi guda biyu yahayo sama, kofan dakinsu yakalla sannan yawuce dakin Mamie ahankali yabude kofan
batare daya bar door din yayi kara ba ya shiga ciki.

You might also like