0% found this document useful (0 votes)
1K views103 pages

Ali Abbas.... Complete

Copyright
© © All Rights Reserved
We take content rights seriously. If you suspect this is your content, claim it here.
Available Formats
Download as TXT, PDF, TXT or read online on Scribd
0% found this document useful (0 votes)
1K views103 pages

Ali Abbas.... Complete

Copyright
© © All Rights Reserved
We take content rights seriously. If you suspect this is your content, claim it here.
Available Formats
Download as TXT, PDF, TXT or read online on Scribd
You are on page 1/ 103

Compiled By Umar Dalha Funtua.

*Haske writer's Asso.(home of expert and perfect writer's)*

*👑ALI ABBAS 👑*

Billy galadanchi

Sadaukarwa gareki qawa ta gari *Fulany saddy*

*Ina rokon duk wanda ya bud'e wannan shafin daya taimaka yawa er uwata fad'imatu
zahrah adu'a samun rahamar Allah,Allah ya fadada yakuma yalwata mata qabarinta ita
da dukkanin musulmin dasuka rigamu gidan gaskia Ameen*

*Ina rokon Allah ya bani ikon rubuta Alkhairi da kuma abinda ze amfani al'umma baki
d'ayanta Ameen*

01
A hankali yake sakkowa daga matattakalar jirgin na sama wanda ya sauka a farfajiyar
filin jirgin saman sultan Abubakar 111 dake birnin sokoto,sanye yake da jallabiya
me asalin kyau da kuma tsada saman kanshi hulace wacce akafi sani da tab'ani kasha
hadisi, kallon farko dazakai kasan cewar lallai hutu ya ratsa fatarshi tako ina, se
bayan daya rage saura masa steps biyu ya qarasa sakkowa sannan ya d'ago kanshi ya
baiwa idanunshi abinci, murmushi ne ya sub'uce masa ganin ilahirin danginshi suna
tsatsaye suna sakar masa lallausan murmushin da kallo d'aya zaka musu ka tabbatar
suna cikin d'inbin farin ciki wanda yake har cikin zukatan su, idanshi ne ya sauka
masa akan me martaba,wanda lokaci d'aya ya qarasa sakkowa ya nufeshi cikeda
fara'a.....

Har qasa ya duka ya soma gaidashi yayinda shi kuwa ya sunkuya ya d'agoshi ya
rungumeshi gaba d'aya, yafi minti d'aya ajikinshi kan daga bisani ya d'agoshi ya
mika masa hannu suyi musabiha sannan cikin isa da nuna cikar kamala ta mulkin
fad'in Nigeria matsayinsa na sarkin musulmi ya furta

"Assalamu Alaikum *ALI ABBAS* muna maka barka da zuwa" murmushi ya sakarwa
mahaifinshi sannan yace

"Ameen wa Alaikassalam *ABI* Ina matuqar godiya da wannan karamcin" har a lokacin
hannayensu suna a had'e a haka mahaifinshi ya qara rungumeshi sannan ya sake
hannunshi yamai alamu dayaje su gaisa da sauran mutane.....

A hankali ya juya yaje ya gaggaisa da sauran sukazo tarbarshi tukunna yabjuyawa


zuwaga Zuhair wanda shine babban Amininsa suka rungume juna, ganin me martaba ya
juya gun mota ya sanya dukkaninsu suka juya suma zuwa shiga motoci bila adadin masu
dauke da fad'awa da securities da akazo dasu domin tarar *ALI ABBAS*........

Yasha gaishe gaishe acikin babban gidan na sarkin musulmi Muhammad Lawal dake
unguwar kan wuri a jihar sokoto,gidane me fadi da girman gaske, wanda yake dauke da
manya manyan sassa daban daban wanda suke cikeda tarihi da kuma al'adunmu na hausa,
kamar yanda koban fad'aba kowa ya sani sarkin musulmin Nigeria shine yake shugaban
tar d'aukacin sarakunan dake fadin Nigeria, sam shi a tsarinsa ba girman kai ko
wulakanta na qasa dashi, sedai kam lallai akwai cikar mulki da sarauta a masarautar
ta sokoto......

Se bayanda yaci abinci ya huta sannan yayi wanka ya nufi b'angaren fulany Adama
wacce ta kasance mahaifiya agareshi....Asaman kilisarta ya tadda ita zaune,tayi
zama irinna mulki wanda tun tasowarshi hakan yasan tana nata zaman, qirjinsane ya
mugun dokawa ganin yanda ta kawadda kanta tamkar batasan ganinshi yanda dai ta
saba, gwiwa a sace ya qarasa ya zube domin kwasar gaisuwa, bata ansashiba ya sanya
ya kalli bayin yace dasu

"Ku bamu wuri" sum sum suka wuce suka bar wurin ya tattare nutsuwarshi ya mayarda
dubanshi zuwa gareta,har yanzu bashi take kallo ba,cikin qarfin hali ya furta

"Barka da yamma ummu,ina fatan mun sameku lafiya" batare data kalli inda yake ba
tace

"Lapia lau Alhamdulillah yaro, ina fatan ka dawo lafiya" d'an sassauci yaji koda
bata kalleshi ba, be zata zata ansashi haka ba

"Lapia lau na dawo ummu,ina matuqar godiya" shiru tayi shima haka sunfi 5 mnts a
haka ba wanda ya qara cewa komai, gyaran murya tayi sega wata baiwa tazo da sauri
aqasa

"Ran fulani ya dad'e me kike buqata a wadatar dashi yanzu" gyaran zaman alkyabbarta
tayi wanda ya nuna cewar ciki zataje take tayi kiran sauran bayin suka raka fulani
cikin d'akin ta, gwiwa a sace ALI ya mike zuwa sauran bangaroran matan gidan, ba
laifi sun nuna murna da gganinsa tamkar sune suka haifeshi......

Part d'inshi ya koma yana jinsa wani daban, rayuwar madina akwai dad'in gaske
komai ana yinsa ne cikeda musulunci da addini me tsafta, yasani shida madina yanzu
kam sedai ziyara amma yana matuqar kewar garin, yanayin da fulani madina ke nuna
masa na b'ata ranshi, ace kaida mahaifiyarka amma ko kallonka batayi wai kaine d'an
fari, harse yaushe zata soma zaunawa dashi ta saurari matsalolinsa ne? Dafe kanshi
yayi ya runtse ido kawai......

*KADUNA NIGERIA*

Wani uban horn Huddy keyi ba qaqqautawa kai kace wani abin tsoro ne ya biyota,
yayinda Gadangaa ke zaune abinsa yana sauraren rediyo ko gezau beyi ba, takaicin
wancen mutumin takeji da girman kanshi, idan baba me gadi bayanan ya bud'e mata
gate shine ze wani tsatsare ta da idanshi sekace wani maye,mutum ba kowa ba
galadinman tsumma se d'aukar kai wata tsiya, da sauri Baba me gadi ya sauke butar
dake hannunshi bayan ya fito daga toilet ya ruga da gudu ya wangale mata tangamemen
gate d'in yana me bata hakurin cewar yana ban d'aki ne....

"Amma ya kamata ka ajiye duk wani uzuri naka iro, seka sallami wanda suka ajiyeka
kokuma ni kakeso in riqa budewa kaina gate ne?" bece komai ba sabida yasan halin
huddy se hakuri dayaci gaba da bayarwa,ta figi mota tamkar zata gurje masa en
yatsun kafa tayi gaba dasu....girgiza kansa yayi kurin ya juya zuwa b'angarenshi
yana mamakin halayyah irinna huddy da uwarta sam su basusan girman mutane ba,
mahaifinsu sam beyi dacen mata da yara ba.....

Wayarshi qirar tecno ya kalla yaga k'arfe d'aya da mintun sha biyar, haramar
alwala yayi yaje ya gabatar da kiran sallah kamar yanda ya sabayi kullum, se bayan
sun idar da sallah sannan ya qara komawa kan wannan bencin ya zauna, yana me
daddana wayarshi, Manga ce tazo da sallamar ta ta duqa kusa dashi ta dire masa
kwanon abinci sannan tace

"Yaa Gadanga gashi inji inno, tace a kawo ma abinci" murmushi yayi ya gyara
zamanshi sannan yace

"Ina godiya sosai Manga, Allah ya saka da Alkhairi ki qaramun godiya wurin inno"
batace komai ba se murmushi se kuma ta tsugunna anan tana wasa da 'yan yatsunta,
kallonta yayi sosai yace
"Mutuniyata daganin wannan kallon nasan akwai magana ko, sanar dani menene inji?"
murmushi ta sakar masa sannan tace

"Yaa Gadanga Babane wai baze barni inje boko ba kuma, kuma ni inasan in kammala ko
secondry ne, yanzu fa ss 2 nake, idan yayi hakuri ai saura mini shekara daya da
watanni ko?" murmushi yayi yace

"Ba komai mangan Inno kije ni zan masa magana inshaa Allah zaki koma ne kinji?"
murmushi ta sakar masa sannan ta kwasa a guje kaikace wata qaramar yarinya zuwa
cikin gidan, girgiza kanshi yayi sannan ya bude kwanon yaga tuwon shinkafane miyan
kuka tasha man shanu, hannunshi ya wanke ya cinye abinshi tatas sannan ya dire
kwanon yayi hamdala.....

Ali Abbas durqushe agaban me martaba yana kwasar gaisuwa, bayan ya natsa sannan
sarki ya sallami fadawanshi ya kalli Ali yace cikin nutsuwa

"Ali Abbas yaya hanya kuma, ya wurin aikin naku" murmushi yayi yace

"Hanya Alhamdulillah Abi, wurin aikin kuma komai Alhamdulillah yana tafiya a yanda
kake so ba wata mishkila" girgiza kanshi yayi cikeda gamsuwa da bayanin d'an nashi
sannan yace

"Inaa magana dakaine a halin yanzu matsayin uba ba sarki ba, wane shiri ne dakai
game da aure kasan fa shekaru 34 bawai wasa bane" sosa kanshi yayi sannan yaja
siririn hancinsa wanda hakan ya zame masa al'ada ya furta a hankali

"Abi,ban nutsu bane ai, zan kawo matar ba jimawa inshaa Allah" murmushi me martaba
yayi yace

"Wacece matar to inji tun yanzu mana" sake yin qasa da kanshi yayi yace kuma cewa

"Abi ai tunda na dawo kasar ban zauna bane, zan dubota ne inshaa Allah" shiru me
martaba yayi yace tsawon watanni takwas bega matar aure ba aikam da jira ko yanzu,
a zuciyar shi yayi wannan maganar a fili kuma seyace

"Idan ka cika shekara d'aya da dawowa kasar nan, baka gama lalubo ta ba, ni zan
lalubo maka a inda ya dace dakai" murmushi yayi yace

"Khair inshaa Allah Abi" daganan suka danyi hira kan yawa me martaba sallama ya
koma part dinsa......

Seda ta tako a yangace tamkar batasan taka qasa haka take tafiyar, yana koyarda
su hujaima da farouk karatu ta qaraso tsatsaye da ita ta wani yarfa mai kallon
raini sannan tace

"Gadangaa na kula sam agidannan baka cika ayyukan ka, narasa dalilin daddy na
rashin ganin laifinka a komai idan ka aikata" d'anjan fasali tayi had'eda wurga
masa key na motarta saman jikinsa

"Zan fita bayan magrib so motana yazama clean b4 then" d'agowa yayi ya kalleta a
karo na farko tunda ta fara maganar ganin irin wulaqancin data masa dan kawai ta
ganshi a qarqashin ta ya sanya yace

"Idan na gama da yara zan wanke inshaa Allah" tsaki taja

"Banzaa kawai, se anyi magana ya soma kirawa mutane sekace Allahn ya sani, mutumin
dabaya kula da aikinsa tsakani da Allah ai besan Allah ba, tunda biyanka ake bawai
kyauta kake mana ba mugu kawai" ta mayarda dubanta zuwa ga Manga dake ta sakin
tsaki a kaikaice jin irin cin zarafin da ake malamin su na addini tace a fusace
"Ke kuma dan uwarki wa kike kallo? Mayya kawai" manga dai batace da ita ci kanki
ba, haka ta kwasa tabar wurin tanata faman banbamin dabashida maraba da rashin
abinyi domin kuwa gadanga inzata shekara tanayi bawai damuwa zeyiba hasalima wasu
lokutan abinda ke qara qular da ita befi yawan murmushin datake ganin yanayi ba
aduk sanda take taqamar fad'anta.....

"kayi hakuri yaa mu'allim gadangaa" shine abinda Manga ta furta cikin qunan rai,
dariya ta bashi ya kuwa yi dariyar har haqwaranshi suka bayyana

"karki damu Manga su dama masu kud'i haka suke ai, indai kana qarqashin su tokai
bawane" murmushi tayi itama tace

"Amma ni idan ana maka ko anawa babana koma Inno na haushi nakeji, inshaa Allah
idan na gama makaranta nayi kudi na zama lauya sena rama muku" dariyar ta qara
bashi kan wani yae magana kuwa farouk yac

"Amma dai yaa mu'allim aiba kowane masu kud'in bane suke haka, Aunty huddy da
maminta ne haka mu ai Ammin mu batawa talakawa wulaqanci kuma haka take gaya mata
wulakanci ba kyau, meyi ma se an masa.... Murmushi ya sakarwa farouk yace

"Dama mana ai hakane farouk, ba kyau wulaqanta bayin Allah, kuma tunda kuke daraja
d'an adam me kudi da talaka Aljannah zaku shiga inshaa Allah" narai narai hujaima
tayi da ido tace

"To yaa mu'allim mu mamin mu fa? Wuta zataje itada da Aunty huddy sabida suna
wulaqanci ko?" hannunta ya kamo duka biyu sannan yace

"Ba haka bane hujaima,Allah shine kad'ai yasan suwaye en wuta, sedai fa ana
kyautata masu aikata kyawawan halaye samun rahamar ubangiji yayinda ake wa masu
muna nan ayyuka zato mara kyau, yanada kyau d'an dama yasan meyakeyi, yakuma san
yanda yake mu'amala da mutanen dake kewaye dashi, se kiga ana zatar masa shiga
aljanna mad'aukakiya" shekarun hujaima sha uku amma tsaf ta gane me Gadanga ke
nufii wannan ya sanya ta jinjina kanta ta furta a hankali

"Allah ka shiryar da mamina da Aunty hudaisa,ko zasu samu kyakyawan zato a wurin
mutane" Ameen suka amsa gaba dayansu sannan sunaci gaba da karatun da sukeyi......

*Bayan wata biyu*

"Amma Ali Abbas zancen aure haka ze ci gaba dashan dukan ruwan sama bame rama
masa, ayi haka kuwa, nidai na yanke shawarar had'aka da yarinyar gidan Aminina Alhj
Mubarak hasan,dake garin kaduna sunanta Hudaisa kuma harna nema maka aurenta an
kuma baka, seka shirya zuwa kaduna wani satin domin ku gaisa da kyau" lokaci d'aya
Ali Abbas yaji ranshi ya baci, gashi sam baze taba iya yiwa Abin shi musu ba,
murmushi ya qaqalo yace

"Mashaa Allah Abi,Allahu ya sanya Alkhairi ina matuqar godiya da karamci,Allah ya


kara girma" sosai me martaba yaji dad'in wannan na'am da zabin shi da Ali yayi, ya
dinga zuqaqa masa albarka ba iyaka......

Sosai gadanga kejin dad'in mu'amalar sa da Manga yarinya ta matuqar shiga ransa,
yana matuqar ji da ita,tamkar wata qanwar sa haka ya dauketa, iyayenta ma suna
girmamashi yana ganin qimarsu susan darajar d'an adam, kimanin watanninshi shida
kenan agidan yana koyarda yara yana kuma baiwa fulawowin gidan ruwa, lokaci zuwa
lokaci yakan tafi ganin gidan kuma baya tafiya seya kawo wakilinshi, duk kuwa sanda
zeyi tafiyar to kuwa Manga da kuka suke rabuwa, da kyar take barin ya tafi wasu
lokutan har qwalla take sakashi, ganin ita macece kuma gidan wani zata,wannan shine
karonshi na 4 da zeyi tafiya tun bayan zuwan shi gidan, bazece ga ranar dazeyi
tafiya batare datasha kuka ba harda majina, gashi dai ajinta 6 secondry amma wawta
kamar me indai Manga ce.....

Yauma dai rigimar tafiyar akeyi, gabaki d'aya ta gama birkita masa lissafi,
mahaifinta yazo yanata mata fad"a yayinda Inno se haquri take bashi, shi kamma ji
yakeyi tamkar ya rufe ta da duka,yarinya tana girma tana cin qasa sekace wata er
sha biyu kinada shekaru harsha bakwai amma bakisan inda ke miki ciwo ba,duk iya
banbamin da Baba yayi dai manga seda gadanga ya mata dabara akn yafa kwana bakwai
kwana biyu kacal zeyi sannan ta haqura ya tafi...

Kallon Innoh Baba yai yace "Indai Har wannan yaron gadanga ya dawo auren Manga zan
bashi, bata yanda za'ayi ace ba soyayya a tsakanin su wannan lakuwar" kallon shi
inno tayi sannan tace

"Banqi ta taka ba malam, amma fa bazeyu kabashi 'ya baka san dangin shiba ko d'aya"

"Amma ai inno kema kin shedi halin gadanga na qwarai, ke bakya ganin en manyan
gidajennan ma se aiko masa suke da abin alkhairi suna saka yaransu yana koya musu
karatun islama? Yaro me tsananin addini ina Manga zata samu irinshi?" shiru tayi
sabida tasan halin Baban Manga indai ya tasarwa abu bame hanashi, tunda gashi ko
zancen zuwa gidansu yaqi tunda ya samu matsala da en uwansa yau shekaru sha biyar
kenan, ko Manga da sauran qannenta a nan aka haifesu,ko sunan Niger baya
sanji........

Yaudai shirye shiryen tarar baqon Huddy akeyi, wanda zezo daga sokoto, d'an
gidan sarkin musulmi, huddy se rawar kai akeyi, ana yadawa Ammin su faruk habaici a
kaikaice,ita dai iya kacinta dariya kurun sabida tasan wannan tsarin Allah ne, kuma
da Allah ya qaddari hussyn tace za'a aura ba makawa se anyi, da yardar Allah kuwa
zata samu miji na gari ita d'inma subawai kwadayin su mulki ba......

Iya kwalliya da ado ansha su huddy, ba karya wani rantsatsen less ne a jikinta
ruwan madara,an masa d'inkin gown play qasanta ya bude sosai,a saman wuyan anyi
adon d'uwatsu pink colors da flowers masu kyau pink colors, dazeita tazo har gida
tamata makeup, aka maka mata tauban aka mata lullub'i da mayafi pink color,tayi
kyau matuqa......

Tunda yafito daga mota sanye da rawaninshi na saurata ya sungume imanin ilahirin
mutanen dasuka fito waje tarbarsa ciki kuwa hadda uwar gayyar huddy, dukda yake
acikin shiga ta saurata yake hadda rawani hakan baze hanaka ganin cikar hakittar
saba da haiba, ga wani uban qwarjini daya ke dashi.. ...

Iso akai masa har cikin gidan bangaren masaukin baqi, aka wadatashi da kayan ciye
ciye shida malam zuhair abokinshi, kallon ta yakeyi yyanda takeyin komai cikin
nutsuwa a hankalo ta zauna a daya daga cikin kujerun dake parlor din,sannan cikin
rausayar da kai tace dasu

"Muna muku barka da zuwa, muna kuma fatan hanya Alhamdulillah" kallonta yake yanaso
ya hango inda takeda makusa har zuhair ya amsa mata gaisuwarta be ankare ba seda ya
tabashi a hankali sannan ya saisaita nutsuwarshi yace

"Hudaisa mun sameku lapiya?" lumshe idanta tayi setaji tamkar fad'in duniyar nan
babu wanda ya kaishi iya fadar sunanta

"Lapiya qalau Yaa Ali, yaya hanya da mutanen gida?" be ansataba se kallonta
dayakeyi cikin nutsuwa yana nazartar halayenta, shiru ya ratsa parlor na kusan
mintuna goma kan daga bisani yace da ita
"Mu zamu koma masauki se kuma gobe idan Allah ya kaimu, yanzu muna tattare da
gajiyane, muna godiya da shimfid'ar fuska" murmushi tayi sannan tace

"Muke godiya da wannan ziyarar,Allah ya hutar da gajiya,ya kaiku masaukin ku


lapiya" besan dalili ba seya tsinci kanshi da sakar mataurmushi har cikin ranshi
yaji dad'in adu'arta agareshi, cikin qasaita ya miqe shima zuhair ya miqe, waje
suka fito tayi musu rakiya har wurin motarsu, sunayin sallam sega Manga tazo ta
tsaya tana kallonsu cikin quluwa Huddy tace

"ke mayyah wa kike kallo?" da sauri Manga ta shiga taitayinta shi kuma ALi seya ce
akira masa ita, zuwa tayi ta duka tace dashi "Ina wuni yaa me rawani gani?" wani
takaicine ya tarnaqe huddy jin wannan rainin hankalin datazo dashi wai yaa me
rawani, yayinda shikam Yarima Ali da abokinshi zuhair dariya sosai ta basu suka
kuwa dara abinsu, ya sake kallonta yace

"Sunana Ali amma mesa kika ce dani me rawani?" d'an d'ago kanta tayi ta kalleshi
sannan tace

"Bansan sunanka yaa Ali ba ai, kuma naga rawanine akanka, shikamma wannan yaa d'an
banki nake shirin ce dashi na ganshi sanye da suit" mamakin surutun ta zuhair keyi
ba ruwanta da komai ita kam,da alama tanada quruciya,gyaran tsayuwarshi yayi yace

"Tokefa ya sunanki?" murmushi tayi sannan tace

"Hafsatu Manga sunana, amma kowa banda makarantar boko Manga yake kirana,kaima idan
ka ganni kana kirana Manga kawai, sabida yaa Mu'allim gadanga kawai ke cemun Hafsat
se en school kuma" dariya yayi yanzu kam har hakwaranshi suka bayyana gabaki daya
yace

"To shi yaa m'uallim gadanga mesa bakice yadena ce miki hafsa ba?" wani far tai da
idanta tace

"Shi d'in na dabanne ai, kowama yace Manga banda yaa gadanga yafi kowa iya fad'ar
sunan" nanma dariya sukayi ta wawtarta huddy kawai ce taji wani bakin ciki,
kasancewar ita se wani sha mata qamshi yake amma ji yanda yake biyewa Manga
sakaryar yarinya yake biyewa haka....tsagaita dariyarsa yayi sannan yace

"To ni Hafsatu Manga zab riqa had'awa duka, ungo zoki karb'i na breakfast idan
kinje skul" kallonshi tayi yana miqa mata kud'i sannan batare data karb'a ba tace

"Ni kullum Baba yana baiwa Innoh kud'in break ta bani, wani zubin ma da abincina
nake zuwa, qawayena sutamun dariya waina girmi lunch boxx,niko ko'a jikina wlhy,
kuma yaa gadanga ma yace kwad'ayi ba kyau, yana da kyau ka tsaya inda Allah ya
ajiyeka, niba inda zankai wannan kud'in nagode sosai, zan gayawa Baba idan ka qara
zuwa ya bud'e maka gate da wuri kanada kirki kaida yaa D'an banki" dariya gabaki
dayansu suka saka, huddy se yaqe takeyi azuciyarta kamar ta shaqe shegiyar mangar
can kuwa, ahaka sukai sallama suka bar gidan har sukaje masauki basu dena labarin
Manga ba.....Manga ikon Allahh....

A b'angaren Manga kuwa suna wucewa huddy ta hau dukanta tana ce mata mayya,
shegiyar yarinya in qara ganinki kusa da su baqina, yarinya sekace aljana,na tsani
buzayennan wlhy, kune kuke kilewa kuna qwace mana mazaje me iyayin Tsiya lilis
tamata kanta juya cikin gidan rai a bace.....

Washe gari kuwa su ALI na dira a qofar gidan manga ta kwaso a guje tana shesheka
adaidai lokacin kuwa huddy ta dannowa wurin kai ta fito tararsu, bataga huddynba
tasoma rattabe
"Yauwa yaa Ali,yaa Dan banki sannu da zuwa,dama zuwa nai na gayama ka, karkaga ban
qara gaidaka ba, jiya naci duka a wurin anty huddy tace ba ruwana daku, karna qara
gaidaku, abinda yasa na fada banso kuce banda kirki ne, gobe kona ganku bazan
gaidaku ba kam inasan lafiyata" tsayawa kallonta kurun sukayi sega huddy tana zuwa
ta bata kyakkyawan mari

"Bance karki qara zuwa kiwa mutane shirme anan ba,banza jaka?" kuka ta saka ta juya
da gudu yayinda haka kawai Ali yaji ranshi ya matuqar b'aci yasha mur, bema shiga
ciki ba suka gaisa yace sauri suke suka juya......

Vote If u enjoy this page.....ur comments are important than anything....

Mom Nu'aiym ce

[7/6, 8:07 AM] +234 706 571 7620: *Haske writer's Asso.(home of expert and perfect
writer's)*

*👑ALI ABBAS 👑*

Billy galadanchi

Sadaukarwa gareki qawa ta gari *Fulany saddy*

Wannan shafin nakine Bilqeess....Allahu ya saka miki da alkhairi keda dukkannin


wanda suka yiwa yar uwata adu'a, ina roqon Allah ya baku me muku adu'a alokacin da
kuke tsananin buqatar adu'ar, Allahu ya muku damu baki d'aya kyakyawan qarshe ya
sanya kalmar shahada ta zamo kalma ta qarshe dazamu furta Ameennn....
02
Huddy bataji dad'in yanayin ALI Abbas ba kanya tafi gashi ko digit nata be karba ba
sanda ya tafi, duk ta d'aura wannan laifin akan Manga shegiyar yarinya
mayya,acewarta......

Gadanga kuwa seda yayi satinsa d'aya sannan ya dawowa gidan, Ya hadu da
mahaifin huddy suka gaisa yake tambayarasa dalilin tafiyarsa cikin gaggawa ya
shaida masa mahaifiyarsa ce batada lafiya,dama tun farko daukar sa aikin koyarwa da
wankin motoci da baiwa fulawa ruwa ya sanar masa,yanada mara rafiya akai akai zena
riqa zuwa gida zariya domin ya dubota......

A bangaren Ali Abbas kuwa sam shi bayasan halayyar Huddy, ya kula tanada tsauri
akan talaka shi kuwa yafi tsanar wannan fannnin fiyeda komai,mace komai kissarta ze
rayu da ita muddin tanada san Allah da manzansa, amma yana kyamatar masu kyamatar
na qasa dasu, ba yanda zeyi sa zab'in iyaye dolenshi ya aureta......duk yanda yaso
ya yakice tunanin Manga a ranshi gabaki d'aya abin ya faskara, gabaki d'aya
wawtarta na bashi sha'awa beqi ya sanyata agaba ya dinga saurarar wawtar ta yana
dariya ba, da zaran ya tuna sanda tace mai wai yaya me rawani se dariya ta taso
masa, bare yanda tace dashi "Da lunch box nake zuwa skul" da zaran ya tuna girmanta
da yanda zata rarumi kula zuwa skul seyayi murmushi, har mamakin kanshi yakeyi
abune mawuyaci ka ganshi yana murmushi bawai yanada baqin rai bane nooo yakan jima
beyi magana bane bare yayi murmushin ma.....

Zaune gadanga yake akan tebur dake tacikin harabar ajiye motocin gidan sanda
Manga ta rugo da gudu tazo ta tsuguna kusa dashi tace

"Yaa mu'allim gadanga barga da safiya" kallonta yayi yana murmushi dayake jimawa
yanayi idan ya soma sannan yace

"Manga ni wannan sunan yanamun tsawo, ki zab"a ko yaa mu'allim ko kuma yaa Gadanga"
murmushi tayi
"Tunda baban Manga yace ze baka aurena gwara kawai ince yaa gadanga Ango" kallon
mamaki ya mata sannan da qyar labb'ansa suka iya furta

"Aure kuma Mangan Innoh?" murmutayi

"Ea mana, haka yace da Innoh a gabana,wai soyayyya muke kuma kai malamine, dan haka
kuwa ze bakani ka aura, yaa Gadanga ni qawayena sunada saurayi suna bani labarinsu
amma ni banida saurayi, ance da saurayi ake soyayya tonikam kaine saurayina tunda
Baban Manga da kanshi yace muna soyayya" kallonta ya tsayayi harta idar sannan ya
kawadda kanshi gefe d'aya ya soma magana a hankali

"Manga banasan shirmen kinnan, kije ki nutsu kiyi karatu, bakince lauya zaki
zamaba? Karna qarajin zancen soyayya a bakinki ko wani aure a yanzu, komai kikaji
an fad'a sekinzo kina fad'a kokuma shi Baban Manga shine yace kizo ki sanar dani
zancen da sukayi da Innoh?" narai narai tayi da ido sannan tace

"Baya so na fad'a ya gaya a gabana, aiba komai bane kai kad'ai na gayawa se qawata
Nana khadeejah, kuma tace mun dace da juna tunda kai kyakyawane,nikam indai zamu
aure ka dena tafiya kana barina tonama dena zuwa makarantar daga yau, bakaji yanda
nake san in ganmu a tare ba" shiru yayi sabida ya fahimci yarinyar sanshi take
batare datasan da hakan ba, sam batada wayo ko kad'an,shi tausayi take bashi sosai
sabida ya kula duk inda zama ya had'a da mutane zatasha wahala kasancewar tanada
surutu harna wawta,batasan meye sirri ba sam!!.....bece da ita komai ba harta bar
wurin jin Innoh na qwala mata kira.....

Kwana bakwai kenan ta tafiyar Ali Abbas wani yammaci su gadanga sun idar da
sallah a masallacin kofar gidan da isha,Ali Abbas ya qara dira a gidan, yau kam
ajikin shigar qananun kaya yake dasukayi matuqar karb'ar fatar jikinshi....yayi
kyau ainun yakuma qara haske da jiki ba laifi, Manga ce ta wangale masa gate d'in
kasancewar Baban Manga yana masallaci har lokacin be fito ba, ita bata ganeshi ba
shine ya ganeta yana parking ita kuwa harta qarasa rufe gate d'in zatai cikin
gidansu tajiyo muryan shi

"Hafsatu Manga, zo mana" juyowa tayi babu wani duhu kamar yanda ba wadataccen
hasken dazata ganeshi kai tsaye beside ranar cikin rawani yake,sedai muryan ya mata
kamar ta wanda ta sani, takowa tayi tazo tace "Waye gani?" murmushi yayi yace

"Yayan kine Ali Abbas" washe baki tayi "Laa yaa me rawani yau kai kad'aine ina d'an
banki to?" murmushi yayi yace

"Zance nazo gun Huddy ki kiramun ita" kallonshi ta d'anyi tana murmushi

"Nima nayi sabon saurayi sunanshi Gadanga yana masallaci, amma baya zuwar mun
zance, zaku gaisa idan ka fito ko?"murmushin dai ya qarayi yace

"Lallai ma yarinya ke yanzu har wani saurayine dake, naji to idan na gama zanzo mu
gaisa,yanzu maza kimun kiran huddy, ki sanar mata ina sauri ne" batace komai ba ta
kwasa aguje zuwa cikin gidan, kowa yasan halinta dan haka ba wanda ya damu da yanda
ta shigo aguje, ta daiyi sallama kanta isa parlor d'in, ba wanda ya ansa sallamar
tata se Ummi datace

"Ke Mangan Inno me kikazoyi anan yanzu kuma,neman tsokana ko" kallonta tayi dama
ita bawai ishashiyar nutsuwa ce da itaba tace

"Nikam dama mezan zo na muku yanzu, Wannan me rawaninne yace azo akira masa Aunty
Hudaisa, kuma yace a sanara mata yana sauri ne karta dade" da sauri huddy ta miqe
tsaye zuwa cikin dakin domin gyara kanta, ba wanda ya kuma bi ta kanta se kallon
hujaima tayi tace
"Su hujaima musulman loko, ana nan ana karatun Allah badonshi ba sedon gudun
bulalar yaa mu'allim" takaici hujaima taji tace

"Ummi kinji manga waiba dan Allah nake bitar karatu ba" kallonta ummi tayi zatai
magana manga ta rigata

"kaji wawiya yo koni ai gudun bulala yake sanyawa nake bitar, ko babba kikaga yana
zuwa makaranta yana bita idan dai beyi dan gudun duka ba dole zeyine dan gudun kar
amar dariya" dariya ta baiwa ilahirin mutan parlor din ciki kuwa hadd hussy da
farouk, suna shiri da hussy sosai kusan sa'anin junane, suna nan har huddy tafito
ta wuce su....seda ta gama tsokana da sakasu dariya tukunna sannan ta fito a tsaye
ta taddasu matsawa tayi kusa dasu tace

"yaa Ali kaga sarkin zagwad'i ta riga er aiken zuwa ko? Kan na gama fad'a ma ta
miqe, kayi sa'an mace kyakyawa kam" mamakin surutunta yake sekace wacce aka aiko ji
wani shirme,ya sani kuma huddy taji kunya danyama kula da hakan, se yace cikin
siqar wasa

"Dama mana ina zagwad'i nazo ita me kikeso tayi ne? Nafita ai nida nazo" tab'e baki
tayi

"To Allah shibar qauna,yaa Ali ni nayi nan" takama hanyar gidansu be tsaidata ba ya
kalli huddy yace

"Huddy?" kallonshi tayi batai magana ba

"ki dena damuwa da maganganun manga idan kin kula batada nutsuwa kuma tanada tarin
quruciya akanta, abu d'aya zan sanar miki shine ki dena dukanta,iyayenta bazasuji
dad'i ba ina horonki daki girmama talaka, da wannan halin kadai zaki samu karbuwa a
masarautar mu, da kuma birnin zuciyata" murmushi tayi har hushiryarta ta bayyana
tace

"Zan kiyaye inshaa Allah" Mota ya bude ya dakko wata leda ya miqa mata, hannu biyu
ta sanya ta karba sannan yace

" Akwai waya da sabon sim aciki, tawace ni kadai, koda wane lokaci ki kasance riqe
da wayar banasan tarin msd calls ba'a daga ba, bana san ganin call waiting kuma
gwara nini kadai, sauran kayan kuma duk nakine,kiyi hakuri ranar ina uzuri ban
tsaya mun gaisa da ke ba" fara'arta ta fad'ad'a sannan tace

"yaa Ali nagode Allah ya qara girma da d'aukaka,Kariyar mahalicci tabika a duk inda
kake, Allah ya sanya Alkhairi acikin tarayyarmu dakai, nagode sosai ba adadi Allah
ya qara bud'i" murmushi yayi har cikin ranshi yanajin dad'in adu'ar huddy, yasani
bezo da shiri. Santa ba, be kuma zo da shirin qiyayyarta ba sedai fa ya kula sosai
soyayyar ta naso ta rinjaye shi,kyaunta yana burgeshi, kalamanta masu hikima na
masa dad'i,tanada girmama mutane wannan ma ya masa...... A haka sukai sallama ya
juya ya tafi......

Shiru gadanga yayi bayan ya gama jin bayanin Baban manga, tabbas baze iya yiwa
baban manga musuba akan auren manga, kazalika sam baze iya cewa tsakanin santa da
rashin santa wanne ne yakejiba, shidai abu daya ya sani bayasan rawar kan
yarinyar,da uban surutun datake dashi, anso mutum ya auri mace me sirri yaya zeyi
da auren Manga????? Da qyar ya iya tattaro nutsuwarshi yace

"Ba laifi Baban Manga, ina godiya sosai da karamci Amma ina roqon alfarma abani
lokaci kasancewar takamammen wurin dazan ajiyeta banida shi gashi kuma se anyi
suturu da sauransu, zanso kuma ta kammala karatunta tukunna" murmushi Baban manga
yayi
"Babu komai gadanga, Allah yashige mana gaba,ya hore abin lalura, nidai alqawari
d'aya zakamun shine ko bayan raina zaka auri manga, kadaiga manga batada
wadatacciyar nutsuwa nayi mata sha'awarka ne sabida na kula duk abinda ka lurar da
ita to tanabi, kaga kuwa zaka saisaita nutsuwarta inshaa Allahu" gadanga yaji
tamkar an daura mai wani dutse aka, nauyin ya masa yawa matuqa,ina zeje da girman
alqawari,kalmar aminta da qudurin baban manga tamasa nauyin fad'a a harshe wanda
harya sanya yai shiru....

"Malam Gadanga kayi shiru, ina fatan baka tunanin inaso na maka dole ne?" murmushi
gadanga yayi yaji kunya matuqa tamkar me koyon magana haka ya furta

"Ba haka bane Baban Manga, nayi alqawarin Inshaa Allahu zan auri Manga ko bayan
ranka" dad'i yaji matuqa yashi masa albarka sannan suka shiga masallaci domin
gabatar da sallah isha.....

Ko kad'an Gadanga be shirya aure ba yanzu, badan bayason manga ba sedan kawai yana
ganin lokacin aurenshi beeyiba, mema ze cewa iyayenshi? Kodai kawai ya bari se an
daura ya sanar dasu? Haka gadanga ya zauna cikin rashin sanin abinyi,tunaninshinya
tsaya cak, yana matuqar dana sanin abubuwa da yawa, ya zanyi da manga???" wannan
itace tambayar dayakewa kanshi ba qaqqautawa.......

*Bayan wata hudu*

Su manga sunyi candy amma har yanzu ba hankali kam,se du'ayi kawai, Dama skul
d'aya take zuwa dasu hussy, kuma tunda ga ranar da Baban manga yayiwa Gadanga
maganar Manga be qarayiba shisa ma hankalinsa ya kwanta ya dena neman solution gaba
daya.....yau yana zaune asaman bencin daya saba zama Baban Manga yamai sallama,
suka gaisa cikeda girmama yace

"Gadanga dama zancen aurenka da Manga ne, kuma narigada na sanar da Alhj tuni, na
sanar masa kaine ka zab'i seta kammala karatu gaba d'aya,tunda ta gama shine yamun
zancen jiya akan na tuntub'eka aji ta bakinka" gabaki d'aya seda gadanga yaji
tamkar ba'a duniya yake ba, sam be zata Baban Manga zewani gayawa me gidan su ba,
yama rasa me zece seda yakuma cewa

"Gadanga kayi shiru" nisawa yayi yace

"Baban Manga ad'an qaramun lokaci, har yanzu ban gama had'awa manga kayan lefe ba,
ban shirya wurin zamanmu a garinnan ba,tunda kaga ai nan nake aiki,bazeyiyu nakai
Manga soba ba" nisawa yayi yace

"Gadanga na fahimci damuwarka amma Alhj yace anan bayan gidan zaku zauna tunda kaga
ba samari ne dashiba se faruk kad'ai,kaga kanaci gaba da aikinka, yakuma ce bayasan
ka mata komai shine ze muku har kai, A sanshima jibi juma'a daurin aure,sekayi
haramar sanarwa iyayenka" qirjin gadangane yayi mugun dokawa yasani sarai iyayenshi
bazasu tab'a amince masa auren manga ba, tayaya ma ze tunkaresu da wannan maganar
tunda yanada zabinsu ajiye? Ina zekai girman alqawarin daya d'aukar wa Baban Manga?
Ta ina ze soma juyawa kanshi? Gyaran zamanshi yayi yace

"Baban Manga, na sanar maka ni mutumin zaria ne a qauyen soba nake, banida kowa uwa
ko uba duksun mutu, qanin mahaifinane zan masa waya yazo da kawuna, amma juma'a
batai kadan ba, kuma ita Manga bata ra'ayin yin wani shagali ne? Zancen sadaqi dai
zan biyawa kaina inada halin yin hakan" murmushi Baban Manga yayi yace

"Ka rabu da manga ba hankaline ya isheta ba,kuma ba wani bidi'a da za'ayi, iyayenka
kuma ai badamuwa ko basu zoba dama nine waliyinka Alhj kuma shine waliyin Manga
shine da kanshi ya fad'i hakan" murmushi Gadanga yayi ya masa godiya sannan ya wuce
Gadanga nasan Manga indan so,amma sam yasan aurenta babbar matsalane shida
danginshi,juma'ar nan fa jibi ne? Saura kwana biyar aurenshi kenan yaya zeyi? Haka
yayita saqawa da warwara harya daure dai ya sanarwa wanda ya dace suzo din.....

ALi Abbas ma da Huddy aurensu nanda 4 months masu zuwa, shirye shirye tsakanin
sokoto da kaduna ba'a magana an shiryawa bukin auren ba kad'an ba komai yaji a
yanayin shirye shirye lokaci kawai ake jira,dama huddy ba yarinya bace,itace 'ya
babba acikin 'ya'yayen Alhj Tahir Maude,bashida manyan yara maza farouk ne kawai
yaronshi namiji kuma qaramine sosai, yanzu haka huddy shekarunta 32 a duniya,mijin
aurene bata samuba se yanzu........

*Rana Bata qarya*

Ranar juma'a kuwa kawun Gadanga da kuma qanin mahaifinshi sukazo daga soba aka
d'aura auren Manga da gadanga, akan sadaki Naira dubu 30, duk yanda kike tunanin
manga tashiga farin ciki abin ya wuce nan, sosai takeji da gadanga zama mu iya cewa
tama fishi d'okin auren, anyi wuni ranar asabar batare da d'an uwan Baban Manga ko
daya yazo ba kona Innoh kasancewar tunda ya baro gida be waiwaye su ba, Amarya tayi
kyau ba laifi dama gata kyakyawa er jan buzu....a ranar aka miqa ta a BQ dake bayan
gidan,wurin sahibinta gadanga.....

*Yazo mata da kaji na ban mamaki har guda uku gasassu da yoghurt,yakuma kawo mata
sababbin kaya akwatuna guda uku wanda ta tsorata da gani, acewarshi shine yafi
cancanta yawa matarshi suturu.....ranar dai duk surutu irinna manga batai masa
shiba har tsokanarta yake yau ina bakin amma takasa koda kallonshi ne......

Duk yanda Gadanga yaso ya had'a jikinshi da Manga ya kasa, zancen gaskia yana mugun
qyamar yanayin warin buzaye,kuma harya zamewa Manga halitta,duk kuwa dayake cewar
sunada tsafta sosai wannan ne ya sanya yakecin abincin su,amma dai yana yin qmashin
nasu be masa ba sam.....da wannan ya sanya bayama kwanciya wuri daya da ita....so
kawai yakeyi ya zauna ya natsu seya riqa koyar da ita yanda zatayi amfani sa
turarukan da yake so da kuma yanda zata riqa kwalliya kalar wacce yakeso ya shirya
wayar da manga dan dai yana santa matuqa......haka suka rayu da juna cikin kulawa
daso da qauna, zuwa yanzu gadanga ya gama sakankancewa yana qaunar mangan shi.....

*Bayan sati uku*

Waya akawa gadanga akan qanin mahaifinshi baida lafiya sosai, a haka ya shirya
tafiya zuwa duboshi

Kallon shi Manga ta tsayayi tana kokarin tare hawayenta sabisa Inno ta sanar mata
yanzu ta girma ta rage quruciya, amma sam ta kasa karo na farko daya rungumeta a
jikinshi sosai yana bubbuga bayanta a hankali

"Kiyi hakuri Hilwa (sunan dayake kiranta dashi kenan tun bayan aurensu, kalmar
Hilwa yana nufin kyakyawa kenan da Larabci) gobe zan dawo inshaa Allah" d'ago da
kanta tayi tana hawaye tace

"Yaa Gadanga zan bika dan Allah,banaso ne ko kwana d'ayan kayi, ko masallaci kaje
Allah Allah nake ka dawo, kuma idan ma kaje makarantar koyarwa har kuka nake,yaa
gadanga kwana fa zakayi, dan Allah kaje dani" tausayinta yaji ba yanda za'ai ya
tafi da ita duk yanda yaso,rungumeta ya qarayi

"Hilwa kiyi hakuri, daga zaran naje yau ni kad'ai duk inda zamu na miki alqawarin
tare zamuje,bakya ganin nima zanyi kewarki sosai.... Girgiza masa kanta tayi
"yaa gadanga dan Allah kamun rai ka tafi dani, wlhy kewarka zata hallakani,bazan
iya kwana gidan ni ka daibama" zuwa yanzu shima seda yayi kwallah, yace

"Haba Hilwa,kingafa abinda yasanya bazanje dake ba,banida kudin motan dazamuje mu
biyu mu dawo shisa" d'ago kanta tayi "Zanje na karb'o kud'ad'ena dana baiwa Inno
ajiya semu tafi tare" Hannayenshi duka biyu ya saka ya tallafi fuskarta yace

"Hilwa kinaso nayi fushi dake?" da sauri ta girgiza kai alamar aa, yace "Yauwa to
idan bakyaso nayi,karna tab'aji kin dauki sirrinmu kin gayawa wani, idan inadashi
sirrin mune, idan banidashi sirrin mune, idan muka samu sab'ani sirrin mune base
kowa yajiba, idan muka tattauna matsalolin mu ma sirrin mune, ina fatar kin
fahimceni sosai, banso koda su innoh kike gayawa sirrin mu,Zancen tafiya kuma kiyi
hakuri namiki alqawarin wata rana tare zamuje" shiru tayi amma se kukan take haka
ya saketa ya dauki jakarshi ya juya haryakai kofa taje ta rike mai kafa tana
roqonshi

"yaa gadanga kewarka zata kasheni dan Allah kamun rai, kaje dani wlhy zanyi kewarka
kuka bazemun magani ba" yaji tausayinta matuqa jiki a sanyaye yace

"Jeki dauki kayanki qwaya biyu kanna taro mana a daidaita sahun dazeje damu tasha
kinji?" da sauri tayi ciki tana murna......

Sallama yawa Baban Manga ya wuce da sauri yabar unguwar akan babur...koda manga ta
fito zatawa mahaifinta sallama seya sanar mata ai gadanga tuni ya wuce kuka kam
tashashi, wayarta ta dauka tayi kiran wayar shi amma sam bata tafiya,tasha kuka kam
a haka ta hakura tunda gadanga ya mata wayooo......

Ali Abbas yanata shirye shiryen zuwanshi kaduna gun huddy, ta isheshi da rigimar
san zuwanshi akan tayi missing nashi sosai, duk yanda ya tuna huddynsa se yayi
murmushi yarinyar tana burgeshi, banda halinta daya kula sam batasan talaka batada
makusa a gunshi yana yabawa kyawawan d'abi'unta matuqa......kai tsaye gidansu ya
wuce yana mamakin rashin samun wayarta dabayayi tunda ya taso, hakan ba d'abi arta
bane indai yana hanya ta soma kiranshi kenan ba adadi...

Baban manga ya wangale mishi gate yana danna kanshi cikin gidan ya hangosu tsatsaye
har huddynsu da maminsu,da amminsu su farouk dama Alhj tahir mahaifin su
huddy....beyi qasa a gwiwa ba yaje ya gaidasu suka amsashi cikin sakin fuska,
yanaso yayi shiru amma ganin Manga nata kuka ya sanya ya tsaya,yaga kuma kowa yayi
cirko cirko ana kallonta bame magana har wacce yake tsammanin itace uwarta
kasancewar suna matuqar d'iban kamanni....

"Hafsatu Manga lafiya dai kukan kuma na meye ne?" Alhj Tahir ne yace dashi

"Wlhy Ali mijintane ya b'ata yau sati uku, annemesa an sara, daga sunan zuwa gida
gaida kawunsa da bashida lafiya yau sati uku,shine fa dukta tashi hankalinta haka"
rike bakinshi yayi yace

"Manga tanada aurene dama?" murmushi yayi yace

"Dududu auren fa sati shida yanzu inaga, baka taba haduwa da mijin ba duk
zuwanka,shine malamin dake koyar dasu karatun islama anan,yana kuma kula da shuke
shuken gidan da wankin motoci" shiru ya d'anyi kanyace

"Naje gidansu kuwa?" cire hula daddyn huddy yayi yace "Nanfa d'aya mundai san dan
Zaria ne a qauyen soba,amma babu wanda yasan gidansu, kawunsa ma da qanin
mahaifinsa dasukazo daurin aure ni bazan shaidasu ba idan na gansu, Anan muka hadu
yazo neman aikin koyarda yara islamiyyya kuma banan yake kwanaba, mundai yaba da
halayyarshi ne muka baiwa manga shi a matsayin miji" nisawa yayi yace
"Hakane amma daddy mezai hana aje soban a bincika aji ai yafi ko kuwa?"

"Munje tashar motar dake kai mutum soba ma, babu zancen wai suna daukan record,
yanzu zancenka zamubi muje soban tunda ba wani nisa zuwa zariya, akira idi direba"
sosa kanshi yai yace

"Manga ai er gidanace, gwara nazo na biku daddy, na nemo mata mijinta kalli yanda
take kuka hadda majina ko kunya" ya qarasa maganar cikin sigar tsokana, murmushi
tayi kurin sabida tana cikin damuwa.....koda sukaje soba cewa aka musu babu wani
suna me kamada wannan bare kawunnan shi ba wannan sunan a soba, kansu ya matuqar
d'aurr suka juyo amma daddy ya hana a gayawa iyayenta kurin yace dasu dai basu gane
iyayenshi ba a soba......

Haka dai Manga tayita hakuri tun ana jiran tsammanin dawowar gadanga har aka cire
rai, kowa har daddy suka alaqanta b'atanshi da mutuwa, bazasu ce sun zagaye garin
sobaba kuma a yanda malam gadanga yakeda sanin Allah baze tab'a yiyuwa ya aikata
hakan ba, tunda da suka binciki yarinyar ba ba abinda ya tab'a shiga tsakaninsu
idan ma mugunta ze mata aima shine ya nemi aurenta ba kumama ai daya ajiye takardar
sakinta ya gudu, suna dai sakaran hatsari yayi bame kawo labarinshi, matsalar kuma
har wanda yake kawowa ya wakilceshi idan baya nan ya sanar musu cewar baida labarin
gadanga......

Manga gaba d'aya tayi sanyi tazama shiru shiru, dukta rame gwanin tausayi ba
qaramin so takewa gadanga ba, bataji zata rayu idan har wai yanda ake zargi ya mutu
ya mutu din, dukda yake ta gagara yadda da mutuwar tana gani ko yaushene ze dawo
gareta inshaa Allah.....

Saura sati biyu bikin huddy da Ali Abbas yazo kd, sanyawa yayi aka masa kiran
Manga yace huddy ta basu wuri, ita bata kawo komai arantaba sabida tasani Manga
tanada auren wani akanta, takuma sani tausayi sosai manga ke baiwa Ali Abbas,
acewarsa yarinya me san wasa da raha duk ta zama wata iri daban, zama tayi bayan ta
shigo parlor din tace cikin sanyin dake qoqarin zame mata d'abi'a

"Barka da yamma yaa Ali,anzo lafiya?" kallonta yayi sannan ya nisa ya sanya hannu
ya shafi sajensa sannan yace

"Manga inaso kiyi hakuri da abubuwan dasuka faru a arayuwarki tunkan ki qarasa
mallakar hankalinki, ki sani shi Allah haka yake al'amuranshi, kowace rayuwa tana
had'uwa da jarabawa iri iri,hadisi ya inganta akan yadda da qaddara ta alkhairi
data sharri, nasan bazaki rasa karanta hadisi na biyu ba acikin arbawuna hadith
inda ake bayani gameda imani, anan aka bayyanar mana yin imani da kadddara ko wace
irice, "wa tu'uminu bil qadari hairihi wa sharrihi" kinga anan zaki zama me imani
me kyau akan yanda da kika dauki kaddararki dazamu iya kira mara kyau, dukkuwa
dayake bakida masaniya gameda tanadin da mahalicci ya miki, nasani Manga baze yiyu
inganki kamar da ba amma ki sani bazanso ganinki haka ba, ki nustsu dan Allah ki
fauwalawa Allah lamuranki, ga waya nan nazo miki da ita, akwai number na aciki,
dukkanin buqatunki kina sanar dani karkiyi shakkar komai ni yayankine, nayi magana
da mahaifinki da daddy sun amince dana kula dake ba laifi bane, kuma banasan
gaddama karnaji kin tambayi wani komai ni nan nine zaki kira zan miki komai,kuma
idan har mijinki be dawo ba, aka soma daukar dalibai a jami'ar sokoto zaki koma gun
huddy kici gaba da karatunki har Allah ya bayyanar da mijinki,kindai ga ai kece
babba awurin iyayeni, kiyi karatu ki zama wani abu sabida ki taimaka musu, idan
kuma ya dawo Alhamdulillah dama fatanmu kenan, idan yayi ra'ayi zan roqeshi ya
barki idan bayaso ki hakura shine mafi aala.....godiya sosai ta masa sannan takoma
b'angarensu domin tuni wuri su inno take kwana.....

To masu karatu,ko ina Gadanga ya shiga?? Nifa tunani na ya tsaya cak!!!! Alqalamina
se rawa yake ina kyautata zaton yanzu aka soma wasan.........
Vote and comments plssssss
[7/6, 8:07 AM] +234 706 571 7620: *Haske writer's Asso.(home of expert and perfect
writer's)*

*👑ALI ABBAS 👑*

Billy galadanchi

Sadaukarwa gareki qawa ta gari *Fulany saddy*

Zeeyy qaseem,wannan shafin kuma nakine,Allah bar qauna....

03

Shagalin ya soma kankama,yayinda sam Manga bata wani d'okin bikin, mosti biyu da
uku duk gani take tamkar zataga Gadanga agabanta, duk tayi rama tayi fayau da ita,
yayin biki babu wanda daddy be mataba, gani yake tamkar komai shine sila na
lalacewar rayuwarta mugun tausayinta yakeji, duk yanda sukaso ta sake jikinta abin
yaci tura, zuwa yanzu yawan shirun datake ya sanya hatta Ummin su huddy tausayinta
takeji, a wurinta ma take zama ba wurin Innoh ba, Allah ya d'aura mata tsananin
qaunar gadangan ta ba iyakaa......

Anyi biki na gani na fad'a wanda har mamakin yanda ake dirzar naira Manga keyi,
ranar da aka daura aure ranar akaje dinner, Ango gabaki d'aya ya gama rikicewa
yaudai yasha qudurin nunawa duniya yanasan huddynsa.... Bayan sun ciyar da juna da
weeding cake nasu da juice, sekuma suka juya wurin rawa rungume abarsa yayi ya riqe
hannunta d'aya suka soma juywa a hankali abinsu....Runtse ido Manga tayi tana
tariyo ranar da zasu rabu da gadanga rungumar daya mata, abin ya matuqar tsaya mata
a wuya,wannan rawar dasuke bazata iya kalla ba, sulalewa tayi daga hall d'in taje
can waje ta sadda kanta a qasa ta soma uban kuka ba qaqqautawa...har aka tashi
wurin dinner tana kuka ranar kam fuskar nan ta haye tayi sukutum da ita.....

Koda za'aje kai Amarya sokoto Manga zazzab'i takeyi sosai, dole aka barta gun
Ammin su hussy dayake daddy yace itada ummi base sunje ba, kullum cikin kuka take
har Ammy ta fahimci bata samun bacci, ba qaramun tashin hankali ta shiga ba taje ta
sanarwa daddy, Aka sake bazama neman gadanga aka koma har soba amma ba labarin ko
wanda ya sanshi.....

Tunda Amarya tazo gidanta dake cikin masarautar sokoto takejin tsoro, fad'uwar
gaba me tsanani yake shigarta,Allah sarki huddy dukda yawan shekarunta ta kame
kanta sosai, kuma dukda tasan meye aure tana cike da tsoro tunda bawai sabawa tayi
ba....haka dai Ango Ali Abbas yarima ya shigo part d'in cikin shiga ta alfarma a
wannan yanayin na faduwar gaba ya sameta, zama kusa da ita yayi yace

"Amarsu ta ango, hudaisa ta Ali Abbas, wannan lullub'in fa?" qara sunne kanta tayi
a qasa tana murza zoben hannunta da yan yatsunta da kunshinta daya ebe mai hankali
yayi matukar kyau dukda yake fatarta baqa ce amma hakan be hanawa lallen samun
kyakyawan matsugunni me kyau a jikintaba, hannunshi yakai ya riqo hannun nata a
hankali ya shafi lallin yakai bakinshi kuma ya sumbaci lallin nata sannan ya furta

"Huddy lallin nan yayi kyau matuqa,inasan kunshi sosai musamman a jikinki matana"
bata d'agoba still se murmushi da takeyi, wanda yake sauka lokaci d'aya tare da
hawayenta, hannunshi ya sanya ya yaye mata mayafin

"Subhanallah huddyyy naaa, badai kuka bako? Na menene ko kadunan zaki koma?" kukan
tane ya qaru ta duqar dakanta tashiga rerawa a hankali, janyota yayi sosai jikinshi
ya sanya hannu ya goge mata hawayen nata sannan cikin sigar rarrashi ya futa

"Huddyy keba yarinya bace, dukda yake na sani rabuwa da gida ba dadi, koda a
kadunan aka kaiki kuwa bare a skt ma, amma haka aure ya gada sekinyi hakuri kinji?"
gyad'a msa kanta tayi yace

"Tashi muje zan miki wanka ne,nasan kin gaji" zaro ido waje tayi gaba daya,labbanta
na motsi amma kalmomin datakeso ta fad'a harshenta ya gagara sarrafa haruffan
dazasu aiko da kalmomin, kasa haquri yayi ya had'e bakinshi da nata, kasa hanashi
tayi sabida tajima tana kwad'ayin wannan yanayin datakeji, yafi 2 mnts yana murzar
bakin daya jima yana bashi sha'awa kanya saketa yace cikin isa

"Banasan gaddama, wanka zan miki, na tabbatar kinsan cewar ke d'innan matata ce
bawai haka kawai zan miki abu ba" batace komai ba amma bata motsa ba....da kanshi
ya miqar da ita tsaye sannan ya sanya hannu ya zare mata zip na doguwar rigar
datake sanye da ita, atake ta fadi a qasa ,ta dawo daga ita se skirt,pnt da
bra,take jikinta ya soma rawa ma, towel ya dakko ya sanya a kafadarshi sannan ya
had'e jikinshi da nata ya soma b'alle mata bra d'inta yayinda yake amfani da
gargasan gemun sa yana shafa mata bayan wuyanta dashi...... Wani iri Huddy keji
tama rasa abinyi se hawaye kawaii cire ta yayi sannan ya cillar a qasa ya dawo da
dubanshi zuwa gareta, da sauri ta runtse idanta ,murmushi yayi,kunyarta na
burgeshi sannan ya ya sanya hannunshi ya lalubi waist dinta yasoma zare mata under
skirt har qasa ya kaishi tana nan tsaye kaman statue ba laifi ya fada a zuci tanada
qira me kyau, hannu yakai domin zare pants dinta da sauri ta daura nata hannun akan
nashi, murya na rawa tace

"Ba gaddama nake maka ba yaa Ali,taimakona zakayi ka ragemun wannan kayan nauyin
dake kaina, ka barni da wannan karna saka maka ihu" murmushi yayi ya daura mata
towel daga qirjinta sannan yace

"Tunda kinji tsoro jeki kiyi wankanki, inyaso ki dauro alwala dagacan.....wani
sanyin dadi taji a ranta ta juya da sauri zuwa toilet, koda ta dawo baya dakin, da
sauri ta shirya cikin wata lallausan rigar bacci pink color....Tare suka sallaci
sallar nafila sannan.. Suka kwanta, gabaki daya juya masa bata tayi ta nemi
nutsuwarta ta rasa, birkito ta yayi ta fuskanceshi gaba d'aya, ya sanya d'an yatsa
yana zagaye lips d'inata da suka dad'e suna d'aukar masa hankali, ya matsu ya
kasance tare da matarshi kasancewar sa bame neman mata ba dacan, cikin wata murya
dabata tab'a ji yayi magana da itaba ya kira sunanta

"Huddy?" bata d'ago ta kalleshi ba, cikin nauyin baki tace "Na'am yaa Ali"

"Inaso ki zamto mace ta gari,uwar 'ya'ya ta gari, Amintacciya wacce zata qaunaci
mijinta dan Allah, kiyi supporting d'ina akan dukkan komai ki soni kuma ki qaunace
ni, Nasan a tunaninki bana sanki sabida auren had'i mukayi, sam ba haka bane, ina
sanki tun ganin farko huddy, dan Allah ki riqe amanar aure" murmushi tayi tanaso
tayi magana amma sam ta kasa furta komai sabida tanajin yanda yake magana yana mata
wasa da en yatsunshi akan cikinta, gano yayi gaba d'aya saqon daya ke kokarin isar
mata ya gama saukar mata da kasala gaba d'aya, bakinsa ya cura a nata ya soma
sarrafa harshen ta a hankali, kasa hanashi tayi gaba daya ta sake masa ragamar ta,
ranar kuwa yaa Ali ya mayarda Huddy cikakkiyar 'ya mace, yaji matuqar dad'i daya
sami matarsa a tsare kamar yanda ya kame kanshi haka ya samu matar data kare masa
mutuncin ta har gidan aurensa.....

*Bayan wata shida*

Har wannan lokacin ba gadanga ba labarin sa, gabaki d'aya iyayen ta sun
tashi hankalinsu, sabida yanda taketa rama,yaudai Baban Manga da Inno ne zau e a
tsakar gida suna tattaunawa
"Innoh gaskia ni al'amarin yaron nan gadanga ya gama tsoratar dani,yanzu ace ko
waiwaye, idan da mutuwace wlhy munji labarinta yanzu, amma ba wannan, ni ina ganin
kawai Allah a abki fir'auna a zuci ya mana" kan Innoh tai magana har manga ta
qaraso wurin aguje

"Haba Baban Manga dan Allah ka kyautatawa Mijina zato, wlhy na tabbatar gadanga
baze tab'a aikatamun hakan da gangan ba, iya tsawon zamanmu dashi sati uku zallar
soyayya ce a tsakanin mu da kulawa, ko sanda yace zeje dani ya tafi wlhy sabida
rigima na yamun wayo, kamai Adu'a idan yana raye Allah ya bayyanar dashi idan kuma
ya mutu Allahu ya bamu ilimin sanin hakan, na tabbatar gadanga ze dawo gareni"
nisawa Baban manga yayi

"Mangan Inno ki sani koni nan wayannan kalaman iya bakina kawai suka tsaya amma sam
zuciyata bata aminta dasu ba, sabida nasan halin Gadanga halinshi ba haka yake ba,
bana fatan mutuwa yayi, ammafa ki sani a qa'idar aure idan namiji ya tafi abinshi
da gangan harna tsawon watanni 4 tofa babu aure,idan kuwa fad'a yayi toko shekaru
hud'u be wa'adin indai muddin be dawo ba dole a raba auren ki auri wani, wannan
tsarin ba nawa bane manga na musulunci ne"

Tana kuka tace "Niko shekaru dari gadanga zeyi zan jirashi na tabbatar ze dawo
gareni, dan Allah Baban Manga ka dena fadar zancen raba auren nan,wlhy inasan
mijina" tausayinta ya kamashi yace

"Allah ya zab'a miki mafi alkhairi Manga, aalhj ya sanar dani ki shirya kayanki
jibi zakije sokoto hurin hudaisa, dukda yake nasani cewar bakwa shiri amma haka
zakiyi hakuri, a yanda naji batada lafiya ne, kuma ma acewarsa bazakine wurinta
matsayin er aiki bane zakijene a matsayin er uwarta ya sanar da ita hakan, zance na
gama kije da komai naki na karatu zaki soma makarantar gaba da sakandire acan kan
Allah ya bayyanar mana mijinki ko labarinshi, banso hakan ba Amma bazan iya masa
gaddama akan lamuranki ba, sabida Alhj yayi duk yanda akeyi ya d'auke ki matsayin
'ya, ki kame kanki ki sani fa danigiyar auren wani a kanki bawai sagaga zakina yin
wannan haukan nakiba.... Kuka kawai take, batason zuwa sokoto itakam tafiso ta
zauna gida tayita jiran gadangan ta amma yata iya batada zabin daya wuce bin
umarnin iyayenta......

*Sokoto*

Koda Manga tazo gari mamaki tayi ganin cewar har cikin jikin huddy ya fito,
sedai fa tayi baqi sosai ta rame har tsoro ta baiwa Manga, tunda tazo gidan bataga
Ali ba, kodai dan bata fita ko ina bane ohoooo....

Satinta biyu da zuwa wani yammaci tana zaune sega Ali Abbas yazo parlor d'in, tashi
tayi ta sunkuya ta gaidashi, ga mamakin ta wannan wasan dayake mata sam beyiba,
fuskarnan a hade alamun ba wasa yace da ita

"Ke Manga kikace da huddy bakyason course da aka baki? Me kikeso a miki to? Late
admn fa na sanya aka baki, karatun dole sekinyo zab'i a kanshi? Idan kikace dole se
kinyi Law idan kuma ba alkhairi bane a gunki fa? Med lab aka baki kuma shi zakiyi,
idan kinje ki bari inga sakamako mara kyau kiga yanda zamuyi dake, akwai driver
daze kaiki jami'ar gobe ki fara registration" lokaci d'aya taji qirjinta ya doma
kuma ta soma wani tsoron shi, muryarta na rawa tace

"Kayi hakuri yaa Ali inshaa Allah zanyi" miqo mata kudi yayi yace

"Ungo wannan keba indigen din nanne dake ba, na kd ne, zaki biya registration
sannan kuma ku biya ta bank dashi, na sanar masa ya kaiki gt ki bude acc goben"
godiya ta masa sannan batare daya saki fuskar ba ya wuce abinshi.....
Tun daga ranar da ya bata kudin bata sake ganin shiba gashi dai takan jiyo
muryarshi sabida part dinsu take zama amma sedai ta jiyo suna raha abinsu shida
matarshi, yaune ranar farko dazata soma zuwa lecture koda ta fito wuraren 7 ta
ganshi zaune Huddy tayi matashin kai da cinyarshi yana shafa sumar kanta a hankali,
kawar da kanta tayi gefe sannan tace

"Yaa Ali ina kwana, Aunty huddy ya jikinki" be amsa gaisuwar tba huddy tace "Naji
sauqi Manga,skul din zaki tafi?" kan tabata amsa ta tsinkayo babbar muryarshi yana
cewa

"Zonan Manga" zagawa tayi a kunyace tace "Gani" seda ya danja fasali sannan ya saki
muryarshi dake da fad'i yace

"Manga ki sani kinada aure akanki, sannan dukkanin abinda kika aikata na batanci
Allah yanaji kuma yana gani, kada kiyi amfani da damarki ta ya mace ki cuci igiyar
auren dake kanki, inshaa Allah mijinki ze dawo gareki ko yaushe ne, duk abinda
kikayi me kyau masarautar nan kikayiwa, idan kinyi mara kyau ma haka, motar da
zakije skul da ita ki dawo da ita duk tanada tambarin nan gidan, driver daze kaiki
ma na nan gidan ne kowa ya sanshi, dan Allah ki rufa mana asiri ki kare mutuncin
aurenki" shiru kawai tayi masa yaci gaba

"Nine nake kula da komai da komai na karatunki, idan kina buqatar wani abu ni zaki
tambaya, seki sanar wa huddy buqatunki ni kuma nasan zata sanar mun" godiya ta masa
sannan ta tashi ta miqe zuwa skul din....

Allah sarki rayuwa haka Manga ke rayuwa agidan batare data samu wata walwala ba,
gabaki d'aya tayi sanyi sedai ba laifi tana karatunta, bata wani ganin Ali Abbas
agidan, yayinda kuma sam huddy bata mata wulakanci ko kadan, suna zaman lafiya
tadai kula kaman huddyn batada lafiya sosai sabida yanda ta yamutse....

Sana'ar kukan ta kwanta parlor tanayi yau ma ita kadai sabida tasan ba kowa a
bangaren huddy taje gaisawa da surukanta, sambatu takeyi

"Yaa Gadanga ga sauarari kukana a duk inda kake, ka gane ina cikin tashin hankali,
yaa gadanga yau shekarana d'aya ban gankaba, kasan kuwa abinda nakeji, kasan rashin
ganinka meyake sakani ji, bazan manta kaba arayuwa, banida sauran amfani idan baka
nan yaa gadanga dan Allah ka taimaki wannan baiwar Allah ka bayyanar mana kanka" ta
qara rushewa da kuka me ban tausayi.....Ali Abbas dake bayanta kuwa dafe kanshi
yayi dake sara masa, da qyar ya iya d'aga kafarshi zuwa d'akin shi har wannan
lokacin batasan da zuwanshiba

"Yaya zanyi da Manga ni Ali, ina zankai wannan tausayin datake bani? Mezan iya yi
mata? Mesa arayuwa zuciya batamun adalci ba, tayaya zataso manga matar wani??
Tayaya zan kasa sukuni akan ta, tayaya zan zamto mara amfani agareta, yaya zanyi
inga Manga ta dena kuka?? Yaya zanyi inga Manga tana walwala kona samu nutsuwar
zuciyata, yaya zanyi da qaunarki Manga????? Ya akayi nayi saken da wani ya rigani
mallakar zuciyarki? Kasa hakuri yayi kurun ya soma hawaye......

Hmmmmm

Mom Nu'aiymm
[7/6, 8:07 AM] +234 706 571 7620: *Haske writer's Asso.(home of expert and perfect
writer's)*

*👑ALI ABBAS 👑*

Billy galadanchi
Sadaukarwa gareki qawa ta gari *Fulany saddy*

*Wannan shafin sadaukarwa ne gareki ke kadai Jamila sani, kinfi kowa san
littafin Ali Abbas, Allah yabar qauna*

*Gareku mom Areef, Rukeey,da kuma fatima Adams, wannan shafin tukwici ne a
gareku, sabida k'aunar da kuke nunawa wannan littfin, Ali Abbas yace a gaidaku*

04

Da sallama Huddy tashigo parlor din,yanayin data tadda manga aciki ya bata tsoro,
da sauri tayi kanta ta rungume tana neman sanin dalilin kukanta haka tamkar zata
shid'e

"Manga Lafiya dai, menene? Koni na miki wani abinne ban saniba?" tana kuka tace

"Aunty Huddy yaufa shekara d'aya amma ko labarin gadanga babu, ina kuke so in saka
rayuwata wlhy ina matuqar so da kewar mijina, mutum me tattali da kulawa dani, me
lurar dani inda duk na kuskure, yaa huddy idan har ba'aga Gadanga ba banga amfanin
rayuwata ba" da sauri ta toshe mata baki da hannunta

"Haba Manga, yaya zaki so kauce hanya akan d'an Adam, idan kikace bakiga amfanin
rayuwarki ba idan bashi ashe rayuwar dakikai a baya kenan batada amfani kafin
zuwanshi cikin rayuwarki,karki kasance cikin mutane wayanda basa karbar uzurin
kaddarar datazo musu mana? Ki godewa Allah mana da tarin tulin ni'imomin daya
wadatar dake dasu, kinsan ko koda lafiyarki aka barki kina cikin ni'ima? Wata tana
tare da mijinta amma sam baida amfani agare ta,baya kula da cinta bare sha ko
suturu, ita ke ciyar da kanta da yaranta, iyaye ko en uwanta basuda karfi, yanzu
ashe ba ni'ima bace kinada masu tallafa miki dukda kasancewar sam mijinki be bar
miki komai ba, idan mutuwa yayi akwai tanadin da madaukakin sarki ya miki, idan
kuma yana raye adu'arki bazata fad'i qasa banzaba, yanzu ki kalleni da kyau ki gani
Manga tsaye kawai nake amma sam banda lafiya kuma karki zata wasa ciwone dabaze
warke ajikina ba,sedai na mutu dashi ni kuwa me zance?? A ganina ba san kaiba manga
jarabawa ta tafi taki dukkuwa dayake nasan ciwo ba mutuwa bane, nida nake da wannan
ciwon nayi imani zancen likitoci bawai dole ya zamto bazanyi rayuwa me tsayi ba,
sabida tsarin Allah yafi na kowa, dan Allah ki fauwalawa Allah lamuranki Manga"
shiru tayi sekuma jikinta yayi sanyi ta qurawa huddy ido tace

"Aunty kuma kema bakida lafiya? Mesa kikace bazaki warke ba? Meyake damunki?"
murmushi huddy tai

"yanzu ki tashi kije kiyi wanka kiyi sallah lokaci yayi, kukan ya isa haka ki mana
adu'a dukkanmu plss" jiki ba qwari ta miqe zuwa cikin dakinta,yayinda huddy ta miqe
tana share kwallar daya zubo mata

Tana shiga dakinbta tarar da Ali Abbas ya sunkuyar da kanshi bemasan da zuwanta ba,
zama tayi ta dafa shi tace

"Haba Yaa Ali? Mesa a rayuwa zaka kasa yarda da qaddarar da Allah ya daura mana?
Dacen danake rayuwa batare da ansan da ciwon ajikina ba likitocin ne suka rayani?
Yaya yanzu dan sunzo da zancensu na banza zaka gagara yarda da qaddara, idan kana
hakan ni kuwa mezanyi? Kaine fa babba, ashe ba dagaske kake rarrashina ba kenan,
bayan idona seka zauna kanata faman tunani, toka sani ni wlhy nafi yarda da cewar
wannan likitan dayace bazan rayu da tsayiba seya rigani mutuwa sabida rayuwa da
mutuwa a hannun Allah suke, ni kagama naji sauqi kafin su gano wannan ciwon ma ai
kaga ni bantaba kwantawa ciwo ba bare in yarda da shirmensu" shiru yayi yana kallon
ta yarinyar nan akwai imani a tattare da ita, ciwon cancer ba abin wasa bane yaga
ita ko a jikinta, tundaga zuwa awo aka gano cancer din amma taqi ta nuna damuwarta
sam, likitoci sun sanar masa ba lallai ta rayu da tsayi ba, bemasan taji ba se yau
kodan kasancewarta wacce ta karanci aikin likitanci ya sanya tasan komai dan shidai
yasan be sanar mata ba sam, tausayinta da kanshi yaji sabida besan yaya rayuwa zata
kasance masa ba idan ba huddy yayi sabo da ita me tsananin gaske,yana kuma san
matarshi tsakaninshi da Allah mabuwayi, rungumeta yayi yace

"Na sani huddy inaji ajikina wlhy bazaki mutu yanzu ba, likitan me shi ai besan
gaibu ba, kuma dukiya ta sedai inga bayanta wurin nema miki lafiya da yardar Allah"
qara rungumeshi tayi sosai sun jima a haka kafin tayi yunkurin shiga ban daki,
wanka tayi sannan ta sauya kayan jikinta ta sallaci sallar magrib wanda koda ta
idar baya nan ga alama masallaci ya tafi.....

* Wani yammaci naquda ya tasowa huddy batare da kowa ba, tasha wahala sabida kasa
zuwa koda parlor tayi ta ciro wayanta caji, haka ta wuni dakin tana jiwo rurin
wayar gashi Manga tana school, Ali Abbas yana ganin yayi ta neman wayarta baya samu
ya kamo hanyar gida, tare suka shiga part d'in da Manga kallon juna sukayi lokaci
d'aya qirjin manga yayi wani irin mugun dokawa. "Mesa nake ganin tamkar na saba
gauraya idona dana yaa Ali aduk sanda na sanya idona da nashi,mesa qirjina yake
linka luguden dayakeyi aduk sanda na ganshi?" wannan itace tambayar da manga kewa
kanta a zuciyar ta, yayinda Ali ke cewa a ranshi

"Mesa arayuwa nakasa dauke idona akan Manga? Tayaya zuciyata zataci gaba da nunamun
abinda baze taba yiyuwa ba? Mesa nakejin tausayinta yaya zanyi da raina?" A tare
suka had'a baki wurin cewa juna "Sannu da zuwa!" batare sun shirya fitar kalaman ba
murmushi suka sakarwa juna a tare sannan tace

"Sannu yaa Ali ya aiki?" amaimakon ya ansata seyace

"wannan gayun beyi yawaba Manga kalli qaramin mayafin dake kanki? Plss kisani akwai
aure a kanki, ki sauya yanayin fitarki" duqar da kanta tayi tace "Allah yaa Ali
hijabaina ne sukayi datti, wannan ne karon farko danaje school da mayafi ma" gyaran
tsayuwar shi yayi yace

"Mesa?" bata fahimceshi ba tace "Na'am?" jan gashin gemunsa yayi yace "Mesa sukai
datti?" sadda kanta qasa tayi tace "Sabida ban wanke ba" juyawa yayi ya soma tafiya

"k'waya nawane dake hijaban?" murmushi tayi "k'waya hud'u ne"

"sunyi kad'an gobe zakuje da Amadu driver kasuwa ki dinka k'waya ashirin" da sauri
ta kalleshi tanaso tayi magana amma yatafi da nisa abinshi dole tabi bayanshi zuwa
ciki, tana qarasawa tajiyo salatinsa, bin bayanshi tayi zuwa d'akin da sauri
ganinshi tayi rungume da huddy da sauri tayi kansu, ita ta tayashi suka kwasheta
zuwa asibitin uduth......

"Lafiya lau ta sauka cikin sa'o i uku ta sunkuto yaronta Namiji me matuqar kamanni
da ita, murna awurin Ali Abbas ba'a magana, musamman data sauka lafiya,lafiyarta
itace agaba da komai a wurin shi yana matuqar san matarshi ba iyakaaa....

Ranar suna yaro yaci suna Ibrahim, ana ce dashi Ameer, gabaki daya san duniya Manga
ta dauka ta sakawa yaronnan, sabida ansaka masa sunan mahaifinta...

Huddy ta soma aikinta da asibitin uduth a b'angaren mata dama wannan fannin ta
qware, yanzu kam akwai baiwar dake kulada Ameer dukda haka rabin rayuwarshi ne
yanayine tare da Manga, dazaran ta dawo skul tofa yana wurinta inko bata zuwa skul
ma bata barinshi awurin kowa se ita......

*Bayan shekaru biyu*

Rayuwa me tsafta da aminci Ali Abbas keyi da huddynshi, yanzu level 3 Manga take a
jami'ar usman d'an fodiyo dake sokoto, Ameer kuwa yafi sabo da Manga fiye da kowa a
gidan, Ali Abbas ya dauke idanshi akan manga a tsawon shekarunnan yayinda zancen
Gadanga sam bashi ba labarin ko wanda yajishi tsawon shekaru uku da wata hudu
kenan,Manga girma ya zauna yanzu shekarunta 22 a duniya, ta zama cikakkiyar mace
sedai fa damuwa fal a ranta har yanzu hoto da soyayyar gadanganta rad'am zane a
zuciyarta, ko zancen raba auren akai mata kuka take sakawa tukuru.....

Duk iya qoqarin dan ganin ta dannewa kanta abinda takeji abin ya faskara, duk
yanda taso ta hana hawayen dake idanta gangaro wa seda sukayi tattakin yin ambaliya
daga manya manyan fararen idanuwanta zuwa lallausan kuncinta,zuciyar ta ke neman
fasa qirjinta ta fito,duqawa tayi ta dafe qirjinta ilahirin sumar kanta ta sakko ta
rufe mata kanta da fuskar gaba d'aya,jin zuciyar zata faso qirjin ta fito bilhaq ya
sanya ta dafe wurin ta furta da iyakacin k'arfinta "Gadangaaaaaaa!!!! Ina kashigane
arayuwa? Kasan kuwa rashin ka yana meman kaini lahira??? Yaa Allah indai gadanga
yana raye Allah ka bayyanar mun dashi, in kuma ya mutu yaa Allah ka bamu ikon jin
zancen mutuwarshi daga majiya me tushe...dafa bakinta tayi da sauri inaaaaa gadanga
be mutuba inshaa Allah zaka dawo gareni mu rayu cikin Aminci da qaunar
juna......Dafe kanshi yayi ya koma baya a hankali duk iya dauriyarshi seda yae
k'walla...kwanciya yayi yana shiga d'akin a hankali ya furta

"Astagfirullah Allah!!! Allahu kamun gafara, Allah ka yafemun, ina zanje da Haqqin
Manga ni Aliyu gadanga?? Ina zankai cutar dana mata, tayaya manga zata karb'eni
matsayin miji, yaya zanyi idan ta gujeni? Ina zan saka rayuwata idan ta tabbatar ni
Ali Abbas nine gadangan ta? Ina zankai abin kunyar dana aikata? Me zancewa me
martaba? Me zan sanar da fulani Adama? Mezancewa iyayen manga? Mezance wa Mahaifin
huddy? Mezancewa huddy....yaa Allah kamun agaji....Allah kabani mafita me
sauqi....Allah kasan dalilina nayin hakan Allah ka gafarceni na cutar dake
manga.....

Mom Nu'aiymm.....

Masu hasashe kun canka

[7/6, 1:53 PM] +234 706 571 7620: *Haske writer's Asso.(home of expert and perfect
writer's)*

*👑ALI ABBAS 👑*

Billy galadanchi

Sadaukarwa gareki qawa ta gari *Fulany saddy*

*Wannan shafin tukwicine gareku en ALI ABBAS fan's group 1, ina yinku irin
totally d'innan ku sani comments naku su suke qaramun qwarin gwiwar wannan rubutun,
ina godiya sosai ga soyayyarku da wannan book*

*Shout out to all ALI ABBAS fan's*

05

Tasowa yayi yadawo k'ofar parlor din yana kallon yanda take kuka rayuwarshi tana
tafarfasa, duka hannayenta biyu ta cura acikin sumar kanta ta jashi sosai irin
cizgar da kasan tana jiyo zafin zuciyarta har cikin ranta, kukanta takeyi cikeda
ban tausayi

"Ya zan rayu idan baka rayuwata yaa gadanga, nayi qoqari in kauda ka a idona da
zuciyata amma nagano wahalar da kaina kawai nake, gangar jikina kawai ke tare dani
amma zuciyata,ruhina da rayuwata sun tafi a duk inda yaa gadanga, yaa Allah ka
tallafi maraicina, Allah ka bayyanar mun da duk halin da yaa gadanga yake cikin
gaggauwa, Allah idan yana raye ka bayyanar mun da shi cikin gaggawa cikin kamanni
masu kyau, yaa Allah idan har gadanga ya mutu....se kuma kawai ta qara toshe bakin
ta

"Idan ya mutu mutuwa zanyi nima, Allah karka kasheni banyi rayuwa ta Aminci nida
gadanga ba, Allahu ka jib'anci lamurana Allah ka sassauta mun wannan rad'ad'in da
zogin da zuciyana keyi" kasa daurewa yayi yaje ya tsuguna kusa da ita, hannunta
datajejan zumar kanta dashi ya sanya hannunshi ya sauke ya qura mata ido, ita
d'inma kallonshi takeyi,girgiza mata kanshi yae alamar ta dena kukan haka,amma ga
mamakinta shi d'inma qwallah yakeyi, ganin haka ya sanya ta tsagaita nata kukan
cikeda mamakinshi kawai se ya sake mata hannun ya miqe ya koma ciki, barin parlor
d'in tayi,yayinda shi kuma ya shirya a gaggauce ya nufi sashin mahaifiyarshi, yana
so yau ya sanar mata damuwar shi yanaso yau kad'ai ya nuna mata haqqinshi akanta,
bashida abokin shawarar daya wuce mahaifiyarshi amma abin haushi da huddy da maneer
ma bata sake musu wai adole sune ahalin gidan d'an fari......da sallamarshi yashiga
cikin parlor d'in ba kowa, iso ya sanya wata hadima ta masa zuwa ciki, ya dad'e
yana jiranta kanta fito a hakimce ta haye kilisarta batai magana ba shine ya duqar
da kanshi yace

"Barka da yamma Ummu" amaimakon ta amsa masa setayi gyaran murya tace

"Lafiya dai?" jikinsa ne yayi sanyi ya kasa cewa komai ya sadda kanshi qasa kawai,
miqewa tayi ta koma ciki abinta, gwiwa a sace ya tashi ya fita, mota ya cizga kawai
ya nufi gidan zuhair, a parlor suka zauna ya tattare nustuwarshi cikeda damuwa yace

"Zuhair ina cikeda damuwa, cutarwar danakewa Manga abin ya isheni haka, shekaru
kusan hud'u yanzu tunda few month ya rage, naksa aiwatar da abinda kace sabida
inasan Manga, bazan iya aika mata da takardar saki ba, a yanda Manga keji na aranta
na tabbatar mutuwa zatayi, koma gabaki daya taqi yarda da takardar, kuma wlhy
zuhair ka yarda dani yanzu ina san manga so bana wasa ba,ina mata san da aduk
fad'in duniya banta b'a wa mace irin saba, ya zanyi da raina ne wani?" shiru zuhair
yayi nad'an wani lokaci kanya nisa yace

"Yarima gaskia tun farko kaine kayi kuskure da kanka, narasa wace qaddarar ce ta
sanyaka komawa bayan munyi dakai bazaka koma a d'aura auren ba" nisawa yayi shima

"Zuhair kasani ai yanda ya zamto, alqawarin auren ta nawa mahaifinta,nasan girman


Alqawari bazan iya karyawa ba" tsaki zuhair yaja

"kasan girman alqawari amma ka wofintar da igiyar aure? Aure fa ALi? Kasan kuwa
ma'anar sa? Tanada haqqi a kanka kasan qarfin sha'awanta yanda yakene? Kasan yanda
ake tsine maka tulin wannan lokaci ? Kasani wlhy Yarima kayi ganganci sabida yanzu
bansan ta inda zaka soma ba,me martaba ma baze saurareka ba, bare ita uwar gayyar,
mafita d'ayace ka aika mata takardar saki ta huta da wannan auren dabaida maraba da
dabaibayi agareta" miqewa yayi

"Banida k'arfin aikata wannan Kuma,koda za'a kasheni bazan taba sakin Manga ba
wlhy, dolene nasan abinyi yau d'inann bazab zura ido inga Manga tana kukan rashi na
alhalin gani kusa da itaba" zuhair dai bece dashi komai ba harya fita, mugun
tausayi ya bashi matuqa,yamai gudun haka yanzu wannan abin daya aikata koshi dayake
amininshi baze iya bashi gaskiya ba wlhy......

Kai tsaye part d'insu ya wuce zuwa d'akin dayake mallakin shi, wani akwati ya
d'akko a sama ya janyo wasu hotuna na manga da wani wanda suka dauka atare rabar
d'aurin auren su, murmushi yayi ganin yandabtake ada da sauyin data samu a yanzu,
wata leda ya janyo ya bud'e ya zaro wani mask wanda yake amfani dashi sanda yake
matsayin d'an aiki a gidansu huddy, shafar ta yayi ya zaro har wata jallabiya
dayake yawan amfani da ita a wannan lokacin,kwasar wasu daga cikin kayan yayi yabar
gidan dasu zuwa guest house nashi dake sama road.....
Yau dai Manga morn lecture tayi koda k'arfe goma tayi tafito daga lecture
shikenan kuma se gobe, a city campus tayi lecture d'in ba main campus ba, wannan ya
sanya tayi sha'awar hawa a daidaita taje gida batare data kira direba ba, Fuskar
data gani ne ta d'auki hankalinta harta manta a inda take tsaye, gigicewa tayi ta
soma yunqurin tsallake titin dayake da yawan cinkoson mutane hartahau taji an
cixgota da qarfi ga wani uban burki dataji anja, wani mutum ne ya janyota

"ke bakida hankali ne? Kina kallon motoci zaki je tsallaka titi" batama saurarenshi
ta d'aga kanta domin qara ganin wanda takeda tabbacin bawai gizo bane shi d'inne ta
gani amma wayam ba kowa a wurin, hawaye ta somayi tana girgiza kanta......

A sukwane ta shigo gidan kai tsaye dakin Aunty taje ta soma knocking, tana budewa
tace

"Lafiya dai manga irin wannan knocking?" ..

"Aunty huddy yaa gadanga na gani a hanyar campus, kuma wlhy ki yarda dani shine
kanna d'ago kaina kuma ban ganshi ba"

Kafad'arta ta rik, "Kinga manga banasan fitina, menene ze kawo mutumin zaria
sokoto, ki kwantar da hankalinki gizo kurun yake miki, kumama banda abinki da
gadanga nada lafiyar zuwa sokoto aida kd ze fara zuwa nemanki ko?" shiru tayi

Kumafa hakane? Yanda gadanga ke sonta aida yanzu kd sun kira sunce yazo,lallai gizo
ne kawai tunda har gashi koda ta duba baya nan, juyawa kurin tayi batare datayi
magana ba takai kanta dakinta da k'yar.....

*Bayan kwana biyu*

Tun ranar da Manga taga Gadanga gabaki d'aya ta kasa sukuni, gani takeyi tamkar
shidinne da gaske, in rayuwarta tayi dubu toko a bace take kasancewar setaji wannan
lokacin tafi buqatar sa fiyeda ko yaushe, bata cikin nutsuwarta sam.....yauma
garden d'inda ke gidan taje ta zauna tana aikin data saba na kuka, zuwa yanzu har
wata sha'awa ke yawan taso mata dannewa kurun takeyi sabida tasan batada mafita,
kuma ta sani indai har gadanga ba zuwa mata yayi ba toko itada aure har gaban
abada, saman lilin dake wurin tahau, ta rufe idonta tana turashi a hankali, jin an
riqe igiyar lilon ya sanya ta bude idanta a hankali, sauri sanya hannu tayi ta
share kwallar daya silalo mata ta qaqaro murmushi

"Sannu yaa ALi ina wuni" murmushi ya sakar mata

"Hilwa kukan kuma na menene ehn?" qirjintane yayi mugun dokawa jin yakirata da
wannan sunan,wanda a iya saninta gadanga kawai ke kiranta dashi, kuma babu koda
acikin qawayenta wanda ta tab'a baiwa labarin sunan, bama wannan ba agaban mutane
gadanga baya taba kiranta da sunan, Beside wannan muryan me sanyi na gadanga ne
shishi kad'ai meye had'in yaa Ali da gadanga? Kallon yanayin shigarshi tayi
qirjinta ya qara dokawa sakkowa tayi ta qura masa ido sosai batama qaqqautawa
wannan karon sosai take hango idon gadanganta cikin na Ali Abbas, sake qarewa qirar
jikinshi kallo tayi har zuwa qafafuwanshi da en yatsunsa, ja tayi da baya tabbas
wannan gangar jikin gadanga ce amma fuskar Ali Abbas, to amma mesa cikin qwayar
idonshi take ta iri daya data gadanga sak??? Kumama mesa sautin amon muryarshi ke
kamanceceniya data gadangan ta, dafe qirjinta tayi ta sunkuya da qasa da sauri,
tsaye yake tamkar wani tsatue yana nazarin yanayinta, ga alama saqon dayake shirin
aika mata ya samu karb'uwa acikin zuciyarta... Alamomi sun nuna cewar babu memory
d'aya na gadanga data manta dashi a rayuwarta, matsawa yayi kusa da ita yace

"Hilwa so kike ki kashe kanki akan gadanga ne wai? Bazaki nutsu ba ki fuskanci
duniyar ki ta yanzu" hannu ta sanya ta toshe kunnuwanta,gani takeyi tamkar gabaki
d'aya bawai Ali Abbas bane Aljanaine suka soma bibiyarta, ganin ya rikitar da ita
ya sanyashi juyawa kai tsaye zuwa cikin gidan, huddy ya had'u da ita a parlor ita
kanta mamakin yanayin shigarshi takeyi

"Abbi Wannan shigarfa?" kallonta yayi yace cikin d'aure fuska

"me tayi?" murmushi tayi tace

"seka tunamun da Gadangan nan na manga, shiyake shiga irin haka kai mutuminnan
akwai mugun girman kan tsiya" bece komai ba ya wuce ciki ta bishi da kallo tana
mamakin yanayin data kula yake ciki kwana biyu, ta qudurta aranta seta gane menene
damuwarshi, yaudai ita ke call asibiti zata kwana dana yammane ya sanya take neman
Manga ta sanar mata girkin dazatayi musu, kai tsaye waje ta nufa sabida daga
dakinta ta fito batanan, a garden ta sameta tanata uban kuka, yanzu kam tsaki ta
saka

"Haba manga!!! Waike wace irin yarinyace me kafiyar tsiya? Wlhy ki sani yau d'innan
zan kira daddy a rabaki da wannan jarababben aure a aura miki wani, tun anajin
tausayinki har kin soma bada baushi, ni inaji ajikina wlhy wannan guduwa yayi ya
barki, shekaru hudu aiba kwana hudu bane bare mukasa jin koda labarin mutuwarshi"
matsowa tayi da sauri ta riqe kafan huddy

"A a Aunty huddy karki mun haka,rabani da auren Gadanga tamkar rabani da rayuwatane
karki mun haka, ku hakura wlhy nasan gadanga ze dawo gareni,tunda yafara mun gizo
nasani tabbas ze dawo gareni ne" wani takaici ta qara baiwa huddy

"Kinsan Allah Manga wannan ya zame miki na qarshe dazaki qara zuwa nan koma a inane
ke kinawa mutane kukan rainin hankali senaci mutuncinki, kuma wlhy ki sani idan ina
raye semun kashe wannan tsinannen auren,maza ki tashi kije ciki ki daura tuwon semo
miyan kub'ewa d'anye kuma ki hada mana mojito,ni zanje office call nakeyi se safe
kuma, by 8 a tabbatar an baiwa jekada ya kaimun abinci" tana kuka ta wuce ciki,
itama zuwa tayi ta kifa daddy tanamai bayanin yanda take ganin ya dace ayi da auren
Manga, koda ta kammala ta juyo ta kalli Ali

"yaa Ali daddy yace idan manga ta kammala exams na semester d'innan a turota gida
zataje court araba auren,yaronnan ya cutar da ita da yawa shekaru hudu,koni nan ban
yafe masa ba bare kuma ita karan kanta" zabura yayi a gigice

"To mesa bazaku jira dawowarshiba,inaji ajikina ze dawone ai ko,ke kin cika iyayi
wlhy sekace arayuwa akanki take zaune ze dawo mana, kumama tsabar kin rainani seki
kira daddy amaimakon ni ki fara tun tub'ana banida wani muhimmanci kenan ban isa
ba" sororo tayi tana kallonshi zata iya rantsewa tunda takeda Ali yaune karonshi na
farko daya mata masifa haka, mesa wai? Tafa kula komai indai na manga ne Ali baya
barin kowa yayi, ko qyalle ya ganta dashi indai bashi ya siya ba ya dinga masifa
kenan, anya babu wata a qasa kuwa? Akwai ranar data bata kudi ta sauya waya bata
mantawa karbewa yayi yace haqqinshine kula da rayuwarta anya wayannan maganganun
nashi ba abin dubawa bane? To Amma meye a qasa wai? Gaskia koma miye seta nemo
shi...da qyar tace

"Kayk hakuri yaa Ali bazan qaraba,yanda kakeso haka za'ayi" wata masifar ya soma

"Nine nakeda iko akan manga sabida a qarqashin kulawata take, ke din wa dazaki
yanke mun hukunci a kanta, karki qara shiga zancen raba auren manga a kotu babu
wanda ya isa ya raba wannan auren wlhy,aikin banza kawai" shiru tayi tana nazarin
kalamanshi harya fita a daki, azatonta dakinshi yake wannan ya sanya tabi bayanshi,
abinda ta gani akan gadon ne ya dauki hankalin ta, gashi baya nan, kai hannunta
tayi ta dauki mask d'in ta kura mata ido tana tariyo wani abu, da sauri ta jefar
ta dafe qirji ta furta da karfi

"GADANGA"!!!!!! Adaidai lokacin da Ali Abbas yashigo d'akin ya ga meke


faruwa!!!!!!!

Billy Galadanchi( mom nu'aiym) idan lokaci ya yarda zan baku da dare inshaa Allah.
[7/6, 1:53 PM] +234 706 571 7620: *Haske writer's Asso.(home of expert and perfect
writer's)*

*👑ALI ABBAS 👑*

Billy galadanchi

Sadaukarwa gareki qawa ta gari *Fulany saddy*

*Ina baku hakuri barar adu'arku Allah ya biyamun buqatocina na alkhairi*

06

Wani kallo yabita dashi yazo kawai ya wuceta ya fad'a toilet, tsorace yake sabida
tabbas indai har huddy ta ganeshi bawai shiba har Manga seta shiga wani sabon
tashin hankalin, yasan huddy da kishin tsiya kuma yasanta da qyamar na qasa da ita
wannan halinta ne babu me iya sauya mata shi, sedai tanada alkhairi sosai, dire
jallabiyar jikinshi yayi ya sakar wa kanshi shaya, lumshe idanshi yana tunanin
mafita yafi 10 mnts a haka kanya hakura ya fito ga mamakinsa,tana nan a inda
yabarta a tsayen kuma wardrobe dinshi ya bud'e bayan ya kammala goge jikinshi ya
dakko qananun kaya yazo ya dauki wani cream ya shafe jikinsa dashi....tana nan dai
a tsayen tana mamakin ganin ko a fuskarsa bata hango wata alama data tabbatar da
zargintaba, domin kuwa har qirarsa ta qarewa kallo yayinda take tariyo ta
gadanga...gyaran murya tayi ta had'yi wani yawu me d'acin gaske tace

"Yaa Ali me wannan mask d'in yake nufi?" kallonta yayi fuska a d'aure yace "Keda
kika kira daddy kika yanke naki hukuncin kin sanar dani ne? Ko kinyi shawara dani
ne? Kije kiyi naki nima akan nawa hukuncin zanyi shawara ni kad'ai zanga zancen wa
su daddy zasu d'auka" d'aure mata kai yai ta tako tazo kusa dashi a hankali tace

"Kayi hakuri yaa Ali ainace bazan qaraba, ya kamata kamun adalci iya tsawon zamana
dakai komai nawa dakai nake shawara banda abokanan aikina banida qawa ko daya bare
kace,dan dai yau kuskure d'aya seka dinga masifa inata ban hakuri kuma kaqi ka
saurareni, dan Allah kayi hakuri yaa Ali" shiru yayi ganin tana sharar k'wallah ya
sani yayi over reacting kam, wannan ne karanshi na farko daya taba yiwa huddy
masifa haka, janyota yayi jikinshi

"Huddy ya isa haka bari kiji rainane ya baci dake ai, ni kinga danasa akai wannan
mask din banyi taking wani action ba sedama na sanar dake naso, dama nasa anyishine
sabida asamo namiji ya sanya ya gayawa Manga cewar shine gadanga kuma ya rabu da
ita taje abinta kin gane dai, kinga da wannan bazamu wahala da itaba dole ta
hakura, a hanjun ta na karbe hoton su naje na sanya akamun shi a london, nasan
zakice bansan gadan ga ba, kuma ma a ina na samu hoton shisa nake gaya miki tiryan
tiryan, naje miki ne dama da zuwan zan sanar dake nawa tsarin jiran zuwan mask din
kawai nake dama" nisawa tayi wani sanyi taji ya ratsa ta jin yanda mask din take
sannan tace

"Yaa Ali inaga wannan da muke shirin yi ha'incine da zalunci, yanzu qaddara munyi
nasarar yin hakan, se kawai bayan tayi wani auren tsohon mijinta ya dawo, kokuma
misali ace tun wancen lokacin ma ya mutu se yanzu mukaji labari,me kake ganin zamu
sanarda iyayenta da ita kanta? Kasani ko kotu aka raba auren tayi wani auren idan
ya dawo sedai a bata zab'i ta zaba koshi ko sabon mijin, zancen gaskia Abbi ba haka
ya dace muyi ba, anawa ganin kenan" nisawa yayi yace

"Kuma kema kinyi tunani me kyau, ba damuwa a ajiye wannan zanyi magana da ita"
shiru tayi batace masa komai ba.
Dare lokacin ba kowa a b'angaren se Ameer da yalwa se kuwa Manga, dama d'akin
yalwa daban yake Ameer kuwa dama wurin Manga yake kwana, baccine ya dauki manga
batare da shirin yin shiba ko adu'a batayiba saboda gajiya, se wuraren sha d'aya ta
farka, wanka taje tayi ta dauro alwala sannan tazo ta tanawa Ameer adu'a jin an
murd'o k'ofar d'akin ya sanya ta mayarda dubanta zuwa ga k'ofar zubara tayi sabifa
kayan bacci ne kawai ajikinta, tasoma janyo hijab d'inta dake kan gado,sanyawa tayi
sannan ta qura masa ido yaudai ta kasa ce masa komai

"Hilwa bakiyi bacci ba?" tsoratar da ita yake qarayi idan yana ambatar mata wannan
sunan, murya na rawa tace dashi

"Yaa gadanga ya sanarmun cewa kalmar hilwa alarabce ma'anarshi kyakyawa mesa kake
kirana da wannan sunan?" murmushi ya sakar mata me sanyi sannan yace

"Gobe kinada muhimmin abinda zakiyi?" kallonshibta sakeyi "Ba abinda zanyi" tabashi
ansa a taqaice cikeda kasala

Takowa yayi ya masto inda take sosai, ya kamo hannayenta duka biyu ya riqe,
jikintane ya soma rawa ta d'an zame hannunta daya,ya qara kamowa ya matso daf da
ita har suna jiwo bugun da zuciyoyinsu keyi

"Gobe ki shirya da safe k'arfe 9 zamu fita, akwai maganar danakeso muyi wacce take
buqatar sirri" zuwa yanzu harta soma hawaye

"Wace magana yaa Ali daba zamuyita cikin gida ba kokuma tare da Aunty huddy"
hannunshi ya sanya ya soma share mata qwallan da suka zubo mata sannan yace
"Banasan kukannan kamar yanda banasan gaddama kinji hilwa" tsiratar da ita yake duk
sanda yake murya ko d'abi'u irinna gadanga ,gyad'a masa kanta kurun yayi ya sake
hannayenta

"kiyi adu'a kafin ki kwanta kinji" nanma gyad'a ma kanta kurun ta kumayi,be damuba
ya juya kawai ya bar d'akin, zaman dirshan tayi saman tile tana tunanin wannan
abin, waishi yaa Ali besan tanada aure bane? Ko kuma shibesan darajar aureba, koshi
d'an iskane dai? Banda haka mesa yake taba ta? Koda batada aure ai wannan
haramunnne bare kuma da auren a ka? Gaskia da sake.....

Duk yayinda gadanga ya runtse idanshi Manga yake gani, wannan ganin daya mata cikin
kayan bacci ya firgitar da tunaninsa, babu abu mafi daukar hankalinsa irin
lallausan gashin manga, yana tsananin buqatar yaji yakai hannunshi yana shafar
kanta, runtse idan shi yayi yayinda qirjinshi ke tsananin doka masa sabida abinda
yake shirin yi besan yaya ma za'ayi manga ta karb'eshi ba.....

Washe gari kuwa da sassafe Manga ta shirya Ameer yaje wurin yalwa, itama tayi
wankanta ta sanya abaya baqa da mayafinta tayi kyau ainun.....kai tsaye part d'insu
taje tamasa knocking lokacin ma huddy ta dawo tun 7:am, itace ta bud'e mata k'ofar
seta kasa ce mata Ali take nema kurun tace

"Zan wuce school ne" kallonta huddy tayi

"Ina kince yau bakuda lecture's?" wayancewa tayi

"Da akwai wanda ze koyamun karatu ne,kuma yau ammana fixing lecture har biyu ma"
jinjina kanta tayi "To kudin kashewa fa akwai?" ta kuma tambayar manga

"Ea wannan karon 40k yaa Ali ya sakan a acc nawa" murmushi tayi tace "Lallai er
gata duk ina zakine dashi, nagano yayankinnan yana shagwab'aki da yawa" murmushi
tayi har haqwaranta suka bayyana gefen kumatunta d'aya kawai ya lob'a sosai, ta
juya kawai tana cewa ta tafi, gogan kuwa ya rogata waje tana zuwa wurin motoccin ta
ganshi tsaye jikin motar data kula yafiya amfani da ita, da hannu yamata alama data
zago ta shiga motar ba musu ta shiga suka bar harabar gidan, be zame da ita ko
inaba se gues house d'inshi dake sama road.....

Kallonshi tae bayan yayi parking tace dashi "yaa Ali nanfa?" murtuqe fuska yae
tamau

"Kizo muje kinji,banson yawan tambayoyi tunda ba cinyeki zanyi ba" murmushi kurun
tamasa tagano beji dadin tambayar ba ta sakkoo.....

A parlor bayan tasha ruwan daya sanya wata dattijuwa ta kawo mata ya umarceta data
shiga bed room dake hade da parlor din wanda ta kula se an shiga wani lubby haka
ake tadda kofar dakin, ba musu ta shiga shima ya rufa mata baya, mamakin ganin ya
baiwa wannan dattijuwar umarnin kar wanda yashigo gidan yake sannan ya kawota dakin
ya kuma qulle, batace masa komai ba ta dai sunne kanta qasa, wata jaka ya dakko ya
zauna kusa da ita sosai har jikinsu na gogar na juna,bata daice masa komai ba harya
zuge jakar, ya zaro wani zobe ya miqa mata

"Hilwa kin gane wannan?" karb'a tayi ta qurawa zoben ido se kuma ta mayarda dubanta
zuwaga na hannunta, zare natan tayi ta had'a da wannan kai tsaye heart d'in dake
half ta had'e,murmushi tayi ta kalleshi

"Kalar zoben da yaa Gadanga ya banine a ranar dazeyi tafiyan dabe dawo ba, yace
dani in riqe yabani ajiyar rabin zuciyarsa yayinda yace nima rabin tawa na
hannunshi harya dawo gareni,bangane dalilinshi namun wayo ya gudu ba bayan yace na
shirya mutafi tare, wlhy danasan yaa gadanga ze mun nisa har haka dabazanje dauko
kayan nanba sedai nabishi a yanda nake..." murmushi yayi yasake kallonta ya miqa
mata pictures dake hannun shi yace "wa'ennan hotunan fa" da sauri tasoma kalla tana
zare ido, kallon shi tayi murya na rawa ta soma magana

"Yaa Ali dama ka had'u da yaa gadanga shine baka sanar dani ba, nasan a hannunshi
kawai za'a samu wannan zoben da wa'en nan hotunan, ranar daze tafi ya ebe su ya
sanar dani ze nunawa en uwansa, ko d'aya bebar munba, dan Allah yaa Ali sanar dani
wane halin yake ciki yanzu?" shiru yana yana jin matuqar tausayinta lokaci d'aya
bugun zuciyarsa yayi mugun qaruwa, da qyar ya iya furta "ki kwantar da hankalinki
muyi magana Hilwa zakiji komai" riqo hannunshi tayi harta soma hawaye

"To yaa Ali amma karka sanar dani cewar wai gadanga mutuwa yayi, nasan be mutuba
wlhy yana raye ko yaa Ali?" shi kamma qara rud'ar dashi takeyi riqe hannunta ya
qarayi shima yakula bata cikin yanayin hankali ma, mask d'in ya ciro agabanta ya
daura akan fuskarsa dama yanayin sanya irin na gadanga yayi, miqewa tayi da sauri
taja baya cikeda tsoro se sannan ta kula da yanayin shigarsa

"Idan tunani kake zaka iya siye zuciyata ka lalata mun rayuwa wlhy kayi kad'an kuma
Allah yafika, kasani wannan hanyar daka d'akko bame dorewa bace kuma ka cutar da
Aunty huddy kama da wane ai bata wane Yaa Ali, shiya sanya ka kawoni nan har kana
rufe d'aki sabida kai lalata dani ko?" beyi tsammanin zuciyarta zataje mata canba,
cire mask d'in yayi yaje kusa da ita ya riqo hannunta da sauri ta warce hannun,
d'an had'e fuska yayi

"Ke a tunanin ki ko mata zan nema sena rasa wacce zan nema saike, shekaru nawa ina
ganinki bansan zan neme kiba se yanzu, me kika d'aukeni? Cewa na miki zamuyi magana
kuma maza ki zauna ki nutsu magana zamuyi ki kuma bude kunnuwanki ki saurareni da
kyau" zama tayi tanata faman kuka yace cikin nutsuwa

"Kamar yanda kika sani Sunana*ALI ABBAS* muhammad Auwal, haifaffen garin sokoto ne
kuma mune mukeda masarautar sokoto gabaki dayanta, Na taso ne gidanmu naga
mahaifiyata itace Babba acikin matan sarki, ya dad'e bayan ya aureta be qara aure
ba, kasancewar yana matuqar santa amma sedai Allah be basu haihuwa ba da wannan
Allah ya bashi ikon qaro mata har biyu, Umma hasana da mama iya nasan duk kin sansu
da 'ya'ya yensu, bayan yayi auren se matan suka dinga haifa masa yara amma duk mata
to kuma kinsan duk wani sarki da bashida magaji hankalinshi baze kwantaba sabida
mata basa sarauta sun shiga damuwa sosai katsam Fulani Adama ta samu ciki, cikin
ikon Allah data tashi haihuwa seta haifeni!!! A wannan lokacin anga murna
kasancewar sarki ya d'oki san duniya ya d'ora akaina, baya ganin kowa se ni kawai,
sekuma na taso cikin tsananin tsana agidan wurin en uba, bayanni akwai qanina
shamsudden da haris fulany ce ta haifemu mumu uku batada mace ko d'aya,yayinda
sauran mata basuda maza a yaransu duk matane duk yawan haife haifen su kuwa, aduk
yanayin tsanar danake gani daga gun en uwana babu wacce take damuna irin yanda
fulani adama kemun, ba ruwanta dani ba'a dukana tai magana ko aci zalina itadai
kurin kawai, bata bari na rab'e ta sam, duk azuwan dan fari nake, ko sunana bata
kira!

Wannan abin datake mun yana cikin abubuwan dasuka janyo cabewar wasu al'a mura nawa
gaba d'aya, ganin haka ya sanya ina gama primary school mahaifina ya daukeni zuwa
saudiyya, a can nayi secondry school nakuma je jami'atul madeenah inda na karanci
mechanical enginrng, har master's d'ina acan nayishi da phd da komai, kuma ina
karatun addini sosai wannan ra'ayin mahaifinane, nikanyi shekaru banzo ba, dama
sabida mahaifiyata nake zuwa to bata kulani gaisuwa kawai take ansamun shikenan,
wannan ya qular da mahaifina sabida yashayi mata fada amma bata dena ba, wai a dole
nine d'an fari, da wannan ya hanani zuwa gabaki daya nafi shekaru 14 banzo Niger ba
sam seda na kammala duk abinda ya dace a saudi sannan na dawo Nigeria, Tun a
airport na samu yanayin nutsuwa na dirata gida, kowa ya tarbeni cikin karamci en
uwana ma da basa sona sena tarar dayawa daga cikinsu sun sauya hali sosai, amma
abin haushi koda naje gun fulani Adama banda gaisuwa babu abinda ya kuma shiga
tsakanina da ita, kece tafi shiri dake a gidannan nasha zuwa sashen ta kinacan kema
shaidata ce akan yanda takemun tamkar wani d'an tsuntuwa. Shiru ya d'anyi kanyaci
gaba

"Bayan na nutsu se mahaifina ya turani wani kamfaninshi dake kaduna na sarrafa


qarafa ganin nafi qwarewa acan,tunda na dawo gidannan naga yanda bayi kemun tamkar
sumun sujjada se abun ya d'aure kaina matuqa sekace ba mutane ba ko kuma rayuwarsu
a hannunmu take? Wata rana naje wurin me martaba lokacin ban dade da dawowa ba sena
tarar bayi sun zagayeshi anata fadanci ina zuwa se dukkansu suka miqe seda na zauna
sannan suka fad'i suna zuba gaisuea yarima me jiran gado waye waye, mamaki nake ya
sanya na miqa musu hannu muka fara musabiha nasan haka akeyi abinda na kula dashi
shine wasun su suna tsoron bani hannu musabu ladar musabaha, yayinda wasun su
gabaki d'aya sun kasa miqo min hannun, ganin haka ya sanya me marta ya kira bayan
na bar wurin yake mun fad'a akan bayi cewar nawuce na baiwa bayi hannuna mu gaisa
sufa bayi nane, mamaki ya kamani sanida banga wani banbanci tsakanina dasu ba da
har zan saki ladar dake cikin yin musabaha da musulmi dan uwana ba,amma dukda haka
sena bashi hakuri akan zan kiyahe.

Ba'afi sati dayin wannan ba se kuma nazo zan shiga wurin dawaki na tarar wata
yayata dabatayi aureba tana zagin wani bawa dake kulada sha'anin shuke shuken dake
gidan tamkar zata cinyeshi, nayi mamakin ganin yanda yakeda qoqarin aiki amma
kuskure daya an kasa yi masa uzuri, tausayinsa me tsanani ya shige ni,da wannan na
sanyawa raina sanjin yaya sukeji idan aka ci zarafin su? Mesa ba'a musu adalci
sumafa mutanene? Yaya rayuwarsu ke musu idan sukayi qoqari amma ba'a gani ba?...."
nayi tunani iya tunani daga qarshe na yanke shawarar zuwa nima wani gidan nayi
basaja nayi aiki ko wane irine inji yaya yake.......dana sanarwa abokina zuhair
seya nuna rashin dacewar hakan amma inada wani hali daya na kafiya da kuma bana
sauya zance idan nayi wannan ya sanya na kafe, muna nan haka mahaifina ya turani
wannan aikin na Kd senaga na samu opportunity nayin hakan a garin daba nawa ba,da
kuma naje America siyo wasu kaya kurin senayi sha'awar yin mask, na sanar musu a
duba amun ta daidai skin color dina batare da bata lokaci ba kuwa akamun fuskar,
koda na dawo na nunawa zuhair seya b'ata fuska akan karnayi bayaso, ni kuwa na kafe
ban shiga tsoro ba seda naga neman aikin ma ashe baze yiyu ba, sabida wuya yakeyi
aikin na qarfi ma wuya yakeyi duk inda naje babu......Harna watsar kuma seme
martaba ya had'ani da mahaifin su huddy dama kuma tun ina qarami na sanshi aminin
mahaifinane, bayan na gama zagayena ban samu aiki ba, wani yammaci muna tare da
Daddyn huddy nake sanar masa,jiya na wani nazo nan neman aiki amma ban sanshiba ya
sanar dani malamin addini ne amma nace dashi ni baqo ne bansan kowa ba, gobe da
yamma nace yazo ya sameka ko ze samu,bansan ma sunan saba, yayi murna yace ze
jarraba iliminshi idan yazo, dana tashi gobe sena masa wayan cewa bazan fito aiki
ba, sena shirya kamar yanda kikaga inayi nazo wurin shi azuwan nine wancen, ya
bincikeni na sanar masan qauyenmu soba da sauransu yace wurin kwana fa nace masa
banida matsalar wannan, daga sannan nake masa zagaye duk sanda zan koma sakkwato
sena baiwa wani bawa nawa danazo dashi nan aikin kula da flowers na
gidanku......Bazan miki qaryaba Manga ban taba sanki ba, amma kwatsam se mahaifinki
ya zomun da zancen kuma take a wurin ya sanya namai alqawarin aurekin ko bayan
ranshi, babu yanda za'ayi na tsallake sharad'in alqawarin dana d'auka tsakanina da
Allah, shine fa naje na samu mahaifina da zancenki amma tsakaninshi da Allah yace
bazanmai haka nan ba, dole na haqura babu na biyunshi agarin nan dazan saka yamai
magana, naje gun ummu amma kinsani bata saka komai nawa agaba, haka nayita yawo na
rasa ya zanyi, hanyoyi kala kala nabi akan kaucewa aurenki amma na kasa, a haka
zuhair yace na gudu kawai amma girman alqawari ya sanya nakasa daukar wannan
matakin, wlhy manga babu yanda zanyi ne ya sanya na tsaya aka daura aurena dake da
mutanen danake iqirarin dangi nane alhali kuma ko sanin su banyiba......bayan an
daura aure na qara komawa mahaifina amma fir yaqi yadda dukda ban sanar masa an
rigada an daura ba, a haka badan inasan huddy ba ya tilastani aurenta bazan iya yi
masa musuba dole na aureta wanda halinta na gari da yawan girmamani ya sanyani na
sota, abu dayane matsala da huddy shine rashin san talaka da rashin girmama shi
komai yawan shekarunshi,da kaina nayi qoqari na magance wannan matsalar wanda kema
shaidace alhamdulillah ta sauya..

Manga bayan da kikaga na tafi ban dawo ba mahaifinane ya tilasta akan lallai indawo
kusa da gida sabida shi mahaifinshi be rasu ba da ranshi kinsan me martaba takawa
ai, shine yace sena dawo sokoto da zana na baro kaduna sabida ban tashi nan ba
bansan komai gameda mulki waye waye, dole akamun na dawo sokoto,manga bansan yanda
zanyi dake ba yasa ban sake waiwayarki ba, amma senayi yunqurin ganin kin dawo kusa
dani ina kula dake sosai,yanzu kuma banida abar so kamarki kuma zuciyata ta kasa
daurewa rashinki da kuma ganinki cikin damuwa danake kullum, ki tallafawa rayuwata
ki yafemun abinda na miki, ki agazamun mu nunawa duniya mun aminta da juna mata da
mijine mu qaddara ce sanya mukai wa juna nisa, kuma a shirye nake dana nunawa
duniya ke matatace kuma ina sanki" kallonshi takeyi ba qaqqautawa tunda ya soma
wannan maganar, ita gani take komai tamkar a mafarki, miqewa tayi da zummar barin
dakin ya rungumota gaba d'aya yana ban baki,tureshi tai da qarfi tasoma masifa
kukan ma ya gagareta

"Bance qarya kake ba, ban kuma ce bakai bane Aliyu Gadanga amma dankaine na gane
sai me?? Bakada imani wlhy kuma nayi dana sanin saninka arayuwa, nayi dana sanin
san danake maka, nayi dana sanin aurenka arayuwa, nayi danasani zuwana duniya gaba
d'aya, abu d'aya zan sanar maka kuma wlhy summa tallahi karka saka a ranka wasa
nake, ni Hafsatu Manga na gama aurenka daga yau, wannan fuskar ta zalinci dacin
amana daka sako ta karya, zan dauketa ta karya kamar yanda zan mayarda soyayyar ka
ta qaryar gaske azuciyata, ni ba wannan Aliyu gadangan na aura ba, Aliyun dana sani
shine me fadar Allah yace Annabi yace yake kuma aiki da cewar su, ban auri wannan
fuskar takaba, sabida bazan taba zama da kaiba, inaso kayiwa kanka adalci karka
daga wannan maganar daganan sabida wlhy bazan saurara maka ba, zanje kaduna dana
kallama exams kuma zanje court araba aurena dakai kai tsaye malam,mugu kawai
azzalumi macuci" matsawa yayi ya riqe mata hannu, tsabar mamaki ma takasa k'wace
hannunta

"Haba Hilwa ki tausayamun mana wlhy zan iya rasa raina idan baki"
"Kai kasan tausayi kuwa Yaa Ali!!! Kasan yanda nasha wuyar rashinka a kusa dani?
Kasan azabar dana d'and'an akan rashin ka? Bari kaji wlhy wa ennan hujjojin daka
kawomun wai kake iqirarin sune dalilinka na takurani ka cutar dani ka tauyemun
haqqina basu gamsar dani ba, sam basukai matsayin dazan karbe su matsayin
uzuriba,kaidai kayi amfani da rashin karfin mahaifina ka wulaqantar dani, daka
barni da igiyar aure aida sakina kayi ka tafiyanka, kana cewa Aunty huddy batasan
talaka aita fika wlhy kaine babban mugun dabesan haqqin dan adam ba, kuma ka rubuta
ka ajiye an raba aurena dakai an gama, gwarama kaja bakinka azuwan bakasan komai ba
innuna nina gaji inba haka ba tonuwar asirinka ka janyo, karkayi duba da irin
qarfin san danakewa gadanga ka dauka wai zan sassauta maka, gadanga naso ba Ali
Abbas ba kuma bazan taba san Ali Abbas ba, dama gadangan naso kuma babushi, fuskar
gadanga qaryace, zuciyar gadanga qaryane, soyayyar danakewa gadanga ma karya ne,
zan maka hauka idan baka buden kofar nan na fita ba wlhy, dole ya bude nata da qafa
tabar gidan, shi kuwa kwantawa yayi ya runtse idanshi, be taba zata abubuwan zasu
cabe masa haka ba sam!!!!!!

Mom Nu'aiym

[7/6, 3:06 PM] +234 706 571 7620: *Haske writer's Asso.(home of expert and perfect
writer's)*

*👑ALI ABBAS 👑*

Billy galadanchi

Sadaukarwa gareki qawa ta gari *Fulany saddy*

07

Tafiya kawai takeyi amma batasan inda take sanya qafanta ba, wani irin tashin
hankali take ciki mara misaltuwa ta dade sosai tana ganin yanayin gadanga akomai na
Ali Abbas hatta tafiyarshi da muryarshi tasha ayyana aranta dama shine takeso ba
gadanga ba sekuma ta tuna yafi qarfinta, tasha jin tanasi tayita kallon qwayar
idanshi sabida yanda yake mata kama da gadanga amma bata taba kawo wa ranta cewar
wai Ali Abbas shine gadanga ba, tayaya ma hakan zata faru a rayuwa? Mesa ya zab'i
cutar da ita? Sabida tana talaka? Mara galihu ko sabida ita d'in ba mace bace? Kai
tsaye gidansu wata friend dinta ta wuce dake lowcost wacce dama tana cikin
qawayenta na sokoto tana yawan mata qorafi akan bata zuwar mata, koda tashige dakin
Bilkisu bata qara fitowa ba, yau dai ta kasa daurewa rayuwarta zama tayi ta gayawa
Bilkisu komai daya shafeta tana kuka sosai tamkar ranta ze fita, Bilkisu ma kukan
tayi na tausayin qawarta sannan tace

"Nasani abinda ya aikata agareki cutarwa ne ammafa ki sani mijinki mijinki ne,
bance ki sake masa fuskaba kokuma kici zarafinsa noo ina daiso ki gasashi cikin
ruwan sanyi, ki sani wllh hafsat yanzu maza wuya sukeyi,idan kika kashe aurenki
wuya zakisha, karki dubi wai wata huddy to saime dan mijinta ne, kibi komai a
hankali sannan karki kuskura ki gayawa wani wannan maganar da kika gayamun, kiyi
tamkar baki sani ba shi yaje ya fada da kanshi, ki nuna masa lallai abinda yayi
bame yafiya bane, kuma lallai bazaki zauna dashi ba amma karki tsaurara kin ganni
nan miji nake nema ido rufe, so ki kula ki kuma kame kanki, karki bari ya fahimci
kin razana ki daure kiyi komai yanda kika saba a gaban mutane ma ku gaisa yanda
kuka saba kinji?" murmushi tayi taiwa qawarta godiya, tayi zamanta anan suka ci
gaba dashan hirarsu.....

Ali Abbas be koma gidan ba se wuraren karfe 7 na dare, yana shiga ya had'u da
yalwa, zubewa tayi ta soma wurga masa gaisuwa

"Hudaisa fa?" ya buqaci sani sadda kanta qasa tayi tace "Tana d'akinta batada
lafiya ne tun bayan fitanka" kai tsaye d'akinta ya wuce ya tarar tana bacci alamun
ta samu sauqi, be tashe taba yabar dakin zuwa dakinshi, se wuraren 9 ya qara zuwa
ya tarar ta tashi tayi salloli ma tana cin abinci murmurshi ya sakar mata

"Huddy na akace bakida lafiya ya jikinki,nashigo d'azu kina bacci, nace bazan
tasheki ba" murmushi tayi tace

"Laa ai naji sauqi kuwa Abbi, karka damu damafa kainane yake mun ciwo nasan stress
ne na aiki" jinjina kanshi yayi

"Ki huta plss baby, get well soon" murmushi tamasa sannan tace

"Ance kunfita tare da Manga tun safe amma ko yanzu na tambayi yalwa tace dani bata
dawo ba ita while kai kuma tun magrib ka dawo,ban nemeta bane nasan kuna tare, wani
irin tashin hankali yashiga lokaci d'aya hakan ya nuna a fuskarsa

"Haba hudaisa,wannan wane irin rashin hankaline?? Ina zanje da ita tun safe har
yanzu ni city campus na ajiyeta tun safennan, yarinyar nan zataci qaniyarta a
hannuna, wato yawo ta tsira ko,ke kuma tsabar sakarci bazaki nemeta quater after 9
fa yanzu" shiru tayi tana saurarenshi harya kai aya sannan tace

"Too Abbi ya zanyi nikam? Kana ganin fa banida lafiya, kumama nasan bata sabyin
hakan ba,and tunkan magrib nake bacci tashina kenan na tashi da yunwa sosai" tsaki
yaja

"Maza kiramun ita a waya" janyo wayarta tayi tana mamakin wannan masifan da yake
ita a en kwanakinnan tana mamakin abinda ke damunshi abu qalilan ya saka jaraba,
sallama tajiyo tunkan tayi dialing number d'in, Manga ce ta shigo yalwa ta sanar
mata huddy batada lafiya....yanayin sa kad'ai ya tabbatar mata ba wasa a lamuransa
haka kurun ta tsinci kanta da tsoronsa da faduwar gaba me tsanani, sunkuyawa tace

"Yaa Ali ina wuni?" be ansaba se kallonta da yake cikeda masifa, dubanta ta mayar
ga huddy

"Auntu huddy ya jikin, ashe bakida lafiya wlhy ban saniba yanzu yelwa ke sanar
dani" murmushi tayi

"Naji sauqi hafsat sosai fa, ciwon kaine kawai yelwa ke d'aga muku hankali karki
damu" miqewa tayi ganin Ali na cikin d'akin

"Allah ya baki lafiya Aunty zan dawo anjima" tana kaiwa qofa yace cikin tsawa

"Ke manga zonan" da qyar ta had'iyi yawu sannan ta juyo ta tsaya kawai

"Daga ina kike tun safe dakika fita school se yanzu karfe taravya gota kike
dawowa?" d'agowa tayi sukayi ido biyu tamasa banza, ga mamakin ta saukar mari taji
a kuncinta

"Da wani shegen nake magana anan badake ba ehe,nace gidan uban wa kikaje tun safe?"
dafe wurin tayi sabida ba shakka taji azaba, sannan tace cikin kuka

"Lowcost na tafi gidansu bilkisu" qara yamutse fuska yae "Wakika tambaya izini
kanki tafi, kuma wayema ya gayamiki ana kaiwa dare idan an fita, wani sabon iskanci
kikeji ko eye?" duqawa tayi "Kayi hakuri yaa Ali inshaa Allah bazan qara ba,
yayanta ne ya tsayar dani akan ze dawo dani gida kuma se be dawoba se yanzu" wani
tashin hankali ya kuma shiga jin an ambaci Namiji

"Wato tsbar kin rainani namiji ya kawoki gida kuma kike gayamun kanki tsaye ko, an
gaya miki cewar haka matan aure sukeyi ko kin manta cewar da aure a kanki" cikin
sanyi huddy tace

"Abbin Ameer manga fa batada yawo, tunda yaune karanta na farko nama laifi kayi zan
mata magana bazata qaraba in Allah ya yarda" tsaki yaja fuuuu yabar d'akin, mamakin
Huddy kullum qaruwa yakeyi akan lamarin Ali Abbas sekace wanda akaiwa turaren
masifa dama ta sani batace dashi bata dawo ba duk ita ta janyo mata mari, lallashin
manga dake kuka tahau yi, sannan ta mata fad'a akan fita ba'asan inda tajeba ba
kuma neman izini kazalika takai har dare irin wannan, hakiri dai ta bayar sannan ta
tashi zuwa d'akin ta, kuka kam tashashi ko Ameer bata d'akko ba lallai ma wannan
mutumin yazo da salon raini, amma zata magance matsalar ne dole......K'ofar da aka
bude ne ya mayarda hankalonta wurin shine ya shigo mata d'akinta bayama tsoron muna
funcin gidan sarauta, zabura tayi zata saka hijab yayi azamar riqota gabaki daya ya
mannata jikinshi

"Kinyi kadan ki hanani ganin matana a duk yanda naso, wazaki sakawa hijab" kwatar
kanta takeso tayi amma ta kasa sabida yanayin riqon daya mata kuka tasomayi

"Bazan taba zama dakai matsayin miji ba wlhy, mugu kawai" sassauta riqon daya mata
yayi

"Haba Manga, mesa bazaki rungumi qaddarar datazo miki ba?, ki taimakamun mu rufawa
juna asiri mu gayawa su daddy halin damuke ciki,idan kunyar huddy kikeji nina miki
alqawarin zanma raba muku gida zan kaiki gidana na arqillah" dariya ma yabata ta
kalleshi sheqeqe

"Yaa Ali bazaka gane bane wai kai? Wlhy na tsaneka tsana mafi muni, mutumin daze
wulakantar da iyalanshi ba abin so bane, bana burin ma zauna dakai na haifi d'a me
irin mugun halinka, bana kuma san ganin koda fuskarka ne, gidan nan ma dan ba
yyanda zanyi ne dabazan zauna aciki ba wlhy, na gode Allah sauramun sati biyu na
soma exams ina kammalawa na barka da gidanka da komai naka har abada, abu na gaba
dazan fada maka shine, wlhy ko kanaso ko bakaso seka sakeni, kota ruwa kota tsaki,
kota masifa kai koma ta meye sabida bana sanka bana san me sanka na tsaneka, Allah
a baki fir'auna azuci kawai" shiru yana mamakin Manga ko sanda yasan batada nustuwa
batada rashin kunya lallai wannan abin ya girmi tunaninsa gaba d'aya be zata haka
zata masa ba, qwace jikinta tayi

"kafitarmun daga d'aki koni na fita" ta fad'a a qufule idanta ya qanqance yayi
jajir tsabar masifa, haka ya fice gwiwa a sace yabar d'akin lallai Ali yaga Ali
kenan....

*Bayan wata daya da sati biyu*

Har wannan lokacin kullum masifa dayace, Manga san bata sake ma gadanga ta
tsaneshi sosai bata kosan ganin shi arayuwa, gashi wannan ne last semester dinta
harta gama project dinta da komai, gashi ta kammala exams tana shirin tafiya
kd ...........

A zaune ta sameshi gaban fulani yayi shiru ya sadda kai ita d'inma ba magana take
ba, dama ta saba ganinsu a haka so bata wani damuba, kai tsaye wurin fulani ta wuce
ta matsa jikinta sosai ta kwanta ta daura kanta saman cinyar fulany, dariya tayi
tace

"Wai Auta mesa bakyajin kunyane, yanzu sabida Allah idan kika qara sani fa iehn"
dariya tayi

"Kai Haba ummu, ni yanzu bakiyi missing dinaba dan Allah, tunda fa na fara exams
ban hau cinyaba haka ake auta?" dariya tayi sosai tace "To Auta kwanta abinki aike
'yace daga Allah bata biyunki" murmushi tayi tace
"Ummu yanzu a misali Gadanga ya dawo,kuma ku gane yanada rai da lafiya haka kawai
ya gujeni, amma yana dawowa yace ze tafi dani ni matarsace zaki yadda ki bada
autanki?" mumurshi tayi

" Hmm Auta kenan ai bari kiji, indai hakan tafaru wlhy kotu zata rabani dashi,
cutarwa kenanfa, ai da ranshi da lafiyarshi indai yanada hankali baze soma aikata
hakan ba, kedai kawai ki riqa adu'a kinji, lokaci kuma yayi dazaki dena zancen
wannan mutumin ki fuskanci rayuwarki araba auren kawai nina qosa inga en jikokina"
dariya tayi tace

"Ai inshaa Allah ummu idan naje kaduna zanje dasu daddy araba auren, ni kaina yanzu
bana ma sanshi ina dai masa fatan alkhairi in kuma ya mutu Allah jikanshi" shafa
kanta fulani tayi "Ameen Auta Allah ya miki zab'i mafi alkhairi Ameen" kan wani
yayi magana sega qanwar Ummu nan hajiya mariya tashigo da sallamarta, matsawa tayi
kusa dasu ta d'akawa Manga duka a cinya, ja'irar yarinya maza ki tashi karki qarasa
mana ita, kai yanzu Ali kana kallo zaka bar wannan gandamemiyar saman cinya"
murmushi yayi yace

"Ni Umma banmasan yanda akai wannan tazama autaba" kallonshi tayi tace

"To ai Ali tunda Hafsat ta rasu Yaya fulani take cikin damuwa, duk inda taga hafsa
kuwa zakaga ta liqewa santa, wannan autar kuwa tace ta maye mata gurbin hafsan ta"
da rashin fahimta ya kalleta

"Wace hafsat ce ta rasu wai Umma?" murmushi tayi tace

"Ali akwai mantuwa shiyasa akace uwa uwace, 'ya macen da Allah ya baiwa Yaya fulani
qwaya d'aya akeji da ita tamkar qurjin gwiwa Allah ya mata rasuwa tunda tayi baqon
dauro shine fa kaga dukta damu tanasan mace, kai harka manta hafsa kenan, koda yake
bakazowa qasarba harta rasu wataqil a hoto kawai ka ganta" gabaki d'aya mamaki ya
bayyana a fuskarsa yace

"Wlhy umma ban tab'a sanin Ummu ta haifi 'ya mace ba wai har ta rasu, babu wanda ya
sanar dani wannan maganr har ita" itama tayi mamakin jin maganar amma seta kawai da
kanta gefe d'aya kurun ita kuwa umma mamaki tashigayi yanda duk kuka zauna da ummu
seta maka zancen marigayiya hafsa amma ace wai Ali be sani ba, lallai ma akwai
rashin adalci

"yanzu ummu ko in kulan dakike nunawa Ali harya kai nan, qanwar shi ahaifeta be
sani ba tayi shekaru uku a duniya kuma harta mutu be sani ba, gaskia yaya fulani ki
sauya wannan kunyar kema shaidace iyayenmu ba haka suka miki ba koda kike ta fari
kuwa" bata daice komai ba sabida itama mamaki take ace wai be sani ba, tama kula
har qwalla yayi dayaji maganar ita kuwa harga Allah dalilinta na qara shareshi
harda rashin gaisuwar dabe mata ba sanda Hafsat ta rasu, bata daice qalaba har
mariya ta gama mai bayani ya tashi abubuwa biyu suka masa tsaye, na farko zantukan
manga da ummu, na biyu zancen qanwarsa dabe masan da ita ba arayuwa.........

*Kaduna Nigeria*

Tunda Manga ta dawo take shirye shiryen zuwa court araba auren batare da Ali
ya sani ba, ana i gobe zaman court d'in Huddy ta sanar masa, ai haukace mata
yasoyi, kuma da qyar 4 na asuba nayi yace mata zashi kaduna, bata tsaidashi ba se
adu'a data mishi taji komai tun a ranar daya bi manga dakinta sanda batada lafiya,
daganan ta soma bibiyars u harta gano shine mijin Manga na zahiri kuma tabibiyi
diary d'inshi daya rubuta komai koda ya mutu, tasha kuka kam amma yazatayi ita
lafiyarta ma take nema gata da ciki wata uku, tasan arina tadaice bazata nuna masa
ta sani ba tunda shima yamata biriss ........

A kotu kuwa alqali yagamjin zancen iyayen manga na buqatarsu ta raba auren ta
huta tunda ga yanda abin ya zama kuma babu labarin shi har yanzu, katsam sega
gadanga a court hall d'in, mamaki daddy yaji wanda kan ya isa garesu har Ali ya
soma daukar excuse a wurin alqalin, batare da b'ata lokaci ba ya zayyane musu komai
har kayan da mask duk yazo dasu bayan ya gama bada labarin daya kashewa ilahirin
mutanen jiki ya basu mamaki ya qara da cewar

"Yanzu na gane kuskurena kuma na mata bayani tun a sokoto amma taqi ta saurareni,
ina san matana yame shari'a dan Allah wannan kotu me adalci tayimun sassauci abani
matana mu tafi da ita" kan alqalin yayi magana Manga ta soma bori

"Wlhy bazan tab'a zama da macuci irin ka matsayin mijiba, ko gawana aka kai maka
senayi wa wanda yakai Allah ya isa koda kuwa iyayena ne, kasani wlhy babu wata
shari'a a doron duniya dazata tilastani zama dakai mugu kawai, bakai bane gadangan
dana aura fuskace, fuskar kuma qaryace kamar yanda fuskar take qarya, haka na dauki
auren matsayin qarya, soyayyar danawa gadangan ma qaryace, kayi wasa da rayuwata
sabida ina talaka, bazan qara dama ta biyu ta jefani cikin qunci ba wlhy, kasani
wlhy zan nemo koma a inane na biyaka duk abinda ka kashe amma bazan lamunci zaman
aure dakai ba" tsawa alqali ya daka musu suka nutsu a tare.....

Mom Nu'aiym...

[7/6, 8:08 AM] +234 706 571 7620: *Haske writer's Asso.(home of expert and perfect
writer's)*

*👑ALI ABBAS 👑*

Billy galadanchi

Sadaukarwa gareki qawa ta gari *Fulany saddy*

*Zainab S Abdul* wannan shafin nakine kyauta Allah ya bar mun ke*

08

"Kai Aliyu bakajin kunyan abinda ka aikata kana yaro dan gidan masu mulki, kake
sakin wannan wawtar har haka, yanzu me zaka sanar da mahaifinka? Kasan inda wannan
labarin zekai kuwa? Baka da labarin zubewar girman sa kake kira da hannunka?" sadda
kanshi qasa yayi duk yanda yaso ya had'iye seda yayi qwallah, da qyar ya iya furta

"A gafarceni yame girma me shari'a" gyaran zaman tabaraun shi yayi sannan yace

"Zan baku dama kuje gida ku sassanta kanku, idan hakan be yiyu ba kuma seku dawo
nanda sati biyu* ba haka Manga tasoba ba kazalika Baban Manga ma ya shaqa sosai
ranshi ya b'aci ainun, haka suka kwasa zuwa gida rann daddy ma a b'ace a parlor
suka zquna dukansu har manga da Ali, daddy ne ya soma magana

"Amma Aliyu tabbas yau ka shayar dani mamaki mara misaltuwa.... Ban tab'a tsammanin
haka daga wurin kaba ka aikata aiki irin na marasa ilimin addini, kayi wasa da
igiyar aure matuqa dakasan haka dabaka bari an d'aura muku aure da itaba, kaiba
yaro bane tunda ai ita huddy ka bata haqqinta har tanada yaro da wani cikin yanzu,
kasan cewar koda mazan tabi batada laifi sabida tanada jiki ajiki, ka kuma yi
yaudara wannan ma ha'inci ne babba da zalinci had'ida cin amanar zaman tare, banji
dadi ba kuma wai harni ka mayar gaula ka kwasheni mukaje har soba yawon neman ka
bayan gaka tare dani, gaskiya kazo da salon raini kuma babu abu da zan b'oyewa me
martaba, ku shirya gobe har Baban Manga zamuje wurin me martaba shida kanshi shine
zeyi shari'ar nan" d'agowa Ali yayi da sauri

"Dan Allah daddy karka mun haka ka rufa asirina wlhy me martaba ze iya tsinemun ka
taimakamun ka rufa asirina mubar wannan maganar anan" kallonshi daddy yayi cikin
takaici

"Idan kai bakasan haqqin d'an adam toni na sani, kaciwa yarinyar mutane zarafi
itada iyayenta wlhy seka sani, nima akwai hukuncin dana tanadar maka me qwari
semunje wurin me martaba" matsawa yayi kusada Baban Manga

"Baba dan Allah ka ceci rayuwata, bawai zuwa wurin me martaba din ba ne matsalar,
wlhy nasan zab'in manga zebi cewa zeyi sena rabu da ita, ni kuwa wlhy bazan iya
rayuwa babu manga ba, itace farin cikina tun a baya dan Allah ku taimakeni karku je
da maganar nan wurin me martaba" Baban Manga ya kalleshi

"Lallai ka dade sosai kana bani akan yawan hidimarmu da kakeyi, nazata duk kanayine
sabida tausayin manga, ashe kai munafiki ne kaine kasanya yarinya me juzari irin
manga ta kasa sukuni ka siyar mata da nutsuwarta, ka sani bazan hanaka matarka ba
indai tace ta zabi zama dakai, amma wlhy dazaran tace batayi seka saketa tunda babu
wani adalci atattare dakai" Yaudai sega sarki me jiran gode yana rarrafe yana roqon
gafara, Manga dai koci kanka batace masa ba yau shiru tamai harya ida magiyarsa, ta
tashi ta wuce wurin Innoh dabatasan me ake ciki ba itada matan alhaji, sundai san
anje kotu amma basusan labarin dake gudana ba, Baban manga mane daya shigo yake
zayyane mata komai itadai matsayin ta na uwa nunawa baban manga tayi lallai abar
manga ta komawa aurenta yafiye mata yawon zawarci anata ganin kedai......

Bayan isha kai tsaye Aliyu gidan baban manga ya wuce, suka gaisa tamkar ba komai
yace dashi manga yakeso yae magana da ita Baban Manga yace

"Ali ai bazan hanaka ganin manga ba tana ciki ka shiga, d'akinta a tsakiya" godiya
yayi ya shige ciki da sallamar shi, Innoh ya fara cin karo da ita ya sunkuya har
qasa ya gaidata, mamakin sake masa fuskar datayi yake harya miqe ta dakatar dashi,
ya koma ya sunkuya gyaran zamanta tayi saman kukerar tsuguno da take kai sannan
tace

"Nasani Abinda kayi sam bame kyau bane kuma matsayin na mahaifiyar manga lallai
banji dad'iba sam, amma abu d'aya nake roqon ka shine, naji ance ka dage akan zaka
zauna da ita, to dan Allah idan kasan baso aranka na Manga ka sauwaqe mata tayi
aurenta da wani, amma indai kasan zaka zauna lafiya da ita kakuma riqeta amana kaci
gaba da rarrashinta nima zan tayaka" sunne kanshi yayi qasa

"Inshaa Allah innoh zan riqe Manga amana wlhy ina santa tsakani da Allah, wannan ma
rashin tunani ne nayi kuma inshaa Allah hakan bazata qara faruwa ba" jinjina kanta
tayi

"Kaje Allah yamaka Albarka tana d'akin tsakiya nanne nata" Ameen ya furta cikin jin
dadin furu cinta ,sannan ya wuce ciki kai tsaye, yayi sallama a qofar d'akin daga
ciki aka amsashi,batare datasan ko waye ba tace "Shigo" zabura tayi sanda ya qaraso
cikin dakin, dukda yake doguwar rigar atamface ajikinta amma ba d'ankwali akanta,
tsaye yayi yana kallonta harta rarumo hijab ta saka

"Mekazo yimun a d'aki?" matsowa yayi kusa da ita

"Hilwa dan Allah ki saurareni" kallonshi tayi sosai amma batayi magana ba

"Dan Allah Hilwa idan munje gun me martaba ki tallafi rayuwata kice kina sona
kinaso ki zauna dani, Manga wlhy bazan rayu ba idan baki dan Allah kiji qaina"
kallon sheqeqe ta masa

"Kasan Allah Aliyu, wlhy babu wani abu me kamada rayuwar aure dazanyi dakai har
abada, bana sanka na tsaneka, na tsani ganinka, wlhy abisa umarnin daddy ma zan
tsaya har wani aje sokoto, kasani wlhy qiri qiri zance dashi basonka araina aure
kuma indai muddin ina numfashi an rabashi an gama, gwaramun inga gawata da inganni
a d'akinka wlhy Aliyu, macuci irinka a mutanen dana tsana duniya banda shed'an bana
biyunka a zuciyata, macuci kawai" matsawa yayi kusa da ita sosai ya riqe hannunta
"Haba Hilwa anason mutum me yafiya dan Allah ki tallafi raina kinji" harara ta
wurga masa

"Wlhy Abbas kayi kadan ka sake wasa da tunanina, kayi yanda kaso da rayuwata sanda
banda enci amma yanzu kam wlhy nafi karfin ka kaji na gaya maka, ka sake mun hannu
wlhy karnama rashin mutuncin daze sanyaka mamakin gaske" Jiki a mace ya saketa yace

"Hilwa ki tausayamun karki cutar dani" tsaki tayi ta shige ban dakin dake cikin
bedroom din ta barshi tsaye, jiki ba qwari ya fito ya jua zuwa masaukinsa gaba daya
ji yake tamkar ya zunduma ihu tsabar tashin hankali.......

Manga na zaune tana danna wayanta kiranshibya shigo rejecting tayi haka ya dinga
kira tana rejecting har kusan so biyar, messega ya sending mata

"Dan girman Allah ki dauki wayana Hilwa" tsaki taja ta kashe wayan gaba daya, ana
haka sega mamanta ta shigo d'akin zaune ta tashi tace

"Sannu innoh" tafada yayinda maman tasha mur

"Manga wato ke kinfi so ki kasance cikin tsinuwar Allah da mala'ikun sa ko? Ki sani
wlhy nida kene labarin kince mijinki ya sakakeki ya qara zuwarmun, ke mahaukaciyar
inace, ke mijinki tafiya yayi ya barki nu kuwa yanzu shekarunki ishirin da biyu a
duniya ni kuwa shekaruna sunfi 30 banga iyayena ba, akan laifin dabasu sukayiba
bakuma ni nayiba, tunda na aureshi akan bani yakeso ba wata er uwarshi yakeso ya
kwasoni mukazo nan hukuncin kenan dayake mana nida iyayena da nashi iyayen, akwai
baqin cikin dayafi ka zauna ka tara 'ya'ya tare da mutum amma ace ba sonka aranshi,
har akan qiyayyar dayake maka dan an masa dole yabaro gidansu kaima ya sanya ka
rabu da naka gidan, bansan halin da kowa nawa yake cikiba, ko iyayena suna raye ko
suna mace, ki sani wlhy bazan yadda ki kashe aurenki ba dolene ki zauna da Ali
Abbas koda bakyaso, kece nake saka ran zaki sadani da mahaifana, ke bakya ma kallon
rayuwarmu bamuda dangi akusa damu sekace wasu mayu, maganar ta karshe da zan gaya
miki itace, idan har kikace bakysasn mijinki kinaso araba auren to bani bake har
abada kuma ban yafe miki ba" da sauri ta kalli Innoh, ita kuwa ta miqe ma tabar
dakin, kukan kam ranar Manga tasha shi ba iyaka seka wacce akace gobe zaki
mutu.......

Qurawa Ali Abbas ido me martaba yayi bayan gama jin bayanin daddy, sannan ya
nisa ya d'aga wayarshi,fulani ya kira ba jimawa segata ta qaraso a fadar, zayyane
mata komai yayi sannan yace

"Dukkkanin abinda yaron nan ya aikata arayuwa laifin nake gani, tarbiyar yara
kacokam an d'aura ta akan iyayene mukuwa maza maza sabida nauyin ayyukan dake
kanmu muka baku ragamar komai, haqiqanin gaskia kinyi mun sakaci da tarbiyar yaro
kuma ni yanzu dagake harshi kun janyomin tozarci mafi muni na tabbatar wannan abin
seya tabamun mutuncina a idon duniya, dakinja shi ajiki dole ne ya sanar dake
damuwarshi koya nemi shawararki yanzu wannan haukan dayayi wa gari ya waya??" duqar
da kanta tayi cikin b'acin rai lallai seta koyawa Ali Abbas hankali

"Me martaba dan Allah a gafarcemu,inshaa Allahu hakan bazata qara faruwa ba"
murmushi yayi sannan yace

"Ke hafsatu sanar dani kanki tsaye zaki iya zaman auren dashi ko kuwa?" sadda kanta
tayi qasa batace komai ba" daddy ne yace

"me martaba ni inaga abar Ali da matarsa tunda ya buqaci hakan, ita manga dama
tanaso sanda akai auren ai" shiru me martaba yayi can kuma yace Baban Manga

"Malam Iro menene ra'ayinka game da auren erka da Ali?"

"Ranka ya dade inaga abar musu aurensu Allah shi kadai yasan ma'anar yin hakan"
godiya sarki ya masa ita kuwa fulani tace

"Ranka ya dade ina roqon alfarma abani dama na hukunta Ali Abbas daidai da
laifinsa,sabida ya cancanci hukunci gaskia" Murmushi me martaba yayi yayinda qirjin
Ali Abbas yayi mugun domawa sabida yanda takira sunansa kanta tsaye yaune karonta
na farko data furta kalmar ita kanta ta sani tun bayan da aka sanar mata sunansa,
ya tsorata ainun da yanayinta ba kad'an ba, kasa daurewa yayi ya duqar dakai sosai

"Ummu dan Allah ayimun sassauci" banza ta masa,me martaba yace

"Kije kimai hukuncin daya dace dashi kowane irine injini, kuma hukuncina na gaba
shine karka kuma zuqarmun nan koda gaisuwane she bayan shekara daya idan ka nutsu
ka tariyo cewar addinIn Allah na tura saudia ka koyo ba wofintar da aure ba" kuka
Ali Abbas ya soma yayinda kowa ya watse har me martaba aka bar shi shishi kadai a
fada.....

*Bayan sati Biyu*

Har yanzu huddy babu wanda ya mata zancennan domin daddy yasan halin Amminta
bata barwa Allah lamuranta, ko Ali Abbas be mata zancen ba ita kuwa bata nemi sanin
komai ba........

Ali kuwa tunda aka gama wannan zaman rabon dayaga Manga koya samu wayarta, gabaki
daya hankalinshi ya gama tashi, gashi baze iya tambayar fulany ba waneshi ma tunda
bata amsa gaisuwarsa, idan yaje bangarenta ma bata fitowa,yakuma bincima an
tavbatar masa Manga bata gidan......

A adamawa Manga nacan cikin dangin mahaifiyar Ali Abbas tana samun gata da kula
na musamman, ba laifi tanajin dadin zamanta dasu........

Mom Nu'aiym

Kuyi hakuri da wannan se kuma gobe inshaa Allah..


[7/6, 8:24 AM] +234 813 124 3554: *HASKE WRITER'S ASSO. (Home of expert and perfect
writer's)*

*👑ALI ABBAS👑*

*Sadaukarwa gareki qawa ta gari Fulany saddy*

*Ina baran adu'arku mamana batada lafiya*

09
Zirga zirga Ammin huddy keyi tamkar me yunqurin naquda, gabaki d'aya hankalinta ya
tashi jin wannan xancen da daddy ya gaya mata, tayaya ma d'iyar wulaqantacci irin
su Baban Manga zata auri d'an sarki even so ma ace wai kishiyar erta, ina Manga
tayi matsayin dazatayi kishi da Hudaisan ta? Ina ita ina matsayin likita? Wacece
ita dazata yi wannan haukan? Wato ma cutar ta Manga keyi duk zaman da wannan
munafukin mijn na huddy yakai Manga gidansa tanayi ashe zaman aure suke, Allah ne
ma be bata haihuba kenan da yanzu ta haihu..."Wlhy indai ina numfashi baze tab'a
yiyuwa inbar auren nan na su ya d'ore ba, sena ga bayan wannan mangar sena
wulakanta rayuwarta sena sanya ta gudu da qafafuwanta daga Nigeria gaba d'aya,
dangin ubanta da uwarta zata koma koma ta shiga duniya, da wanne huddy zataji a
rayuwa?" kwafa tayi bayan data gama sambatunta tabar cikin dakin ta dauki wayarta
ta dannawa huddy kira.....

" Amma ke dama huddy kinsan da wannan kika qura ido kika yi shiru? Sekace wata
sokuwa mara hankali da wayo? Sekace bani na haife kiba, yarinya sakarya kawai mara
wayau"

"To Ammi niya zanyi? Wannan qaddararmu kenan nida ita, tun anan na qara gane Allah
shi karimun rahimun ne, saboda bantaba zata inda na sanya qafa Manga zataje
ba,segashi wai itace uwargida yayinda nake binta abayan baya ma, Dan Allah Ammi
nasan halinki karki soma shiga hurumin Allah wlhy niba ruwana, tunda har gobe
mijina yana matuqar kulawa dani kuma yana sona ba iyaka, kimun adu'a akan rashin
lafiyata domin ni ina ganin haske sosai a lamarin ina kyautata zaton cewan akaina
za'a samu masu cutar cancer wacce zata warke" tsaki taja

"Nafi kowa sanin inshaa Allahu mutuwa ba yanzu ba, kuma indai cancer ne zaki warke
sumul, abu daya nakeso ki gane shine wlhy indai ina raye sena raba auren manga da
yarima, ke bakya ganin ma tamkar duk zaman da tayi a gidan ha'intar ki sukeyi??
Lallai ki kama kanki wlhy banza sokuwa wacce batasan ciwon kanta ba"

"Nidai Ammi bazan dena miki nasiha ba wlhy, kuma duk abinda zaki aiwatar indai
danni ne kidena banso, sannan idan har bakijiba kika aikata wlhy nidai ba ruwana ko
a wurin Allah" tsaki uwar tayi ta kashe wayar abinta...

A yola kuwa Manga ta soma shiga damuwa sabida kusan watanninta uku kenan, batasan
ma'anar kawota yolan da akayi ba, gata dai cikin gata na musamman amma sam bata jin
dadin gatan, wani yammaci tana zaune a d'akin matar data fahimci itace kakarsu Ali
sabida yanayin kamannin dasuke da ita se kawai taji sallamar fulany, rungumeta tayi
hadda shagwab'a ita adole se bayan sun huta sun natsa sannan fulany tayi kiranta da
ban

"Auta nasan bakisan dalilin daya sanya nasa aka kawoki yola ba, nakuma sani bakisa
dalilina na sanya ake ta miki gyare gyare ba,ki sani abu mafi farin ciki arayuwata
shine samun labarin cewar ke matar yaro ce, bantaba samun farin ciki ba makamanci
sanda naji wanda labarin, nasan zakiyi tunanin naso kaina da yawa ace duk abinda ya
miki inaso ki koma masa amma ki sani na fahimci kece kadai zaki zamto abokiyar
shawarar yaro, kece nake sakaran zaki daurashi akan turban danakeso duba da yanayin
tarbiyarki da halayyarki ta kirki, ko tashin Ameer ina sane da yawan adu'o in da
kike koyar dashi komai ya iya,daidai da toilet wannan bayajin dadin shigarsa se
yayi adu'a bacci ma seyayi adu'a,ina sane da komai....ki sani Auta na dade ina
burin inga an raba aurenki da mijinki daya bata in sanya Ali ya aureki koda bayaso,
yanzu danasan ke mallakinsa ce bazan yi wasa ya rasa uwar 'ya'ya ta gari ba, hikima
ta kawoki tanan shine domin dalili biyu, na farko inaso ya d'and'ani azabar da kika
d'and'ana daya barki wannan shine hukuncin daya dace dashi domin kuwa hadimansa da
huddy sun tabbatar mun cewa ko abincin kirki baya iya ci...na biyu kuwa inaso ne
kisha gyara matsayin ki na matar Yarima be kamaceki ace kije masa hakan ba ya dace
ki fito ajinin sarauta sak....zance na gaba kuma inasone asha shagalin bikin babu
qaqqautawa ina fatan zaki bani hadin kai" Sam Manga ta tsani Ali amma yata iya
uwarta dole ta kalleta tace

"Allah ya saka da Alkhairi Ummu na, Allah ya barmunke yanda duk kikeso a wurin auta
hakan zanyi inshaa Allahu" rungumeta ummu tayi sannan ta ciro wani zobe dake
hannunta ta sanya mata ta kuma zare wani a warwaraye guda biyu ta sanya mata tace
"Wannan tsarine dan Allah ki kasance sanye dasu akoda yaushe kuma ki riqe Allah daa
yawan Adu'a da azkhar safe da yamma kinji" jinjina mata kanta tayi alamar gamsuwa

"Nanda sati biyu zan turo mota zaki koma sokoto" murmushi tayi

"Ummu dan Allah ki tafi dani" hannunta ta riqe


"Auta Yola bata miki dadi ne?" murmushi tayi

"Ba haka bane Ummu na kusa dake nakeso na ganni ai"

"Auta sati biyu ai kamar gobene karku damu abinda akeyi ne ba a gama ba anan din ki
kwantar da hankalinki, Nima kuma zan kwana biyu anan tukunna".

*Sokoto*

Yaro na sani lallai bakasan inda nakai Manga ba, kuma kasan nayine sabida na
hora ka akan danyen hukuncin daka aikatawa yarinya, sam bakaiwa kanka adalci ba
kuma ka tozartar damu da kanka ma, bazan iya doguwar magana dakai ba amma zan sanar
dakai abu daya

"Manga zata dawo nanda kwana daya, kuma inaso a shirya kuje da ita dubai amata
siyayya, sannan idan kun dawo lallai ashirya bidiri daidai da yayan sarauta akuma
wadata ta da kayan gida masu kyawun gaske,wannan guess house dake samaroad amar
gyara me kyau arkilla ta mata nisa gaskia banaso, idan zaku tafi dubai kuje da
huddy itama ka sauya mata nata kayan gidan, ka kuma mayar da ita gidanka na
Arkillah badan komai ba sedan ita tanada wayonta kuma ta gama mallakar hankalin
kanta sosai,kaji tsoron Allah yaro kayi adalci tsakanin matayenka guda biyu, kayo
halin mahaifinka domin shi sam ba macuci bane yanada adalci" godiya sosai ya mata
kanya bar wurin

*Yola 2 sokoto*

A hanyar su manga na zuwa sokoto daga yola gashi tafiya ce me nisan gaske ta
kwana d'aya, cikin dare wuraren 3 suna bacci yayinda driver ke tafiya kawai sukaji
harbi, a firgice manga ta tashi ta tashi tsohuwar dasuke tare,salatin driver sukaji
sannan sukayi parking a hankali, motocine en fashi suka tare sunfi qwara ashirin,
daga nan aka soma operation nacin zarafi, Raping en mata sukeyi yayinda suke suke
harbe ilahirin mazan dasukayo tukin bayn sun karb'e kud'ad'en hannunsu se wanda
Allah yasa beyi gaddama ba ake bari, sun kusa sokoto ma sanda abin ya faru dashi,
tashin hankalin driver din befi seda yarima ya sanar masa karsu taso da tsakiyar
dare ba, lallai su kwana a kaduna su taso da asuba, ya gama gigicewa sanda yaga an
wurga Manga cikin motar en fashin nan, yanaji yana gani itada wasu en mata uku aka
tafi dasu, zaman dirshan yayi yana kuka, ga sauran mutane sun saka en uwansu da aka
harbe agaba suna kwasar kuka, da qyar ya lallab'a tsohuwwar dake tare dashi suka
hakura suka kamo hanyar sokoto....

"Kallo d'aya zakawa Ali Abbas ka tabbatar yana cikin farin cikii mara misaltuwa, ya
kasa ya tsare a gate din se tsaki yake yanajin zafin driver dabaya daukar wayarshi,
Manga dama bata dauka koda yayi kiranta a waya sedai ya mata message shidinma bata
replying nashi.....Sauke ajiyar zuciya yayi ganin motar ta shigo gate din ya koma
inda yake saran zasu parka,mamakin ganin an fito batare da Mangaba yakeyi jikinsu
duk a mace, da sauri yaje kusada Driver

"Kai Idris ina kuma ka baro Hafsat" tsohuwarce ta saka kuka

"Wlhy Ali saceta akayi, en fashi suka tare mu cikin dare wuraren asuba mazance kan
azo mafara, sukaiwa wasu fyade sukaje da wasu, wanda suka kwasa ne hadda Manga,
ohni Iyajo ya zanyi da raina wannan bakin cikin, nasan ma yankasu zasuyi tunda
agaban mu sukayi harbi mutum yafi ashirin" tamkar ta watsa masa ruwan zafi haka
yajiyo saukar kalamanta tsaye yayi tamkar an dasashi a wurin, da qyar ya daga
kanshi ya kalli idris

"Idi da gaske wai abinda nakeji, mangan tawa er fashi suka tafi da ita" sadda
kanshi qasa yayi bece komai ba, yasani ko shaqeshi se Ali yayi, cox shine da kanshi
ya zab'i idi sabida ya yarda dashi, kuka kawai ya somayi ya juya gun fulani da har
iyajo takai mata rahoto, kowa hankalinshi ya tashi sabida yarima ya koma tamkar
wani mara hankali......

A wani qaton gida cikin qungurmin daji suka kaisu, kallon kallo en matan keyi a
tsakaninsu ko waccensu jikinta na rawa sosai....bame wa wani magana se kuka, suna
nan zaune wasu mazan susu uku suka shigo suka zari wata matashiyar budurwa dabatafi
shekaru sha hudu ba, aka kira wani me suna oga murus yazo ya qare musu kallo yace

"Wannan er shilar tawace,kuma waccen er fillon koma jan buzuce dagani zatayi mai
itama tawace, su bana kisa bane, aikin sati uku zasuyi a mayar dasu kan hanya su
kama gabansu, wayannan kuma kuci kuyi yanda kuka ga dama dasu, amma afara b'aremun
er shila inci agaban wayannan" gabaki d'aya Manga da sauran yaran a rude suke, sun
gama zarewa sosai sun tsorata ainun, yarinyace qara ma haka a gaban su Manga aka
ware mata kaya tana ta kuka suka manna salatif abaki duka wangale masa ita, ba
imani haka ya dinga dirzarta, tana gurnani tana wun tsila kafa, se ihu yake shi
kuwa a haka seda yayi rawun shida sannan ya kallesu yace

"Yarinyarnan wata biyu zatayi, tanada dadi abinta sosai, abata kulawa anjima zan
qara kunji ko?" da sauri suka amsa, yana fita dayan yace

"Kaga ogafa zagaye shida yayi, ban taba gani ba, gaskia sena dana, sudai su manga
banda kuka ba abinda sukeyi, a haka suna kallo aka sake hayayyaqewa yarinyar nan,
in wannan yafito wannan yashiga da qyar suka saurara mata.......ruwan zafi suka
kawo suka sakata aciki tanata kiran Maman ta amma bata kusa yarinyar dai har suma
tayi ba maceci.....

Da asuba akazo aka tafi da Manga, babu irin turjiyar dabata nuna ba, amma qememe
aka jata zuwa d'akin oga, zaman dirshan tayi tanata uban kuka, ko a jikinshi yace
dasu

"Ku fita wannan zan iya da ita, a hankali nakeso muyi bawai ta qarfin tuwo ba,
waccen ma dan bata saba bane" ficewa sukayi suna shewa "Se oga, yasin operation na
jiya muma ya mana gashi yanzu zamu more abinmu" dariya ya rufe dakin yayinda ya
mayarrda da dubanshi zuwa ga Manga, bindiga ya ciro ya nuna mata yace

"Ke miqe kiyi tsirara ko wlhy yanzunnan na dauke kanki da alburushinan" jiki na
rawa manga ta miqe, sabule doguwar rigar dake jikinta tayi sannan ta sab'ule
ilahirin kayan jikinta se uban kuka takeyi, yana riqe da bindigar ya maso yakai
hannunshi jikin nononta daya ya damqesu da qarfi sekace ze tizge su

"Banbancinki da waccen qwailar kenan,akwai kayan alatu, nafiso inyi miki wasanni
tukunna ko kuwa er fillo?" runtse idanta tayi zuwa wannan lokacin tama kasa kuka
tsoro me tsanani ya shigeta tana jinshi sanda yakai bakinshi saman breast dinta
bayan ya hankadata kan gadon ya kuma haye ruwan cikinta, se warin sigari yakeyi da
sholi alamar yasha ya qoshi......

Mom nu'aiym

*HASKE WRITER'S ASSO. (Home of expert and perfect writer's)*

*👑ALI ABBAS👑*

*Sadaukarwa gareki qawa ta gari Fulany saddy*

10
Dukkanin wasu adu'o i dasuka zo bakinta su takeyi na neman tsari, gabaki daya shi
kuwa se yagalgalar ta yakeyi harya wurgar bindigar gefe d'aya, ganin fa ya zare
ilahirin kayan jikinshi yana qoqarin aikata mata abinda bashi kenan ba ya sanya ta
rarumo wuqar datagani an manna Apple ajiki tayi ta sanya iya qarfin ta ta kaiwa
abar yanka, lokaci daya ya qwallah qara hade da riqe abar da saura mata kad'an ta
guntule ta fadi qasa gaba d'aya, gigicewa yayi ya soma zagaye dakin yana ihu sosai,
bindigar ta janyo ta saisai ta masa tace

"Idan ka qara kwallah qara wlhy harbeka zanyi har lahira" shiru yayi har lokacin
yana riqe da abar yana runtse ido, igiya ta gani saman gadin alamun idan an kawo
mace nan ake daureta , umarnin kawntawa wurin ta bashi sannan ta ajiyr bindigar da
nisa ta kama dukta daddaureshi shi kuwa bashida sukunin iya aiwatar da wani abin.
Salatif ta gani irin qaton nan, ta sanyashi ta rufe mai baki, sannan ta boye
bindigar ajikinta ta bude d'akin ta fito, ta sake rufe qofar dakin, a hankali
cikin sanda ta leqa d'akin da en matan suke ta tarar sun tasa wacce akawa fyad'en
agaba sunata kuka rufe dakin tai da key taje ta sanar musu meya faru sannan tace su
nemi hanyar barin gidan kota wane hali ne, dayar ce ta kalleta tace

"Aunty ni sunana Hannatu, wannan da akawa fyd'e qanwa tace sunanta humaira, wannan
ce ba gidanmu daya ba ban santa ba, amma tace su nanta salaha, kefa yaya sunanki?"
murmushi tayi na qarfin hali tace

"Sunana Hafsatu Manga, amma anfi kirana da Manga" jinjina kai tayi tace

"Ina wa ennan mazan dake tare daku"

"Suna ta bayan dakin nan da alama giya suke sha, ki leqa zaki gansu a buge, muma ta
window muka gani" miqewa tayi taga suna bacci awurin saman kujera, tace wa su
Hannatu ku taso kafin sauran su dawo fa, akwai matsala idan suka samemu, ita da
kanta ta goya humaira suka yo waje, hanyar dasukaga alamun ba'a yawan bi suka yanki
dajin suka bi....Tafiya suke ba qaqqautawa, duk wanda ya gaji da goyon Humaira seya
baiwa d'an uwanshi sabida sam ita bazata iya tafiyaba, qishi ne ya soma damunsu
suka fara kasa tafiya se kuka suke, Manga duk tafisu qarfin hali, lallab'asu tayi
suka ci gaba da tafiya har dare yayi gari ya soma duhu suna cikin dajin basuga
alamar gari gaba ko baya ba, har gari yayi duhu, kafin kuma ajima kadan hadari ya
taso gadan gadan, dukkansu sun tsorata ainun musamman ga hadarin yazo da wata iska
me qarfin gaske.......

A b'angaren Ali Abbas kuwa ya gama rud'ewa matuqa, zaune kurun yake amma sam
hankalinshi baya tare dashi, huddy ce tazo ta sameshi ta cikinta daya dan tasa
harya bayyana ta kalleshi sosai tace

"Dukda yake yaa Ali yaune rana ta farko da zancen Manga ze shiga tsakanin dakai
amma inaga Manga sam bata buqatar wannan dogon tunanin dakake da damuwa, adu'arka
take buqata Allah ya kub'utar da ita yakuma kareta daga sharrin masu sharri,nima
kuma zan tayaka inshaa Allah" nisawa kurun yayi bece kalaba, se kwantar da kanshi
da yayi saman cinyarta cikeda jin tausayin kanshi idan yau akace Manga ta mutu shi
ina zai shiga? Runtse idanshi yayi ya bud'esu a hankali duk saukan ruwan saman da
ake tare da buguwar zuciyar sa yake sauka, ko wane hali Mangan shi take ciki yanzu,
koshi yanzu yanajin sanyi wataqila yanzu ma a waje take, qila ma bata tare da kowa
yanzu, wataqil kuma sun kashe ta" zabura yayi daga kwancen da yake

"Kai ina baze yiyuba Inshaa Allah" ya furta a sarari sannan yakoma ya zauna ya qara
dafe kanshi, sosai ya baiwa huddy tausayi, ita gabaki dayama tsorata ma tayi da
yanayinshi, ta tashi kawai tayi ciki tana jin zuciyarta na mata zogi......

Ruwan saman na sauka kuwa su Manga suka samu wani kogon dutse suka shige a
ciki, amma a banza sabi qarami ne ita mangar ma tana daga waje sekace me gadi, suna
nan ana qwala ruwan samo suka jiyo maganganu sama sama
"Wlhy qyastu idan naga yarinyar datawa oga haka sena illata raguwarta,bazab kashe
taba amma wlhy sena naqasa wawiya, sena cire mata nonuwa duka biyu, in cire mata
ido daya kunne daya sannan in mata aski inci ta a banza in wurgar a dajinnan,
nasani wannan zakunan zasu qarasa mana matsalar ta" tsaye sukayi suna nazarin wurin
yayinda su Manga sukayi shiru se qarar saukar ruwan saman kakejiwowa gashi anata
walqiya dan ma Allah yasa sun juya musu baya aida sun gansu, gaba sukayi suna ci
gaba da zancen su manga suka gagara fito wa daga cikin kogon suna nan a takure, har
aka dena ruwan se kuma suna shirin fitowa suka jiyo takunsu da shewar su

"Ai inaga fa sun samu sun gudu, kaga babu nisa zuwa qauyen yankara daganan, inkuwa
hakane sunyi nisa bazamu same su ba" "Ni ai bama wannan ba Almakashi yanda yarinyar
nan ta kassara rayuwar oga, sannan kuma gashi gabaki daya sun gama gane hide out
dinmu, idan fa bamuyi hankali ba wlhy seta kawi jami"an tsaro anan kaga kuwa an
yanka ta tashi kenan" Tarine ya sarqe humaira wanda gabaki d'aya ya mayarda
hankulansu awurin suka juyo suna kallon kogon da suke ciki, d'ayan yace

"Ashana kaji abinda naji?"

"A kogonnan ne wlhy inaga aljanaine" kan wani ya qara magana tarin ya qara tasowa
yarinyar se kukan neman ruwa takeyi

"Kaga Almaksashi yarannan ne zomuci uwarsu, tsorone ya sanya suka fito gaba dayansu
banda humaira dabata iya tashi sam, dariya suka kwashe da ita sukayo kansu, sumar
kan Manga ya cabko iya qarfin shi ta qwalla uwar qara ya turata seda kanta ya daki
wannan dutsen take jini ya soma fita daga goshinta, ya qara yi kanta ze cafko ta
zaro bindigar dake qirjinta ta harbshi a qafa, ita kuwa Hannatu ta qwace ta
hannunshi suka nuna awurin dayan, hannatu ce ta harbe dayan ma a ciki, a take ya
fadi wurin a mace shikam, dayan me suna Almakashi se riqe qafarshi yake yana ihu,
aljihunshi suka lalubo suka dauke musu wayoyi Manga ta goya humaira dake kukan
ruwa suka danna a guje....sunyi tafiya me nisan gaske yayinda jiri ya soma daukar
Manga kasancewar dukda tayi amfani da dankwalin humaira wurin daure wurin dataji
ciwo hakan be sanya jini ya dena zuba ba, haka ta daure saliha ta karbi humaira se
bayan salla asuba gari ya gama wayewa suka isa cikin wani qauye da ake kira
'yankara, wasu yara manga ta gani tace dasu

"Kai inane gidan sarki?" kallon medan wayon ciki yayi ya kalli yanayin shigarsu
yace

"Muje na kaiku gun meri dai shine sarkin garinnan" jin jina kanta tayi suka bi
bayan yaron har zuwa wurin me garin, ba'ama soma zaman fada ba wannan lokacin seda
jira kusan karfe tara sannan aka soma zaman fada, kafin nan har sunci abinci sunsha
ruwa, an kuma gasawa Humaira raunin ta abisa roqon da Manga ta musu, zaman fada ya
tashi anan su manga sukayi bayanin meya faru dasu tiryan tiryan, hankalin me gari
ya tashi da kanshi yayi waya ma en sanda suka hallara garin, kai tsaye aka miqasu
manga sokoto kasancewar dukkansu gari daya suka nufa, sunsha mamakin su a katsina
suda sunmabar zamfara state sun doshi sokoto sanda abin ya faru, kenan ba qaramun
yanka sukawa dajin ba sunsha wuya, A state C I D aka kaisu inda kowa ya bayarda
Number din en gidansu, Manga bata da Number din kowa akanta, dan sandan ya kalleta
yace

"Toke er gidan waye ai dole dai mu nemo gidan tunda kinsan unguwar keba yarin ya
bace ba" kanta dake sara mata ta dafe, wurin na mtuqar yi mata zogi tace

"Gidan sarkin musulmi dake kan wuri" kallon sosai D P O ya mata yace

"Matar yarima kenan danakejin an kawo report ana kan nemanta me suna hafsatu
Manga?" kallonshi tayi ta d'aga masa kanta alamar e, murmushi yayi yace

"Alhamdulillah lemme call him, befi 10 mnts dagama waya daniba, yarima na cikin
tashin hankali sabida ke kullum zeyi waya yafi so 20 a wuni game da case dinki mun
damke wasu en fashin dake operation a wannan yankin amma sun sanar mana sedai idan
team din wanine su basa kisa kuma basa rape" yana maganar ne yana danna wayarshi
domin dallawa Ali Abbas kira....ringin biyu ya daga

"D P O ya aiki?" Murmushi yayi tamkar yana ganinshi yace

"Yallab'ai congratulation, ga madam a station namu ta sauka da kanta" gigicewa yayi


yace

"Da gaske ka tabbatar ita dince?" ganin hafsat ta tafi luuuu zata fadi ya sanya D P
O Din miqewa tsaye gaba daya yana kalima batare daya amsa wayar ba, ta suma, shine
abinda yaji suna fada aikam ta gudun shi ya zadi key yayi hanyar state C I D, koda
yaje aka sanar mai itace ta suma an kaita uduth, juya akalar motarshi yayi zuwa
uduth din cikeda tashin hankali.....

Mom nu'aiym....

Se zuwa yamma zan bayar yanda nai alqawari inshaa Allah.


*HASKE WRITER'S ASSO. (Home of expert and perfect writer's)*

*👑ALI ABBAS👑*

*Sadaukarwa gareki qawa ta gari Fulany saddy*

11
Emergency aka karb'eta, cikin gaggawa, ta bugu sosai aka, gashi ta zubar da jini
sosai ba kadan ba, gakuma tafiyan wahalan datasha, jinin data zubar yafi komai bata
wahala sabida dolene ma se an mata qarin jini, Gabaki d'aya kuwa Ali ya gama
rud'ewa gida yaje ya sanarwa Ummu abinda ake ciki, ita kanta ta shiga tashin
hankalin rashin Manga gashi ta dawo ba daidai ba, babu lafiya, yaudai da kanta ta
fita zuwa asibitin cikin rud'u, ganin Manga batasan inda kanta yakeba ba qaramun
tayar mata da hankali yayi ba, jinin daine ake buqata cikin gaggawa, Ali Abbas ne
ya bada jini kasamcewar nashi o+ ne yakan baiwa kowa jinin, Seda tasha leda biyu
tukunna ta dawo wa hayyacinta, wanda har loacin bata bude idanta ba kasancewar
tasha alluran bacci.....

Humaira dai bata shaba, a wannan yammacin ta komawa mahaliccin ta, ta bada
tausayi ainun, tunda ta rasu hankalin Ali da ummu ya qara tashi, dukda yake suaran
en matan sun bada labarin cewar humaira kadai akaiwa fyd'e amma wannan be sanya
zuciyar Ali nutsuwa ba sam ya gagara barin asibitin duk inda hankalinshi yake a
tashe yake.......

Se bayan kwanaki uku sannan Manga ta samu kanta, koda ta farka ummu ta gani kusa
da ita, inno kuma tana zaune a qasa tayi tagumi, bazata iya tuna meya faruba tun
bayan zuwan su station, ganin komai takeyi tamkar a mafarki, murmushi ta sakarwa
ummu dake kallonta tana murmushi cikeda farin ciki sannan tace a hankali

"Ummu lafiya dai?" hannunta ta riqe "Karki tilastawa kanki yin magana Auta, bakida
lafiya ki saving strenth naki plss, ko akwai abinda kike buqata ne?" kallon Inno
tayi tace

"Ummu yaushe mukazo kaduna?" murmushi fulany tayi

"Babu wata kaduna damu kazo, muna sokoto ai, kina asibitinr manga, raunin ya baki
wahala dole tazo dubaki da kanta" murmushi tawa inno

"Inno ina Baban Manga?" kallonta ummu tayi


"Auta nace ki dena yawan magana sabida raunin dake kanki, ba a so kike baiwa kanki
wahala koda ta magana ce" marairaice fuska tayi

"Ummu ninaji sauqi fa, Ina su Humaira?" shiru Ummu tayi tana kallonta sabida
batasan ta daga mata hankali, seda ta gama nazari sannan tace "Duk sun komawa
iyayen su, ko jiya ma sunzo duba ki" murmushi tayi tace

"Allah ya isarwa Humaira muguntar da aka aikata mata, Allah ya saka mata, Allah ka
wulakanta masu irin wannan halin halin ya saka mana " se kuma ta fashe da wani irin
kuka me ban tausayi, ita kadai tasan me ta gani, ita kadai tasan kalar arzikin
dasukayi,Allah kuma kad'ai ya sanya musu hannu suka kub'uta daga hannun wa'yannan
azzalu man, tsorata takeyi kazalika takan samu kanta cikin mummunan fad'uwar gaba
duk sanda ta tuna yanda ta karyawa wancen ogan nasu banana, tana roqon Allah ya
sanya bawai mutuwa yayi ba, kuma kar Allah yasa wannan ma data harba a qafa shima
ya mutu, sosai take cikin rudu mara misaltuwa ,bata fata ace wai ya mutun sabida
bazataso ace tayi kisan kaiba har qarshen rayuwarta dukkuwa dayake ta aikatane bisa
kare kanta datayi....... Rarrashinta ummu ta somayi harta koma baccin sannan ta
nisa tace

"Ina roqon Allah ya cire miki wannan abin dakikeji a ranki Auta, Allah kuma ya
sanya ki manta komai da kika gani" Ameen inno ta furta a hankali, tana tausayin
rayuwar Manga sosai ba kadan ba.....

Kallon ta Ali Abbas keyi cikin tausayawa, wata irin azabtacciyar soyayyar ta
yakeji har cikin ranshi, yaso ace sanda ta farka dinnan yana nan, yayi matuqar
kewar ganin idanta a bude, yana mata wani irin so wanda baze taba faduwa ba, yana
cikin shauqin santa ainun, hannunta ta soma matsowa sannan a hankali ta daura dayan
hannunta saman kanta ta dafe shi tana yamutsa fuska alamun inda ta tab'a d'in yana
mata ciwo ba kadan ba, kallonta kurin yakeyi ya kasa koda motsi bayaso ya wargaza
mata jin dad'in ta, karya tasheta a bacci shine damuwarshi,wasu sirarran hawaye ne
suka soma sauka a asaman kuncinta, zuwa yayi ya duka kusa da ita, yace cikin murya
qasa qasa

"Hilwa sannu meyake miki ciwo?" hanninta ta sauke se a lokacin ta bude lumsassun
idanuwanta ta diresu a kanshi tace

"Yaa Ali kainane fa yake saramun, ina baccina nasomajin tamkar ana kwad'amun sanda
aka" hannunta ya riqe yace

"Barinwa huddy waya tazo ta sanya a dubamun meyene damuwarki, sannu kinji inshaa
Allah ze dena" wayanshi ya zaro daga aljihu ya soma dannawa

"Baby kizo za'a duba Hilwa ta farka kanta yana ciwo sosai" a daya bangaren tace
"Mashaa Allah ina kan hanyan d'akin dama" koda suka zo alluran bacci suka qara
mata, sun tabbatar masa cewar zata riqa samun ciwon kai akai akai, sabidda tasha
biguwa jini ya ratsa wasu sassa acikin kanta inda ba'aso yaje, amma a hankali da
kanshi ze baje sabida kadanne abin....

Washe gari ma koda ta farka Ali baya nan, amma yanzu da d'an sauqi kam ta samu
ciwon kan ya lafa mata sosai.... Wuraren sha biyu na rana Ali na zaune ya tasa
manga agaba akan lallai setaci abinci yayinda take ta turjiya harta baiwa Innoh
dake d'akin mugun takaici wanda ya sanya tabar mata dakin ma gaba daya....suna nan
ya hade rai, suka jiyo sallamar su Hannatu da sauri Manga ta miqe suka rungume
juna hannatu na kuka tace

"Aunty Manga munyi arziki da ba'a mana fyad'e ba, Allah ne gatanmu kuma kece
gatanmu kinga dai yanda rayuwar Humaira ta zamto tamkar ba'ayi ba, yanzu sedai
tarihi Lil humaira Allah ya isan ta wlhy" dagowa tayi daga rungumar juna da sukayi
tace

"Ban gane ba hannatu me kike shirin sanar dani" Ali se qiqiiiftawa Hannatu ido
yakeyi amma bata lura ba taci gaba

"Ai humaira tun washe garin ranar damuka dawo ta rasu, tunkan ma a cafko sauran en
fashin" kuka ta saka me tsuma zuciya gashi likitoci sunyi hani da bata damuwa,
sabida yanayinta kukan nan takeyi tamkar ranta ze fita tama kasa furta komai kuma
taqi zama, seda tayi kukan ya isheta har muryanta ya dashe

"Da naso kar ace na kashe wannan mutumin amma yanzu koda be mutuba ina mai fatana
qarisawa lahira da gudun fanfalaqi, Allahu ya wulakanta rayuwarshi ya didita
tunaninsa ya mawa humaira sakayya akan wannan abin na cutarwa da suka aiwatar
agareta, Allahu ya saka mata sakamako mafi muni arayuwarshi,Allah kuma ya.....se
kuma ta dafe kanta dake sara mata jiri ta soma gani se gashi ta sulale wurin a
sume, gabaki daya Ali ya rude yasan an hanasu tashin hankalin mangar, wannan uban
kuka datasha ai se Allah, huddy ya sanar wa meke faruwa ta waya segashi tazo
dabgaggawa hannatu da mamanta dasukazo duksun rude ganin halin data shiga jin
mutuwar humaira, kamar ma tafisu shiga matsala akan mutuwar, wataqil kodan taga
yanda aka hayayyaqe mata ne, sabida daga hannatu har saliha yarane en 16 17, ita
kadai keda 22 yrs a ciknsu, tafisu sanin ciwon kanta nesa ba kusa ba" Allaurar
bacci aka danna mata ta kuwa koma baccin, sun jima kan su musu sallama su bar
asibitin, baccin ta takeyi se washe gari ta farka wuraren 8 na safe, zuwa wannan
lokacin tuni yaa Ali ya dira asibitin, tashi zaune tayi a hankali, se kallonta yake
yana nazarin ta, tasowa yayi a hankali ya tashi yaje ya zauna kusa da ita ya riqe
hannunta, kwantar da kanta tayi saman kafad'anshi wanda ya daukar masa hankali gaba
daya se hawaye kuma

"Yaa Ali kaji wai Humaira ta rasu, Allah ya isanta Wlhy, bamu yafe ba" se kuma ta
qara rungumeshi sosai ta sanya masa wani sabon kukan, d'ago kanta yayi yana share
mata hawayenta yace

"Hilwa kinsan dai humaira tana aljanna ko?" kallonshi tayi ta dawo sekace qaramar
yarinya

"Enhen bama zataji dad'i ba kina mata kuka, keda ya dace kina mata adu'a tunda kika
fara kukan mutuwarta banji kince Allah jiqanta ba ko kince?" girgiza masa kai tayi
alamar aa yace "Yauwa to u pray for her shi kadai take buqata a wurinki yanzu ki
dena kuka my Hilwa, samun lafiyanki shine fatana" kwantar da kanta tayi saman
qirjinsa tana sauke Numfashi a hankali a haka Huddy tayi slama ta samesu, ko Manga
seda taji wani iri da sauri ta tashi, shida kanshi Ali Abbas seda yaji wani irin
nauyinta, Huddy kuwa taji ba dadi kam sosai, bata zata haka kishi yake da mugun
zafi ba se yanzu, da qyar ta saisaita nustuwarta tace

"Alhamdulillah ashe en matan Ummu sun samu sauqi, shagwab'a ma kike yayan naki
lallai ma" cikeda zolaya take maganar tana kokarin kawar da abinda ta gani takuma
ji har cikin zuciyarta, Yanda suka saba haka yayi mata, koda Ummu kenan seya
rumgume matarshi al'adar larabawa ta gama ratsashi, miqewa yayi ya rungume huddy
gaba daya ya manna mata sumba a kunci sannan ya riqe fuskarta da tafikan
hannayenshi yace

"Baby yadai, ya aikin?" wannan abin daya qara dashi bayan rungumarta ya tabbatar
mata da cewar Ali baze taba wulakanta tataba har abada, kulawar dayake bata ko a
gaban waye baze dena samu ba tunda gashi har a gaban manga ya nuna fiye da yanda ya
saba

"Lafiya qalau Yaa Ali nadai gaji ne kawai" hannunta ya kamo ya zauna ya d'orata kan
cinyar sa
"Na sanar miki ki huta da aikin nan haka Baby kece kin cika kafiya, ga Unborn na ma
yanashan uwar wahala awurinki sena kawo miki kaykyawan ranqwashi idan kika haifomun
yaro yazo ya gaji" murmushi tayi ita duk yau setaji nauyin Manga fiye da kullum,
dukkuwa da yake ta saba sosai suke irin hakan agabanta, yauda ta tabbatar matarsace
Manga har gashi ta ganta ajikinsa, ta tunano irin yanda taji sanda ta gansu a tare
se kawai ta tsinci kanta da jin nauyin Manga dakuma ganin rashin dacewar hakan,
kanta kai qarshen tunanin ta ta tsinkayi muryarshi yana fad'an

"Baby ina fatan Nonon baya miki zafi kamar yanda yake miki lokacin cikin Ameer,wlhy
tausayi kike bani har wasu lokutan bana iya bacci, nidai da zaran kin haife wannan
dake cikinki lafiya, London zamuje nasanya acire shi ki huta tunda still shi
kadaine ke ciwon ba duka biyu ba karya sakarwa dayan in shiga uki ni Abbas"
murmushi tayi ta sani ya damu na wannan cancer din nata na nono, tun farko itace
bata bari a yanke nononba da tuni an wuce wurin, yanzu kam kalan wuyan datakesha
gwara a yankeshi a qona wurin kawai......

"Inshaa Allah nima na yarda da hakan Abbi, so nake Allah ya saukeni lafiya se muje
a yanke kawai na huta nima ina shan azaba" rungumeta yayi a yanda take zaune kan
cinyoyinsa ya daura kansa saman bayanata yace

"Sannu Babyna khairi Inshaa Allah" d'an wayancewa tayi ta miqe daga saman kafarshi
tace da Manga datayi sororo tana kallonsu

"Mangan Innoh how body?" murmushi Manga tayi

"Aunty Huddy naji sauki sosai yaudai matsala d'ayane mugun yunwa nakeji" dariya
tayi tace

"Kice yauba shan masifa wurin yayan naki, da kanki kike neman abinci lallai yarinya
kinji yunwa, bari na zubo miki aiga kayan abinci nan iri da iri ko?" da kanta ta
zuba mata abinci taci sosai, sannan tasha tea, barin dakin tayi yayinda ta turo
wata likita akazo za'a qara yiwa Manga allura ta koma bacci, kukan gaske ta saka
akan batasan alluran kuma ita lallai gun Ummu zataje sabida ta gama gajiya da zaman
wannan asibitin, da qyar da lallami aka mata alluran akan alqawarin tana farkowa se
sallama.....

*Bayan sati Biyu*

seda manga ta share satuka biyu a asibiti sannan aka sallameta ta koma
gidan,kai tsaye part din ummu aka kaita abisa umarnin ummun, raunin ya bushe harma
an kwance daurin, se tabo daya bar mata shima bame yawa ba, Ali ya kasa zaune ya
kasa tsaye akan lallai abashi Manga amma ko kallo be ishi ummu ba dole ya samawa
kanshi lafiya.....

Tunda aka sallamo Manga asibiti sam bata sakewa Ali Abbas, ita kam ta dauki anniyar
rama wulakancin daya mata aganinta wannan san mai ne amata,ya bata wahala na shekru
hudu shikuwa dan gata za'amai horo na wata uku kacal lallai ma.....

Ammin huddy ce zaune asaman wata matacciyar tabarma tana zayyanewa bokanta yanda
takeso ayi da Manga

"Boka nifa so nakeyi duk yanda za'ayi a murgunawa wannan yarinyar a sanya mata
qiyayyar Ali ta sosai, akuma aika aljanu baqaqe su riqa sanyata rashin kunya tana
zagin har sarkin uban Ali, kaga dole a raba auren kota qarfin tuwo" wata shegiyar
dariya bokan ya saka yace

"Zan jefi tsuntsu biyu da dutse d'aya ita kanta Mahaifiyarshi zan sanya kwata kwata
taji ta tsani Manga,kuma tunda en fashi sun sacesu zanyi kkkarin cura musu ra'ayin
an rigada anyi amfani da ita a zukatansu.... Dariya ta kwashe da ita itama tace

"Shifa Alin bazamu saka masa qiyayyar taba?" kallonta yayi yace

"Qiyayyarta bazata darsu a zuciyarsaba se an samu had'uwar maniyyin Ali da hudaisa


na da nawa sun had'u, ma'ana zan kwanta da ita kafin awa ashirin da hudu ta
tabbatar sun sadu da ita, se na aika aljani ya debo duka ukun da suka gauraya a
mahaifarta se a hada aje a zuba babban teku, yanda yawan ruwan ze wanke wa ennan
maniyyan haka soyayyar ta zata wanke tas a zuciyarsa, kuma yanda yawan ruwan ya
rinjayin maniyin haka ze mamaye qoyayyarta a zuciyarsa idan zata iya tazo ko yau
ne" nisawa tayi tace

"Ai boka hudaisanne da kafiya taqu ta saka mun hannu wlhy" zare ido yayi yace

"Kanta tayiwa, ita ma ta dagewa adu'a da azkhar dasena juyo miki da hankalinta,
amma ba komai zanyi iya qoqarina...godiya ta masa bayan ta jibga mai kudade sannan
ta wuce.....

Mom Nu'aiym

*Bazan fasa neman adu'arku ba er uwata hafsat Elham bata da lafiya, gashi bana
samun wayanta, babban abin tashin hankalin ma tana saudia banida wani dazan wa waya
ya sanar mun halin da take ciki, Allahu ya bata lafiya*
*HASKE WRITER'S ASSO. (Home of expert and perfect writer's)*

*👑ALI ABBAS👑*

*Sadaukarwa gareki qawa ta gari Fulany saddy*

12

Sallah isha ta idar tana zaune tajiyo sallamar Ali Abbas har cikin d'akin, tun da
taga yanda wani nanuqewa Huddy agabanta setake jin mugun takaicinsa ya qara kame
zuciyarta, bata juya ba aciki kamar bata san magana ta ansa shi, qarasawa yayi har
cikin d'akin yau ya samu dama Fulani taje turakar me martaba, kusa da ita ya zauna
ya sanya hannu ya d'ago hab'arta sannan ya soma duba raunin dake kanta, ko kad'an
batayi yunkurin hanashi ba kallonshi kawai takeyi ido cikin ido tana mamakin qarfin
hali da rashin imani irin nashi, kullum kwanan duniya idan ta tuna lokacinta data
bata tana tunanin akan rashin wanda kullum seta ganshi sedai idan baya gari ko tayi
busy da yawa skul setaji ta tsaneshi tsana mai tarin yawa kuwa, bata shiryawa zuwan
tsakin daya sub'uce mata tajiyo sautin zuwan shi sauke k'wayar idanta tayi a qasa a
karo na farko tun bayan data kusa masa manya manya idanuwanta, mamakin wanda takewa
tsaki ko dalilin daya sanya take tsaki yake, habarta ya qara d'agowa tana kallon
shi ya d'age mata girarshi d'aya ta kula wannan d'abi arsace kasancewar ko Ko
Gadanganta haka yakeyi bata fahimci hakan a wurin AlI Abbas ba se yau

"Meyake damunki yanzu akwai inda yake miki ciwo ne Hilwa?" tsuke bakinta tayi batai
magana ba ta kawar da kanta gefe d'aya" mamakinta yake tsawon satinta uku kenan da
dawowa baya samun magana da ita se idan fulani taje turaka amma duk yanda yaso ta
masa magana bata yarda sam, sedai ta bishi da ido da wani kallonta me rikitar
dashi, sam batada tsoro ko kunya kanta tsaye take saka idanta anashi cikin nuna
tsananin jin takaici da tsanarsa" kawai da nashi idan yayi daga dubanta ya tabbatar
ita bazata janye nata ba sannan yace

"Dake nake magana fa Hilwa" miqewa tayi ta bashi wuri batare data amsa shiba,
hannunta ya janyo bayan ya moqe ya bata kyakyawar rungumar data gigitar dashi dukda
acikin hijabin ta na salla take, bata yi yunkurin kwatar kanta ba tadai masa sororo
tayi tsaye tamkar wat statue tana kallon bayan shi kasancewar fuskarsa na bayanta,
a hankali ya rad'a mata a kunne
"Hilwa dan Allah kimun Managa, bakiji yanda zuciyata ke d'aci ba akan rashin jin
muryanki kina mun magana, ki taimakeni ki sassauta mun wannan hukuncin yamun
tsauri,ga mamakinshi harya qaraci surutun sa batace masa ci kanka ba, sakinta yayi
zuciyarsa namasa zafi yaje ya zauna saman kujera yace a kasale

"Hilwa ki zauna a kusa dani plss" Hanyar waje ta nufa batare data koda kalleshi
bane, bata dawowa dakin ba harya qaraci xamanshi yabar wurin. ....

Yaudai Huddy ta shirya zuwa gun fulany domin ta dawo Manga b'angarenta kafin
tariyarta zuwa yanzu cikinta ya soma mata girma ga nononta dake dauke da cutar
sanqarar mama harya soma wasu ruwa masu warin gaske kullum take dreasing abinta da
knat, ciwon dayake mata ya soma wuce tunaninta yana neman zautar da ita, yasoma
kaita fagen da bata iya koda aiki idan taje office har dan kansu sun bata hutu tare
da bata shawarar zuwa wajen datace kafin ta haihu domin a ceto rayuwar ta..... Da
sallama ta dira part din akai mata iso kai tsaye wurin fulani, bayan ta gama kwasar
gaisuwa ta soma magana

"Ummu dama nazone ina roqon Alfarma abani manga mutafi da ita wurina, sosai banida
lafiya har wurin aikima sun dakatar da zuwana akan sena samu sauqi, zuwa yanzi
ciwon jikina harya soma wari yana fitar da wasu bakuna masu bani tsoro ummu,
bansaniba ko zan rayu amma ina cike da tsoron bari harna haihu duba da cewar har
yanzu akwai sauran wata biyu haihuwar, kuma idan na haihu dole na jira babyn yayi
qwari kafin ayi tafiyar yin aikin, wannan azabar danakeji banaji zan iya daurewa
kaina ita har zuwa lokacin, da zan samu Manga tazo tana kamamun wasu ayyukan"
jinjina kanta tayi sabida tana ganin wannan ne jaronta na farko da huddy tayi mata
irin wannan bayanin me tsawo gashi wani uban tausayinta ya kama ta

"Muje daga ciki Hudaisa" ba musu ta miqe suka shiga dakinta a tare ta kalleta tace

"Huddyn ummu budemun ciwon naki in gani, banasan kice kunya inaso inga yanda ya
dawo sabida insan abinyi" Ba musu ta cire rigarta har rigan mamanta, koda ta janye
dressing datayiwa wurin Ummu kasa daurewa tayi ta saka kuka, gani take duk
laifintane da ace tana janta ajiki da tuni tasan cewar ciwon ya mata nisa toshi
kuwa Ali yana me basu shirya zuwa aikin ba har ciwo yakai haka? lallai sunyi babban
sake akan lamarin, zaunar da ita tayi ta mayarda kayanta, kai tsaye ta sanarwa me
martaba halin da ake ciki ta waya, shi kuwa dama baya kula Ali yama hanashi zuwar
masa se bayan 1 yr, yace agayawa Ali lallai ya tabbatar nanda sati daya sun bar
kasar zuwa india anfi samun qwararrun likitoci acan din, hakan kuwa akayi......

Visa din Manga ne ya sanya sukayi 2 weeks basu tafiba sabida ita bata tab'a fita
waje ba, kuma huddy ta dage se tare da ita zata tafi.....

*India*

Yamma likis suka isa birnin india, ko a jirgi Ali Abbas beyi yunqurin yiwa
Manga magana ba sabida a yanda ya kula ma batasan tafiyar sam, koda suka isa
masauki shida huddy ya kamawa d'aki d'aya yayin da Manga kuwa ya kama mata d'aki
daban...Kasancewar sun gaji ya sanya kowa nacin abinci ya nemi wurin kwanciya,
Manga kuka ta zauna tana dirza aranta tace duk yanda naso in yafewa Ali Abbas bazan
iya ba, wato ni shekaruna hudu da kusan rabi da aurena akanshi amma sati uku kawai
nayi ina moruwar aurenshi, moruwar auren ma mara amfani, be taba koda aikamun saqon
sumba baki da baki ba, mena masa? Ni banida jinine? Kokuma ni itace bansan dadin
auren ba? Bansan salon kwanciya da miji ba kokuma bansan amfanin 'ya'ya ba, nima
inaso ingq jinina, inaso inji dadin mijina,inaso in ganni a qirjinsa kwanxe ina
bacci,wannan wane irin shiga haqqi ne daze kawoni India sannan ya shige daki daga
da matarshi taso ni kuma ko oho, ni er talakawa kenan, mara galihu,banida gata
banida haqqi" kwafa tayi ta k'udurcewa ranta lallai indai har muddin Ali Abbas be
kusancetaba har suka bar k'asar India bazata tab'a barinshi ya samu abinda yakeso
aguntaba alokacin dayazo yana buqatar hakan, ranar dai a zaune ta kwana yayinda Ali
da huddy suka kwana suna matuqar kulawa da juna musamman shi dai ya damu da ita
sosai, motsi daya seya mata sannu tana maqale ajikinshi.....

Washe gari wuraren qarfe bakwai na safe tajiyo ana mata knocking, batare da wani
tunani ba tazo ta bude kofar, kallon sosai suka tsaya yiwa juna yayinda ta mugun
had'e rai batai masa magana ba kurun ta juya zuwa ciki, mazaunanta yabi da kallo ya
had'iye wasu yawu masu d'aci ya qaraso ciki ya zauna kan gado, ita kuwa tana zaune
kan kujerar dake cikin dakin ta had'e fuskar nan, sunfi minti biyar yana jiran yaji
ta gaidashi amma sam ko gezau batai ba, jinjina kanshi domin yagano d'an Adam
yanada wuyar gane hali sosai,be tsammanin cewar akwai sanda Manga zata sauya har
haka ba, gyaran zamanshi yayi yace

"Duk kanin abinda ya shiga tsakanina dake baze zama hujjarki ta rainani har haba,
wlhy zan matuqar sab'amiki idan ina miki magana kina qin amsawa,kokuma kina qin
gaidani sabida niba sa'an kibane dazan zo induba lafiyarki ki budemun kofa ki juya
batare dabgaisuwa ba, kina jina kam ko?" se a wannan lokacin taji matuqar kunyar
halin data mai na rashin kunya kallonshi ta qarayi ido cikin ido

"Kayi hakuri, ina fatan ka tashi lafiya" amaimakon ya amsata seya miqe "Nizan tafi
asibitin da za'a duba huddy na, dama zuwa nayi inga yanda kika kwana, dakuma me
kikesan ci?" Dukar da kanta tayi tace

"Na qoshi, Allah ya kiyaye" juyawa kurun yae ya fita a dakin, hawayen datake tarewa
ta ji ya silalo mata bata manta wani yammaci da gadanga ya fita ya dade sosai be
dawo gida ba, lokacin tana Amarya data soma fushi taqicin abinci sosai ya damu ya
dinga rarrashi tamkar ba gobe, dole seda ta sassauta fushin taci abinci amma ji
wannan? Meke nan yake nufi yunwar ta kashe ta? Lallai ma, kukanta tasha me isarta
seda ta qoshi sannan dan kanta tayi shiru....

Se bayan la'asar ya sake dawowa d'akin wanda Alokacin ita gaba daya taji ta qara
tsanarsa, sabida sam batai tsammanin cewar ze iya barinta da yunwa har haka
ba,gashi tanada judade a hannunta cox anbata amma batasan ko ina ba,ko kallon inda
yake batai ba tace murya can laqe

"Ina wuni yaa Ali" kallonta yake harya zauna

"Lapia lau" yabata amsa a taqaice "Me zakici" ya buqata, wani irin takaishin shi
taji ya tarnaqeta tace dashi

"Meko zanci aina qoshi a qoshe nake" kallonta yayi sosai yace " Kinyi ordering wani
abinci ne daga reception?" kallonshi tamkar zatai kuka tace

"Sosai nayi harma na biyasu" murmushi yayi yace "To daga yanzu idan kinyi ki dena
basu kudi nine zan biya komai idan na tashi" uhm kawai tace cikin takaici

"Ya jikin Aunty huddy?" ta buqata "Taji sauqi amma tana can asibitin bazasu barta a
wurin muba, sunce ma cikinta 8 month ne bama qirga da kyau, ita dince da kafiya tun
a can tayi ultrasnd taqi ashe cikin yayi nisa, yanzu sunce anan wurinsu zasu
barta, dakamar aikin tare zasu yishi su cire babyn kuma suyi aikin breast din"
jinjina kanta tayi

"lallai kam cikin yayi girma, Allahu ya bata lafiya me d'orewa" miqewa yayi yace

"Zanje d'akina akwai abinda kike buqata?" d'agowa tayi ta hadiye wasu yawun takaici
tare da cura manyan idanuwanta cikin nashi tace

"Meko zan buqata ni Hafsatu Manga,bana buqatar komai se kad'aici" kallonta yayi
yanaso ya gano ma'anar kalamanta amma san yanda fuskarta take a d'azu yanzun ma
haka ne, be gane inda kalamanta suka dosa ba kad'aici kuma? Ma'anar ta bata buqatar
takurawar dayake mata ne? Lallai ma batare dayayi magana ba ya juya kawai zuwa
dakin shi yana mamakin sauyawar halin Manga sam ta zama wata kala kuma ta sauya
kyawawan halayenta amma ya kula shi kadai take mawa........

Ammi tayi zaman dirshan wurin boka tana kora masa bayani akan taji shiru har
anbar qasar tare da wannan yarinyar ihu bokan yayi yace

"Daga yaron har yarinyar babu wanda aljani ke iya zuwa wurin shi, sabida sunada
tsari me girma ajikinsu shi mijin ma gabaki daya acikin ambaton Allah yake wuni ita
kuwa bata rabo da azkar da adu'o in kariya na tsari ajikinta, sannan ko wannensu
yana sanye da zobe har er taki da baya bari wani shaidani ya iya zuwa kusa dasu
komai qarfinsa, sabida haka babu abinda zan iyayi akai kije ki sauya shawara da
tunani kawai, ga hanyoyi nan idan ta dameki ki sanya a kasheta kawai, hanya dayace
dana kula zata iya bulle mana itace basu taba saduwa da mijin ba, zan iya tura mata
cikin iska shima dan aljanin ze hura ne daga nesa, idan anje gwajin asibitin ma ze
nuna cewar akwai cikin, kuma zeyita girma,idan kin yarda sena tura mata cikin na
iska, mu rikitar da komai a tsakanin su kinga daganan ba aure se mutuwar sa
kenan,idan auren ya mutu semu b'atar da zancen cikin kowa ya huta, murna sosai ta
shigayi ta zazzage mai jakarta tabar wurin cikeda d'oki da murnar abinda zeje ya
dawo......

Haka suka zauna a india na tsawon watanni biyu tunda sukaje banda gaisuwa ko hira
Manga da Ali basayi abinci kuwa sedai tace mai ta karba amma yoghurt ne taketa sha
da snacks kullum,tama rame sosai, Anyi aiki kuwa an cirowa fine girl me kyau sosai,
breast dinma an cire dayan an kashe wurin da wuta kar ciwon ya dirar wa dayan yanzu
huddy ta samu lafiya sosai batada wata damuwa, shirye shiryen dawowa suke tayi ita
kuwa Manga se a wannan lokacin ta soma ciwo, haka suka dawo gida kullum cikin Amai
take da yawan kasala, bata samun wadataccen bacci, wani yammaci ta shirya zuwa
sashen ummu, dama tunda suka dawo a bangaren huddy ta sauka lokacin kwanansu uku da
dawowa daga India, tana zuwa ta sakawa ummu kuka akan batajin dadin jikinta, ita
sam batawa ummu kallon suruka kallon uwa ta dauketa yanda itama ta dauketa 'ya,

"Toni Auta niba likita ba ba komai, bansan meke damunki ba ko asibiti zamu je?"
shagwab'e fuska tayi tace barinje in gayawa Aunty huddy ta dubani to kobe yiba?"
murmushi ummun tayi

"Ki zauna anan barin wa huddyn waya, ai bakya riqa yawo ba bayan kince har jiri
kike gani" kwantar da kanta tayi zaman jikin ummu, ta lumshe ido tanajin qaunar
ummu har cikin ranta da ruhinta, mata me karamci da qaunarta..........Kallon ta
sosai huddy tayi cikin dokawar qirji na kishi irin na mata bayan kwajin fitsarin
daya mata ya fito kuma bincika yanayin al'adarta ta gano tayi tsallaken sati biyu
be zoba ta kalli ummu tace

"Ummu juna biyu ne da ita na tsawon wata d'aya da satuka biyu" Washe baki ummu tayi
aranta tace ashe an angwance a India" ta kalli huddy tace tana fad'ad'a murmushinta

"Lallai ma auta an gama girma, kije zanga en jikokina ta wurin auta, toki sani bana
san kishiya,bazaku taru keda hudaisa kuna jeremun kishiyoyi ba muji zaki kawo,
kinga yanzu me martaba bashida magana seta Ahasan yaga yarinya ze qyale tsohuwa"
mayarda dubanta tayi zuwa ga huddy taci gaba "A rubuta mata magun gunan dazatasha
tasamu sauqin wannan wahalan, tunda juna biyu beje ko ina ya kawo ba yasoma baiwa
auta wahala, keni wannan koda mijine banayi,ze daddage yake baiwa Autan ummu
wahala,ko Auta" sadda kanta tayi qasa qirjinta na wani irin mugun dokawa, harta ji
jirin datakeji yana qaruwa, Innalillahi wa inna ilaihirraji'un itace kalmar data
furta a hankali, huddy senyaqe takeyi tace aranta wato ni inacan ina fama da kaina
duk ciwon danake shi kuwa honey moon yaje da matarshi dukda yake nice na kafe akan
sena tafi da ita.......
"Zanje na rubuta sena baiwa abbin su Ahasan ya siyo mata, seta zauna anan kawai
tunda ni bana zama" murmushi tayi tace

"Dama bazan bada autana ba, tana nan kusa dani inshaa Allah" murmushi tayi ta juya
sabida basa wasa da ummu" a parlor ta sami Ali Abbas ta zauna kusa dashi ya kalleta

"Kin jima da yawa wani abinne?" murmushi tayi tace

"Kasan halin ummu indai akan sha'anin Manga ne, dukta tashi hankalinta amma nisam
bazan gaya maka komai ba seka bani goro" murmushi yayi yace yana kallonta

"Zan bayar mana sanar dani menene? Wani abin farin cikinne ya samemu?" murmushi
tayi itama tace

"Manga ce da ciki wata d'aya da sati biyu, kaga har strip dinma na pt nazo maka
dashi,kace angwancewa akayi daga India?" wani kallo ya wurga mata wanda ta kasa
fassara ma'anarsa,yace cikin mamakin

"Ciki kuma Manga kamar yaya?" murmushi tayi tace

"Kamar yanda kamata ciki mana Haba Abbin Ahasan sekace wani mugun labari kalli
sauyawar fuskarka kodai kaso seka gama shan angwanci ciki yashiga,to wane angwanci
kuma bayan wannan anje honey moon an dawo da goro" da qyar ya saisaita nutsuwar shi
ya qaqaro murmushi cikin hikima ya wayance mata yasa dariya yace "Mamaki nake ciki
da wuri haka" ita kuwa kasan zuciyarta ma takaicin sa takeji tace

"Kaine kayi shigar wuri baka jira ta tare ba, dole kaga ciki da sauri haka"
murmushi yayi abinda be taba yiba fita da irin wannan jallabiyar dayake zaman gida
da ita shi yayi, ya miqe kurun yayi ban garen fulani.....batanan da saurinta taje
kaiwa sarki albishir shi kuwa ya shiga d'akin kai tsaye, kuka ya tarar tana yi ya
cizgota ta miqe tsaye tana ganin yanayinshi ta shiga rudu murya na rawa ta furta

"Na rantse da girman wanda rayuwa ta take hannunsa ban taba sanin wani d'a
namijiba, bansan inda aka samo wannan cikin ba" Wani mahaukacin mari Ali ya dire
mata seda taga taurari ba adadi, yace

"Aruwa kika sha? Nace dan ubanki a ruwa kikasha cikin? Zaki kawomun hauka anan
banza shegiya mara imani, dama duk shekarun nan maza kike bi ko? Se yanzu Allahu ya
tona miki asiri, wlhy ki sani bazan tab'a lamuntar wannan jakancin ba, idan na
karb'i cikin nan shege nake wlhy se duniya tasan abinda kika aikata, aini bawai
wawa bane jahilar yarinya mara dangana kawai" kuka kawai tana bashi hakuri amma se
fada yakeyi kallonshi ttayi

"Dan Allah ka dena daga murya yaa Ali kar bayi su jiyo mu, se maganan ya zam
tsegumi acikin gidannan, wlhy ka yadda dani ban taba aikata wani abu ba da igiyar
aurenka" wani marin ya kuma dire mata ya cafki wuyanta, seda taga mutuwa kusa
sannan ya turata ta fad'i akasa ya juya, yana kawowa qofa ummu dataje me martaba na
fada ta dawo ya gani a tsaye ta qura masa ido cikin tukuma, ze iya cewa wannan ne
karonta na farko data tsoma idanuwan ta acikin nasa,murya a qasa tace

"Idan ka fitar da wannan maganar Allah ya isa ban yafe maka ba, ko zuhair ka
sanarwa da zancen cikinnam cewar banaka bane ban yafe na, kuma bazan lamunci kace
ba danka bane, da nakane kona waye kaji na gaya maka, wawa kawai dabesan ciwon
kanshi ba" sadda kanshi yayi a qasa yawuce kawai batare da yayi magana ba
sam......shiga cikin d'akin tayi ta zauna saman gado ta qurawa Manga ido tanaso ta
gano gaskiyar ta, kallonta manga tayi tace tana kuka

"Wlhy Ummu bansan komai ba, ba abinda na sani ban tabayiba wlhy sharri ne kawai dan
Allah ki taimakamun ki nuna masa gaskiaya ummuna dan Allah" Rungumeta kawai ummu
tayi tana bubbuga bayanta a hankali.

Mom Nu'aiym
*HASKE WRITER'S ASSO. (Home of expert and perfect writer's)*

*👑ALI ABBAS👑*

*Billy Galadanchi*

*Sadaukarwa gareki qawa ta gari Fulany saddy*

13

D'agota tayi ta kalleta sosai tace "Auta kalleni nan dena kukan haka" d'agowa tayi
ta kalleta sosai tace da ita

"Auta ki kwantar da hankalinki ki dena kukannan, ki nutsu ki gaya mun gaskia abinda
nake san sani" gyad'a mata kanta tayi amar to taci gaba

"Sanar dani gaskia alokacin da yan fashi suka d'aukeku sun miki fyad'e?" tana kuka
tace

"Wlhy Ummu basu samu nasara ba ko kad'an akaina, Humaira ce kawai suka samu sa'arta
amma banda ita bakowa harni" jinjina kanta tayi tace

"Shirya tashi mu fita" ba musu suka fito a tare zuwa asibitin qwararru ta jiha,
binciken dai ya nuna cikin watanshi d'aya da sati biyu kuka sosai Manga keyi
harsuka dawo, wato dai ta tabbata cewar lallai cikinne da ita, to amma ta ina?
Garin yaya hakan ta faru? Har suka isa bangaren su kuka takeyi, zama ummu ta qarayi
ta fuskance ta tace

"Autan Ummu sanar dani gaskia tsakaninki da Allah, na miki alqawarin zan yadda da
komai zaki fad'a ke kuma kiji tsoron Allah ki sanar dani iya gaskiyan ki,Waye
mahaifin wannan cikin?" da sauri ta d'ago ta kalleta tace

"Wallahil Azeem ummu ban tab'a tarawa da wani namiji ba, ciki kuwa harda mijina
*ALI ABBAS* bazan miki qaryaba ummu bansan mafarin wannan cikin ba, ban kuma san
ubanshi ba" jinjina kai ummu cikeda al'ajabin wannan lamarin, indai har Manga ta
haihu yaro ze bayyanar da ubanshi, amma tafi zargin Ali Abbas ne keson ya rabu da
Manga yanzu kuma, qwafa tayi tace

"Maza jeki ki kwanta ki huta, domin kuwa bacci nakeso kiyi, kar inji kin sanarwa
kowa wannan maganar domin Ali Abbas shine ze karbi wannan yaron......."

Batace komai ba se kurun ta kwanta badan tayi bacci ba sedan batasan mema zatayi
ba. A b'angaren Ali Abbas kuwa yana zuwa d'aki wani baqin ciki datakaici ya tarnaqe
shi, wato daga zuwansu india har wani ya hurewa Manga kunne harya la hanta mata
rayuwa, shidai wlhy yaji gabaki daya ta sire masa arai, amma baze iya jayayya da
hukuncin ummu ba....."

Yanda Manga taga rana haka garin Allah ya waye mata, koda aka kawo breakfast ma
ko kallonshi batayi ba, tayi mamakin dalilin Ummu na qin zuwa ta dubata, tasani
koda batazoba kullum takan aiko azo aduba ta, sabida main dakinta ba'a shiga da
wuri wuri se ta fito....tana tsakiya da tunanin tajiyo sallamar wata hadima,
d'agawa tayi ta kalleta ita kuwa ta zube a wurin

"Ranki ya dad'e Inji Fulany wai kifito zaku fita" Ba musu ta miqe ta sanya hijab
d'inta ta fito tabi bayan hadimar har suka isa gun mota ganin Ali Abbas a mota ya
mugun qara tayar mata da hankali, kallon Ummu tayi tace kanta aqasa

"Barka da kwana ummu" janyota ajiki ummu tayi dayake tana baya tace

"Lafiya qalau Autan Ummu Hafsatu Manga, Allah ya miki Albarka,yaya jikin kuma?"
qwallah ne ya taru a idonta ta kasa magana, seda suka hau hanya tace

"Yaa Ali barka da kwana" A daqile ya amsa da "Lafiya" a tak'aice Ummu bataji dad'in
yanda ya mata ba sam, gabaki d'aya tausayin Manga takeji sannan kuma batasan
tonuwar asirin yarinyar, ta kasa gane kan wannan al'amarin amma sam batawa Manga
tunanin bin maza, am mata shaidar halaye na gari sedai ko wani abin dabaze wuce
qaddara ba, a yanda tayi lissafi ma da yan fashin sukai mata fyade da tuni cikin
yakai wata biyar ai koma fi tunda aiba yau bane amma wannan daga ina, girgiza kanta
tayi tana jinjina tunanin da me martaba yayi kai tsaye na kawar da wasu en Gulmace
Gulmace daka iya tasowa acikin masarautar lallai wannan shikadaine mafita agaresu
baki d'aya...... kai tsaye gidan Ali Abbas dake Arqillah gandu suka wuce, a babban
parlor suka sauka dama babu wani na buqata a gidan sannan akwai hadimai, bayan sun
zauna ummu ta kalleshi da kyau tace

"Agaban idanka me martaba ya gama zartar da wannan hukuncin lallai ka kula da


matarka sosai da sosai, Banasan wannan maganar da qara tashi harseta haihu tukunna,
alwai abinda muke zargi akan wannan cikin kuma ta hakanne kurin zamu kai ga gano me
ake ciki menene ma'anar wannan cikin,tunda yake tanada hadimai kwanaki biyu zaka
musu anan sekayi biyu acan d'inma kayi biyu kana dai jina ko?" gyad'a mata kanshi
yayi cikeda takaici ta miqe kawai tace

"Autan ummu zan kiraki anjima, ayita zaman haquri kayan ki suna hanya, yanzukam
kiyi zaman gidan mijinki shine mafi aa la agaremu baki daya, ban yarda da rashin
kunya ba ko wani abin qi" Itama gyad'a mata kai kurun tayi batai magana ba daga nan
ta fice, haka suka zauna shiru ita a tsorace shikuwa tamkar ya hallakata yakeji har
wasu daqiqu da mintuna suka shud'e ba wani mewa waninsa magana, seda ya gaji dan
kanshi sannan ya tashi ya shaqo wuyanta yace cikin fusata

"Tun farkon had'uwa ta dake tausayine ya rinjayi hangen muyagun halayenki a wurina,
daga bisani kuma narasa da wane mugun tsafin naku na buzayen daji kika yi sa'ar
sacemun zuciyata na soma sanki, na tabbatar da zancen huddy na baya a yanzu cewar
ku d'innan mayune, banda haka tayaya iyayena da kansu zan rantse musu cewar ni
d'innan bani na miki ciki ba, bansan da wannan qazantar cikin ba amma su nuna
sunfi yadda da qarairayinki akan gaskiyar dana sanar musu, wlhy ku baqaen mayu ne
masu muguwar zuciya, kuma ni bazan koreki ba amma baqar wuya ce zata sanya ki gudu
daga gidannan da qafafunki, matsafa kawai masu bin mutane da baqar yadiya azzalumai
masheranta" kuka manga ta fashe dashi iya qarfinta

"Haba Yaa Ali, banyi tunanin duk mutanen duniyar idan sun kasa yadda dani ba kai
bazaka yadda dani ba, yaya kake qoqarin toshe idanka da kunnuwanka daga ganin
zahiri wlhy ni bantaba aikata zina ba, kuma nida iyayena ba matsafa bane bakuma
mayu bane" Tassss taji saukar wani gigitaccen marin da alokaci d'aya jini ya soma
sakkowa daka cikin bakinta kuma ya zagaye mata ilahirin rabin idanta na hagu yana
huci yace

"Bazan qara baki wata damar dazak8 rainawa tunanina hankali ba, jaka kawai me zina
da auren wani akanta, jahila me bakar zuciya Allah ya isanni wlhy akanki,kin cutar
da masarautar mu kin tozartar da zuri'armu kin kawo mana b'ara gurbi acikin mu, na
tabbatar a India kikayi cikinnan,Allah yayi ikonshi ki haifo ba'indiye sak,kinga
sena miqaki dashi baki daya awurin uban shi mayya kawai" kuka ta durqushe wurin
tanayi kurun batare datayi yunqurin kare kanta ba a karo na barkatai......

*Bayan wata hud'u*


Banda duka zagi da cin zarafi babu abinda yake shiga tsakanin Manga da Ali
dukta birkice yayinda cikinta ya zamto wani uban qato na ban mamaki ma dan bazaka
yarda cewar wai watanni shida ne da cikin ba, yauma kamar kullum tana zaune ta
rafka uban tagumi se kuka takeyi yana zabga mata zagi tamkar ba Ali Abbas me
nutsuwa da hangen nesa ba

"Allah Manga duk sanda na kalleki naga wannan cikin se in riqa jin tamkar in
shaqeki sekin sheqa lahira, sam bakida mutunci kuma kin citar dani, wato duk tsawon
shekarun nan cutane kike se yanzu ne Allah tona asirinki jakar banza kuma jahila,
kina haihuwa zan karbi dan dan Allah ki tallafi rayuwarshi dakika gurgunta ke kuma
seki koma ki taya dattijon ki kwarewa masu gate, asararriya kawai" Ita wasu lokutan
ma mamaki yake bata har dake sanyawa ta manta ilahirin duniyar datake ciki, kamar
kuma an tsikareshi ya miqe yabar gidan, sabida ranshiyana b'ace ya sanya bema tsaya
kallon qofar d'akin huddy ba ya wuce d'akin shi muryan daya jiyo ne ana waya daga
ban d'akin ya katse masa tunaninshi

"Haba Ammy yaya zaki kunno wutar da Allah ne kadai ze iya kasheta, yanzu dani aka
yiwa hakan zakiji dadi, mata da mijinta ki tashi hankulansu, ina namiji ze yadda
da cikin daba nashi ba, kuma wannan aljanin da kika tura ki sani fa wlhy shima se
Allah ya tambayeshi haqqin er mutane lahira,kuma wlhy bazan rufa asiri ba sena
gayawa ummun Abbas kece kika turawa manga Aljani babu wani cikin datake dashi, tun
lokacin da Ali yaji Manga nada ciki baya cikin nutsuwa yarinya duktabi ta fige ta
lalace akan abinda bataji ba bata gani ba, dukda an haneta gayawa kowa amma wlhy
sabida ta yarda dani seda ta sanar dani, amma ke Ammi kirana ma kike zancen waiko
an saketa, Lallai wannan san kan naki ya tayar mun da hankali, bantaba ganin mutum
me masifar sankai irin naki ba" shiru yajiyo alamun uwar ce ke zazzagawa er masifa
ya sanya ya juya yabar dakin zuwa bangaren Ummu da sauri.....

Mom N'aiym ce

Kumun uzuri inata hidima shisa.


*HASKE WRITER'S ASSO. (Home of expert and perfect writer's)*

*👑ALI ABBAS👑*

*Billy Galadanchi*

*Sadaukarwa gareki qawa tagari Fulany saddy*

14

Wayanshi ne yayi qara ya zaro ta jin yanayin sautin dake tashi ya tabbatar wa
kanshi cewar me martaba ne, Dagawa yayi sannan yayi sallama a hankali

"Kazo ina san ganin ka yanzu a fada" ya kashe kawai dama haka me martaba yakeyi
idan ya gama fad'ar abinda ze fada seya kashe kawai, dafe kanshi yayi ya juya
akalar shi zuwa fada yana mejin haushin wannan kiran ainun......

Huddy na kuka tace da mamanta "Ammy amma dai aikinsan cewar ba'a barin aikin
Allah ayi na bawansa, ni nasan niyyan Alkhairi nake da sabida haka tsinuwarki
bazata kamani da yardar Allah" tana gama fadar hakan ta kashe wayarta ma gabaki
daya ta dauki hanyar b'angaren ummu zuciyarta na mata wani irin rad'ad'i shirkafa
ai dole ta nemi zarewa ma gaba d'aya wlhy...

Tana zuwa akai mata iso, taje bayan sun gaisa da ummu se kuma wasu sababbin
hawaye tace murya na rawa

"Ummu dan Allah karkiwa magana ta mummunar fassara wlhy banida masaniyar abinda
mahaifiyata ke aikata se sati biyu dasu ka wuce, kuma nayi mata nasiha da wa'azin
abinda take ba kyau amma batajiba wannan ya sanya nace ni agaskiaya zanzo da kaina
na sanar dake halin da ake ciki, zancen cikin nan na Manga Ammy nane taje ta
sanya akayi asirin da aka turo mata aljanin dake sanya ake ganin cikin koda a awon
asibiti ne kuma yaketa hura cikin yake girma tamkar cikin gaske, wlhy ummu ba yanda
banyi da itaba amma sam taqi ta gane taje ta sanya a karya asirin tunda ni nasani
babu zaman lafiya tsakaninta da yaa Ali tunda gani yake shiba cikinsa bane ba,
yanzun ma da ita na gama waya ta kasa ganewa ta tubarwa Allah ta raba er mutane da
wannan takaicin datake ciki, yarinya duk tabi ta gama ramewa ta stuke ta lalace
akan abinda bataji ba bata gani ba sam shine kurun nace nizan sanar dake, anemo
malamai suyita adu'a ko Allah zesanya asirin ya karye kuma a tayani yiwa Abbin
Ameer haquri wlhy ba laifi na bane banmasan da wannan abinba se daga baya" Nisawa
Ummu tayi acikin zuciyarta tana godewa Allah daya karbi adu'arta gaskia ta bayyana

"Ki kwantar da hankalinki huddy nina sani wlhy ba hannunki aviki koda baki fada ba,
sanida na yaba da nutsuwar da addininki tuni, so ban taba zarginki ba,kuma Har a
wurin Allah bakida laifi danke akayi amma kika nunawa duniya kinfison waninki akan
kanki lallai kin cika er halak kuma darajarki da qimarki ayau tafi ta duk wata mace
da yaro ze auro agidannan dama wacce ke ciki,k8nyi abinda dubunki bazasu yiba Allah
ya miki albarka ya sanyaki a aljannar sa mad'aukakiya, ni zan sanar da yaro dame
martaba se asan matakin daza'a d'auka akai inshaa Allah, mahaifiyarki kuwa kina
mata adu'a plss karki wani en damu zata gane gaskia ne inshaa Allah ta tuba kedai
kiyi mata biyayya indai bata sab'a abubuwan Allah daya gindaya wa bayin saba"
Yaudai ta kasa hakuri kwanciya tayi saman jikin ummu tayi ta kuka tana rarrashinta
har Bacci ya kwasheta a wurin.....

Sosai me martaba ya tsorata da al'amarin mutane amma seya sanar wa Ali Abbas da
Ummu kar wanda yayi wa Manga maganar ze kawo malamin daze yaqi abubuwan a hankali.

Yaudai banda sauri babu abinda Ali Abbas keyi so yake yaje yaga Manga koda
kallontane ya dingayi, da sallamar shi ya shiga cikin d'akin nata kasancewar ya
duba sosai parlor batanan, halin daya saba taddata aciki yauma aciki ya taddata,
tana zaune saman sallaya ta rafka tagumi,jin sallamarsa besa dakoda motsa ba se
bakinta datake motsawa a hankali wanda ya tabbatar masa cewar amsa sallamar takeyi,
abakin gado ya zauna yana jiranta yau seya tsinci kansa da mugun tausayi dajin
kunyarta fiyeda kullum, se yanzu ya gano tsananin damuwar datake ciki,se yanzu yake
hango gaskiyar ta,yanayin ta kawai ya isa ya sanarwa me lura da hankali cewar
lallai she's innocent, tajima a zauna kanta taso, nesa dashi ta zauna da wannan
qaton cikin daze kai girman cikin en shida, gashi ajikinta shi kad'ai yake girma
komai nata yana nan yanda yake lafiya lau kawar kanta tayi gefe d'aya tunda ya gama
zazzaga mata wannan uban zagin takejin wani matsanancin tsanarsa na qara d'arsuwa a
ranta da qyar ta furta

"Ina wuni" tausayinta me tsananin gaske ya mugun kamashi muryarshi na rawa yace

"Lapia lau, na ganki wani kala yau, menene yake damunki?" kallon mamaki ta mishi
dama kuma tanada damuwar setace dashi

"Kasan ance idan yaro ya mutu acikkn uwa mahaifa rub'ewa takeyi uwar ma ta mutu
idan ba'a gane da sauri ba, naji ance ciki yana motsi na bantab'a jin motsin dan
Allah ka kaini gun Aunty huddy ta dubani" Wani uban tausayinta yaji ya kamashi daya
sanya ba shiri yaje gareta ya rungume kasa daurewa yayi yau kad'ai tausayinta ya
sanya ya soma yi mata kuka tamkar wani jinjiri

"Bansa dayaya zan kalleki ba Manga bansan mezan ce dake ba, bansan ta ina zan fara
ba, a bakina babu wasu ragowar kalmomi masu amfani dazan fad'a miki, tuni na
b'atanci sun gama rinjayar su an sun kore su gaba d'aya sam banida hankali ni wawa
ne jaki ne ni, kuma butulu wanda besan halacci ba, lallai na cutar dake matuqa kuma
nasan dab guntun bayanin dake bakina be isa ya gamsar dake abinda zan aika miki ba,
dan Allah badan mugun hali naba Manga ki gafarceni, tun tasowarki da bakin cikina
kiike kwana dashi kike tashi, sanina da wanzuwana a rayuwarki be haifar miki komai
ba se baqin ciki, Zuwana arayuwarki na kawar da hafsatu Manga yarinya me ban dariya
da walwala da fara'a ga barkwanci mara qarewa, zuwana a rayuwarki na sauya ki daga
mesan zama cikin mutane zuwa wacce batasan kowa a kusa dake, kasantuwa ta acikin
rayuwarki ya sauya kika tashi daga me yawan magana zuwa kurma,bebiya kuma wacce
batasan koda ganin mutane, Bayyanata arayuwarki ya sanya kika zama makauniya wacce
bata gani sam, yanzu kuma gashi zamtowata jgo arayuwarki ya sanya kika zama
abokiyar gabar wasu har suke bink8 da sharri,dan Allah kimun aikin gafara Manga"
ita sam bata fahimce shiba gani take tamkar bayan ya zagi iyayenta ne yake bata
hakuri bayan ya bar gidan yaga rashin dacewar hakan, besan da tanada encin kanta
data shaqeshi ya sheqa lahira ba a yanda dai takejin mugun takaicinsa matuqa......

Koda malamai susu uku sukazo gidan mamaki manga tayi, cikin ikon Allah sega
aljanin yayi bayanin komai gameda sharrin da aka aikoshi dashi, kuma yana bacewa
cikin ma ya zama ba komai ajikinta, lallai Manga ta shiga tsoron daya sanyata
firgici, bata tab'a zaton hakan ba, gashi anbarta a duhu da qyar aka samu
nutsuwarta cokin hikima Ummu ta mata bayanin komai, kuka ta saka seda tabi ummu
wanda sam Ali beso hakan ba ko kadan, awurin ummun taci gaba da zama har tsawon
wata d'aya a wannan lokacin ne kuma aka turasu bautar qasa wanda ita kuma a kaduna
aka kaita, dole aka soma shirin tafiya kd, har wannan lokacin kuwa bata nunawa kowa
komai ba, abu d'aya ne dai ta qudurce a ranta ita da sokoto har abada inshaa Allah,
kamar yanda tabar sokoto haka tabar Ali Abbas da rayuwarshi har abada......

Kwananta biyu a kaduna suka soma shirin shiga camp, tunda tazo Ali Abbas ke
kiranta amma sam bata d'aga wayarshi, yau tana shiga b'angaren su Ammy ta gaidasu
Ammyn tace da ita tazo da sauri taje bayan layinsu ta karbo mata saqo gun haj
Azumi, bazatai musu ba haka ta juya bayan ta shaida mata karta tsaya gunsu Innoh
zata sanar dasu tunda ba nisa da layin nasu, haka ta dauki hanya ita kadai gashi
after 8 amma dukda haka bata kawo komai a ranta ba game da aiken.......tabar
harabar gida da nisa ta kula wasu samari na binta anaya ga kuma wata mota dake
tafiyar dirar hawaniya cikin yanga tamkar itama motar su take bi, cikin sassarfa ta
qara mai amma ina ata nayanta kurun taji an rufe mata hanci da wani
qyalle...........farkawa kurun tayi ta ganta acikin wani parlor me girman gaske
kwance saman kujera, zare ido ta somayi a tsorace tana tariyo abinda ya faru, a
bayanta tajiyo ana waya

"Mun samota hajiya amma dai gaskia kudin yayi kadan, Idan kina bamu dama semu
miqawa su b'auna ita, kema zaki samu kud'i aiba kasheta zasuyi ba, zadai su ajiyeta
ne ta dinga musu amai da kashin kudi mu kuma zasu bamu miliyan dari, kinga mu
mudauki hamsin kema haka can musu kisan dabakeso ayi bakiyi ba kenan" dariya taji
ya sheqe da ita meban tsoro sannan yace

"Se hajjaju tamu sekinji ni" tana zaune se zare ido takeyi taji yana wayar da wasu

"Ta aminta kasan hajiya ai ba wasa da naira, kuzo kawai irinta kukeso, e wacce kace
dai" daganan ya dire call din ya zago ta gabanta ya tsuguna yana mana wani kallo,
kan yace wani abu wasu sun shigo parlor din, kallo shi suka tsayayi kan wani yace

"Ka tabbatar budurwace batasan namiji ba?" kwashewa yayi da dariya yace

"Idan kunje ai zaku gani na rantse ma batasan Namiji ba karka damu kawai ayi
sha'ani" dariya sukayi suka tafa daganan suka dauketa suka ajiye musu tsabar kud'i
a jaka, giri riri aka jata zuwa waje, se kuka takeyi tana ambaton Allah......

Tunda akaji manga ta bata a zaune aka kwana bataje inda aka aiketa ba bakuma ta
dawo gida ba, Ammy duktafi kowa rud'ewa sabida ba haka taso ba sam, ita yaran ma
data tura sam sunce basu had'u da Mangar ba to yaya akayi hakan ta faru?" Tasani
ita za'a tuhuma me take dashi na fad? Haka zata jajirce ta hakura dole ai tace ba
ita bace tunda kam ba itan bace ba......

Manga naji tana gani aka yi tafiya me nisan gaske da ita bayan an rufe mata ido,
mamaki ne ya damqeta ganin am mata saki tatas, an sanya mata jajayen kaya, abinda
yafi daure kanta shine duk wani abu na addini mantashi tunda aka kawota cikin
wannan gidan, gashi komai seda aka cire mata, ita gabaki daya ma ta dena kukan ta
kangare kafff ta gama yadda cewar mutuwa zatayi, satinta d'aya ana tsafe tsafe
akanta kandaga bisani a sanyata awani qaton rami batasan ko ina bane, sedai taga
tana aman kud'i idan ma kashi zatayi dazaran ta gama setaga ya dawo tsabar kudi
sababbi fill, kuma sunkai su biyar a wurin duk mata, sannan kuma sam ba mewa wani
magana, gashi abinci se bayan kwana bakwai ake kawo musu kuma sannan ruwan so daya
jal a rana......acikin sati biyu Manga ta gama lalacewa, kudin yana fitane tamkar
da tsokar jikinta da jinin jikonta yake fita.....

Ali Abbas kuwa abubuwa sun tab'arb'are masa gaba d'aya ya gama haukacewa, rashin
Manga ya zamto tamkar wani babban rashi na mutuwa atare dashi, gashi me martaba ya
hana kowa tuhumar Ammy sabida mutunci na huddy sedai amata adu'a kawai......

*Lokacin zubarwa Manga da k'wallah yayi abin tausayi ce manga, yanzu story ya fara
yanzu abubuwa zasu sauya salo, yanzu muka fara race din*

Mom Nu'aiym....
*HASKE WRITER'S ASSO. (Home of expert and perfect writer's)*
$
*👑ALI ABBAS👑*

*Billy Galadanchi*

*Sadaukarwa gareki qawa tagari Fulany saddy*

15
Ko shakka banayi aakwai saka hannunn Ammy a wannan abin da aka aikatawa Manga, yaya
zakace nayi shiru? Kana sane fa da irin abubuwan da suke gudana agidannan,kakuma
sani ina haquri, karfa ka manta inada gata nima, nima bawai wulaqantacciya bace,ba
kuma er bayi bace a masarautar mu ka daukoni, a gidan sarkin agadez, kafi kowa
sanin inada gata sabida ni dinnan haifaffiyar 'yace a wurin sarkin agadez, bazan
lamunci cin kashi ba daga yanzu, 'yar tawa d'aya tilo zan qura ido a mun izgili
akanta, na kwashe shekaru ina maka biyayya, na dade sosai ina maka kawaici, na rayu
dakai acikin qunci da wulakancin iyayen gidanka, yaya Za'ayi Ibrahim kana dan masu
gari guda d'aya a qasar Niger ka dawo nan sabida kawai baka sona da qaunata, daka
gujewa gidan iyayenka da dangi duk akan qiyayyar dakakemun ka sauya sunan mahaifine
har yanzu ibrahim? Zan shirya wlhy zanje yamai (Niami) da kaina na sanar wa me
martaba yanda ka wulaqanta rayuwarmu dukda kasantuwarmu masu tsananin gata a
duniya, kawai ka kawo mu nan an sace mun 'yata wlhy yanzu kam bazan yarda ba"
nisawa Baban Manga yayi zuwa yanzu ya gano ya gama qure hakurin Innoh, dukda yasan
Halima sam batada rashin kunya amma beji dadin wannan abin datake shirin yi ba na
zuwa Yamai, sannan kuma ya sani tafishi gaskia dukda yake ya tauye mata haqqi ya
sani yaune rana ta farko data tab'a daga muryarta sama da tasa, sanin kansa ne kuma
cewa duk yanda bayasan halima yayi qarya yace bata burgeshi ta bangaren kawar dakai
da haqurin ta

"Kibi komai a sannu Halima" kallonshi tayi bayan yayi furucin a sanyaye tace

"Idan kullum ka fada nayi shiru wlhy banda yau, bazan bi komai a sannu sabida
badakai nayi naqudar Manga ba, haka kawai wlhy hakurin sati zanyi idan ba wani
labari Yamai zanje, kai wlhy koma an samota wannan karan sena nunawa duniya Manga
yarinyace me gata ta uwa ta uba, ina dalilin wannam cin kashin" yaudai Baban Manga
ya kula sam Innoh bazata saurareshi ba wannan ya sanya ya juya kurun ya bar mata
gidan zuciyar sa tana masa matuqar zafi ga rashin Manga da kuma jarabawowin data
shiga yana ganin tamkar sabida abinda ya aikatawa iyayensa ne wanda yake ganin ada
tamkar shine maganin su baki d'aya, amma yanzu ya hango tsananin wawtar daya tafka
arayuwa, da ace be bijirewa iyayensa ba da ace be gudu daga gida ba, toda yanzu
manga tana can ita ma ta auri dan gidan sarauta me nagarta wanda ze kula da ita, a
ainahin qasar ta ta haihuwa....

Ali Abbas kam ganin an share fiye da sati hud'u babu Manga ba labarinta gaba
d'aya seya soma ciwo, wasa wasa fa haryakai kwance, ankuma kasa gane menene ciwon
nashi, likitoci sesuce kurun damuwa ce ta masa yawa, daga qarshe dai aka gama gano
cewar hawan jini ya kamashi sosai, kwance yake amma yakasa dena damuwa akan
Manga,dukkuwa dayake damuwa ta mugun masa yawa arayuwarsa, besan ta ina ze faraba
ta b'angaren neman Manga likitoci sunyi umarni akan ya dena damuwa amma ta yaya?
Ina ze soma mantawa da hafsatun sa? Mangarsa kuma masoyiyarsa gaba d'aya, besan
kalan azabar da Manga tajiba sanda ya guje mata se yanzu, ada dakaje da ita yola
koda besan inda takeba yadai tabbatar tana lafiya lau be damu da yawa haka ba,
yanzu kuwa daya tabbatar wa kanshi babu Manga kazalika babu labarin Manga se duk
inda hankali nashi yake ya tashi tsaye qiqam, baida nutsuwa kullum tunaninshi an
kasheta wannan tunanin yafi komai tayar da hankalin gadanga a b'angaren rashin
Manga, shisa kullum hawan jinin amaimakon ya sauka qara hawa yake koda an sallamo
shi daga asibiti kwana biyu ko uku an koma a rikice kuma, abubuwan sun masifar masa
yawa ainun.....

Manga yau ta rasa nutsuwarta gaba d'aya ta qanjame ta bushe ta gama ramewa, abu
mafi ban tsoro data kula dashi shine wayanda ta tarar a wurin wasunsu basa magana
wasu kuma sunayi, kuma wanda suke maganar anrubuta musu one yr a goshi acikinsu ne
ta kula mutum uku sun mutu, da zaran sun fara amai kudi na fita babu qaqqautawa se
kuma su dawo suna kashi yana dawowa kudi harsu soma zawo daga nan se zawon jini,
kan kace meye jini ta baki hanci da kasan su, se shure shure se kuma mutuwa, ba
mutuwar bace abin firgita fiyeda yanda za'azo agabansu a cire ma gawarwakin wasu
sassa a jikinsu ana wani ihu da wasu surutai kuma se gawar tasoma ci da wuta harta
zama toka, sesuzo suna raye raye suna kwashe tokar, hankalinta ne ya kaita ga cewar
da zaran kayi shekara daya kaima haka za'ama kenan amfaninka ya qare? In kuwa
hakane ita yanzu watanninta shida a wurin......kuma saura mata shida,kenan musulmai
bazasu sallace taba? Kenan baza'a mata wankaba a mata sutura yanda akewa en uwa
musulmai? Kenan dai ita da samun gatan mahaifinta ko mijinta ya sanya a qabari har
abada? Kenan dai ita yanzu amaimakon amata salla matsafane zasu zo suna mata hauka
akai? Sune zasuzo suna yayyab'eta suna yaga yaga da naman jikinta? Lallai tazo ta
soma istigfari wataqila ta kuskurewa rabbu samawati wal ard ta wani b'agaren, ba
kashin datakeyi ne na kudi ke damunta ba ko rashin abinci aa, wannan qasqantacciyar
mutuwar dasuke yi....se a sannan ta soma tunawa da adu'o in daya dace ace ta
somayI, se yanzu ta tunasu, aikam ta hau yi acikin zuciyarta sabida sam tunda tazo
sedai zancen zuci bata magana gashi batama iya kuka, adu'o in ma data somayi yaune
ta soma yinsu azuci dan duk ta manta da komai na addininta se yanzu.....

"Haba Halima, tayaya zan zauna ina faman miki magana bakyaji, idan kinje yamai
wlhy abakin aurenki, ban yarje miki zuwa yamai ba da wannan abin kunyar damukayi,
ace kuma seda ermu ta b'ata zamu koma musu, ke bakida hankali ne, ki nutsu nasa ana
mata adu'a kuma zata bayyana inshaa Allahu, ki kwantar da hankali wlhy na kiki
alqawarin daga zaran ta bayyana zanje dake agadez inda en uwanki sannan daganan
muje yamai a tare muma koma can gaba d'aya idan hakan kike so kinji?" ya qarashe
maganar cikin sigar rarrashi, tana kuka ta gyad'a masa kai yayinda ya rungumota
jikinsa gaba d'aya yana shafa bayanta a hankali......

Yau Manga suna zaune aka kawo abincin su, kallon mamaki tawa abincin sabida bata
taba kula cewar haka yake ba, tamkar dai an dafa tsutsa da wasu ruwa dabazata
rabashi da majina ba, en uwanta se tutturawa suke yayinda ita kuma ta tasashi agaba
amma ta kasa kai koda loma d'aya ne a bakinta, jikinta se wani qyarma yakeyi da
alama adu'an da ake mata daga gida ya soma shiga jikinta ta soma gane cewar tana
cikin hatsari tunda har take iya adu'a..... Dama wuri mafi wulaqanci aka ajiyesu
qasa ce baki siminti, hannunta ta saka da taimakon fuck da aka sako saman abincin
tayi gida ta zuba aciki ta rufa wurin ta zauna ta daddale da qafar ta ruwan ma koda
ta kalleshi bada san rantaba da bismillah a zuci ta shanye, yunwa ce sun saba se
bayan kwana uku ake basu abinci shima wani dan mitsitsi a wurin..... Tofa segashi
kowa yana amai da kashi banda Manga, sam tunda bataci wannan abincin ba bata yi
aman kudin ba ko kashin su, dataga haka kuwa tafi wata bataci sukuwa basu gane ba,
tunda basa zuwa ebe kudin sedai su manga suga kudin suna bacewa da d'aya d'aya,
acan b'angaren su kuwa sun kasa ganewa kan matsalar acewarsu sabida wanda suka mutu
ne,dolene akawo sababbin d'auka.......

*Bayan kwana biyu*

Manga na zaune zuwa yanzu abin duniya ya soma damunta, sabida zaman shirun yamata
yawa, gashi yanzzu ta fahimci zata iya yin magana sab'anin da dasedai zancem suci,
bazata mantaba tunda wayancan da suka mutu suka soma magana komai ya cab'e musu se
mutuwa kuma, kuma ta kula an dena basu abincin kansu mutu kodai itama mutuwar
zatayi ne? Ta tambayi kanta aikam rana ta farko se gashi tana hawaye, yaudai ta
quduri niyyar sedai su kasheta seta hallaka su, a yanda ta lura mutane biyu ne
kurun suke kawo musu abinci da ruwa sannan kowannensu bindiga ce saqale a
aljihunsa, banda ita babu komai, Akwai wasu ruwa, data kula kullum suna wurin saman
wata wutar dake waje da d'akin dasuke ciki, ta kula ba'a taba qara ruwan amma
kullum akan sanyawa wutar garwasu kusan so biyar koma fiye, su kuwa ruwan sun dinga
tafasa kenan batare dasun qone ba, qwafa tayi kurun, tayi sa'a mutum d'aya jal yazo
kawo musu abinci, duqawa yake yana dire wa kowa abincin sa, a hankali cikin dabara
ta kwanto key na kwad'on da ake rufe buglary din dasuke ciki dashi ta gama
observing shine, ta b'oye a bayan ta d'aya daga cikin su ta ganta amma batace mata
komai ba, haka ta nutsu a wurin zaman ta, gashi ko uwar manga ta ganta bazata gane
taba yanda tayi wani mugun baqi ta koma wata qwarangwal sekace skeleton, haka ya
gama basu abincin ya miqe ya rufe su ta waje suna kallonshi kasancewar bugler ne ya
juya ya fita ya koma jan qofar ya rufe daga waje tan jin shiru ta kallesu tace

"Nasan duk kuna jina magana ne wasunku basa iyayi ku sani bazamu zauna muna musu
kashin kud'i haka kawai ba, kuma amaimakon ma su barmu se su dinga kashemu daga
qarshe su qwaqule mana kayan jiki su qona mu, ku bani hadin kai mu gudu, kunga key
abu daya nakeso kuna bin umarnina a wannan tafiyar kawai kunaji na?" wasu daga
cikinsu suka gyada mata kai yayinda wasun su suka qura mata ido ganin haka ya sanya
tayi da turanci take suka washe baki anan ta kula wasun su qabi lune, bude kofar
sukayi a hankali suka fito se suka rufe ta batare dasun saka key ba, dama wurin
akwai yalwar duhu kam, can ba jimawa se gasunan sun shigo d'akin atare kwashe
plates da cups dama haka sukeyi sannan sesu basu wani maganin da wani ruwa susha
daganan se suyi bacci gaba d'aya....mamakin ganin wurin ba kwad'o suka soma yi,
sannan kuma ya duba bega key ba sun kuma san ba window gashi basu d'aga daga bakin
qofar ba sam konan da can, atare suka shiga inda su kuma suka fito da shirin su,
suka rufesu da sauri da kwado dama b'oyewa sukayi a bayan durom da suke tsammanin
na kero ne sunkai bakwai sebida dashi sukaga ake hura wutar, ruwan nan dake ta
tafasa manga ta dakko ta d'agashi daga waje ta kwararawa shegu wata na tayata,
sannan suka watsa garwasun daketa ruruwa suka sanya kwanon da ake dafa ruwan zafin
dashi su tsiyoyo wannan man suka wasmtsa musu take wuta ta kama se ihu suke sukuwa
sukayo hanyar waje da gudun su, amma sun kasa gane kan gidan ga wutar ta kai saman
Roof seci takeyi, ta bangarensu suke jiyo ana yare iri iri ana kusanto inda suke,
adu'o i manga ta soma yi iya qarfinta, sannan tace kowa ta riqe itace daya daga
cikin wayanda suke wurin tace dasu idan sunzo ku riqa cewa Bismillahirahmanir
raheem ku qwala musu,duk mutuwa zasuyi da yardar Allah, tanayi tana adu'a sega wasu
mutane nan da jajayen kaya sunkai su goma suka nufatosu aikuwa Manga se adu'a take
se kawai sukaga daya daga ciki yaje ya bude wata kofa yana cewa da harshen turanci
su gudu kawai suna adu'a manga tace subi hanyar kawai Allah na tare dasu, gashi duk
basa magana se ita kadai sedai zancen zuci, haka suka samu cikin ikon Allah suka
fito daga gidan, sedai fa ga dukkan alamu acikin qungurmun daji suke, wanda baida
iyaka, gashi lokacin sanyi ne kuma dukkanin su bamai riga ko wando basuda shi,
wataqil wannan ne dalilin daya sanya ake kunna wannan ruwan,kuka kawai manga ta
saka tace suzo su yanki daji kurun shine mafita gashi ita yunwa se addabanta
yakeyi, bilhaq a haka suka darkaki dajin batare da sunsan inda suka nufa ba, a
hanya mutum biyu suka mutu suna ji suna gani suka bar gawar anan, haka sukayi ta
cin hanya seda suka kwashe kwana biyu suna cin dajin kansu kai ga titi, 35klmtrs to
JEGA shine abinda suka gani a rubuce kan hanya,in hakane babu nisa da sokoto
kenan,gashi lokacin a qiyasin su sha biyu na rana tayi, ga yunwa, haka suka isa
wani qauye abin duk inda suka bi se ana gudun su waiga mahaukata ga mahaukata, wasu
masu jin hausa sun fahimci kalmar yayinda wasu basu gane ba, manga se kuka
take,kuma zuwa wannan lokacin duk suna magana, uku daga ciki yarbawa ne amma
dukkansu kirista yayinda biyun ciki suke inyamurai suma kiristane....yayinda
sauran suke musulmai kuma hausawa tantagarya, susu bakwai ne,biyun da suka rasu ne
basu san qabilar su ba ko addinin su......

Haka suka taka har garin Jega kebbi state, Garine babba bazakace local govt bane
ma sam, amma abin takaicin duk inda suka dosa guduwa akeyi, da qarfin tuwo sunzo
wani shagon hijabai aka ka watse aiko manga ta janyo wa kowa daya manya har qasa
tace su saka hakan kuwa akayi hijabai masu hannu dogwaye har qasa, sannan ta nufi
wani shago tana zuwa gashi tayi wani zuru da ita tace

"Assalamu Alaikum" amsawa me wurin yana mamakin me jigi haka a tsaye harda baki
radau

"Taimaka mana zakayi ka kaimu gun hukuma ko sarkin garinnan, wlhy yan shan jini
suka kamamu, se bayan kwana uku abinci se yanzu Allah ya tserar damu muka yanko
daji muka iso nan,gashi sabida muna tsirara kowa se gudun mu yakeyi, wannan hijaban
ma wancen shagon dasuka gudu na kwaso mana su da kokai ka ganmu dole ka gudu anata
mana kallon mahaukata" sosai ya gamsu da bayanin ta yace yana zuwa, yaje ya gayawa
abokan kasuwan cinsa take aka rakasu gun sarkin Jega mutum adili me karamci, ba
jimawa kuwa ya saurari komai da manga tazo mai dashi aka shigar dasu cikin gida aka
basu abinci sukayi wanka sannan ya sake kiran Manga ya kula itace shugabar taron,
haka yagama jin inda tafito cewar surukar sarkin musulmi ce yace ilai kuwa aranar
zasu sokoto.........

Koda sarki yagan su sam be wayi Manga ba amma ya gane muryar kamar yasanta,
haka ta bayyana komai se a sannan ya kula sosai manga ce, media da cops ya kira aka
taru akazo jin zancen manga beko kira su ummu sunsan me ake ciki ba, kuka kuma
agaban media yayishi sosai akan rashin kulawar gwamnati na tura sojoji yawon dazuka
domin ceto rayuwar bil adama da ake sacewa ana cutar dasu, kowa yaga Manga baya
shaidata seya qura mata ido, farin ma babu shi ko kadan ga kan qwam ba komai a
ciki, a wannan lokacin kuwa Ali Abbas na bangaren su ba lafiya ko tashi da qyar
yakeyi duk akan rashin Manga....

Sanda aka kaisu dukkansu gun Ummu ba qaramin kuka tayi ba,kuma karo na farko kenan
dataje da kanta b'angaren su huddy tun bayan aurensu, ta sanar wa Ali Abbas yanda
ake ciki cewar matarshi ta dawo ga bayanin labarin ta, sega mara lafiya a tsaye
lolxxxx ba shiri ya bazama bangaren ummu, yaudai har Manganshi da kanta ta
rungumeshi agaban ummu tana tsananin mamakin ramar dayayi da baqi sosai.....

Mom Nu'aiym.......

Vote plssss
*HASKE WRITER'S ASSO. (Home of expert and perfect writer's)*
*👑ALI ABBAS👑*

*Billy Galadanchi*

*Sadaukarwa gareki qawa tagari Fulany saddy*

*Ina godiya sosai pheey da alkhairin ki, Allah ya saka miki da alkhairi ya bar
qauna,wannan shafin nakine ke kadai kiyi yanda kikeso dashi*

16
Koda Ali Abbas ya d'ago ya kalli Manga yaga yanda ta dawo se kawai ya sanya wani
kuka me ban tausayi, wai Manganshi ce ta dawo qwarangwal tamkar ka busa ta fad'i,
manga fara ta dawo baqa, Manga gajeruwa ce sedai ba cancan ba amma fa yanzu gabaki
d'aya tayi wani tsawo sabida a bushe take, juyawa yayi ga ummu yana kukan yace

"Ummu kalli abinda aurena ya janyowa Manga? Kalli dalilin aurena abinda Manga ta
zama, sam wlhy ban cancanci zama mijin Manga ba, tun ranar dana tsoma rayuwata
acikin tata take fad'awa iftila'i iri iri, dana riqe igiyar aure da muhimmanci
dabata shiga cikin wannan masifar ba,yanzu mezance wa iyayenta irin wa ennan
musibun haka" hannunshi ummu ta kama

"Ka nutsu babana ka sani sarai bakajin dad'i godiya ya dacewa kawa Allah daya dawo
mana da ita da rai dan bazamuce da lafiya ba sedai adu'a kawai, yanzu me martaba
yace a dauketa a je da ita asibiti su mata qarin ruwa da sauran gwaje gwaje, sannan
ta kwanta ta huta acan kuma dole amata adu'o i sabida sharrin matsafannan dabazamu
san me suka mata ba ajiki, idan kana haka ita kuma fa ya zataji? Ka nutsu kawai
kamata adu'a" shiru yayi yana me tsananin tausayawa Mangan shi.....

*Bayan kwana bakwai*

Inno kam tasha kukan ganin yanda Manga ta dawo qata abar tausayi, tamkar ba
ita ba, gabaki d'aya halittarta ta sauya dukuwa da yake sunzo ne bayanda komai ya
lafa awurin manga sabida a kwana biyunnan harta wartsake ta soma cikowa, Kallonta
tayi bayan kowa ya wuce adakin asibitin daga Manga se Inno tace da ita

"Mangan Innoh yau dai zan sanar miki tarihin rayuwata data mahaifinki abinda kika
dad'e kinaso kiji, da farko dai mahaifinki sunanshi Ibrahimou Ahamadou mousa, sanin
kowane har yanzu Ahamadou mousa shine sarkin garin yamai dake qasar Niger wanda tun
shekaru arba'in dasuka wuce shine akan karagar mulkin, mahaifinki mutum ne da yake
da kyakyawan usuli kasan cewar sa d'a d'aya tilo a wurin me martaba sarkin yamai
Alhj Ahamadou mousa, yasanya ya taso a sangarce kuma cikin gata mara iyaka, tun a
wancen lokacin a wajensa yayi karatu acan france, bayan ya kammala karatunsa ya
dawo ya had'u da wata yarinyar er bawan gidansu,soyayyar gaskia ta haqiqa yake yiwa
Aicha kazalika itama tana tsananin sansa, sun gama shirya cewar zasuyi aure yaje
ya gabatar da ita awurin me martaba, amma qememe me martaba yaqi amincewa da
buqatarsa, babu yanda beyiba,ba wurin wanda be jeba amma me martaba yace baze taba
zubar da martabar masarautar saba ta hanyar aurawa sarki me jiran gado yar bawa
ba, daga qarshe dai ina zaman zamana, mahaifina wanda ya kasance sarki a jihar
agadez dake Niger ya umarceni akan auren d'an sarkin yamai,ni a wannan lokacin
banida wani tsayayye kasancewar bama inda nake zuwa, dayake ni nafito a cikin dangi
gaskia ba kamar mahaifinki ba dayake shi d'aya tilo ba wa ba qani awurin
mahaifinshi da babarshi, Ranar daya soma kawomun ziyara yamun gargadi akan nace
bana sanshi, ya sanar mun lallai zanyi bankwana da farin ciki kamar yanda zanyi
bankwana da en uwana duk na sake aka daura aure na dashi, ban baiwa maganarshi
muhimmanci ba haka kuwa aka daura aurena dashi bayan ansha biki na tare da kwanaki
tara ranara ya tasheni da dare a haka ya sakoni a kotarsa muka bar gidan su, washe
gari kuwa da kanshi ya tuqomu har Nigeria muna iskwa yaje ya sayarda motarshi
munsha wuya sabida bamajin hausa sosai... Haka inaji ina gani mahaifinki yace tunda
yake sarakuna basa san yaransu suna rayuwa da talakawa,kuma suke tauyewa talakawa
haqqinsu suna nuna cewar lallai talaka qasqastaccene to kuwa se yaransu sunyi
rayuwa irinta bayi ya da sukeji idan an wulakansu seya saka suma an musu koda
iyayen basu sani ba dai yasan ammusu, da wannan ya nemi gadi sabida baya sona ya
sanya duk sanda nayi ciki ya asa masifa kenan akan sena zubar kafin ya zubar se
kiga cikin yafadi da kanshi, haka dai inata hakuri sabida yace idan nayi yunqurin
komawa garinmu abakacin aurena nidashi, harna samu cikin ki, cikin ikon Allah daga
ni harshi bamusan da cikin ba sabida ina al'ada ta har tsawon watanni sannan na
soma jin motsi naki gaya masa, har seda cikin ya bayyana kanshi lokacin yakai
watanni 6 abin mamaki senaga yana murna tun lokacin daya san da cikinki sena soma
ganin sauyi tarayraya ta yake yana kuma nunamun kulawa matuqa, ban damu ba dai haka
naita daurewa da halayenshi, dama ni gaskia inasan iro wannan ma yasa sam ban ganin
laifin sa ko kadan a irin azabar dayake ganamun,a haka harna sauka lafiya, zan iya
cewa soyayyarki ce ta haifeni wacce harta sanya komai na yanayin qiyayyar da
mahaifinki yakemun ta sauya zuwa soyaya me ban mamaki, a haka a haka dai har kika
zama abinda kika zama yanzu, babu yanda bana roqarshi akan komawar mu gida amma sam
yaqi, se wannan lokacin ya yarda da zuwan mu gun en uwansa, a yanzu haka daga zaran
kin murmure tare dake zamu tafi" mamamakin jin asalain su ya kama manga ta jinjina
kai kurin tana me al'ajabin halayen mahaifinta na kafiya.....babu kalan gatan da
Manga bata samu har aka sallameta ta koma gida, babu wanda ya qara zancen tafiyar
su Niger seda tayi good 2 month ta dawowa jikinta tayi kyau sabida hutu gashi ana
yawan mata adu'a se ta dawo tamafi da yin kyau da komai, a wannan lokacin kuma
baban Manga yayi bayanin komai wa me martaba dan gane da asalinsa da dalilin
barowarsa gida dakuma dalilinsa nasan komawa sabida ya nemi gafarar iyayenshi
musamman mahaifiyarshi da mahaifinsa, ya kuma roqi alfarma abashi manga domin ya
gabatar da ita wurin mahaifansa, ba gaddama Ali Abbas ya amince da zancen tafiyar
yaso ya tafi tare dasu amma se me martaba yace tunda sunce wata daya zasuyi ya bari
in zasu dawo seyaje su dawo tare.....

Sun jima a tsaye suna kallon kallo tsakanin Ali Abbas da Hafsatu Manga,
lallausan murmushi ta sakar masa, ta gama sakewa Ali Abbas ragamar zuciyar ta, ta
gama yadda yanzu wahalar da kanta kurun takeyi Ali Abbas shine masoyinta,bazata
rayu bashi ba, huddy da kanta ta sanar mata kalar azabar dayasha akan rashin ta
har ciwon hawan jini ya kamashi, tace cikin wasa

"Yaa Gadanga zaka cinyeni ne wai" murmushi yayi shima yace

"Dole in kalle ki Manga wata d'aya fa zakiyi a wata qasar, gashi baki barni da wata
ajiyar bama dazanna tunawa dake" wara ido tayi tana murmushi tace

"Zan baka ajiyar zobe mana kalan yanda kayi sanda zakaje soba daga kaduna" Dariya
ya gano gayya take masa ya matso daf da ita ya had'e hannayensu wuri daya ya matse
nata seda ta qwalla qara "Yaa Gadanga da zafi Allah" waist d'inta yakai hannu ya
matsa seda ta sunkuya tana dariya

"Gobema ka qara tsokana na, yanzu muje d'akina in baki wani saqo" maqe kafad'a tayi
"Bazan bikaba kamun mugunta Allah kuwan, nidai kaga su Inno ni suke jira kurin ka
tafi" kallonta yayi "Aunty Manga dan Allah zan biki" murmushi tayi tasan yanda ya
mat sanda ze gudu ya barta, rungumeshi tayi tana bubbuga bayanshi a hankali kalar
dai yanda ya mata sanda ze gudu ya barta, sannan ta sanya hannu ta tallafo habarshi
tace bayan ta sumbaceshi a kumatu

"Kayi hakuri yaa gadanga, nima badasan raina zan tafi in barka ba, ka kwantar da
hankalinka ba dadewa zanyi ba wata daya kurin zanyi" ya tuna sanda abun ya faru
murmushi yayi yace aranshi Manga so take kota yaya seta rama komai daya mata kenan,
yace "Allah ya kiyaye hanya" murmushi ta kuma yi

"Jeka dakko kayanka zan jiraka a mota mu tafi tare" sannan ta juya bayan ta barshi
a tsaye, jikinsa ne yayi sanyi yana tunanin mesa ta masa haka, Kaddai ta masa nisa
na har abada, da kuwa ya shiga ukunsa ba kad'an ba......

*Yamai Niger republic*

Sosai akaji dadin dawowar Ibrahimou har wannan lokacin mahaifinshi duk yawan auren
dayayi be haifi wani yaron ba, shishi kadaine agun me martab. Se bayan dasuka yi
sati biyu agarin sannan Iro ya sanarwa mahaifinshi tarihin rayuwar dayayi a Nigeria
da kuma wahalhalun da Manga tasha, tofa anan akeyinta domin kuwa tsohon nan gabaki
d'aya yajawa Iro Allah ya isa inhar muddin be raba auren manga da Ali Abbas ba,
acewar sa baya qaunar qasar Nigeria bare yabar jikarshi ta rayu acan da sunan aure,
bayaga haka qasar Nigeria itace ta rabashi da yaronshi tsawon shekaru da dama,
kazalika kuma jikarshi tasha wahala a gunsu, bama wannan ba shi Ali Abbas din daya
bata wahala shekaru hudu yayi kadan ya moreta yanzu,iro yayi roqon duniya abu yaci
tura, anmace baze koma Nigeria ba, sannan kuma ba wannan auren yaro ya aiko da
takardar sakin Manga kawai, gashi bazeso ya qara sab'awa mahaifinshi ba akaro na
barkatai....

Ko yaya zata kaya kuma a wannan taqaddamar,Allah masani,kudai ci gaba da bibiyar


alqalamin yar galadanchi, en wattpadd u vote pllss,love ya all

Mom nu'aiym ce.


*HASKE WRITER'S ASSO. (Home of expert and perfect writer's)*

*👑ALI ABBAS👑*

*Sadaukarwa gareki qawa ta gari Fulany saddy*

17
Manga kwance ta qurawa wayarta ido dake ta faman ringing,tanaso ta d'auka amma
tanaso Ali Abbas ya gano tsananin kuskurenshi a gareta,tunda sukai waya dashi
farkon zuwanta kusan sati biyu kenan bata d'aukar wayanshi, bata masan me ake
cikiba har yau mahaifinta ya gagara sanar da ita hukuncin da me martaba ya yanke
akan aurenta, lumshe idanta tayi zuciyar ta na harbawa da sauri da sauri duk ringin
d'aya da wayar zatayi yana tafiya ne tare da harbawar zuciyarta, lallai tana qaunar
Yaa Ali ba kadan ba amma yazatayi ya gano d'inbin laifukan daya aikata a gareta
batare data nuna masa hakan ba, dolene ta nuna masa kuskurensa.

Ana haka suka shirya tafiya Agadez garin su mahaifiyarta wanda Innoh se d'auki
takeyi akan zuwanta ta gaisa da mahaifanta bayan shekaru aru aru rabon data gansu,a
bakin su Ammu (Mahaifiyar Baban Manga) taji labarin dukkaninsu suna nan a raye,ba
qaramin farin cikin hakan tayi ba, har zuwa wannan lokacin sam Manga bata d'aukar
wayar Ali Abbas.

Ranar wata alhamis suka d'auki hanyar agadez wanda ranar ma Ali Abbas ya kasa
hakuri ya d'akko hanyar Niger shida abokinsa Zuhair sunyi sab'ani da su baban Manga
ba wani nuna rashin mutunci suka karb'eshi seda ya huta yaci abinci me kyau ya kuma
sha, sannan sarki ya aika aka kira masa su ya kalleshi kallon nutsuwa yace

"yaro kaine mijin Manga kace ko?" gyada kai Ali Abbas yayi cikeda girmamawa gayaran
zama yayi shi sarkin sannan yace

"Labarin dukkanin abinda ya faru tsakanin ka da Manga yazo kunnena kuma sam banji
dad'i ba bisa wannan na yanke hukuncin dana yanke game da zamanku ina fatan dai ka
shirya rabuwa da itan kaman yanda na shard'anta muku sabida a yanda na d'auka
lallai ko kotu sena kaika a raba auren nan tunda basonta kakeba, baya ga haka ni
sam bana qaunar qasar ku sabida itace ta shiga tsakanina da d'ana d'aya tilo dana
kedashi a duniya sannan kuma ta janyowa jikata jinina musibu iri iri,ina mai baka
shawara kabi umarnina batare da gaddama ba domin kuwa duba da yanayin matsayinka
sam baze hanani d'aukar qwaqwaran hukunci akanka ba" cikeda rud'u ya d'ago ya
kalleshi idanshi harya kawo ruwa yace murya na rawa

"Ban gane wane hukunci ba Ranka ya dad'e,bansan wannan zancen ba" kallonsa sarki
yae yayi dariya irinta manya

"Aliyu ka sani babbar matsalata bana sauya hukunci na, hakance ta sanya kaga
Ibrahim yabar gida kuma shi na sanar dashi kaida Manga aurenku bame yiyuwa bane
sam, se an raba auren tunkan su tafi Agadez sunsan da wannan har ita Mangar sabida
haka ka kwana da shirin rabuwar ku daga nan ma bawai binka zatai ba,sakarmun jika
zakayi ka qara gaba" kuka Ali Abbas ya sanya masa ya soma ban baki da neman taimako
amma qememe sarkin nan ya kafe, haka ba yanda zeyi suka baro fadar zuciyar sa na
masa zogi, mota suka shiga suka bar masarautar sannan seda suka hau titin sosai
Zuhair yayi parking ya daura hannunshi daya a saman kafadar Ali Abbas daya dukar da
kanshi yana sauke numfashi a hankali lokaci d'aya kuma hawayen baqin ciki suna
zarya a kuncin sa

"Kayi hakuri sarkin musulmi, bakada wani abu a duniya daze maka shamaki da manga se
bironka da takardarka dazaka rubuta mata saki idan har baka rubuta sakinba to kuwa
babu wani alqali daze raba aurenka da Manga, abu d'aya ne kuwa ze taimakeka shine
samo yardar da soyayyar Manga, bance kabi kowaba ya taimaka maka kaine da kanka
zaka taimaki kanka, ka zama jajir taccen namiji meji da kanshi wanda ya iya sarrafa
kowace irin mace, ka baiwa matarka kulawa, ka rarrasheta ka kuma janyota ajikinka,
ka bata gata na musamman wanda t rasashi a baya ka shayar da ita zumar dabatasan ma
akwai kafuwarta a duniya ba,ka bata soyayyaarka kakuma sota ka miqa mata ragamar
rayuwarka" D'ago kanshi yayi ya dire rinannun jajayen idanunshi akan Zuhair ya
had'iyi wani yawu me d'acin gaske wanda yake a daskare sannan yace

"Tayaya zan nemo soyayyarta bayan tana hannunsu, yaya zanyi in ganta harna nuna
mata zallar qaunar danake mata?" murmushin yake zuhair yayi

"*AGADAZ* agadaz zamuje gunta Abbas bazamu saurarawa neman yardarta ba harse ta
aminta damu" sauke qwayar idanshi yayi akan agogon dake d'aure a tsintsiyar
hannunshi yace

"Xamu iya zuwa yanzu?" jan kotar zuhair yayi seda suka hau titi da kyau sannan yace
"Canma zamu da yardar Allah yanxunnan kuwa" batare da wani ya qara yin magana ba
suka kama hanyar agadez....

*Niger republic agadaz*

Misalin k'arfe 8 na dare suka iso garin dayake da yalwar ni'ima da sanyi, me
kyaun tsari d'aya daga cikin manyan garuruwan dake cikin birnin Niger...kai tsaye
fada suka nema, tunda suka tinkari fadar qirjin Ali Abbas ke dokawa, haka kawai
yake gani tamkar ya tab'a tako duga duganshi wannan fadar, sam ya kasa nutsuwa
tabbas yasan wannan wurin kuma ya sani ya ziyarci wurin so kusan biyu ziyartar ma
tare dame martaba da Ummu suka yita in hakane me kenan hakan ke nufi Manga er
uwarsace? To amma ta ina?,bashida amsar wa ennan tambayoyin a haka akai musu iso
wurin sarki babu shakka wannan sarkin yafi wancen karamci da komai domin kuwa bema
buqaci sanin su waye ba haka ya sanya aka dinga hidima dasu, haka seda suka huta
sannan ya kallesu yace

"Kai wannan dakace sunanka Ali Abbas kana kamanni da wacce na sani a qasarku da
kuka baro, kodagacan kuke yola?" kallonshi Ali Abbas yayi yace

"Ea to daga sokoto muke gidan sarkin musulmi Muhammad Auwal ni d'ane a wurinsa kuma
kiji a wurin Manga jikarka,sedai kam lallai iya indai ta gidan sarkin yola kake
magana ba shakka ni dinnan jikan tane,itace ta haifi mahaifiyata ta cikina"
murmushi ya sub'uce masa yace yana jinjina qudira ta ubangiji
"Lallai wannan auren naka da Manga had'i ne na Allah, naji labarin komai daga
bakin mahaifiyarta, kuma naji hukuncin sarki akan aurenku, ni bazan hanashi iko da
jikarshiba amma zan je da kaina na bashi shawara karya kuma aikata kuskuren daya
aikata a baya ya bari har idan yarinyarce tace bataso, ita haryau ma batasan me ake
ciki ba sabida ba wanda ya sanar mata, Iya dakake gani ai da ita da uwar mahaifiyar
Maman wato uwar Inno uwarsu daya ubansu daya, na tabbatar kasan cewar er Niger ce a
garin k'wanni to kaji hadin Allah ka auri er uwarka da jini batare dakun sani
ba,yanzu kai dama d'ane awurin Adama?lallai wani ikon se mahalicci kaga yanzu
wannan ma wani qarin danqon zumuncinne tunda yake basa zuwa muma haka sekace
zumuncin nesa sedai idan akwai lalura su hadu da iya a k'wanni,amma rabon iya ko
Adama danan garin inaga tunkan ka kai shekaru goma aduniya" wani sanyin d'adi yaji
ya ziyarcesa ya saki wani lallausan murmushi koba komai ya sani se inda qarfin iya
ya qare wurin ganin anbarshi da Manga Allah ya saka mata san auren zumunci bare
kuma uwa uba shine d'an tsakiyar tsoron kanta afagen lele

"Allah ya qara d'aukaka hakane, zuwan mu nan nakeji ajikina tamkar na tab'a zuwa
nan wurin ashe banyi kuskureba gida nazo, ko zan iya ganin Manga?" murmushi sarkin
yayi ya gano Ali babu komai da kowa a ranshi se Manga yace bayan ya miqe fadawa sun
kareshi da manya manyan rigunansu

"Ku masa iso a masaukin baqi, kuma jekadiya ta kai Manga gareshi cikin awa d'aya"
Godiya ya dinga yi har sarkin ya b'acewa ganinsa sanan ya qamqame Zuhair yana ihun
murna yace

"Anzo gurin abokina wlhy gida nazo, wancen dattijon be isa ya hanani matana ba
wlhy" murmushi zuhair yayi yace "Kai gadanga bafa kada kirki wlhy ni tashi muje
kaji kar wani ya ganka" ba musu ya tashi suka fita.....

*Bayan awa daya*

Zaune suke a babban parlor dake bangaren masaukin na baqi, a yanda suka kula
anan zasu kwana hira sukeyi jefi jefi na al'a dun qasar Niger, suna mamakin yanayin
al'adun nasu acewarsu kowane tsuntsu kukan gidansu yakeyi, ko kalar cimarsu da
Niger iri daban daban suko maggie be wani dame suba a girki, da sallamarta ta shigo
d'akin jakadiyar da wata mata sun rakota se zuba qamshi takeyi cikin shiga irinta
'ya'yan sarakuna,se kirarari suke mata

"Takawarki lafiya Rangida Manga,er sarki jikar sarki, matar sarki kuma....takawar
ki lafiya me farin jini, anyi farar haihuwa kuma kema farar zakiyi inshaa Allah" ya
mutsa fuska manga tayi ta tsani wannan ihun dasuke mata aka wanda ita sam bata gane
komai ta kallesu a wahalce

"Ku tafi kawai zan gana da baqona" kallonta zuhair yayi yanda ta sauya mulki da
sarauta sukayi matukar karb'ar yanayinta yace aranshi "Shisa ba'ason wulaqanta
mutum, yanzu duk iya wulaqancin da huddy tagama yiwa manga takereta a matsayi gaba
da baya ko wane dangi datake dashi jinine na sarauta me qarfin gaske uwa uba ko
taqi kota so Manga ce uwar gidan ta.... Kallon ta Ali Abbas ya miqe yanayi ita
d'inma shi take kallo ganin kallon kallo din nasu bame qarewa bane ya sanya ta
mayarda dubanta zuwaga zuhair sosai ta sake masa fuska,dama ta sanshi kuma yanda ta
saba haka ta masa har qasa ta duqa ta gayar dashi mamakin rashin girman kanta yake
dukda ta gano asalinta,cikin sakin fuska sosai ya ansata suka gaisa sannan ya basu
wuri, miqewa tayi daga tsugunon da tayi dama shi a tsaye yake be zauna ba, matsowa
tayi daf dashi sanye da murmushi a fuskar ta tace

"Ina maka barka da zuwa,yaya hanya ya kuma gajiya?" murmushin shima ya sake ya
damqo hannayenta duka biyu ya sumbaceta a hannun sannan yace

"Hafsat kin bani wuya,tun yaushe rabon danaji muryanki,mesa kika zab'i azabtar dani
ne hafsat?" ya fad'a tare da langwab'ar dakai tamkar qaramin yaro,hakan dayayi seya
bata sha'awa har wani qayataccen murmushi ya sub'uce mata tace tana qoqarin zame
hannayenta daga nashi

"Bansan da zuwanka sorry na barku kuna jira" kallonta yayi yanda take qoqarin kawar
da zancen dayake mata,zama yayi shid'inma kusa da ita yace

"Amma dai kin shirya komama Nigeria ko, sabida gaskia na gaji da rashinki a kusa
dani" murmushi tayi

"Nina dawo Niger kenan yaa Ali,dan Allah kama dena zancen komawa na garinku"
kallonta yayi batare dayayi magana ba, sabida yanda yaga bilhaq da gasken takeyi,
kodai tasan sharad'in da kakanta ya gindaya ne akan aurensu, ba kamar yanda akace
bata sani ba

"Kana kallo na yaa Ali, bana so ka b'atawa kanka lokaci sabida zancen gaskia yaa
Ali nina rigada nazo gidan gata, bazan koma inda ba'asan daraja taba" juyawa yayi
ya fuskanceta ya riqe hannayenta duka biyu

"Baby dan Allah karkice haka, ki yarda da qaddara komai ya wuce wlhy hafsat ina
sonki some yawa me kuma tsananin gaske,ki bani dama in saka miki da alkhairin ki
fiyeda wanda kikamun, ki bani dama in nuna miki kalar qaunar danake miki,ki bani
dama in nuna miki kalar sonki danake,ki bani dama mu rayu dajuna" fincike
hannayenta tayi miqe tsaye, qwallan datake tarewa ya silalo mata tace cikin d'aga
murya

"Dama!!! Dama kake cewa in baka fa yaa Ali,kasan meye ma'anar dama kuwa? Kasan
amfaninta? Kasan muhimmancin dama awurin d'an adam? Kasan gudummawar da dama ke
baiwa rayuwar d'an adam? To idan baka sani ba bari kaji in gaya maka... Dama itace
wacce takeda sauqin samu awurin d'an adama kuma take cikin abubuwa masu sauqin
sub'ucewa d'an adam,yayinda sub'ucewar ke matuqar tarwatsawa d'an adam lissafi
sabida sam ba'a samun dama ta biyu idan akayi sakaci da ita.....ka sani yaa Ali ka
samu dama fiye da d'aya sab'anin wasu da sam idan ta farkon ta wuce shikenan ta
sub'uce musu har abada....karkayi tsammanin bana sanka,sam ko d'aya kaine namiji
na farko danaso tun farkon sanina dakai, kuma ka sani bakada na biyu a wurina, na
soka fiyeda komai da kowa,na soka da fuskar ka ta qarya sannan na sanka da
fuskarka ta gaskiya, na yarda zuciyata da taka ne a had'e amma inaso kayi hakuri ka
sani cewar nayi iya qoqarin in manta wulaqancin dakamun amma sam na kasa manta
komai, dan Allah ka hakura dani kamar yanda zan hakura dakai, ka manta dani kamar
yanda zan mantaka a rayuwa, ka fita arayuwata kamar zan fita a taka daga yanzu har
abada....." tana gama fadar haka ta juya da gudu, yayinda tabar shi cikin tsananin
tashin hankali da qunan rai me tsananin gaske,ya dasqare a wurin se wasu zafafan
hawaye dayake saukewa....

Mom Nu'aiym....
*HASKE WRITER'S ASSO. (Home of expert and perfect writer's)*

*👑ALI ABBAS👑*

*Billy Galadanchi*

*Sadaukarwa gareki qawa tagari Fulany saddy*

18
Da baya da baya ta koma ganin yanda kawu bala ya qura mata ido (yayan innoh)
yanayin kallon dayake mata kadai ya sanya ta fahimci cewar yaji komai kuma ta gano
ya shaqa sosai ba kadan ba, dama tun zuwansu gidan ta kula yanada zafi sosai da
hannu ya mata alama akan ta koma ciki ba musu ta juya qirjinta na tsananin dokawa,
a qasa ta zube yayinda Ali Abbas ya qura mata idon shi da suma rine sukayi ja
tamkar gaushin wuta, be iya cewa da ita qalaba har kawu bala ya shigo parlor d'in
da sallamar shi,miqewa Ali Abbas yayi ya miqa masa hannu sabida sun had'u a fad'a,
sosai yake qoqarin saisaita nutsuwarsa karya fahimce matsalar dukda yake ya soma
fahimtar wani abin....zama yaga kawun yayi shima ya zauna kawun ya mayarda dubanshi
zuwaga Manga yace cikin nutsuwa

"Hafsat ki sani bazan miki fad'a ba, sabida na sani kinsan ciwon kanki, zan dai yi
qoqarin tunasar dake abubuwan danake da tabbacin kin sansu mantawa kikayi,da farki
dai kinsan kalmar zawarci ko a fad'i ba tada dadi sam bare kuma shiga acikin layin
zawarawa masu jiran tsammanin dababu tabbas, ki sani yanzu zawarawa neman miji suke
ido rufe, kin girma kin isa kisan me duniya take ciki sabida haka yanzu na miki
tuni akan siyawa kai zawarci, abu mafi muni shine tsinuwar Allah dakike janyowa
kanki kina hanawa mijinki haqqinsa, kana kina neman saki da kanki, ke a wa da zaki
keta haddin Allah? Kinsan abinda kike fad'a kuwa?, ki sani dama kakanki na wurin
uba ya rantse seya raba aurenki da mijinki koda kotu ne se sunje sekije ki biye
masa ku shiga hurumin Allah,dandai iyakar sanina aure raine dashi kuma se ranar
ajalinsa ze qare lallai ki nutsu ki rungumi mijinki sau da qafa kuma ki tabbatar
kin bashi kulawa ta musamman, me martaba be turoki wannan sashen danki ci zarafin
sa ki wuce ba anan zaki zauna ki kwana atare da mijinki harse ranar daya shirya
barin garin nan, dama aikoni kurun akayi na kai abokinsa masaukinsa na daya baren
ke kuma ku zauna anan gidan" sadda kanta kurun tayi qasa batai magana se hawaye,
yaya zatayi ta aiwatar da shirinta bayan idan ta kalli qwayar idanshi yana saukar
mata kasala da wani qaunarshi, duk sanda ya matso daf da ita hakan yakan saukar
mata da wani shauqi na musamman gaurayuwar numfashinsu na saukar mata da tsananin
nutsuwa da farin ciki,duk yayinda ya had'a hannayenta da nashi ji take tamkar
bazata iya haqura dashiba harse ta manna jikinta da nashi.....taso yasan
muhimmancin ta a rayuwarsa amma bazata taba iya aiwatar da hakan ba sabida ganinsa
kurun yana hanata aiwatar da dukkanin ayyukanta,kallonshi tayi bayan kawun yabar
wurin shida zuhair sunbar part d'in gaba d'aya tace

"Zanje na shiryo kayana ka bani awa d'aya" kasa cewa da ita komai yayi sabida har
lokacin zuciyarsa tuquqi take masa, gabaki d'aya gani yake ko cewar datai tana
sanshi qarya ne bata sanshi, besan ya zeyi ta soshi ba, lokaci d'aya yaji kanshi
yana mugun sara masa, abubuwa sun masa yawa ya sani idan beyi da gaske ba Hawan
jinin sa tashi yakeso yae gashi sam ya kasa cire abin a ranshi yanda ta dage take
zayyano masa zata iya rabuwa dashi qiri qiri....yana zaune hartaje ta dawo bayi
d'auke da akwatin kayanta da sauran su,kai tsaye ciki suka wuce da kayan yayinda ta
wuce shi agun batare data koda kalleshiba,wanka tayi ta sanya rigar bacci wata
shara shara ruwan sararin samniya iya cinyarta, ba komai ajikinta ajikinta se rigar
ta sakko da yalwataccen gashin kanta yana yawo, tunda tayi rashin lafiya take yawan
shan tea da dare, wannan ya sanya ta fito ta wuce ktchn har lokacin yana zaune a
wurin dafe dakai, ta kula bangaren irin na dukkanin sauran bangarorin gidan ne
sabida wannan ne karonta na farko na zuwa bangaren na baqi, bayi ta gayawa su hada
mata tea, kuma dai ta tsaya da kanta ta hada sannan suka dakko mata zuwa parlor,
kusa dashi ta zauna yayinda baiwar ta dire tray d'in a sama centre table dake
parlor din, kallon baiwar tayi tamana nuni data bar wurin,kai tsaye kuwa tabar
wurin ita kuwa ta mayarda dubanta zuwaga Ali Abbas da har kawun ya fita banda
gaisuwa babu abinda ya shiga tsakaninsu bece kanzil ba ko sallama bewa zuhair

"Yaa Ali kasha tea kafin ya huce" hannun shi ya sauke daga riqon dayawa kanshi ya
sauke rinannun idanuwan shi akanta,sosai ta tsorata da yanayinshi matsawa tayi daf
dashi ta riqo hannunshi zafin dataji a hannun nashi ne ya qara rud'ar da ita tace
murya na rawa

"Yaa gadanga dama zazzab'i kake shine baka fad'a ba?" nanma dai bece mata komai
ba,gani yake tamka idan yae magana zuciyarshi fashewa zatayi sam baya ganin
komai,ganin haka ya sanya jikinta yae matuqar sanyi ta sani an sanar mata yanada
ciwon hawan jini, kaddai kala mantane suka haddasa masa wannan zazzafan zazzab'in?
Lumshe idanta tayi tana tunanin wawtar data aikata masa a hankali ta bud'esu ta
dire masa su ta kula sam baya tare da ita, tea d'inma gabaki d'ayanshi ya fice mata
akai,sosai ta matse a jikinsa zuwa yanzu ta kasa riqe kukan daya zo mata tayi wani
dana sani mara misaltuwa,tana kukanne yayinda kanta yake kwance saman faffad'an
qirjinta abinda ya qara bata tsoro tafi 20mnts tana kukan amma be motsa ba kuma
beyi yunqurin koda rarrashin taba, ganin hakan bame qarar ta da komai bane ya sanya
ta tashi ta wuce cikin d'akin tarasa ma me zatacewa matsalolinta da Ali Abbas, anya
ba wani laifin tawa mahalicci yake jarabtar taba kuwa? Istigfari ta dingayi har
bacci ya sure ta asaman gadon.
Ali Abbas seda ya samu nutsuwarshi sannan ya tashi ya shiga d'akin watsa ruwa yayi
ya sauya kayan jikinsa sannan ya hau gadon ya kwanta gyara mata kwanciyarta yayi
yayinda kansa ke masifar sara masa a haka shima bacci me nauyi ya sure shi.

Cikin dare wani zazzafan zazza'bi ya tashi Ali Abbas ba yanda ya iya dole ya
tashi Manga, ita sam ta manta awace duniyar take ma, da magagi ta farka,tunawa da
inda take da kuma yanayin ya da taji hannayensa saman jikinta ya sanya ta tuna a
inda take din, zabura tayi ta lalubi side lamp ta kunna sannan ta lalubo wuyanshi
gaba d'aya

"Yaa Gadanga sannu menene yake damun ka? Meya sameka haka? Wani abinne? Kanada wata
damuwa ne? Jikinka da zafi yaa Gadanga kalli idanka yayi ja?" kallonta yayi cikin
azaba yace da qyar

"Hafsat banida lafiya zazzab'i nakeji sosai ki gasamun jikina da ruwan sanyi dan
Allah" da sauri taje ta dakko towel dinta na wanka tazo ta gama shashafe mai jiki
da ruwa masu sanyi seda jikin ya sauka sosai, sannan ta gyara masa pillow ya kwanta
da kyau tace cikeda tausayi

"Yaa gadanga bakada wani magani da kakesha ne idan kana zazzab'? Ko zakasha tea ne
na had'o maka?"Kallonta yayi yanda duk ta rud'e lokaci d'aya yaji zogin da
zunciyarsa ke masa ya ragu ganin yanda ta damu da samuwar lafiyar sa

"Idan kika rufamun duvet kika zo kika shiga jikina zanyi bacci ne Manga,sanyi
nakeji sosai" Dukda kunyarsa dataleji haka ta masa yanda yakeso sannan ta kashe
fitilar dakin, ta kwanta cikin jikinsa sosai, hannayensa duka biyu ya sanya ya
rufeta acikin faffad'an qirjinsa bayan ya daura mata kanta saman hannunshi,sam baka
ganin Manga sabida yanda ya mata girma, wani shock taji ya ratsata sanda ya
rungumetan,qamshin turarensa ya mamaye ilahirin mashaqar numfashin ta, a hankali ta
sauke ajiyar zuciya tanaji inama ace zataci gaba da kwanciya acikin wannan
faffadan qirijin na Ali me cikeda sanya nishadi da ni'ima, wani yanayi takeji na
daban dabatasan dashi ba a duniyarta tada, kasa haquri tayi da yanayin ta qamqame
Ali Abbas sosai tanajin wani yanayi har cikin b'argonta, hakan take a wurin mara
lafiyan duk yanda ya daure wa kanshi kasa wa yayi yanda nonuwan manga masu laushi
suke kwance luff asaman qirjinsa seya kasa hakuri ya soma sauke numfashi me ban
tausayi, hannunshi ya sanya bayan ya raba jikinsu kadan ya dage yaloluwar rigar
baccin dake sanye ajikinta ya manna abubuwan dake fizgarshi da qirjinsa ya qara
sauke wani dogon numfashi, haka manga ma yaudai ta rasa nutsuwarta gabaki daya
bakin tsiwa ya mutu, a hankali ya soma shafe mata bayanta da hannayenshi duka biyu
dake bayan nata, har zuwa wuyanta, hannu yake sakawa yake shafeta gaba d'aya
yayinda manga batada masaniyar sanda taji nata hannun a saman qirjinsa, batasan
yanda akayi ta soma shafe dukkanin wata gab'a ta jikin saba ita dai iya abinda ta
sani shine hannunta shine qwalwarta a wannan lokacin shine yake janye da ragamar
rayuwarta sabida sam ita batasan ina take tab'awa ba inane kuma bata
tab'awa.....gogan ya gama rikicewa da yanayin Manga besan sanda ya lalubo bakinta
ya soma tsotsa ba a hankali yanda yake cafke harshenta ya tsotse tatas haka itama
da zaran ya sake nata take kamo nasa harshen ta tsotsa san ranta, ya kula sosai ya
cutar da Manga, yakula sosai Manga keda buqatar sa akusa da ita tuni ba yanzu ba,
ya gano baiwar Allah'r sam ayau ta had'u da farin cikin dabata tab'a tsintar kanta
a kwatan kwacin saba, bakinsa ya janye a hankali tana me bashi tausayi ya da gaba
d'aya ta gama rud'ewa dad'in takeji bilhaqq!!! Ta rasa nutsuwar ta!!! Ta dawo
tamkar wanda yasha abin maye be san inda kansa yake ba!!! Tazama wata iri raqumi da
akala se yanda yae da ita a matse take....Lallausan harshensa yakai asaman Nipple
d'inta ya latsa a hankali wani banqarewa Manga tayi sabida yanda taji bata tab'a
samun dad'i makamancin wannan ba koda a qwaryar abincin tane, tausayin ta yakeji,
gani yake tamkar ze haukatar mata da kai, shisa ya zame jikinsa kurin ya koma ya
kwanta, wasu zafafan hawaye ne suka soma saukar mata, dama kanta yana saman
hannunshi se saukar hawayen yaji yace a hankali

"Manga na kuka kuma menene?" ya fada yana me matsowa daf da ita ya sanya hannunshi
ya tallafi fuskarta tamkar yana ganinta" cikin muryan kuka tace

"Kanajin warin buzaye ajikina ko yaa Ali,gashi kuma bakaso kayi hak....." kanta
qarasa fad'ar abinda zatace ya manna bakinsa da nata, seda ya tabbatar ta soma wasa
da harshensa sannan ya saurarawa bakinta ya sake qanqarawa yakar harshen saman
cibiyarta wanda anan ma qaramin suma ne kawai batayiba, haka ya dinga lasarta har
saman wuyanta da qasan qwanqwasonta dukta gama fita hayyacinta, wani salo yake da
harshensa a saman Nipple nata me matuqar wuyar fassarawa,tun tana numfarfashi harta
soma kukan dad'i,itama din ganin zata zauce ya sanya tace cikin raunanniyar murya

"Yaa Ali kayi hakuri, idan kaci gaba da wannan abin zaka zautar dani, ji nake
tamkar nai ihu dan Allah ka barni haka" murmushi yayi ganin ya iya tafiyar da
matarshi ya rungumeta sosai a jikishi sannan yakai hannunshi ya shafi hq d'inta,,,
matse kafafuwanta tayi da sauri murya a sarqe tace

"Kayi hakuri" bakinsu ya qara had'ewa ya soma shafar saman mararta a hankali
harseda ta soma manta jihar da suke,cikin nutsuwa ya sauke hannunshi cikin manajan
shiri wanda ruwan dayaji kadai sun isa sanar masa cewar saqon sa ya karbu,kuma ya
samu matsugunni,tausayi ta bashi ya sani ya tauye haqqinta da yawa for long, dayan
bangaren yana godiya wa Allah domin yasani Ni'ima kadai ta isa ta sauke wannan
ruwan, a yanda ya kula idan yayi wa Manga shigar sauri ze kashe er mutanene, da
wannan ya yanke shawarar lallai ya shafa mata lafiya tai bacci har seta gama dauke
wannan karatun!! ..rungumeta ya qarayi yana shafata a hankali wannan sauran awannin
daya rage musu sedai bacci barawo yayi awon gaba dasu baki d'aya.....

Washe gari shine ya rigata farkawa, bayaso ya takurawa jin dadin ta gashi
lokacin sallah ya shige sabida har bakwai ta gota, haka yaje ya watsa ruwa ya dawo
yae sallah sannan ya tasheta,sosai takejin nauyin abubuwan daya shiga tsakanin su
jiya yaudai duk rashin kunya irinna manga kasa d'agowa tayi ta kalleshi, haka ta
shiga toilet tasani wanka kam ba fashi ya kamata tayi wanda sannan tazo tayi sallah
yana nan zaune a inda yae sallah bayan ya tasheta nan ya zauna adu'a,yanzu kuma ya
gama amma yana wurin still, ahankali ta ce

"Yaa Abbas Barka da kwana,ya baqunta?" murushi ya sakar mata yace

"Ni d'an gidane ba baqo bane kinji,zo nan Manga zo kusa dani kinji zan miki adu'a"
matsawa tayi daf dashi ya kama kanta ya dade yana mata adu'a sannan ya sake ya
rungumeta,bata iya kallonshi sam, da murmushi a fuskarsa ya soma qyalqyalarta tun
tana daurewa harta soma dariya seda kusan sheqe, ringin d'in wayarshine ya dakatar
dasu kwantar da ita yae asaman cinyarsa sannan ya daga wayar

"Hello Baby" a dayan b'angaren tana jiyo muryan huddy tace

"Ina kwana Abbi Ameer, ya gajiyan hanya?" murmushi taga yayi ya langwab'e kai ya
marairaice fuska tamkar tana ganinshi

"Akwai gajiya huddyn Abbas,gashi bakya kusa bare kimun tausa,ina matuqar missing
naki" dariya taji huddyn tayi

"Nima nawan, nayi missinga naka nida yara, jiya mun kira bama samun ka, kuma kasha
kuruminka idan ka dawo zan biya bashin dana dauka" murmushi taga ya qara fadadawa
"Na matsu in dawo kuwa, inga yanda za'a biyani wannan bashin,dana miki kyauta"
nanma huddy dariya tayi

"Kasanni jaruma ce dai, yanzu se yaushe na matsu ka dawo?" dariya yae me sauti

"Su jaruma manya zanyi magani wannan bakin ai, kema kinsan idan zanyi tafiya bake
bawai jimawa nake ba, kwana biyar zanyi shima dai a daddafe sabida rashinki" kan
Huddy tai magana Manga ta shaqa a fusace ta miqe tarasa wane irin abune takeji me
d'acin gaske haka, wannan aicin zarafine maganr banza sukeyi fa agabanta lallai ma
Ali Abbas....koda takai parlor ta soma qwallah dayan bed room din ta shiga tayi
kukan ta ma'ishi dabatasan dalilinta na yin saba sam!!!!!!

Yaudai mundan sake layi ayi afuwa...hhhhh

Mom Nu'aiym ce!!


*Haske writer's Association*
(home of expert and perfect writer's.)

*Billy galadanchi*

*👑ALI ABBAS👑*

*Sadaukarwa ga qawar Alkhairy fulany saddy (Helmerh).*

19
Koda ya kammala wayan kwantawa yayi bacci me nauyin gaske ya sure shi, sam be kula
wai Manga fushi tayi ba aganinshi tasha tarar da shi dauke da huddynshi koma fiye
da hakan be tsammanin wai zataji komai ba a ganinshi sam bazatayi wani kishin
ba.Manga kuwa ganin be neme taba ya qara tunxurata amma ba tada zab'in dayafi tae
haquri da haka taje ktchn da kanta, ta shiga cikin bayin suka had'a
breakfast....meat bae suka had'a da chips se kunun farar shinkafa da kwakwa da
madara....Da sallama ta shiga d'akin ta tarar yana bacci mamakin shi takeyi wai
bacci ma ya koma, wanka taje tayi ta dawo daga ita se d'aurin towel a qirjinta,
kusa da shi ta zauna ta sunkuya daidai fhskarshi numfashin su yana gauraya dana
juna, qura masa ido tayi ta kasa tashinshi kamar yanda ta kasa dauke idanta daga
kallonshi aranta tace "Dama yaa Ali yazomun da siffarshi me kyau haka yafi fuskar
yaa gadanga kyau a zahiri" murmushine ya sub'uce mata ta kuma cewa a ranta "Amma ai
gangar jikin d'aya ne kuma zuciyar nakewa ba fuskar ba" duk wayannan kalaman bata
shirya zuwan su a fili ba azatonta a zuci take yinsu.....yayinda ruwan jikinta ke
sauka asaman fuskarshi da jikinshi batare da ta kula da hakan ba,tun sanda ta
ranqwafa kusa dashi yake jinshi wani daban kuma ya farka, bayaso ya bata kunya ne
ya sanya yae tamkar be farka ba, kafin tae wani yunquri wayanshi ya soma
ringin,kallon allon wayanta tayi an rubuta *Baby huddy* shi kuwa yasan kalar kid'an
dake tashi idan huddy tae kiranshi special ne nata ita kadai yasanya beyi yunkurin
tashi ba yasan bazata wuce bashi 1 msd call ba, har zata ajiye wata zuciyar tace da
ita ki daga mana, karawa tayi a kunne bayan ta shafe gefen daga kira kantai magana
ma huddy ta soma

"Abbi Ameer,wlhy se yanzu nae tunanin kwana biyar tamun nisa, ina zankai rashinka
na tsawon wannan lokacin, dan Allah inda hali ka rage yawan kwanakin,ko kamun izini
nazo" da sauri manga ta kashe batare datayi magana ba tace a sarari

"Menakeji hakannan a zuciyana gameda Aunty huddy,kaddai kishi!!!" tsaki taja tace
"Banda haukana mata da mijinta" se kuma ta qare had'e fuska "Duk da haka ana shiga
haqqina zancen banza suke tayi agaban yanzun ma wataqil tasan bashi bane take wani
zancen bazata haqura ba,kar Allah yasa ta hakuran inna barshi ya koma ba sunana
Mangan innoh ba haka kawai shekaru kusan biyar bana tare da miji tsabar ba Allah a
ranta dan kwana biyar ma setamun bakin ciki,muguwa da ita" murmushi ya sub'ucewa
Ali Abbas, yana mamakin Manga da masifarta ashe dai bata dena wawta ba har yanzu
dama damuwane ya boye shirmen, kuma asarari ma take masifan kome jiddah tace mata
oho... Tana juyawa wayan ya soma ringing da sauri taje ta dauka tana ganin huddy ce
tai rejecting tama kashe wayan gaba daya a sarari takara cewa

"Jarabbiya nama fasa tashinsa bacci yaci breakfast kifi ruwa gudu,na ganki a agadaz
yanzu tsabar love" ta bar dakin Fuu bayan ta ajiye wayar,duk a zatonta fa ita
lallai bacci yake yayinda shi kuwa tana fita ya bude idanshi gaba d'aya dariya ta
bashi yakoyi abinshi tamkar baida damuwar komai "Manga ikon Allah" ya furta asarari
bayan ya miqe zuwa toilet,bayan yayi wanka yafito yana shiryawa,Manga kuwa ta gama
shirinta a dakin datakai kayanta tana fitowa taga zuhair yazo gaisawa sukayi ta
shiga ciki kiran Ali Abbas, tunkararta dakin yayi daidai da kiran da Ali Abbas
yayiwa huddyn shi....

"Kai baby dan Allah a rage rigimar nan,ina wurin me martaba sarkin agadaz ne kakan
Manga, yaya zanyi in daga wayarki" shine abinda taji yana fada,batasan me akace ba
a daya bangaren tadaiji yayi dariya

"Baby akwai dan abinda ankeyi anan din, idan ma kinzo bazan samu lokacin kulawa
dake ba, kiyi hakuri bazan wuce kwanaki biyar ba kinga yanzu har anyi kwana daya ma
saura 4" shiru taji yayi can kuma ya soma rarrashi

"Haba huddy yanzu kuma senazo baqunta na nemi Manga anan, duk shekarun datayi a
matana ban nemetaba se yanzu kuma nazo gidan sirikai, karki damu ruwan kozekai
shekara ajikina bazan saukeshi ko inaba se a jikinki, d'an baba zanzo in zira miki"
dafe qirjinta tae sabida abinda yace din,itaba yarinya bace ba, bakuma jahila bace
da bazata gane inda ya dosa ba,k
Bata qare da wannan ba taji ya kuma cewa

"To naji na miki alkawarin harna dawo bazan kwanta da itaba, shimenan?" shiru se
kuma taji yana dariya suna gaisawa da yaranshi, wani qololon bakin ciki ne taji ya
taso mata zuciyarta taji tana wani rad'ad'i da quna,da qyar ta iya saisaita kanta,
da sallama ta shiga d'akin tayi kyau matuqa, wannan ya sanya ya qura mata ido baya
ko qyautawa...sanye take acikin atampha sampurin qirar holland me matuqar kyau
asalin dinkin riga da zani aka mata amma sam hakan be hanawa surarta fitowa ba yayi
daram ajikinta, kalar ta purple tayi matuqar karbar skin color dinta,yanda yake
kallonta ita d'in ma shita qurawa na mujiya dama mana manga kanta tsaye take kallon
mutane.... Gab dashi ta tsaya har suna jiyo numfashin juna tace cikin murya me
sanyi,wanda yasanta kallo daya ze mata ya gano bata cikin nutsuwarta sam kuma tana
qoqarin boye hakan,seda ta janye idanta daga nashi sannan tace

"Barka da war haka yaa Ali" Murmushi yayi ya sanya hannu ya tallafo hab'arta amma
ga mamakinsa ta hanasu had'a ido dashi kuma sam qwallan datake qoqrin dannewa seda
ya silalo

"Hafsat kuka kuma? Subhanallah menene ya sameki?" murmushi take qoqarin lallai
setayi alhalin bazata iyaba kasancewar Allah ya halicceta da kishi me tsananin zafi
balantana kuma dataji ana wa wata alqawrin ruwan maniyyi lallai wannan abin ya
tokare a wuyanta ko a litattafan hausa bata tab'a jin irin wannan ba, ganin bazata
iya daurewa ba yasanya kurin ta sanya wani kuka me ban tausayi ta fad'a
jikinshi....be kawo aranshi taji yana waya ba se kawai abin yabashi tsananin mamaki
yace yana bubbuga bayanta a hankali

"Subhanallah Hilwa,meyake damunki haka? Waye ya taba minke ne inji e?" bata d'ago
ba haka bata ansashiba kukanta tayi me isarta shikuwa yanzu har mamakin Manga
yakeyi yanda arayuwa take sanya abu qalilan arayuwarta....zame jikinta tayi ta soma
share hawayenta juya masa baya tayi
"Yaa Zuhair yana jiranka a parlor,and also ur breakfast is ready" kallonta kurin
yake taje toilet ta wanko face dinta ta dawo,bata ko kall8 inda yake ba ta juya
kurin gaba daya part din ta bari zuwa sashen main house d'in hankalinta ya gama
tashi dajin kalaman Ali Abbas badan komai se dan ganin datakeyi tamkar zaman dole
yake da ita, kai tsaye part d'in wata qanwar mamarta ta wuce wacce mijinta ya rasu
ta dawo gida da yaranta aka ware mata gun zama,suna matuqar shiri da Manga,
acewarta manga tana matuqar kamanni da yarta ta biyu wacce dangin babanta suka
hanata zuwa da ita anan.....kallonta Manga tayi tace

"Mama kin taba zama da kishiya wai?" kallonta maman tayi tana murmushi tace

"Acikin kishiyoyi ma ba daya ba,mesa kika tambaya?" sunne kanta tayi tana murmushi
tace

"Mama banaso mijina yafi san kishiyata akaina, kokuma yafi kulawa da ita sama dani
ni sam ji nake ma bana san kishiyar gaba d'aya kuma kwana kinnan na soma jin hakan"
murmushi tayi tace

"Hafsat babu wata mace da namiji ze ajiye agidanshi batare dayana sonta ba,shi
namiji baya zama da mace don yaranta macece take zaman gidan miji komai wuya sabida
yaranta.....Duk yayinda amatsayinki na mace kika tsinci kanki acikin kishiyoyi ko
kishiya toki sani bawai anfi sanki dasu bane sedai ki siwa kanki soyayya fiye data
kowace mace ta hanyoyi kamar haka

*Yin Biyyayya tamkar ba gobe*


*Gujewa b'acin ranshi akomai*
*san mijinki fiyeda yanda zaki so kanki*
*Kiso yaranshi tamkar ke kika haifesu tsakani da Allah koda kuwa bakece kika
haifesu ba*
*Jajircewa wurin tarbiyantar da yaranshi*
*Kare masa dukiyarshi koda baya nan*
*Nuna qwazo a saman shinfidarsa*
*Karki zamto me yawan kai qarar kishiya,yaranta ko kuma karar shi mijinki agidanku
ko konasu*
*yawan adana sirrin mijinki awurin mutane*
*Iya tattali wa komai*
*Tsaftar jikinki,shinfidarki da gidanki baki daya*
*Danne kishinki akan kishiya koyaya kike jinsa*
*Karki kuskura ki d'aga muryanki sama da tashi*
*Alkunya...,yakasance saka idanki a nashi ze zamtone iya lokacin da kike tsananin
buqatarshi yanda hakan ze zamto kullum sabo a wurinshi*
*Dagewa sanwar ki,ma'ana komai qanqantar cefane ki iya sarrafa shi yayi taste me
ma'ana..*

"Inshaa Allah wannan kad'ai ya isheki makami,se uwa uba yawai ta adu'a da kuma
ibada ako wane lokaci, zakiga soyayyar mijinki ta har abada,wanda ko mutuwa kikayi
bazai fadi koman ki ba se alkhairi.....Hafsat se kirsa,karki kuskura ki nemi
taimako awurin boka ko malami kedai kissar ki ta isheki da iya zama da danginshi
cikeda girmamawa da qaunar juna,kuma lallai karki kuskura ki bari mijinki yaji
warin baki ko na hammata kona Hq ajikin ki ba, babu abinda yake zubarwa mace qima
awurin miji irin wari kowane iri ne kuwa, lallai ne a dire babin kunya alokacin
kwanciya a dirje juna, ki kasance bazakiyi wankaba indai a d'akinki yake se tare
dashi,banda raba kwarya da miji lallai aci abinci a tare, ki rinqa masa hira me
dadi,kuma ki riqa masa labarai masu ban dariya, ki zamto me tsananin kuruciya
agabanshi bazaki taba tsufa ba awurin miji 'yata, shagwaba kam kina zabga masa seya
kasance idan kika soma seya zama soko agabanki,ina fatan kin gama haddace wannan ?"
murmushi hafsa tayi tace

"To yanzu Mama ni idan ina wannan itama tanayi fa, Aunty huddy fa akwai tattalin
namiji" murmushi tayi tace "Hafsat kije kiyi yanda babu wata mace dazata fiki
awurin miji, idan dai baki fita ba tokuwa saidai kuje wuri d'aya" murmushi tawa
Mama tace

"Mama na gode inshaa Allah zan kiyaye da komai ma" harta miqe maman ta riqo
hannunta tace

"Manga A riqa turare kaya,kazalika ana turare jiki, wannan turarukan na wuta lallai
sunfi qamshi da riqe jiki basa barin jiki sam,yanzunma zonan ba inda zaki se na
gama had'aki da qamshi me dadi"....

Ali Abbas kuwa zuwa yayi waje suka gaisa da zuhair sannan yaje sukaci abinci
bayan sun kammala suka fita gabaki daya,zuciyarshi a cure yana mamakin dalilin kuka
Manga, wani time din kuwa idan ya tuna wawtar data rafka seyayi murmushi....

A bangaren Manga kuwa yau taga gata da gatnatawa,gabki dayi seda mama ta mayar mata
da jiki tamkar turaren wutar siyarwa sabida qamshi ita kanta tasani tana qamshin
dadi, ta kuma qudurta aranta seta yashe ruwan da Ali ke iqirarin kaiwa huddy,kuma
seta gama wanashi kazalika seta tabbatar yayi sati biyu koma fiye a garin
agadaz......

Wani wankan tayi ta sake turare jikinta da turarukan da mama ta bata tayi zaman
tsuguno da wani turaren,sannan ta shirya ajikin wata rigar jallabiya kalar ja me
santsi tayi matuqar mata kyau kuma ta kame ta asaman a qasanta a bude, dama ta
kammala girkin rana itada hadimanta se wani murmushi takeyi lokaci zuwa lokaci,
tana zaune parlor ta kishin gida suka shigo shida zuhair, qura mata ido zuhair yayi
aranshi yace lallai Ali Abbas soko ne,wannan tsalaleliyar haka,wani kallo Ali Abbas
ya wurga mata sabida ya kula da kallon da zuhair ke mata, ita kanta ta kula seta
tsargu zuwa tayi daki ta sako hijab ta had'a musu abinci sannan ta bar wurin har
lokacin da zuhair yabar gidan Ali Abbas se wani kumburi yakeyi, waishi ala dole
kishi ita kuma ta kasa gane dalilin fushin, qwayar idanshi na daburtar da lissafin
ta, kallanshi tayi bayan ta sameshi daki tace

"Yaa Ali lafiya kuwa na kula tun dazu kake cikin bacin rai" wani kallo ya wurga
mata sannan yace tamkar ze daketa

"Ya kamata kisan ke matar aurece, ki qara zuwa wurin zuhair ba hijab koma waye ke
hijab zakina fita dashi inba hakaba zakiga yanda zamui dake" ita sema yanzu ta gano
inda ya dosa murmushi tayi tace cikin rashin damuwa

"Seka sanyawa abokin ka iyakar inda ze shigo acikin gidanka sabida ni sam bazan
fasa walawa acikin gidana ba, kune kuka same ni banice na fita a haka ba, sannan
zancem hijab gaskia bazan iyaba sabida ko Auntu huddy ba a sanya mata wannan dokar
ba, zandai yi lullubi iyakar iyawata,kuma yanzu zan koma part din mama tunda anan
abokinka baze dena shigo waba ni kuma bazan dena zama ina shan iska acikin gida
naba" kallon ta yayi yanda takeso ta kawo masa raini yakasa cewa komai tsabar
b'acin rai, tana mita ta miqe tsaye "Zan turo hadima maryama ta kwashe mun
tarkacena, bazan iya rayuwar takuraba zanna zuwa maka lokaci zuwa lokaci" tana
kaiwa nan ta juya da sauri yasha gabanta ya riqeta sannan ya tura idanshi a nata
daurewa kanta tayi aranta tace lokaci yayi dazan soma koyawa Ali Abbas hankali,
d'age kafafuwanta tayi tai sallah bazata yaji bakinta a nashi, sun kusa 5 mnts suna
tsotsar juna dan kanta ta janye bakinta daga nasa,dukkaninsu launin idanuwa su ya
sauya zuwa ja azabar sha'awar junansu na addabar su, juyawa ta kumayi da zummar
barin dakin tunkan ta bada kanta, hannunta ya riqe yace

"Ban yarda da tafiyar ki ba konan dacan, sannan me hakan yake nufi ne wai? Inafa da
haqqi a kanki" kallonshi tayi sosai ta qara qanqance idanuwanta

"Banaso na zamto silar karya alqawarinka yaa Ali, ruwannan me daraja na jikinka ka
kaishi ka saka a inda kayi alqawarin zaka kai, ka kaiwa wacce takeda haqqi a kanka,
ka kaiwa wacce kake rantsuwar cewar bazaka zubar mata da ruwa me daraja a inda ba'a
da haqqi dasuba, ka sanar mata dama wacce takewa bata buqata shekaru biyar tayi
tana bata kyautar su,ko yanzu tae tayi indan ita, kaje kaci gaba da tattalin
makwancin wata kaji, nisam nasan muhimmancin alqawari so bazamu taru mu karya ba,
zancen haqqi kuwa ida kina maganar har kunya nakeji dan wlhy aki baka sanshi ba ma
sam,ni ka sakemun hannu malam parlor zanje,ka kuma sanarwa zuhair idan be iya
sallama agidan matan aure ba nizan koyar dashi, bazan takura kaina akan wani gardi
ba wlhy,bakada hurumin qulleni a yanzu,shekaruna biyar ina gara ramba da igiyar
aurenka bakasan ka sanyani a hijab ba se yanzu, bazan iyaba kamaji na gaya maka,
dama kuma ni kowa yasan I'm hijabated so no need ka tursasani iyakokin Allah nake
kiyayewa bana kaba me ruwan zinari....." sakin hannun nata yayi yana jin d'akin
yana juya masa,kenan wannan ne dalilin kukan manga dazu,toshi yazeyi da wannan abin
kunyar ashe taji komai.......

Mom Nu'aiym ce
*HASKE WRITER'S ASSO. (Home of expert and perfect writer's)*

*👑ALI ABBAS👑*

*Billy Galadanchi*

*Sadaukarwa gareki qawa tagari Fulany saddy*

*Pheey wannan shafin nakine ke kad'ai kiyi yanda kikeso dashi, ke kadai ce kika
kirami a waya tun bayan da sanarwan rashin lafiya a ya sameki, ina roqon Allah ya
sanya Alkhairi da Albarka arayuwarki, Allah ya shiryar miki da zuri'a ya baiwa
'yata Amira lafiya ya kuma bar zumunci....Ina yinki sosai pheeeyyyy.....*

20
Zama a bakin gadon yayi ya dafe kanshi, duk yanda yake tunanin kunyar nan data
bashi abin ya wuce hakan agareshi, yaya zanyi da Manga? Ya tambayi kanshi miqewa
yae jiki ba qwari ya sameta a parlor kallon shi tayi bayanda ya zauna a kusa da
ita, qamshin datake fitarwa be saba jin irinshi a jikinta ba yanayin shigar da tayi
yanzu ta tafi da imaninshi, riga ce acikinta iya cinya ta d'ame ta asama yayinda
qasan yake a bud'e rigar kalar pink ce ta taje sumar kanta tayi parking dinta a
tsakiyar kanta jelar ta sauka har gadon bayanta, qafarta d'aya akan d'aya tana riqe
da cup da milkshake data hada da kanta tana kurba a hankali, yatsun qafarta ya
kalla yaji wani yar yanda suke zara zara farare qal nails dinta sunsha ado da lalli
baqi....tayi masa kyau ainun, yanda yake bin ko ina nata da kallo haka takebin
qwayar idanshi dake juyawa da kallo, sa'ilin da ya mayarda dubanshi zuwa gareta
suka had'a ido seda yaji wani jiri ya dauke shi, yauce rana ta farko da yaga
idanuwanta manga da kwalli sam bata shafa kwalli, kuma seya masifar fito da dara
daran manyan eye balls dinta dake black shar ga wani blue dayake kewaye dasu me
daukar hankali,gefen farinnan ya qara haske sosai se lumshe masa su takeyi tana
murmushi ganin ya kasa dauke idanshi acikin nata ya sanya ta kawar da nata maganar
mama ta tuna

"Manga mesa bakya sakawa idanki kwalli?" murmushi ta mata

"Mama kwalli ai qauyancine yanzu ba'a yayinshi ni tun ina secondry school rabon
dana shafa" tsaki maman tayi..

"Kufe garin neman a sanku ake mantawa daku, bari kiji wlhy hafsat kwalli shine mace
duk wata kwalliya dazakiyi bazata fito ba seda kwalli, shi kwallin nan da kuke
rainawa ba kamar wai sauran kwalliya bane da zakiga kinyi iyakar ta fuska, bari
kiji abubuwan da kwalli keyi
*Kwalli yakan taimaka wurin kare cututttuka daga shigar wa mace ido*

*kwalli yana isar da saqon zinariyar mace acikin zuciyar mijinta, duk sanda kika
saba ida idanuwanki suka sarqe dana mijinki zakiga ya masa dauke nasa a naki,akwai
abubuwan dashi yake ganinsu amma ke baki san dasu ba*

*Kwalli kwalliyace dake tsayawa a zuciya da idon namiji ko bayan kin wanke, saqon
dayake isarwa har cikin b'argon sa yake shiga ko bakwa tare zeke tunawa da wannan
qayataccen ruwan zaibar dake zagaye da baqin idanki yana jin wata kasala*

*Duk yayinda kika sanya kwalli kafin kuyi kwanciyar aure da nijinki ki tabbatar
idanuwaku sun gauraya da nashi na tsawon sakan goma ko fiye zakiji banbanci*

*Kwalli shine yake raba gaddama tsakanin wanene namiji wanene kuma mace......ki
kula duk sanda bakida kwalli koya kika kai qarshe wurin iya kashe ido bazeyi
tasirin idan kika saka kwallin ba*

Murmushi Manga tayi sabida taga sauyi sosai a wurin Ali Abbas yau, ya kasa dauke
idanshi a nata, ajiye cup dake hannunta tayi sannan ta sanya hannayenta duka biyu
ta zagaye bayanymshi ta d'aura kanta saman qirjin sa tace a hankali

"Na manta ban sanar maka ba" dan d'agota yayi yace "Menene?" murmushi ta sake sakar
masa sannan tace

"Dama zan sanar maka ne kayi kyau matuqa" murmushi ne ya sub'uce masa,lokaci d'aya
yana mamakin sauyawarta yanzunnan fa ta gama masifa,hannu ya sanya ya shafi sumar
kanta dake matuqar burgeshi sannan ya sumbace ta a goshi yace

"Na kaiki kyau ne Hilwa aike sunanki ma kenan" qayataccen murmushi ta sake masa
tace "Banga alama na maka kyauba my very own, sam baka nuna mun hakan ba" lokaci
daya sunana ya sauya zuwa very own anya kuwa ba wani abin Manga ke shirya munba? Ya
ayyana a ranshi kafin ya ce da ita

"Kinmin kyau fiye da kullum Hilwa nayi nauyin bakine kawai" kallon wani gaula take
masa yanda yayi saurin yadda da hucewarta, shi a ganinsa zata haqura da abinda ya
mata ne kai tsaye haka, murmushi tae

"Me zakaci yanzu na girka maka ne?"

"Ba abinda nakeso se wannan milkshake d'in da kika ajiye anan" Murmushi tae tace na
ajiye wani a fridge ma barin dakko maka" harta miqe ya riqo hannunta ta dawo ta
zauna ta sanya idanuwanta dake rikitashi a nashi,rausayar da kanshi yae gefe d'aya
yace

"Manga plss abinda kikaji d'azu kark.....tsoma bakinta tae anasa y


Ta rufe rufff, ta soma kissing nashi pationately sunfi 10 mnts suna tsotsar bakin
juna dan kanta ta janye bakinta daga nashi, ko ba'a fad'aba kallo daya zakawa
idanta ka gano itama taba buqatar mijinta, amma haka ta kanne taje ta d'akko masa
milkshake ta kawo mai, shi kuwa gogan kanzil bece da ita ba sabida yanda ta kashe
masa jikinshi, tana ajiye masa taje ta zuro qaton hijab tabar gidan zuwa cikin
gidan jikinta ba qwari tanaso ta koyar da Yaa Ali hankali amma ta kula idan batai
da gaske ba ita da kanta zata bada kanta da kanta, qamshin jikinsa ma ya isa idan
taji ya jiqar da ita harse tayi tsarki lolxx.... Shi kuwa gogan kasa koda motsin
kirki yayi yarinyar nan ta gama sure imaninsa tayi habuja dashi,gabaki daya wani
uban sha'awarta yakeji ga qamshin jikinta ya gama zame wa abin shaqarshi ta tafi ta
barshi da qamshin na jikinta, gashi ya soma yi masa qaramci sabida nisan data
masa....jikinshi a mace ya koma daki ya kwanta a rigingine ya rufe idanshi.......

D'akin kakarsu taje ta tarar bacci take, wayanta ta zaro ta kira Maman khadyy,
suka gaisa sannan tace

"Maman kaddy tips zaki bani na ya da zanyi kwanciyar aure me rikitar wa, i mean
wasanni da zanwa mijina, wanda babu wani kunya aciki" dariya maman khadyy tai me
sauti sannan tace

"To lallai yau munji Manyan amare, muda muketa fushi anyi aure ba sanarwa, dukda
haka bazan fasa baki iya abinda na sani ba,da farko dai kankije wa shinfid'ar
mijinki ki tabbatar kin wanke bakinki, hammat, qasanki kuma yana qamshin ruwan
miski da gabaruwa da minannas da kanun fara, ki tabbatar qamshin ki bame tashin
hankali bane ya kasance me sanyi wanda baya hawan kai, ki tabbatar bakinki yanada
wadatar qamshi kuma ki tabbatar kinyi shigarki ta karuwar gida ma'a me rikitarwa,
akwai wani kuskure da mata keyi musamman lokacin zafi zakiga sumar kansu yana
tashin wani uban wari, karki kuskura ki bari mijinki yaji kanki yana wari, idan ma
bakida hand drayer ki siya koda da kitso a kanki duk sanda ruwa ya hau ki riqa
busar da kan, ki tabbatar kinada hair spray shima kafin ki kwanta ke koma yaushe
kina sakawa da mayukan gyaran gashi masu qamshi sosai.....bayan wannan ki iya
kissinga nashi passionately, ki tabbatar kin tsotse ko ina ajikinsa ana yawan hura
masa iska me d'umi a kunne, ki dire kunya hajiyata ki sha nonon sa, ki lashe ko ina
ajikinsa da harshenki, harshe babban makamine, ki kiyayi yawan shan ruwa me zafi
yana sanya harshe yae tauri,kazalika ki guji shan ruwa me mugun sanyi shima yana
sanya harshe yae masifar tausri, ko wane kalan ruwa zakisha kiyi sese sese, laushin
harshe da lips abune me muhimmanci awurin both mace da namiji, ki tabbatar kafin ku
soma sex kunsha wasa,karki koyawa mijinki dira a kanki kamar doki ko wata saniya
kindai gane aiko?" murmushi tayi tamkar suna ganin juna tace

"Kai Maman khaddy ni yanzu yanasan zanyi? Kunya nakeji wlhy" tsaki maman khadyy
taja

"ke wlhy kije ki tambayi yaa Hajja ma haka abin yake, ai ba'a wasa da shinfid'ar
miji,duk wani abu ajiyewa akeyi a sha shagali qawata, ko pherty zahra dabata da
aure ta gama haddacewa ta rubuta ta ajiye tace ita sam bazata bari mijinta ya nemi
komai awaje ba idan sunyi aure, ni pherty tana burgeni wlhy dagani zatayi tattalin
mijinta, ke gakinan komai baki sani ba sabida bakya shiga cikin mutane yanzu zaki
wani ce kunya, kinga ko uwani kishiyar jidda data tattare shirme ta ajiye ai
Elmustapha da girmanshi da komai ya hau ya d'ana, bare ke kuma" nisawa tayi tace

"To maman khadyy zanyi yanda kikace inshaa Allah, amma yazanyi na hada wannan ruwan
miskin?"

"Yauwa ki samu ganyen magarya, ganyen bagaruwa da ita kanta bagaruwar, minanas da
kanun fari, se ki saka a butar qarfe ki zuba ruwa da garin lalle da kuma sansaminsa
ki zuba ruwan miski da miskil abyal, ki tafasa sekina tsarki da ruwan,wannan
had'ine na alfarma koba komai ze saukar da qamshi me dadin gaske ajikinki, kazalika
kuma ze hana infection zama ko shiga ajikinki" godiya tawa maman khadyy sannan ta
ajiye wayan.

Da qyar ta gama harhada kayan da ka lissafa mata tun tana tafasa ruwan qamshin
ya mata yanda takeso, koda tazo tsarkin ma abin ya mata daidai,qamshin ya shige
mata kai....ta caba gayu cikin gajeruwar riga iya cibiyarta da dan skirt qarami
mara nauyi me pant aciki mahad'in wannan rigar, tayi kyau ta baje sumar kanta
daketa tashi qamshi har gadon bayan ta, kallonta Ali Abbas yayi ya had'yi wani
yawu,sannan ya dauke kanshi daga dubanta, batare data kalleshi ba ta zauna saman
cinyarsa ta fuskanceshi sosai sannan tace

"Baka kwanta ba kenan? Murmushi yae yace "Hilwa baki shigo ba zan kwanta, yazan iya
bacci batare dake ba kuma?k murmushi ta masa "Kumafa hakane na tuna ai" kan waninsu
yae magana wayan Ali ya soma ringing Manga ta kula ringtone din Huddy ma na dabanne
dauke kanta tae ganin ya daga kiran bataso ya kula da dokawar da qirjinta yae har a
fuskarta.....

"Baby ina kika shigane inata kiranki a waya baki dagab'a?" a d'ayan b'angaren
Manga najiyo ta sabida kusan datake dashi sosai

"Kai hakuri Abbin Ameer naje wankane kuma sanda na dawo ban dauki wayan ba se
yanzu" jinjina kanshi yae tamkar tana gabanshi

"To ya jikinki na damu sosai da kikace bakida lafiya, kaddai nonon ne?"

"Na sanar maka koda nake zuwa checkup an sanarmun dayan lafiyanshi lau, bana fatan
dan abinda kake moruwa dashi shima ya samu matsala,khair inshaa Allah"

"Allah ya kareki da kariyarsa,yanzu me akeyi ne?j ya buqata

"Kwantawa zanyi bacci nakeji kaifa me kake har yanzu baka kwanta ba? Kallon Manga
yayi yace

"Ba komai nima yanzu zan kwanta"

"To muyi labari mana har bacci ya daukemu,ni kamun labari plss" murmushi yayi

"Zanyi wankane yanzu zan kiraki idan na gama da wuri"

"Senaji kamar bakasan mun magana sam" kallon manga yakumayi

"Zandai kiraki nace baby karki damu" kashe wayan tai ga alama taji haushi, Manga
juwa wayancewa tai ta kalleshi tana murmushi, kwanciya tai sannan ta janyoshi
jikinta, cikeda shagwab'a tace

"Ni tausa zakamun jikina ke ciwo yau na gaji" kwantawa yayi saman ruwan cikinta,ya
laquci hancinta

"Hilwa banda rigima plss kinji, yanzu bani mintuna biyu nai wanka plss" batace
komai ba harya kammala yazo ya kashe fotila ya kwanta a bayanta, lalubar ta ya soma
yi bata hanashi ba, hasalima ta saki jikinta sunyi wasa seda ya soma yi mata
sambatu, seda taga ze wuce gona da iri sannan cikin dabara ta zare jikinta tabar
dakin, dayan dakin taje ta rufe kanta tayi wanka ta kwanta abinta tana me dariyar
shirin ta akan Ali Abbas lallai seya yabawa aya zaqinta sabida kullum haka zata
masa, seta saki jiki ya yagal galata sannan ta janye jikinta setaga gidan uban daze
kai ruwan ida yamai maqura wurin san zubar dasu.....

Mom Nu'aiym.
*HASKE WRITER'S ASSO. (Home of expert and perfect writer's)*

*👑ALI ABBAS👑*

*Billy Galadanchi*

*Sadaukarwa gareki qawa tagari Fulany saddy*

*Wannan shafin tukwicine agareki fulani shamcy,nagode sosai da kulawa Allah yabar
qauna*
21
Wani irin ciwon kaine ya tasowa Ali Abbas tsabar sha'awa, yaje dakin datake ma yayi
ta knocking tamai banza,wannan dare gabaki d'aya idanshi biyu be runtsa ba sam,
yaci azabar sha'awa ko huddy data d'inga kiranshi kasa d'agawa tayi gabaki daya ya
gama shiga tashin hankali.....washe gari tun asuba manga ta sake caba sabon adon,
kuma tayi kyau abinta matuqa, kai tsaye ktchn ta wuce waffles sandwitch ta musu da
burger sannan se semolina pudding, a gurguje ta kammala komai ta baiwa masu kula da
bangaren damar jere komai a dining sannan ta koma dakinta ta qara watsa ruwa ta
kimtsa cikin wata lallausa doguwar rigar material ja me ratsin baqi a jiki ta gyara
sumar kanta ta kwanta luf abinta, kai tsaye d'akin Ali Abbas ta nufa se tashin
qamshi takeyi tako ina, zaune ta taddashi bakin gadon yana waya ga alama shida
mahaifiyar shine sun jima suna wayar daga qarshe ya miqa mata suka gaisa

"Auta aini fushi nakeyi dake kuma shakka babu sena zaneki idan nazo garin, zanzo ne
zuwa jibi dole na,naji abubuwan dake faruwa nakuma ji cewar ke jinina ce gaba da
baya,dama nasan wannan qaunar danake miki akwai jini aciki inshaa Allah kuma
zancen da kakan naki keyi baze ma faru ba, auren nan naki tunda Allah be rabashi ba
babu wanda ya isa ya rabashi har abada kinji" murmushi tayi

"Ni ummu bazan ma koma Yamai d'inba, bansan da wannan zancen ba se kwanakin can,
haka dai kurun bayan duk abinda yamun nataso tamkar baiwa yanzu kuma be daddaraba
shine ze wani zo ya kashen aure" murmushi ummu tayi har ranta taji dadin maganar
manga tace

"Yauwa auta,amma dai kidena xancen bazaki koma ba, aiko ba komai kakanki ne ya
cancanci fiye da biyayya daga wurinki idan akwai so plss ki nustu" gyaran zamanta
tayi ta shagwab'e fuska yanda tasaba wa ummu shagwab'a

"Toni ummu haka kurin kuma bema sanni ba daga sama ze wani ce ze takurani, ni ko
yaa Alin anan zan barshi Allah idan kinzo qafana qafanki,garin ma ba maggie irin
wanda nakeso niya isheni" sosai take birgeshi yanda take rero wa ummu shagwab'a

"Naji auta zanzo mana da maggie seme kuma kikeso?"

"Se tuwon madara da wannan carbin malam d'in dan Allah kuma ki sanya a soyamun aya,
ki tahomun da garin dan wake duk babu anan" murmushi ummu tayi tasan dama indai
Manga ce akwai shan zaqi

"Auta dan Allah ki rage shan zaqin nan,nidai a kayan zaqin nan ki zab'i wanda
kikeso qwaya d'aya shizan zo miki dashi"turo baki tayi tamkar ummu na gabanta

"Nida d'add'ai da d'add'ai zan na riqa sha dan Allah ki tahomun da duka wlhy duk
inaso" dariya yanzu kam ummu tayi

"To yayi zan taho da duka da yardar Allah, ki gayarmun da yar riqon taki" tsalle ta
daka

"To ummu Allah ya barmun ke, sekin zo" sukai sallama ta baiwa Ali Abbas wayan

"Ummu dan Allah ki qyale zancen Manga zaqin ze mata yawa wlhy"

"Ba ruwanka yaro, ni kaga se anjima mayi magana ma" ta kashe wayan ita kuwa
rausayar da kanta tana kallonshi idannan yasha kwalli

"Haba yaa Ali yazakace karta zomun dashi inasone fa yasa nace haka?" murmushi ya
sakar mata me laushin gaske...."Manga rigima nida aka gwasale ma tace ba ruwana"
gwalo ta masa tace tana kwanciya saman jikinshi

"kasan sarai ummu tafisona dakai miye na wani mana shishigi" jan hancinta yayi
yace yana shafar sumar kanta da d'ayan hannunshi

"Mesa kika mun abinda kikamun jiya Hilwa? Kinsan kuwa tsinuwar Allah tana kanki kin
gujewa shinfid'ar mijinki alokacin dayake tsananin buqatarki?" lumshe idanta tayi
ta bud'esu akanshi a hankali
"Yaa Ali alqawari fa, alqawari kae cewar bazaka yiba, da kunnena naji kana daukar
wannan alqawarin bawai wani yagayamun ba,dama ka dena wahalr da bakinka dan bazan
maka wannan ba, seka sauke ruwan alqawarin a inda ya dace nina karbi ragowar" shiru
yayi yana nazarin kalamanta lallai shima ya sani be kyautawa manga ba, ya zeyi da
itane? In hakane ze qaurace mata ya kula bazata bashi hadin kaiba...murmushi ya
qaqalo yace

"kiyi hakuri Manga bance bakiji abinda na fada ba amma ki sani sabida kurun na huta
ne da rig8mar mata, ki yarda dani bekai zuciyata ba sam,banida burin daya wuce in
kyautata miki in biyaki dukkanin bashin haqqin ki dana d'auka,Hilwa idan kikace
zakimun haka baki damar wanke tarin laifukan dana aikata gareki ba, ke kanki
shaidace banida macen danakeso sama dake kodan wannan kya sassauta mun wannan
hukuncin, bana so ki dauki maganganuna a matsayin yaudara ko kuma sabida inada
sha'awarki nake miki dad'in baki wlhy sam bako d'aya kece muradina Manga banida
wata sama dake" kallon nutsuwa take dire masa harya kai aya,cikin murmushi tace

"Amma menene hukuncin mijin daya hana matarshi cin breakfast har 9 na safe" dariya
yayi ya dauketa cak

"Ba laifin sa bane rigimar matar ne yayi yawa ai" suna dariya suka fita be direta
ko ina ba se dininga,da kanshi yabata abinci taci sannan yaciyar da kanshi suka
koma kallon TV.....

Daren dayazo kuwa Ali sam be nemi manga ba yasani sarai bawai yarda zatayi dashi
ba, dan kanta ta kawo kanta be gujetaba sunsha wasanninsu sannan ta zame jikinta
daga nasa ta rufe da duvet ta juya masa baya, yau kam manga waninirin azababben
desire takeji har qasan ranta, taso sosai Ali Abbas yaci gaba da koda yi mata
wasannin dayake mata ne amma ya mata banza, sunfi awa biyu idansu biyu kowa na
zatan dan uwansa yayi bacci, itace taje tayi wankan tsarki tazo tazauna busar da
kanta tasowa yayi a hankali yazo ya tsaya mata aka yace

"Manga wankan me kikayi acikin daren nan" kunya sosai taji amma seta dake tace

"Kawai haka nayi sha'awar yi" murmushi yayi yace

"Amma har wankin kanma se cikin dare zakiyi" wannan karon yasoma bata haushi ta
juyo gaba daya ta fuskanceshi

"Ka soma aikin jari dane wai nikam yaa Ali? Ka soma damuna fa" murmushi yayi ya
wuce toilet koda ya dawo batanan tabar d'akin gaba d'aya.....

*Bayan kwana biyu*

Kallon kallo aka tsayayi tsakanin Manga da huddy bayan dirarsu qasar Niger
itada ummu, da jirgi sukazo wannan ya sanya su manga sukaje tararsu, bata zata
tare da huddy suka zo ba, da qyar ta qaqalo murmushi sabida yanda taji qirjinta na
dokawa

"Aunty huddy sannu da zuwa" murmushin ta sakar mata itama

"Yauwa Manga ya gida da qasar kuma" murmushi kurin tayi bata bata amsa ba sabida
yanda jikinta ya mutu, ummu na shiga mota huddy da Ali Abbs sukai hugging juna,
sannan da kanshi ya sumbaceta a goshi da sauri Manga ta kawar da kanta daga dubansu
motar Ali Abbas suka shiga dukkansu yayinda ummu tabi driver shike tuqi yayinda
huddy ke zaune agaba...manga na baya se cika take tana batsewa anzo da ita agabn
mota gashi daga zuwan Huddy har an kaita gaba ita ta dawo baya.....bamewa wani
magana har suka isa gidan.......

Se da dare yayi Manga na b'angaren su kurin taji knocking,wazata gani ba Huddy ba


da luggage dinta a hannun hadima, kasa matsawa tayi su wuce seda huddyn tace

"Me martaba ne yace nazo nan sashin gun Ali Abbas" wani baqin cikine ya tarnaqe
Manga da qyar tace

" 'yar china ki kaita d'ayan d'akin dame me amfani dashi karta takura" suna shigowa
parlon huddy tace

"Manga amma naji ance zuhair baya nan gidan mezai hana naje gun Ali abbas kawai ba
amfanin rarraba d'akunan ai inaga" wani kallo Manga ta wurga mata sannan kai tsaye
tace

"Kowa da d'akinshi anan Aunty huddy, nima ba d'aki d'aya nake sharinga dashi ba"
gyaran tsayuwa huddy tayi

"Inaga tunda yau nazo ya dace ace na k'arb' girkin tunda kin kwana biyu kinayi bana
nan, shisa nace ba amfanin raba d'akin tunda kayana bamasu yawa bane" haushi dukya
ishi bama kara a lamarin, idan tayi hakuri ai idan lokacin kwanciya yayi dama bame
hanata zuwa gun mijinta amma wannan haukan har ina,manga bata qara Managa ba tadai
nemi wuri ta zauna...Ali Abbas da kanshi yakirasu parlor ya kalli Huddy tace

"Hudaisa kece babba, sabida haka ki sani bazan raba kwana anan garin ba,semunje
gida Nigeria kowa harni ku riqa kwana a d'akuna daban daban tunda kowa yanada nashi
akwai yalwantar d'akuna amma nan matsayin baki muke har manga bazan so hakanan ba"
turo baki tayi..

"Haba Abbi Ameer,yaushe rabona dakai indai za'ayi adalci,ba wani abu acikin raba
kwana, nidai kasani gaskia ina buqatar mijina"

"Haba baby ki fahimceni mana,nan fa ba gida bane ba"

"kurun dai kace baka buqatana,ni zaka tauyen haqqina sabida bakasan ya nae misaing
mijina ba" miqewa manga tayi cikin fusata

"Yaa Ali wannan maganar inaga tun farko be dace ni a sakoni aciki ba, indai ba wani
abin ake nufi ba nason aci zarafina, kurin kuje kuyita kwanciyar meye aciki,
shekaruna biyar ina matse k'afa sabida bansan dad'in mijiba, yanzu wanda suka san
dad'in juna sunzo suna magana bandaida anasan cimun zarafi meye na kirana kune can
ku qarata ni nan b'angaren ma zan bar muku" tayi hanyar waje da sauri Ali Abbas
yaje ya riqota ..

"Haba Manga menene ma'anar hakan kuma?" warce hannunta tayi,yayinda huddy ke
dariyan jin dad'in ta had'a fad'a dama haka ta shirya, se yanzu ita kanta ta
fahimci tana tsananin kishin mijinta bazata barsu suyi zaman jin dadi ba ta qudurta

Masu karatu shin aganinku watafi gaskia? Anya Ali abbas ze iya da rigimar
matanshi kuwa? Menene makomar wannan zaman kishin? Shin anya Manga batayi saurin
manta halascin huddy ba kuwa? Anya manga batayi saurin nuna jin zafiba? Kodai
tafisu gaskia shekaru biyar faa ba kwana biyar bane sam!!!!!

Vote! Vote!! Vote!!! Plsssss en wattpad kun iya karantawa amma bakwa voting
mesa????

*HASKE WRITER'S ASSO. (Home of expert and perfect writer's)*

*👑ALI ABBAS👑*

*Billy Galadanchi*
*Sadaukarwa gareki qawa tagari Fulany saddy*

*Kota yaya zan soma kwatanta kirkinki agareni pheey? na sani alqalamina ma
bashida qarfin daze iya rubuta yawn alkhairanki agareni,Allah ya saka miki da
alkhairi ya sanya alkhairi da albarka me tarin yawa arayuwarki*

22
Har manga ta juya ta hango yanda huddy ke murmushi seta juyo gaba d'aya ta had'e
jikinta da nashi wuri d'aya,sumba ta manna masa a goshi sannan tace tana riqe da
hab'arshi

"Amma Boo kasan baze yiyu mu shiga hakkinta ba ko, kwana na nawa dakai? Idan dai ba
rigima kakeso kamun ba kuma kasan yanzu banida maganin qishirwarka yana hannun
Aunty huddy,nayi qoqarima kasani fa bawai sabawa nae ba amma haka nake daurewa,yau
kuma Allah ya qwace ni seka zo da rigima,dan Allah ka ka tausayamun" tsororo yayi
yana mamakin sauyawar akalar zancen lokaci d'aya ya gano wata wutar takeso ta kunna
masa

"Amma manga dukda haka cikin gidan zasumin wani kallo ida.....bakinta ta had'e da
nashi ta hau tsotsa tayi 1mnts tana aiki d'aya shiko yakasa komai kurun dai ya riqo
qugunta ne, sakeshi tayi tana murmushi

"Nasan wannan zakafi missing, ga shinan na d'an baka, yau Allah ya qwaci bakinnan
nawa, da kake kwana kana dirxa" murmushin dai ya sakar mata ya gano ta rigada ta
gama da matsalarshi hannunshi ta riqo

"Kayi hakuri na kwana a d'akinnan,bandani dakai se kuma huddy waye zesan an raba
mana kwana, kaje ka bata haqqinta datake ta magana akai, sanin kankane cewar babu
macen dazata had'a jiki dakai taso kuma ku rabu koda na wuni d'aya ne, banaso kayi
tunanin ban damu dakai ba yanda zakayi rashina na kwana daya haka nima zanyi
matuqar kewarka kaji" ta qarashe maganar tana me shafar sajensa ta langwab'ar
dakai" murmushi ya sub'uce masa lokaci d'aya yaji gaba d'aya ta burgeshi yama manta
da huddy a wurin, janyota yayi ta fad'a jikonsa yace yana shafar sumar kanta a
hankali

"Tunda kin matsa ba komai, amma kiyi adu'a kafin ki kwanta plss,kuma ki riqa tunawa
dani kima tabbatar kinyi mafarki na kinji Hilwa?" qayatacce murmushi ta sake masa
sannan ta zame jikinta a nashi

"Ko tare dakai na kwana mafarkanka ke cikashe faifan baccin danake boo,karka damu
kaima sekayi nawa, ka tabbatar yau munyi komai damuka saba a mafarki" manna mai
sumba tayi a wuya ta juya sannan tace

"Aunty huddy seda safe, yaa Ali acika alqawarin daka dauka yau plss" shiya gane
inda Manga ta dosa na zancen alqawari yayinda huddy ta cika ta batse sabida ta zata
alqawarin mafarkin dasuke Manga ke nufi, miqewa tai fuuuuuu ta wuce zuwa d'akin
nasu kasa ma daurewa tayi ta sanya kuka, shi kuwa sun barshi sororo a wurin yana
mejin dad'in qalaman Manga ya qurawa d'akin data shige ido ya kasa janyewa, matsawa
yayi kusa da d'akin ya soma knocking a hankali, matsowa Manga tayi ta rungumi qofar
sosai hawayen datake ta hanawa su zubo sanda sukayo ambaliya zuwa kuncin ta gashi
tayiwa qofar key koda batawa qofar key ba bazata tab'a bud'e masa amma kam tanajin
wani qaunarshi da sha'awarsa na fizgarta.....a hankali tace

"Waye?" cikin rarrashi yace

"Manga dan Allah ki bude sallama kurun zan miki" murmushi tayi me quna tace

"Yaa Ali kayi hakuri banaso in ganka zan shiga tashin hankali kasani na soma sabawa
dakai gwara ka barni haka nan plss,kuma dan Allah karka kuma bud'e bakinka jin
muryanka kad'ai bakasan kalan kasalan dayake saukar mun ba, indai kana sona ka juya
abinka kawai" jiki a mace ya juya zuwa d'akin da huddy take a kwance ya tadda ita
tana ruwan hawaye da sauri yayi kanta ya riqota yace

"Haba hudaisa,menene ya sanya kike so ki b'ata rawarki da tsalle? Yayana ana


yabonki sallah zaki kasa alwala? Kinsan kuwa shirmen da kika tafka agaban qaramar
yarinya, bansanki da haka ba yaya zaki bari kishi ya rufe miki ido ki janyowa kanki
raini awurin qaramar yarinya sabida qaddarar kishi ta had'aku, sam ki sauya
tunani idan haka kika shirya yi" tsaki taja masa ta miqe tana wurga masa wani
kallo....

"Ni babu abinda zaka gayamun ka gama wulaqanta ni agaban qaramar yarinya, yanzu
sabida Allah wannan cin mutuncin dakamun har ina? Agabana kake had'a jikinka dana
manga,yanzu ka gayamun nice nakeso na janyowa kaina raini kokuma kaine kake
qoqarin janyomun rainin a wurinta, kasani wlhy wannan ne na farko amma idan kayi na
biyu bazan haqura ba" qura mata ido yayi sabida a tsawon zaman shi da ita yaune
rana ta farko data tab'a gaggaya masa maganganu haka,yakuma kula inma da laifin ta
shima da nasa laifin sam be kyauta ba abinda ya aikata agaban ta, amma kuma ai
bashi ne yayi ba, Manga ce shi miye laifin shi? Biye matan da yae? Dukda haka
tallafo ta ya qarayi sosai

"Kiyi haquri huddy inshaa Allah bazan qara kwatan ta yi miki hakan ba, wannan ma
kuskurene kuma na fahimceki sosai" batace dashi komai kurin dai ta rufe idanta ne
ya kula ta rigada ta gama shaqa ba zancen kuma ya angwance dole haka ya qyaleta
suka kwanta a mabanbantan gefe, kowa da abinda yake saqawa aranshi, banda sanjin
Manga ajikin Ali ba abinda yakeso, se tunano moments da sukayi sharing tare yake
yana sauke ajiyar zuciya lokaci zuwa lokaci yakan juyo ya kalli huddy ya kula ita
ma ba bacci takeyi ba ranta a dagule yake.....

A b'angaren Manga ma hakan take, ta gama haqiqan cewa kanta lallai yanzu kam
bazata rayu acikin farin cikiba inhar babu yaa Alinta atare da ita,sam bazata juri
rashin saba na wani tsawon lokaci tun wuri gobe zata karbi girki inyaso kwana daya
daya zasuyi bazata iya da rashin saba sam!!! Haka ta kwana tana dirzar kuka da
asuba koda ta tashi gaba d'aya fuskar nan tayi ja idon sun kumbura sunyi luhu luhu
dasu,cikin qarfin hali kanta yana sara mata taje ta alwaha tayi sallah, ta dade
tana adu'an Allah ya rage mata zafin kishi sannan taje wanka ta sanya doguwar rigar
atamfa kalar sararin samaniya da pink ba wani makeup data sanya se powder da
lipbalm tayi kyau dukda haka daka ganta kasan bata cikin walwala, ktchn ta shige
kai tsaye ta had'a musu chips kawai se meaty egg, yasha kayan qamshi da dandano,
ruwan arabian coffee ta had'e musu gu daya sannan ta sanya akai komai zuwa
dining.....da rausaya tamkar zata fad'a sabida kanta dake sara mata ta baro ktchn
d'in zuwa d'akinta, cin karo tayi da Ali Abbas ga alama yanzu yafito
wanka,jallabiya ce kurun ajikinshi sabida sumar kanshi ma a jiqe take sharkaf da
ruwa, zuwa tayi ta kwanta a qirjinsa sam bazata iya hanawa kanta maganin ciwon
dayake ba, rashin kwantawarta ajikin sa jiya shine ya janyo mata ciwon kan datake a
hankali ta furta

"Yaa Ali banida zabin daya wuce na sanar maka nayi kewarka sosai jiya, bana fatan
ganin abinda ze shamakanceni kasancewa tare dakai mijina, wlhy ina sanka, na tuba
akan dukkanin abinda na aikata maka nidai roqona d'aya karka kuma cewa zakamun nisa
yanzu kam idan hakan ta kasance lallai mutuwa kawai zanyi kowa ya huta" matseta
sosai yayi ajikinshi

"Waye ya sanar dake zan gujeki Manga? Haba kema kinsan koda can ni ina tare dake
kecw bakya tare dani sabida bakisan ni bane, yanzu kam ina tare dake mutukaraba
takalmin kaza manga na, kar Allah ya kawo qaddaran daze shiga tsakanina dake har
abada" saukar hawayenta yaji saman kafadarshi ya d'ago da kanta yana girgiza mata
kai alamar ta dena sannan ya Sanya harshensa ya lashe mata hawayen wanda yayi
daidai da fitowar huddy da sauri ta koma la lab'e abayan qyauren d'akin
"Na kammala breakfast kawa Aunty huddy magana tazo kuci ni naci nawa" kallon tuhuma
yake binta dashi lokaci daya ya daura hannunshi saman flat tommy d'inta sannan yace

"Ban yarda ba Manga,damuwa ya nuna sosai akan fuskar kinnan,ki sani bazan lamunci
rashin cin abinci ba nine kike nema and gani atare dake yanzu maza juya ki kirata
da kanki ku sameni dining din" hakan kuwa akayi wannan karon mugun takaici ne ya
tarnaqe huddy ganin ada Manga er aikintace sedai ta jere musu suzo suci bata isa ta
zauna koda a cikin parlor bane yayinda suke cin abincin, lura yayi dukkanin su
bacin abincib suke ba ya d'ebo meatyegg din ya nufi bakin huddy dashi ta kauce
kanta cikin jin haushin sa

"Baby menene zesa zan baki abinci kiqi karba,kuma ke kinzo kin tasa abincin agaba
kina wasa dashi baci kike ba"

"Zanci dakaina" ta bashi amsa a taqaice kuma a fusace......lura dayayi da haka ya


sanya ya mata banza ya juya akalar spoon dinsa zuwa bakin Manga, batai musu ba ta
wara bakin ya sanya mata a hankali take taunar abinci se gaba daya ya d'inga bata
da kanshi ya ajiye shi nashi cin dayakeyi.....har suka kammala bamewa wani magana.

*Dare*

Sallama yawa huddy daketa fushi tana cika tana batsewa ya wuce d'akin Manga,
yau mAnga ansha ado cikin kayan bacci riga da wando kalar Ash tayi kyau sosai, kai
tsaye sallar isha yace taje ta dauro alwala suyi bayan yajasu jam'i daganan suka
gabatar da shafa'i da wutiri....kana yamusu dogwayen adu'o i sannan suka zauna
kallon wani series a d'akin dayake akwai komai na kallo wata tasha ce wacce bama
gane yaren suke yi ba, kashe tv yayi daga kwancen dayake ganin tara ta gota sannan
ya rungume Manga sosai ajikinsa, Bakinta ya lalubo ya tsoma anashi, ya dinga
sarrafa harshenta cikin gwarewa shi dama gaba d'aya yasaka aranshi yau seya
angwance da Manga wannan ruwan yakeso ya saka mata dataketa masifa akanshi, Yau
Manga kam ya kula batada katab'us harshensa ya dire saman mararta yasoma wasa
dashi, bata iya komai haka ya dinga lasarta san ranshi, duk inda takeda wata gab'a
a mace take bata iya aikatawa kanta komai se numfarfashi datake saukewa a hankali,
Hannunshi yakai wurin hq d'inta yaji sa a jiqe sharkaf, babu abu mafi soyuwa awurin
Ali Abbas kamar ruwannan yana matuqar so yaji mace a jiqe gigice mata yayi tun anan
ya soma sam batu, ya shirya baiwa matarshi dad'in da babu irinshi a duniya,
harshensa yakai a wurin ya soma lasa.........daga nan nidai nai waje jin Manga na
shirin tara mana jama'ar garin agadez sabida tsabar ihun datake tana neman yayan
nata ya tausayawa rayuwarta.......

Bayan komai ya lafa Manga ta zama Aunty Manga anji mazan qwarai! Hhh, Se wani
sabon yaa Alinta ya lullub'eta yayinda shi kuma yake dad'a godewa Allah daya tsare
masa matarsa har lokacin daya sauke mata haqqinta dan kanshi, qanqameta yayi sosai
yace "Nagode Manga nagOde Allah ya miki albarka ya shiryar miki da zuri'ar dazaki
tara anan gaba, yanda kika faranta raina yau Allah ya faranta rayuwarki iya tsawon
rayuwar dazakiyi nan gaba, ina sanki so mara misaltuwa,ina mimi qauna wacce bana wa
duk wata 'ya a duniya Allah ya kaiki aljannar sa mad'aukakiya" Manga dai bakin
tsiwa ya mutu an rigada anji azaba an kodu don Kuwa gogan ba ruwansa round uku
yayi, dukda kasancewar Manga bawai shekarunta qanana bane sosai she's 23 amma seda
tasha azaba ba kadan ba, da kanshi ya taimaka mata ta kimtsa kanta sanan suka
gyaran wurin atare suka kwanta baccin da basu taba kwanan farin ciki irin shi
ba......

Mom Nu'aiym
*HASKE WRITER'S ASSO. (Home of expert and perfect writer's)*

*👑ALI ABBAS👑*
*Billy Galadanchi*

*Sadaukarwa gareki qawa tagari Fulany saddy*

23
Kuka manga keyi har bayan da gari ya waye, tsananin kunyar Ali Abbas taji ya kamata
mara misaltuwa,ga rad'ad'i da azaba amma sam ta kasa gaya masa, breakfast d'inma
ta kasa tashi tayi, zama wannan gagarar ta yake sekace wacce ta haihu aka mata
d'inki,kallon ta yayi daga kwancen datake yace

"Hilwa ki tashi mana baki gaji da kwanciya ba wai?" tabare fuska tayi

"Bazan fa iya d'aura komai ba, hadiman nan zakawa magana suyi,ko kuma Aunty huddy"
tana maganar ne tamkar ta fashe da kuka dama hajiyata akwai raki sam batada hakurin
ciwo

"Hilwa na rigada na musu maganar tuni sun zo kina bacci sunce sun kammala ki tashi
muje kici" hannu ta miqa masa ya tada ita zaune sannan ta miqe a hankali, bazata
iya tafiya yanda ya dace ba dolenka seka fahimci wani abu game da ita,harga Allah
ita tama manta da wata huddy,da kanshi ya riqota tana takawa a hankali ya fahimci
ko kad'an be mata a hankali ba a parlor suka had'u da huddy ta bisu da wani kallo
na tsana me cike da ma'anoni iri iri.....duk kannin abubuwan dake faruwa jiya a
kunnenta ta musu lab'el kuma taji komai tayi kuka tamkar ranta ze fita bata san
tanada tsananin kishi ba se yanzu,bata san zata iya aikata komai akan kishi ba se
yanzu ba, ta kasa tsaida hawayen ta da sauri ta kawar da kanta tana share hawayen,
bata gayar da Ali Abbas ba! Yauce rana ta farko da hudaisa tayiwa Ali Abbas wani
abu makamancin rashin kunya tun bayan da akae aurensu, mamakinsa ya kasa b'oyuwa
akan fuskar sa yace yana danna mata wani kallo bayan sun zauna

"Hudaisa dafatar kin tashi lafiya?" banza ta masa shi kuwa arayuwa babu abinda yafi
tsana irin raini, duk rashin kunyar Manga bataqin gayar dashi bare shida kanshi
yamata magana tamai banza,bekai qarshen tunanin saba yaji Manga tace

"Aunty huddy ina kwana" ita d'inma qyaleta tae, kallon Manga yayi har lokacin ita
tana tsaye

"Hilwa tsayin kuma na menene ki zauna mana?" tabare fuskarnan tayi sosai idan nan
ya kawo ruwa, bataso huddy ta fahimci halin datake ciki kuma harga Allah yanda take
ganin kujerar nan batada laushi bazata iya zama akai ba gani take tamkar zafi
zataji, a tsayen ma ya takeji bare ta zauna saman wannan kujerar da aganin batada
maraba da katako,foam dake cikin kujerar sam be mata ba

"Yaya dai kin cika rigima wlhy, zaman ne bazakiyiba kome,ko zaki zauna saman
cinyana ne?" girgiza masa kai tayi yace

"Toki zauna mana" hawayen tane ya gangaro kantayi wani yunkurin ya cizgota ya daura
kan kujerar wata qara ta qwalla ta miqe tsaye mamakinta yake

"Ke Manga menene wai?" kuka take yanzu kam

"Yaa Ali wlhy zafi nakeji" Miqewa yayi "Duk sanyin AC n nan kice zafi manga kodai
bakida lafiya ne?" shi be gano cewar wai zafin qasan ta take nufi ba, sabida basu
haka sosai da huddy ba, juyawa tayi kurun ta soma tafiya a hankali zuwa d'akinta
bayanta yabi ya riqeta suka ci gaba da takawa a hankali har d'akin nata kwanciya
tayi sannan ta lumshe idanta tace

"Ka kiramun Mama dan Allah, maman Amrah" zazzab'inne? Ko asibiti dai zamuje?"
girgiza masa kai tayi alamar no "Maman dai zaka ce 'yar china ta kiramun" beyi musu
ba ya juya koda yaje waje ya tarar hudaisa ma bata ci komai ba ta duqar da kanta
saman table din dining din tana tunani zece ko kuka, 'yar chinan ya soma nemowa ya
aiketan sannan ya juya ya dagowa huddy kanta,ba kuka takeyi ba amma idanta yayi ja
sosai

"Baby menene ko kema bakida lafiya ne?" lumshe idanta tayi amaimakon haushinsa
datake ji yanzu kuma seta soma jin wani qaunar sa na qara ratsa ta wannan kallon
dayake mata ta hango qaunarta sosai a idansa,ta kuma hango damuwa qarara a fuskarsa
yanda ya dame fuska

"Ba komai bacci nakeji sosai shisa, jiya ciwon kai ya hanani bacci yanzu kuma naji
sauqi se bacci danake ji" sam be yadda da kalamanta ba ya sani sarai tana cikin
damuwa da kishin wahalar data d'auka ta d'aurawa kanta

"Allah ya baki lafiya kije ki kwanta tam, Manga ma ba lafiya zanje na kira mama ta
dubata,na kasa gane meke damun ta" wani haushi taji ya bata tace

"Amma Abbin Ameer duk kwanakinnan dakayi a agadez baka tashi mayar da Manga maceba
se ina nan, sabida kurun ka shirya tozartar dani kuma shine ku duka biyu kuka
daddage kuke d'aga murya sekace wani abin shagali, kasani kishi gaskia ne kuma
inada zuciya bawai karya nake ba, bayan duk abubuwan da kuka aikatamun sekuma kunzo
nan kun nunamun kun yi kwanciyar farko?" wani haushi yaji ta bashi yasani label ta
musu abinda yafi tsana kenan arayuwar sa asa masa ido, qanqance idansa yayi cikin
tsananin b'acin rai yace

"Hudaisa dukkanin wasu halaye da suka saka ada bana qaunarki sune kike qoqrin
dawowa dasu yanzu, ki sani wlhy bazan lamunci wani rashin kirki daga wurin kiba,
sanin kanki ne ina miki so na haqiqa daba kowace mace ke samun irinshi daga wurin
mijinta ba, naga alama kina so ki janyowa kanki inji na tsaneki wlhy, ki kama kanki
mu zaina lafiya dake,ki barni in qara sanki akan wanda nake kikace haka zakici gaba
dayi zaki ga mummunan halina dabakisan dashi ba ada" shiru tayi kurun tana
kallonshi har Mama tashigo b'angaren da saurinta, wurin mama yayi koda be santaba
sosai

"Tana d'akin ta bansan meke mata ciwo ba" wuceshi mama tayi tabi bayan 'yar china
zuwa d'agin, manga sarakan raki tana ganin mama ta sanya ihun kuka wai zazzab'i
takeji maman dai bata yarda ba tace ta tashi suje b'angarenta seda aka riqeta yanda
take tafiya kadai ya sanar da mama cewar yaune ranar farko da wani ya santa
matsayin 'ya mace, kai tsaye bagaruwa ta had'a ta zuba ruwan khal ta sanyata sit
bath, a haka bayan ta gama ta sanyata akan kujerar er meduguri er tsuguna ta mata
me rami a tsakiya ta sanya mata kanunfari bushahsen garin lalle ta turara mata su,
bayan nan aka had'a mata madarar tsarki ta na tsarki dashi akai akai, bata bari ta
koma d'akinba se bayan kwana hud'u zuwa,zuwa wannan lokacin har Ali Abbas ya shirya
da hudaisan sa sun dawo normal,abu d'aya ke damunshi rashin Manga tun ranar be qara
ganin taba kuma harga Allah yana buqatarta a kusa dashi sosai.......

Mama da kanta ta dawo da Manga b'angaren zuwa wannan laokcin suna shirin juyawa
Yamai ma sabida fad'an da me martaba mahaifin Ali Abbas keyi cewar besan zaman da
suke a garin ba sun dad'e....

Tunda Manga ta dawo take tsoron Ali Abbas, hudaisa kuwa ta dawo wata iri tun
dawowar manga bata ma magana sosai, ranar da dare Ali Abbas yaje d'akin Manga koda
yazo ai haraka kuka ta sanya masa wiwi akan bataso da zafi, haka ya lallab'a
abarsa harya cimma burinshi a yanda yaji tamafi masa waccen ranar dad'i sabida
yaji se wani launin qamshi gabanta ke fitarwa ga wani sulb'i naman wurin ya cicciko
sosai, washe gari ya tasheta atare sukayi wanka suka dawo d'akin kallonta yake
cikeda so da qauna

"Hilwa Yauba zafine hala?"Tafukan hannayenta biyu ta saka ta rufe fuskarta tana
dariya, sunkuyowa yayi daidai fuskarta yace
"Yaa Ali da dad'i,koba haka kike fad'a ba yanzu kuma zaki wani rufe mun fuska na
gulma bayan kin gama ihun da dad'i yanzu zaki rufe fuska" dariya tayi ta shagwab'e
mai fuska

"Allah ni yaa Ali bance komai ba" dariyar shima yayi yace

"Idan kuwa kika qaramun sambatu sena bige miki bakin mu huta kawai" dariya ta bushe
dashi batai magana ba dai, haka sukaje dining bayan sun kallama ya kallesu su duka

"Huddy ke gobe zaki wuce Nigeria sabida aikinki kwana bakwai kikai anan, ke kuma
manga ki shirya zamu wuce yamai har su mommy gobe inshaa Allahu" kallonshi manga
tayi har idanta ya cicciko

"Kuje Yamai abinku nidai Aunty huddy zanbi Nigeria d'in kanku qaraso" girgirza mata
kai Ali Abbas yae a fakaice bayaso huddy ta gano akwai matsala taja bakinta kau ta
tsuke amma, lokaci d'aya taji hankalinta ya gama tashi ainun..... Hakan kuwa akayi
washe gari suka shirya kowa ya kama inda zashi cikin tafiyar yamai harda me martaba
sarkin agadaz da ummu da mama da kawu Bala.....

Sun samu tarba me kyau se bayan la'asar suka zauna fada dukkaninsu,an gayawa me
martaba mahaifin Baban Manga komai game da dangan tamar dake tsakanin su Manga da
su Ali, se bayan ya gama jin komai yace

"Idan na yanke hukunci bana sauya magana ta, yaro yaci zarafin jinina kuma bazan
tab'a lamun tar wannan auren, ko bayan raina ban yafewa wanda ya sake mayar da
auren su ba" mamakine ya bayyana a fuskar daukacin mutanen, banda sarkin yamai
yasan halin abokinshi da kafiya

"yallab'ai wannan karan kam gaskia bazan bari Herfsatou ta shiga wannan yanayin ba
Aliyou yana san matarshi ina kula da duk wani mostin su akan juna tun zuwansu
agadez, gwara tun wuri abaiwa zuciyoyi hakuri sabida nikam bazan sake aikata
kuskuren damukayi abaya ba" a fusace ya miqe tsaye

"Zanga wanda yakeda ikon yimun yanda banaso, wlhy bazan lamun taba sam!! Dolene se
an raba musu aure,ko uban Alin yaxo zan nuna masa qarfin mulkin danake dashi,ko
kaine Audu wlhy sedai kotu ta rabamu dakai,amma Manga bazata komawa auren Aliyou
ba,yara mara tarbiya dan iska" miqewa shima sarkin yayi suka soma banbami seda aka
basu baki daganan aka dage taron se zuwa gobe idan zuciyoyi sun huta, Sarkin yamai
ya shirya idan ma yaqi yarda goben ze nuna masa amincewarsa daganan ya sace Manga
ya baiwa Ali Abas su gudu Niger suma bar qasar shiya sani, yayi da shi kuma nashi
qudurin daban domin kuwa cikin dare yasanya gautawa suka arce da mNaga zuwa gidansa
na hutawa inda za'a bata tsaro na musamman harse wannan shegen yabar qasar tukunna
ta dawo........Manga kam koda ta farka ta ganta kewaye da bayi mata waje duk
tsaronta maza keyi se kuka ba qaqqautawa.

Wayewar gari aka tashi ba manga sarki yaqi saurararsu akan su kawo takardar
sakin Manga koya kawo musu sammacin kotu!!!!!

MoM Nu'aiym
*HASKE WRITER'S ASSO. (Home of expert and perfect writer's)*

*👑ALI ABBAS👑*

*Sadaukarwa gareki qawa ta gari Fulany saddy*

24
Ganin Ali Abbas na neman zaucewa ya sanya sarkin agadez yayi gyaran zama cikin
hikima

"Tabbas kuwa nima na goyi bayan ka, gwara a raban auren nan a yanda na kulama ita
kanta bason yaron take ba dole ake mata, sabida haka kai Ali Abbas tashi maza muje
ka rubuta mata takardar ta kowa ya huta" da sauri Ali Abbas ya kalleshi yana
mamakin kalamanshi seya hango yana mai da ido sadda kanshi yayi qasa yace

"Dan Allah kumun rai wlhy manga ce rayuwa ta,namuku alqawarin zan kula da ita fiye
da yanda zan kula da kaina, zan sota fiye da yanda zanso kaina, zan qaunaceta
fiyeda yanda zan qaunaci 'ya'yan dana haifa da ciki na,dan Allah ku barni da Manga
wlhy matana tana sona" miqewa sarkin agadez yayi

"Babu wata magana sarki me adalci ya gama yanke hukunci, muje masauki na baka biro
da takarda kurun,kuma uku zaka rubuta sabisa ka sani ba gyara har abada" sarki kuwa
dad'i ya gama kamashi se murmushi yakeyi ya miqe shima yace..
"Naji dad'i matuqa daka fahimceni Aminina wannan yaron sam baya qaunar jinin
mu,sabida haka na barka dashi lallai ya rubuta ya aiko nan da kwanaki uku kona
kaishi kotu niba ruwa na ka kuma sani" miqa masa hanni yace

"Bakada matsala kurun ka tsame hannun ka barni dashi,ai Ali Abbas jinina ne sabida
haka lallai zan tilastashi ya sakar ma jikar ka" kallonshi yayi sabida lokaci d'aya
yaji maganarshi tazo masa da alamar harshen damo yace

"Haba Abokina? Yazakace jikarta kuma? Jikar mu dai ko?" murmushi yayi cikeda
takaici yace

"Gani nayi Hafsatu Manga nance masarautarta ta uba, sannan Ali Abbas bashida alaqa
da kowa a gidannan dani yake da alaqa, naga kuma kamar yanda zansa ya sake maka
jika haka kaima zan daura maka wani nauyin na sanya Ibrahim ya sakar mun yarinyata
kaga kenan Manga na hannunka ubanta yana hannunka sun dawo masarautar su, Innoh
kuma dama wahalar datash ta isheni har aikatau duk a sanidiyar muzgunawar d'anka ya
aureta bayaso, kaga bayaso ya saketa kazalika Ali Bayason Manga ya saketa duk
abinda Manga tagani abinda ubanta ya aikata ne ake maida masa abinsa, sabida
qiyayyar Innoh yabar qasar nan dan kawai a nuna masa kuskurensa shisa tun a duniya
kaga mijin 'yarsa ya mata basaja sabida qiyayya, shiya bar gida da kowa da kowa
nasa yayinda surukinsa ya gudu yabar masa er tasa agida, shin wanene yake girbe
abinda ya shuka anan?? Shine ko itane?" zufa ce ta soma karyowa Mahaifin Iro yasani
kaf Niger republic babu wanda ze baiwa d'anshi auren 'yarsa a yanzu irin wannan
mugun abin daya aikata kowace masarauta tasan ya gudu yabar garin akan anmasa auren
dole gashi shi kuwa daya baiwa Iro damar auren talaka gwara yaga gawar Iro

"Yanzu Aboki irin rashin karar dazaka nunamun kenan baka kojin kunya ta? Yanzu dama
ashe akwai ranar dazata zo ka nuna baka kaunar j8nina? Lallai kazo da wata magana
kuma inshaa Allah Iro baze saki Inno ba har abada" mahaifin innoh kurun soma tafiya
yayi yayinda dukkanin wanda yazo dasu suma suka miqa harya kai kofar barin fada
yace

"Nanda kwanaki uku zan aiko da takardar sakin Manga, amma da sharad'in senaga
takardar sakin Inno nanda kwanaki ukun, duk wanda ka aika yakai takardar inshaa
Allah namaka alqawarin shine ze dawo da takardar sakin Manga ya kawoma" zufa se
keto masa yayinda Baban Manga hankalinshi yakai maqura wurin tashi, shi akeso
akashe anan ga mutuwar aurenshi da macen dayake ga harya koma ga Allah baze tab'a
samun nagartacciya irin taba, ga kuma mutuwar auren ersa mafi soyuwa agareshi!!!!
Haka suka fice batare da Baban Manga ya koda motsa ba, mahaifin shi ya mayarda
dubanshi zuwa ga reshi yace

"Kayi hakuri zansan yanda za'ayi na karbo takardar sakin Manga batare daka saki
Innoh ba, ka sani wlhy bazan bari su lalata ma rayuwa ba so yake ka auri er talaka
in shiga uku na, yasani tunda ka gudu da mace babu wacce zata sake aurenka daga
wata masarautar har abada, nize b'atawa suna ya sanya jinina ya auri er matsiyata
yayi kad'an kuma" qurawa mahaifin nashi ido yayi,amma ya kasa furta komai aranshi
yake mamakin hali irin na mahaifinshi wato shi sam beji wa'azi ba haryanzu beyi
karatun ta nutsu ba, duk wannan abin daya faru beyi realizing cewar ya aikata
mummunan kuskure ba, aranshi yace wannan karon sam bazan lamunci wannan rashin
adalcin daga wurin mahaifina ba, a zahiri kuwa miqewa kurun yayi yabar fadar gaba
d'aya batare dayace kanzil Ba....

Kai tsaye jirgin sha biyu suka hau zuwa yamai, Ali Abbas kansa ya masa zafi, ya
kasa gane inda dukkaninsu suka dosa,menene kuma ze sanya yarjejeniya tashiga cikin
wannan maganar, manganshi akeso a had'awa zafi biyu lokaci d'aya akashe mata aure
kuma akashe na uwar ta, yanadabyaqinin yanzu manga tasoma sansa ba ma kad'an ba,
yana wayannan saqe saqen har jirginsu yayi landing a yamai.....

*Ina labarin Manga*

Kallon kowa take da mamaki ta sanya wata baiwa ta mata kiran wani daga cikin
dogarawan dasuke tsaronta

"Tambayar ka zanyi kabani amsa kai tsaye menene ya sanya aka kawoni nan kuma mesa
aka kawo ni nan d'in?" sadda kanshi yayi qasa yace

"Ranki ya dad'e duk wanda kenan babu wanda keda masaniyar mesa aka kawoki nan,
andaice mu tsareki tsaro me kyau karmu barki kije nanda can inji me martba" gyad'a
kanta tayi cikeda gamsuwa da bayaninsa ta fahimci inda zancensa ya dosa,gyaran
zamanta tayi tace

"Lallai kam da gaske me martaba nasona da hutu, tonan wane unguwa ne? Kallonta yayi
bayaso ya sanar mata asamu matsala se sadda kanshi yayi qasa, ta gano baya so ya
sanar mata setace

"Jeka abinka nasan zezo shise sanya a sanar dani ai" juyawa kurun yae, ita kuwa se
hawaye shar, kallon akwatin kayanta tayi lokaci d'aya ta sak8 wani lallau san
murmushi ta kalli hadimar dake d'akin tace

"Ki bani wuri bana san damuwa idan ina buqatar wani abin zan kiraki" ficewa tayi
sumsum ita kuwa ta sauka da hanzari ta zuge zip din akwatin kayanta ta soma
bincike, qaramar wayarta ta zaro wacce tunda sukazo ta ajiyeta sabida yanda idan
takira ummu a Niggria ake zuqar katinta, Murmushi tayi sanda ta kunna taga cewar
akwai caji a jiki, zuwa tayi ta datse qofar d'akin sannan ta dawo ta zauna kallon
allon wayan take ta kasa tunano Number din Ali Abbas babushi a wayanta katin baze
isheta ta kira ummu hartace ta sadata da Ali Abbas ba, runtse idanta tayi ta bude
se yau take ganin wawtar ta ta qin haddacw digit din mijinta, Flashing tawa ummu
dake can cikin tsananin b'acin ran cin kashin da aka musu, amma Mahaifin Innoh ya
sanar musu hikima ce yanda yayi sabida me martaba baze tab'a bari Iro ya saki innoh
ba,sabida kowa yasan yabar gida ba wata masarauta dazata baiwa iro aure shi kuwa
baya had'a kanshi da talakawa, yanaso ne ya nuna masa kuskurensa.....tana dubawa
taga Manga ta kira back da sauri dama tayita kiran number dinta bata shiga

"Ummu naa inasan nabar nan gidan ban gane me ake nufi da ajiye anan ba"

"Ki nutsu Auta gayamin kina ina yanzu?"

"Ummu nima ban sani ba wani gida kurun na farka na ganni ga gardawa da hadimai mata
sunfi 30 a gidan hadda akwatin kayana, aciki ma na dakko wannan wayar tawa dana
ajiye dan banga babban wayana ba"

"Tou ki saurara kiji,kakanki ne ya sanya aka b'oyeki sabida yanaso ya sanya lallai
ALi Abbas ya sakeki, toki sani bazan iya haqura ba, bazan lamunci tarwatsewar
rayuwar ku ba sabida haka nawa me martaba waya zezo gobe inshaa Allah, ki nutsu
idan kakan naki yazo ki nuna masa sam ke bazaki komawa Ali Abbas ba, kema bakya so
dama tsoro kike ji yanzu kuma tunda kinada gatanki abi miki haqqinki, zakiga ze
saka a dawo dake cikin mutane ki nuna masa aje koma inane ke bazaki koma ba, ni
kuwa kinga idan an kawo ki zansan yanda za'ayi in sace ki zuwa Niger dan na gano
seda haka....."daganan ta kwashe komai na yanda akayi da mahaifin innoh dana baban
manga ta sanar wa manga ta qara da cewar

"ko yanzu hankalin shi a tashe yake sabida bayasan sakin, kina addu'a kuma ki kula
sosai kar wani yaga wayar hannun ki mu kasa gaisawa, zan saka yaro ya kiraki nanda
mintuna biyar nasan kina buqatar hakan" da sauri tace

"Sosai Ummu,sosai nakeso inyi magana dashi ince ya kwantar da hankalin shi indai
nice bazamu rabuba da yardar Allah" nisawa ummu ta qarajin tausayin su matuqa ta
qudurta a ranta se inda qarfinta ya k'are.....

Manga na nan kwancen sega kiran Ali Abbas, dama kuma ta saka wayanta silent
sabida tsaro, lumshe idanta tai tamkar yana ganin ta sannan ta sauke ajiyan zuciya
datajiyo shi shima ya sauke fiye da nata kan yace komai ta soma kuka

"yaa Ali amma seda nace dakai zanbi Aunty ka barni na taho nan dabasa sona
sam,yanzu gashi sun datse ni a wannan gidan sun hanani in ganka kuma nayi kewarka
fa" ta qarashe maganar tana sheshekar kuka"

"Karkice zaki mun kuka mana Manga na, zaki qara d'agamun hankali ne fa,kinsan
banasan b'acin ranki ko nan da can dan Allah ki kwantar da hankali, idan kikai
yanda ummu tace qasar Nigeria ma bazani dake ba, Madina zan koma dake da zama gaba
d'aya inda bame takurawa rayuwar ki kinji" shiru tayi ta tsagaita kukan tace

"Toni kamun labari bana jin dad'in komai kai kawai nakeso in gani" murmushi yayi ya
soma mata wasa seda ta saki jikinta.....

Washe gari kuwa sega Shinan yazo da kanshi me martaba, cikeda da dabara Manga
tagama ce masa batasan Ali Abbas bazata koma ba, ita koda ma su inno zasu koma
nigeria bada ita ba dad'i kamar me ya dinga zabga mata albarka ya dauketa suka koma
ainahin gidanshi...... Ba jimawa sarkin musulmi yazo daga sokoto da kanshi, en
yamai ma sun qaraso aka zauna meeting akai akai yaqi amincewa da maganar su, haka
aka kira ganin be yardaba ya sanya itama tace bazata koma ba, haka taro ya watse
rayuka ba dad'i....Abinda be sani ba Manga daga fadar shi masarautar ta bari gaba
d'aya ba tare da kowa ya sani ba, kai tsaye batare data dauki kayanta ko daya ba se
wayarta babba da qarama da caja da jakar hannu.....tasha taje ta hau mota ta wuce
Nigeria gaba daya abinta,message kurun tawa Ali Abbas akan tana hanyar Nigeria.....

Mom Nu'aiym
*HASKE WRITER'S ASSO. (Home of expert and perfect writer's)*

*👑ALI ABBAS👑*

*Billy Galadanchi*

*Sadaukarwa gareki qawa tagari Fulany saddy*

25
Se washe gari su Ali Abbas suka bar garin gaba daya tare da me martaba, yayinda
sargin yamai se masifa yakeyi akan sune suka sace Manga babu wanda yabi ta kanshi
har Baban Manga suka had'o ba sallama suka sake baro masa gidan wannan karon baban
Manga ya saka a rayuwarshi baze qara waiwayar gidaba ya kula sam mahaifinshi baze
tab'a canjawa kuma yana shirin wargaza masa rayuwarshi data zuri'arshi baki
d'aya,kuma mahaifin innoh ya bashi goyon baya a sokoto ya siya musu gida sannan
yace tunda can Allah ya qaddari zaman nasu yaja jari abinsa yayi kasuwanci......

Kallon kallo aka tsayayi tsakanin huddy da Manga bayan da Manga ta isa sokoto,

"Aunty huddy ina wuni?" shine abinda ta furta bayan da taga kallon bame qarewa
bane,wani sheqeqe huddy ta kalleta ta zubar sannan tace

"Lapia lau,me kikazo yimun agida?" Mamakin kalamanta Manga keyi ta juya kawai zuwa
d'akin dayake mallakinta tuni batare data bata amsa ba, itama huddy batabi ta kanta
ba sabida aiki zataje ta wuce tana mamakin dawowar ta ayau bayan Ali Abbas yace
shise washe gari, haka ta fice zuwa gidan batare data kira shiba a zatonta tare
suka dawo, tana mamakin mesa ze turo mata manga gidanta bayan itama mangar tanada
gidanta mallakinta wanda aka kaita cikinsa matsayin matarshi? Haushi kamar me haka
ta qarasa office se mita take a zuci.....

Dayake dawowar mota sukayi yamma likis suka dawo sokoto,dama koda su Baban Manga
suka zo anrigada an siya musu gida sedai se andan masa gyara kasancewar anginane ba
wanda ya shiga anan fada aka musu masauki kan a kammala gyara, kai tsaye Ali Abbas
part d'insu ya wuce Huddy yaci karo da ita a parlor tana shirin fita zuwa office
kawar da kanta tayi daga dubansa batai magana ba, da kanshi ya qarasa gareta,harga
Allah Ali Abbas yana matuqar san huddy ya kasa gane inda ta dosa a en kwanakinnan,
kyakyawar runguma ya kai mata ya sumbace ta a goshi,hannu ya sanya ya tallafo
hab'arta

"Baby ni kuma yau fushin me ake dani? Tun jiya nake kiranki bakya daukar wayana
mesa? Murmushi ta sakar masa najin dadin yanda taga ya damu da ita sosai

"Kaine baka sanar dami tun jiya zaku dawo ba ai,se manga nagani kuma baka kwaba a
gida ba" murmushi ya sakar mata shima

"Huddaisa nine nace dake tun jiya na dawo wlhy ni yau na dawo gidannan,da garin ma
gabaki daya Manga ma da kika gani da kanta tai tahowarta jiya bazata iya zuwa yauba
tace" sauke numfashi tayi tace

"Ina call ne kuma an kawo emergrncy yanzu akamun waya ga ambulance can ma tazo ta
daukeni,so zan tafi sena dawo" qara matseta yayi sosai yace

"ki dawo da wuri my baby,ina buqatar kulawanki fa" murmushi jin dadin kalamanshi
tayi ta hade bakinta da nashi adaidai lokacin da manga ta doso parlor din tafito
dakinta,lobbyn ta koma da sauri girjinta ya soma dokawa da sauri bayau ne karanta
na farko ganinsu a haka ba, amma lallai yau taji wani azaba dabatasan da akwai
irinshi a duniya ba,hankalinta ya tashi matuqa,wani qololon baqin ciki ke mata yawo
tsakanin cikinta da maqogwaronta ta kasa had'yeshi ta kuma kasa fito dashi....
Tanajin ambude kofar alamun Huddy zata fita ta fito tattaro nutsuwarta tayi gu
d'aya bataso ya gane tace tana me rugowa da gudu

"Oyoyo yaa Ali" wara hannayenshi yayi yana dari ta fad'a qirjinshi da gudunta tana
dariya,d'agata sama yayi yana jujjuya ta

"Hilwa na an qara nauyi kiga yanda nake gumi sabida na daukeki" ya furta daidai
lokacin daya direta a qirjinsa bayan sun kwanta qasa ta masa rub da ciki suna
shaqar numfashin juna

"Ni Gaskia karkace ina qara nauyi sabida banasan nae qatuwa kaje ka auromun sirirya
tazo tana mun yanga" Huddy dake tsaye kallon kanta tayi yanda aure ya mayar da ita
wata irin qatuwa tamkar ba ita ba, shi kuma dariya yayi sunma manta da ita wlhy
manga ma ta zata ta wucene shisa ta ware suka jin dadin ganin junan su
"Hilwa kome zaki zama arayuwa nime qaunar kine a haka, ni sam bana san mace
bushsashiya nafiso wannan qaton d'uwawun naki ya qara girma yayi goman haka ma"
turo baki tayi cikeda shagwab'a tace tana me dukan girjinshi

"yaa Ali sam bakada kunya agaban kanka tsaye kanka cewa wannan abin" tsunkulinta ya
shiga yi suka ruga d'akin da gudun su atare suna qyalqyala dariya, huddy dake tsaye
jikin k'ofa share qwallan daya kwaranyo mata tai ta wuce kawai zuwa wurin aikinta
rai a b'ace, wani azalzalallen kishi takeji mara misaltuwa...office ta rufe ta
sanya kuka bayan ta isa, tafi 10 mnts tana kuka gata da Emergency case tunda waya
ne aka mata, mamanta ta kira a waya tana d'agawa tace da ita

"Mommy wlhy bazan iyaba,kin mayi haquri dama haka kishi yake,wlhy mommy idan naci
gaba da zama Manga koba itaba indai kiahiyace mutuwa zan, dan Allah ki sanya ko
bokanki ne ya kashe auren Manga da yaa Ali wlhy na gaji bazan iya jure waba" wani
qasaitaccen murmushi Mommy tayi yaudai zatasha dadin ta gashi har er ta tasoma gane
kan garin,tunda har da kanta take zancen aje gun boka

"Yauwa 'yata dama na sanar dake bazak8 iyaba,wani aikin se boka d'an murus,gunshi
zamuje nida haj mariya gobe da safe in saka ya kashe auren murus,kowa ya huta kinji
yarinyar kirki,Allah ya miki albarka da kika gane wa ennan dangin na mayu mallake
miki miji zasuyi" sallama sukayi sannan ta wuce zuwa office.

*Yamai*

Tunda aka bincika ba Manga ba dalilin ta hankalin sarki ya tashi, koda ya nemi
a kira masa iro aka sanar masa baya gidan shima tun safe seya qara rikicewa, ganin
dai har dare ba labarin dukansu ga wayanshi bata tafiya, ya gano sarai sun gudu ne
shida ershi in kuwa hakane iro be kyauta masa ba akaro na biyu ya nuna masa ya
isarwa kanshi,yayi bakin ciki matuqa,yakuma qudurta aranshi baze taba qyalewa
ba,seya bi bayansu ai masarautar ta sokoto ba b'oyayya bace....

Ammin huddy taci nasarar zuwa gun bokanta inda ta karb'o wani ruwan da idan
har huddy ta saka shi a abinci yaci, takumayi tsarki da ruwan tabashi na tsarkin
yasha to kuwa baze qara ganin wata mace a idanshi ba se ita kawai, zeji ya tsani
kowa.....

Kwance a saman jikin Ali Abbas Manga take tana wasa da kwantacciyar sumar data yi
luff a saman faffad'an qirjinshi,idanta a lumshe yake tana jinta daban bazata
kwatanta kalar dad'in datakeji ba a wannan yanayin, shi kuwa hannunshi nakan sumar
kanta yana shafawa a hankali,magana yake mata da wata murya wacce ita kad'aice
kalar sautin ke fita idan yana magana da ita shida kanshi besan dalili ba.....

"Manga bana san kowa yasan cewar Madina zamuje, inaso in samu nutsuwa mafi dad'in
gaske atare dake,ki sani muna tare da mahassada iri iri a kewaye damu,kuma akwai
masu bibiyrmu da mugun sharri sabida haka kowa ki sanar masa zaki koma Niger gun
kakan ninki, akan wata sabga ta daban haka muka tsara dasu Abbu, ni kuma zanje
lagos idan na wuce da kwana biyu seki biyoni baya a lagos din daganan semuje dubai
mu wuce madina bayan sati uku" murmushi tayi tace

"Tooh yaa Ali,amma kwana biyun dazakayi da tafiya ka barni zanta kuka ma ko" dariya
ya sanya hannu ya shafi nonuwanta

"Nima zanyi missing komai daya shafeki Hilwa,musamman abokanan wasan nan nawa guda
biyu ina qaunar su sosai kuma bana so suna mun nisa" fuskarta ta cura a cikin
qirjinsa alamun jin kunya tace

"yaa Ali kaiko tam shi kenan" cakulkuli ya soma yi mata ta zille tana dariya tayi
hanyar toilet,manyan mazaunanta da heeps ya qurawa ido yanda suke juyi ya lashi lps
dinshi ya qosa ya gansu a qasar saudi da ake wuni bacci, sesun sheqe ayarau, idan
ma sukaje har phones dinshi kashewa zeyi a huta....

Washe gari Huddy har tasha taje ta karb'o saqon mugun abin da suka shirya itada
uwarta, tazo tayi nasarar sanya masa a abinci yakuma ci sosai, har lokacin manga
agidan take zama acewar sa kota koma gidanta tunda tafiya zatayi wahala ne kawai,
ruwan maganin ma ta shige ktchn dama kuma tayi tsarki dasu ta boye a wani roba dan
haka sirkawa kurun tayi ta soma juyawa,Manga datazo dakko masa ruwan na kallon ta
da sauri kuwa taje ta kusa dashi ta zauna tana jiran qarasowar huddy har Abbas ya
kula da rashin nutsuwar Manga din, se kallonta yakeyi suna nan zaune huddy ta shigo
da cup a saman qaramin tray,yasani ba'a kawo masa ruwa haka dole se'a roba se
mamakin ganin ruwa a cup yakeyi, bece komai ba ya miqa hannu ya karb'a, Manga na
kallonshi harya kai cup bakinshi ya soma kurb'a ta rasa dalilin daya sanya ta kasa
cewa karya sha.......

Mom Nu'aiym
*HASKE WRITER'S ASSO. (Home of expert and perfect writer's)*

*👑ALI ABBAS👑*

*Billy Galadanchi*

*Sadaukarwa gareki qawa tagari Fulany saddy*

26

Ganin fa ze zuqa da kyau ya sanya da sauri tace

"Yaa Ali karka sha wannan ruwan karka had'iye plss zubar da wanda kasa a baki"
besan mesa ya miqe ya fesar da wanda ke bakinshi ba yakuma wurgar da kofin dake
hannun shi ya tarwatse ya wurin ya mayarda dubanshi gareta

"Meya faru da ruwan Allah ya soni ban shaba"

"Banaso yaa Ali na gaya maka abinda ke faruwa kazo ka tashi hankalinka abanza tu da
Allah yasa bakasha ba aishi kenan" kallon ta yayi

"Manga banasan raini sanar dani meke faruwa" kallon ta ta mayar zuwaga huddy taketa
faman zare ido tana had'a gummi tace

"Aunty huddy kin yadda ingaya mai?" zaro ido tayi

"Mezak8 gaya masa kuma? Aibeje canba tunda besha ba,kinga malama kiyi iya abinda ke
gabanki kinj8 ni ba" dariya tayi sosai sannan tace

"Bazan tsura ido ina kallo mijina ya cutu ba sam, bazan lamunci a cutarmun dashi
ba,kaga yaa Ali kasan mena gani?" kan yace wani abu da sauri huddy ta rufe bakin
Manga jikinta se rawa yakeyi

"Me kike shirin yi ne wai Manga? Bakida hankali ne ki bari zamuyi magana tsakanin
mu amma ba a nan ba" gyaran tsayuwarshi yayi ya kasa gane inda suka dosa ga uban
gumi da take narkawa naba gaira ba dal8li duk da zafin sokoto ya sani sarai wlhy
wannan sanyin na AC be isa kasa baiwa bawa ni'ima ba,cikin nutsuwa yace

"Huddy ki shiga hankalinki kina jina ai,Manga ke kuma sanar dani yanzu yanzun nan
menene?? Meya faru da ruwan"

Koda Manga ta kalli huddy harta soma kuka ta sani wlhy aurenta ya qare daga ranar
abin ma tsoro yake bata yanda ya faru so fast

"Kaga yaa Ali bari kaji bafa wani abin bane dama dazan shiga kitchen ne" rufe
bakinta huddyn ta kumayi da hannunta tana girgiza mata kai alamar ta rufa
asirinta,wannan karon manga ta harzuqa bige mata hannu tayi da qarfi..

"Bansan irin hakannan wlhy, idan ke baki san darajar mijinki ba nina sani, idan
kuma ke bakisan lafiyarshi itace gatanmu ba toni na sani, gwara na gayamai me kikai
masa sabida gove idan kin kawo mai ruwa a kofi ya dena sha,kinata wannan rawar
jikin sekace wacce ke shirin yin kisa, kokinji nace kinyi wani laifi ne? Ki nutsu
kinji ba yauwa" kallon Ali Abbas tayi

"D'azu ina zuwa kithen na tarar da wannan cup da irin qatuwar tsutsar nan me gashi
aciki, masu sanya gabaki daya quraje su fito ajikinn mutum, shine fa nacewa buwa a
jefar da cup din shine wannan matar ta hauni da zagi wai ba ubana bane ya siya mata
kayan dazance a wurgar, nabata labarin illan tsutsar shine fa zagi ta uwa ta uba
tace a jefar da tsutsan a wanke mata cuo din ta,yanzu sabida taga qarshena shine ta
zuboma ruwa aciki,nikuwa bazan bari kasha ba wlhy" Kallon sa ya mayar ga huddy
daketa mayarda numfarfashi cikin kasala, taji dadin rufin asirin da manga ta mata
cox wannan dukme sauqi ne ai

"Mesa zaki kawon ruwa acup din to? Sabida kishi ne kokuma kasheni kawai kikeso
kiyi?" matsawa tai kusa dashi ta kamo hannunshi

"Haba Abbi yazakace inaso in kashe ka? Nice fa hudaisan ka Abbi, wlhy mantawa nayi
dabadan haka ba dana kawo ma a wani dan Allah kayi hakuri" murmushi ya sub'uce masa
ganin dukta damu lokaci d'aya ya gaskata cewar kuskure ne da mantuwa

"Shi kenan a kiyaye gaba plss,irin wannan qwarin sunada had'ari kinga be kyautu ace
ana mantawa da inda sukaje ba,gashi damunane be tsaya ba suketa yawo,zansaka ayi
maganin feshi seku koma dayan bangaren na kwana daya" yana gamar fadan hakan ya
koma cikin parlor din ya zauna abinshi......Juyawa huddy tayi dakinta manga tabi
bayanta...

"Aunty huddy inasan sanin ruwan meye kika zubawa yaa Ali tare da swan kikeso ki
bashi yasha?" kallonta huddy tai

"Manga wai ina wasa dakene?" murmushi manga tai

"Bakya wasa dani amma kina qoqarin cutar da mijina, na duba darajar su Ameer ne ya
sanya kikaga na rufe tukunyar asirinki, wlhy kiyi a hankali da bin bokaye da
malaman tsibbu inba haka ba wlhy nida kene a gidannan, sabida bazaki zauna kina
cutar dashi ba a banza, daga kin gano matar ceni duk kin sauya halaye ina kallon
ruwan da kika zuba a cup din baqi ne qirin kina sanya swan suka hade suka dawo
fari, wlhy tsafine kurin zeyi wannan kuma kiji tsoron Allah kina aikata shirka a
banza a wofi sabida san duniya" kasa magana Huddy tai tagano manga taga komai
asirin ta kurun take rufe wa,juyawa manga tayi Ali ma dake bakin qofar ya koma ya
zauna da sauri jin shiru alamune na juyowa za'a fito yana mamakin sauyawar halin
huddy gakuma mamakin wai baqin ruwa ya sauya launi zuwa fari a cup, manga na fitowa
tagama fusata shi d'inma bata kalleshi ba ta nufi d'akinta, tana zuwa dining ta
manta zancen kwalbar cup data fashe ta taka daya qara ta k'walla ta sunkuya a wurin
riqe da qafar, da sauri ya taso yazo ya riqeta yana tambayar ta lafiya, qafar data
riqe ya kall,glass din ya kafe a ciki yana ta zubar jini, ya sake kallon ruwan a
saman farin tile din sunyi baqin qirin dayan barin kuma fararen ruwa na gangara
wanda sukai baqin kuma sun cure wuri d'aya, mamaki sosai yake huddy kasheshi zatayi
kenan?? Akan tagano tanada kishiya anya ba manga ya dace tai wannan haukan ba kuwa?
D'agata yayi zuwa kan kujera ya cire mata glass d'in a qafanta sannan yace yana
share mata jinin da hanky dake hannunshi
"Baki kula da glasa d'in bane Hilwa?" qwallan datake tarewa ne ya silalo mata ta
sanya hannu ta share su sannan tace

"Shap na manta wlhy banma kulaba" cikin tausayi yace

"Sannu Hilwa inaga se munje chemist ko hospital ma deep ne abin" kwab'e fuskan ta
tae

"Yaa Ali me zasumun acan,dan Allah karka kaini,ka sanya mun kananzir jinin ze
tsaya" harara ya wurga mata

"ke kina haukane kananzir kinsan chemical nawa ne aciki,maza ni ki tashi mu tafi"
tabare fuskan tayi lokaci d'aya sega hawaye sharr be kulata ba ya d'agata suka bar
gidan zuwa hospital har lokacin yana tsananin mamakin mugun abinda huddy ta aikata
masa ko meye ribar ta oho......

Har akai kwana biyu baya kulata tayi ba ban vaki har ta gaji ya gagara sanar mata
me kunnen sa ya jiye masa, ko Manga be sanar wa komai ba game da yaji zancen su,
haka ya shirya ya wuce batare daya koda kulata ba ko mata sallama, abin duk yabi
ya dameta, Manga ma bayan kwana d'aya ta sameshi a lagos da jirgi ta tafi....

Ammyn huddy ce tsugune a gaban boka tana sanar masa komai yanda ya faru, bayan
ya gama saurarenta ya soma bugun qasa da kuma bincike binciken sa, a haka ya gano
tare sukai tafiya ma suna dubai, ya gayawa Ammyn huddy ya qara da cewa

"Aljani zan tura ya shiga jikin ta ya sanya tae wata qasar daban daba tamuba bakuma
inda ya dosa ba dan daganan Madina zashi, to tsayawa saka masa qiyayyar ta b'ata
lokaci ne sabida haka zamu sauya akalar rayuwarta zuwa wata duniyar tare da sanya
mantuwa a cikin kanta na duk wani abu data sani har abada" murmushi Ammyn huddy tae

"Madallah mun gode, yanzu meye ladan aikin?" wani zabura yae yace cikin ihu

"Mahaifar erki shine ladan aikin, idan kinso ki amince nizan tura a cirota idan
kuma kinso ki gayamata, sedai zata iya yi mana gaddama"

"Nima 'ya'ya na nawa a duniya, ta samu mace da namiji, sun isheta rayuwar duniya
aciro mahaifar aiba dole" wata mahaukaciyar dariya ya kwashe da ita yace

"Kije angama karki damu!!!" haka tabar wurin tanata murna ta sanya a ranta seta
sanya anma kasheta gaba d'aya kowa ya huta kawai..

Kwance manga take asaman doguwar kujerar dake cikin parlor d'in, sanye take da
yaloluwar rigar bacci iya gwiwa,tayi kyau matuqa sosai acikin rigar sumar kanta
baje saman throw pillow na kujerar datake kai, wayanta take danna wa sanda ya shigo
ya je ya janye sumar kanta data baje a kanta ya sumbace ta a goshi sannan yace

"Hilwa er dubai, kinga yanda cikin kwana ki biyu kikai fresh kuwa,lallai ke ba
kalar Nigeria bace bazamu koma ba" Murmushi tae ta sanya ta shafi sajen
fuskarsa,sunyi kusan dasuke jiyo bugun zuciyar junansu tace

"Kasan dai kafini jin dadin qasar nan, kalli yanda yanda kai kumatu,kuma Allah na
iya kula da miji,a jikina fa kake bacci har safe,gashi kuma abinci ma sekace se a
baki" dariya yayi yace

"Dakike ta tatsa na kamar me,kinga ni wanka zanyi zo muje ki tayani" murmushi tae

"Sanyi nakeji Yaa Ali, kaje kayi kayanka,idan ka gama zan tayaka shiryawa" hancinta
yaja
"Zaki shafamun mai da turare da komai da komai" murmushi tae

"Rigima dai kakeji, yau ba wani wanka dazan sakaka,sedai kai ka sakani "

"Dama kin huta abinki, Auwal friend d'ina yana waje yana jirana, zamui wani
lissafi" dariya tayi

"Ba komai kazomun da ice cream" wucewa yanayi yana murmushi da tsananin jin dad'in
rayuwar dayake da Manga ya jima sosai yana tafkawa kanshi kuskure da qwarar
kanshi" Kamar an tsikari Manga haka taji, haka kawai ta dire wayarta tayi hanyar
waje, kofar d'akin ta bud'e ta fito ta soma tafiya gashi batada maraba da tsirara
ita kanta bazatace ga inda ta nufaba, tadai san cewar babu nutsuwa akanta bata
tunano komai daya shafi rayuwa......

Auwal daya ga manga mamakine ya kamashi amma ganin ko horn aka mata ta tsayawa
se tsallaaken titi takeyi ya sanya ya fara tunanin da wata matsala binta yakeyi da
qafa lokaci daya yana dannawa Ali Abbas kira ba qaqqautawa shi kuwa se faman shiri
yake a gurguje yaqi daga wayar gani yake tamkar dan yana jiranshi a waje ne ......

Wata motace tasha gabanshi, kafin ta d'aga ya duba qasa da sama bega Manga ba, har
tsorata yae ya soma ambaton Allah, yasan yanda me gidanshi kuma abokinshi ke
tsananin qaunar Manga ya kuma kula sosai batama san inda kanta yake ba, adaidai
lokacin ne wayanshi ya qara da sauri ya d'aga ganin Ali Abbas

"Auwal baka reception?" murya na rawa yace

"Yallab'ai, Manga ne ta fito da wannan rigan bana tunanin tasan inda kanta yake,
gani nan kan hanyar dera market kuma ta b'acewa gani na sam, mota yakai biyar daya
kusa kad'ata" tunowa yae dabe ganta a parlor ba kuma bata daki,wato sabida yana
sauri be kula bata dakin ba da sauri ya ce

"kaman ya wai kana nufin da wannan rigan ta fice,yanzun nan muka gama magana, yanzu
tsaya ma kai kana ina?" misalta mai komai yayi ya soma tiqar gudu zuwa hanyar......
Yayinda Auwal neman duniya yayi be ga koda me kamar Manga ba!!!!!!!!!

*Fan' s ina godiya da qauna, se kuma bayan sallah idan Allah yaso* Allah sa manga
ta bata,haba haka kawai tazo ta raba masoya

#Team Huddy sak# Ana tare.


*HASKE WRITER'S ASSO. (Home of expert and perfect writer's)*

*👑ALI ABBAS👑*

*Billy Galadanchi*

*Sadaukarwa gareki qawa tagari Fulany saddy*

27

Koda Ali Abbas yazo adu'a d'auke a bakinshi sabida iya tashin hankali ya shiga
ciki,

"Ina kaga tabi ne?" ya tambaya a razane kanya bashi amsa ma ya hangota wata mota na
shirin kad'e ta wani balarabe ya sanya hannu ya janyota da qargi ta fad'o j8kinsa,
wani sanyin ganinta yaji lokaci d'aya wani azababben kashinta ya tasowa Ali Abbas
da gudunshi ya nufeta har tsere suke shida yaron nashi karban ta yayi yana isa yace
yana kallon ta "Hafsa lapiya kuwa? Mesa kika fito kuma a haka" kallon rashin sani
ta masa tace
"Mlm lapia dai" mamakin jin furucinta yae ya d'agata kurun se Auwal yawa wannan
godiya ya rufa masa baya, kokarin sauka takeyi yayinda yaci karfin ta da adu'an
dayaketa tofe ta dashi yana sassarfa ba qaqqautawa.....ahaka ya dira d'akin Ali
Abbas ba qaramin me ilimi bane ta fannin addini, wannan ya sanya ko sanda ya
aikatawa manga wannan shirmen mahaifinshi yaji zafinsa sosai sabida yafi kowa sanin
haqqin aure, Zama yayi ya ebo ruwa a kofi yadinga adu'a yana tofawa aciki yana ebo
ruwan yana shafe ilahirin jikinta dashi se wani kuka ta somayi dabesan ta da wannan
amon muryan ba, Aljanin ne yayi magana akan shi adena qonashi turoshi akayi akan in
ba'a dena qonashiba ze koma wurin wanda suka turoshi ya batar dasu a duniyar su,
magana sosai ALI ABBAS yayi dashi yasha fama har kusan Asuba akan aljanin ya fita
amma pir yaqi akan lallai seya aiwatar da abinda aka umarceshi dashi, seda yaga duk
an qonashi sannan kuma yayi hanzarin fita tare da alqawarin baze qara waiwayarta
ba, Ali abbas ajiyar zuciya ya sauke idashi duk yayi ja ya kalli yanda wani hayaqi
ke fita daga bakin Manga ta bashi tsananin tausayi,harse yaushe ne Manga zata samu
kwanciyar hankali dajin dad'i? Ya tambayi kanshi,me manga tayiwa su Ammyn huddy?
Meta tsare musu? Menene laifin ta? Beji dadi ba sam sabida an gaya masa da sanya
hannun Ammy aciki da huddy,yana san huddy mesa zata sauya? Da wannan kurun ta gama
b'atawa kanta wayo a wurinsa ace musulmi da shirka irin wannan,sallah yaje yayi ya
dawo ya daga manga dake baccin gajiya zuwa gado shida Auwal suka zauna tattauna
matsalar haka kawai yaji Auwal ya kwanta masa yasan sirrin sa be boye masa komai ba
ya gaya masa labarin rayuwar manga da tashi gaba daya Auwal yace

"Ni yallab'ai a ganina matarka dake gida zigata akeyi irin wannan tunda aikin
datake ma na neman lada ne bawai sabida ta rasa abin bane datseshi zakayi ka
dauketa itama daga Nigeria din ka kaita Madina inda kake shirin kai Mangan koda na
wata shida ne ko kuma shekara d'aya,ina ganin sam be dace ka bari a wargaza mata
rayuwaba harda Aikata shirka alhali kasan bawai haka bane halinta dacen" nisawa
yayi yace

"Zanwa Ummu waya in sanar mata komai tayi shawara da me martaba yanda suka yanke
hakan za'ayi ni ina tausayawa rayuwar Huddy ina tsoron ingantaccen hadisin nan ya
tabbata akanta, dake sanar mana mutum ze kasance yana aikata Aiki irin na aljanna
harse ya kasance tsakaninsa da ita be wuce kamu d'aya ba sekuma ya dawo ya aikata
aiki irin na 'yan wuta kuma ya shige tsundum a wutar, kazalika masu aikata irin na
wutan seya kasance tsakaninsu da wutar be wuce kamu d'aya ba sesu aikata aiki irin
na en aljanna be wuce kamu d'aya ba seya aikata aiki irinna en aljanna kuma ya
shigeta, dukda yake rayuwar kowa a hannun Allah take amma tun zuwanmu india an
sanar dani dayan Maman ta ma ya kamu kuma idan hakan ta kasance sedai ajira lokaci
sam huddy batada lafiya qarfin hali kurin takeyi kuma na sani amma kishi yana
hanata ango rayuwarta na cikin garari se shirme takeyi me Manga ta musu? Yarinyar
nan da Badan Allah ya taqaita mata wahala ba da baka gantaba wlhy daban masan ta
fita ba Da Allah ma yasa kun hadu jiya kayi saurin ganeta, kaima gudun dakasha
Allah ya saka maka alkhairi ya ceto rayuwarka sanda tsananin buqatar hakan Ameen"
murmushi yayi yayinda shi kuma ya tashi zuwa dakin nasu, koda yaje ta farka amma ta
kasa tashi, murmushi ya sakar mata ita dinma haka ta mayar masa da martanin
murmushin sa, yace yana qoqarin boye mata meya faru

"Ki tashi kiyi sallah har tara ta gota se tashinki nakeyi kiyi sallah kinqi"
zumburo baki tayi tace

"Nidai nayi mugun mafarki wai inata gudu bansan inda zani ba, ynzu kuma na farka
gashi inata faman tsamun jiki na kasa tashi" zuwa yayi ya d'agata ya daura kan
cinyarsa, sumba ya manna mata a goshi sannan ya cire mata yaloluwar rigar ya wurgar
a gefe sannan ya d'aga ta cak zuwa ban daki,da kanshi ya had'a ruwan zafi ya mata
wanka ya gaggasa mata jiki se shagwab'a take narka masa, yayinda takejin jik8nta
tamkar ba nata ba dukda yake yayi mata matuqar nauyi, a haka ta dauro alwala ta
dawo tae sallah breakfast kurun taci ta zari wayanta kallon sosai ya mata yace

"Manga inaso ki ajiye wayar nan zamuyi magana dake" nutsuwarta ta tattare gu d'aya
shi kuma ya soma magana

"A d'an zaman nan damukayi dake na kula da abubuwa dayawa gamedake,da farko dai
idan kikayi sallah Allah Allah kikeyi ki sallame ki dauki waya ko kallon tv ko
karatun novels kodai wani abu mara muhimmanci a rayuwarki wanda ko a duniya baze
qareki da komai ba bare kuma lahirarki, ki sani bakya san yawaita adu'o in tsari ko
Azkhar dan Allah Manga ki taimaki rayuwarki ki dena wannan abun, yanada kyau matuqa
ki ragewa baiwa waya muhimman lokutanki ki sani ba abu bane me kyau ace wai bakada
lokacin mahaliccinka sena kanka, ki sani Allah baya buqatar komai daga wurinki kece
kikeda tarin buqatu awurinsa wanda duniya kaf dama lahira shi kadai ya isa ya biya
miki su, so ki nutsu ki riqe Allah mintuna biyar dai bayan ko wace sallah ya isheki
kiyi adu'a bawai da zaran kin gama ki gaggauta miqewa shagalta da lamuran duniya
ba,sannan kuma ki sani ina kulawa dake bakya adu'a yanzu idan zaki shiga ban daki,
saka tufafi ma wannan yanzu mutane sun wurgarda yin bismillah kafin su saka kema
kuma kina ciki, abubuwa masu muhimmanci an watsar sabida haka ki kiyaye, yanzu kina
kewaye ko mahasada so kina azumin litinin da Alhamis da yawaita adu'o i da kuma
istighfari, dan Allah ki kiyaye,kuma adena gayu na tsiraici ga kwalkiya nan da gayu
masu aji, base ka wofintar da tsiraicinka ba dan Allah a kiyaye da yanayin shiga
ina fatan kin gane?" jinjina kanta tayi

"Inshaa Allah yaa Ali zan kiyaye duk zanna yi" murmushi yayi ya yai alamu da
hannunshi akan tazo

"Thats ma baby love,common lemme hug u" rungumeta yae sosai a jikinsa ya cura
bakinsa a nata passionately yake kissing nata mutuniyar harta soma shid'ewa, cafko
masa nashi bakin tayi ita ba qaqqautawa take kissing nashi batamasan sanda hannunta
yayi tattaki zuwa cikin rigarshiba, gashin qirjinsa ta soma wasa dashi har zuwa
saman nipples d'inshi wani dad'i takeji idan suna cikin irin wannan yanayin harda
ke sanya take manta me takeyi, nonuwanta ya soma sosa mata a hankali seda ta kusan
aomewa sannan ya kai harshensa ya soma wasa da nipples din....nidai ganin tamkar
za'a samu matsala ayi sirri a gabana ya sanya na sulale na kauce wa masoyan.....

Tun bayan da akayi sallan asuba Ammyn huddy ta zari key ta fita tabar gidan,
sanin halinta na ficewa aduk sanda taga dama ya sanya babu wanda ya nemeta har aka
kwana aka wuni, seda yayanta qanana suka ga shirun yae yawa sannan suka fara
nemanta inda ko labarin motarta babu bare ita gaba daya........ Ummu kuwa Ali abbas
ya sanar mata komai sedai ya gaya mata be gayawa manga komai ba yadai bata adu'an
dazata riqayi na tsari....baqaramun godiya ummu tawa Allah ba akan kubutar da manga
dayayi, sannan ta shaida masa akan huddy kam se yanda mahaifin sa ya tsara....

Yaudai manga an dira a Madina, tun bayan kwana biyu data gabata suka samu
labarin b'atar Ammyn huddy yayinda Ali Abbas ya kasa gayawa kowa meya sameta tunda
a duk fadin duniya shine kurin ya sani se kuwa Auwal....Tunda suka isa Manga keta
tsulala amai, acewarta sam batasan warin dakin dasuka sauka, ko ruwa tasha se amai
dukta gama galabaita, ya sauya musu masauki kusan sau biyar amman haka taketa yin
aman har washe garin ranar da suka isa wannan ya sanya yakaita asibiti badan
yasoba, gwajin farko kuwa akace manga ciki ne da ita da wata daya kacal, an samu an
tsayarda aman Ali abbas se rawan qafa akeyi aranshi yace wannan cikin a madina za'a
haife masa abinshi kuma bama ze sanarwa kowa ba har Ummu se an haihu tukunna, se
murna ake anata jijji da manga yayinda ita kuwa se narkewa takeyi tana shagwaba,
dukta gama feqe qa ciwon kwana daya tayi fayau da ita.....

Mom Nu'aiym
*HASKE WRITER'S ASSO. (Home of expert and perfect writer's)*

*👑ALI ABBAS👑*

*Billy Galadanchi*
*Sadaukarwa gareki qawa tagari Fulany saddy*

28

Ammy bayan barinta gida duniya kawai ta shiga, haka ta dinga shiga daji batare
datasan inda ta dosa ba, tayi tafiya mara adadi sabida da full tank ta fita a motar
ta amma seda manta ya qare qat sannan taja burki ta tsaya sannan ta waiga ta kalli
wurin, bata kawo komai akanta ba sabida sam tama manta wacece ita a wace duniyar
take kuma menene ma rayuwar gaba d'aya.... Direwa tai ta soma bin hanya da qafa
batareda tasan inda ta dosa ba

A b'angaren huddy kuwa tunda labarin b'acewar mahaifiyar ta ya risketa seta kasa
nutsuwa tabbas tasan yanayin yanda sukai baran baran awaya akan abinda uwar tagaya
mata ta sanya anwa Manga da mahaifarta takuma san idan basuci nasara ba k'aik'ayine
ze koma kan masheqiya, Tayi kukan abinda Ammyn ta tawa manga da ita kanta rashin
mahaifa ai musibane, tanan ne take samun take fitar da cututtuka yanzu idan akace
babu ita aita shiga uku, ganin haka ya sanya taje hargun me martaba bata b'oye masa
komai ba se kuka take, yayi bakin ciki ya kira mahaifinta suka dunguma zuwa kaduna
harsu Baban Manga, Mahaifin huddy yayi kuka tamkar wani yaro yace

"Wlhy muhammad kasani tun aurena danuwarsu hudaisa nakeshan baqin cikinta kala
kala, ko wancen batan da manga tayi wlhy da sanya hannunta,ayi mace ba imani yanzu
nasan akwai wani a qasa, sabida bakasan dajin da aka samo motarta ba, dajine me
nisan gaske wanda harya keta qasar mali, ni koda naga motar a hoto nasha mamaki en
sanda ma acan suka barota sabida ba wayanda nabaiwa report bane suka ga motar
sojojin da aka tura kwantar da tarzomane, kaga wannan shine tayi sharri ya dawo
kanta tunda gashi Adama tace Ali ya sanar mata, ita batada mahaifa dayan matana ma
ta sanya anyi tsafi an cire mata yanzu tacire ta erta idan ka duba duk sharrin
kanta takeyiwa sabida neman abin duniya, nidai babu inda zanje nemanta wlhy kuma na
saketa saki biyu idan an ganta asanar mata karta takomun gida, ke kuma huddaisa
wlhy kika qara cutar da manga da gangan koda ta hanyar taka mata dan ya tsane indai
da niyyar mitgunta ne Allah ya isa ban yafe miki ba, kije ki zauna da mijinki da
kuma qanwarki lapiya ya fiye miki zama alkhairi sokuwa kawai dabatasan ciwon kanta
ba, ke yanzu banda kike sakarai Mangan kike kishi da ita? Yarinyar da kike riqe
kusan shekaru hudu idan kinada adalci ai abin a tausaya mata ce shine tsabar sankai
kike shirme" kuka ta sanya ta dinga bashi haquri harseda me martaba suka sanya baki
sannan ya haqura tanaji tana gani yace bazata jira harse anga uwartaba ta wuce
Madina gun mijinta ta nemi gafarar sa.

Manga kuwa ciki yaqi ya bada had'in a angwance bata iya cin komai se tea da
bread, dukta wani yamutse,shi kuwa se nan nan yakeyi da ita...yauma kamar kullum
kwance take tayi matashin kai da cinyarsa yana shafa gashin kanta a hankali yace

"Hafsatu Manga inaso in sanar dake wani abu kuma banso ki tashi hankalin ki plss"
gyaran kwanciyarta tayi

"Inajinka yaa gadanga indai ina tare dakai bana tunanin akwai wani abin daze d'aga
hankali na har abada,koda hankalina ya tashi ma nasan zaka kwantar mun dashi"
murmushi yae

"Manga ki sani Huddy koda ba matata bace itad'in er uwarki ce, bakida wani hurumin
dazaki aminta da qaddarar da Allah ya gindayawa dukkaninku a matsayin ku na matana,
Huddaisa zatazo Madina itama kuma tare da yara zatazo,na kula kina da tsananin
kishi to ina rokonki da Allah ki rage nuna mata wannan kishin a zahiri ke kanki
abinda kike mata sam bakya kyautawa koba komai ta cancanci ki mata kawaici sabida
tin farko ta karbeki juyar mata da kai ne akayi, kuma yanzu ta gane komai so dan
Allah ki bata girmanta ita kuma zan mata magana ta dauki abinta ta girmamaki kema"
qirjinta ya d'an doka ta d'ago ta kalleshi tace
"To anan d'in zamu zauna dukanmu ne yaa Ali?" shafa kanta ya qarayi ya kula
qirjinta ya doka

"Ba anan zamu zauna ba Manga nan ai hotel ne,kinsan saudi akwai tsaro sosai, dole
sena jira an mana katin zama en kasa, sannan mu shirya kama gidan zama, sabida ni a
nawa tsarin nida Niger kuma ba yanzu ba gaskia zanci gaba da aikin dana soma kuma
tun kafin nazo an shirya komai na samu sun mayar dani" nisawa tayi ta shagwab'e
fuska

"To kaima dai yaa Ali ka dena kakkamata a gabana kana mata kiss" murmushi yae yace

"Na dena idan shine bakyaso amma dai a kiyaye a zauna lafiya plss"

*Bayan kwana biyar*

A haka su huddy suka sauka tun a airport jikin dukansu su biyu ya mace sabida
ko wacce kishin er uwarta take,Manga sororo tayi ganin yanda Ali Abbas ya nuna
tsananin murnarshi ganin huddy atake ya rungumeta yakuma sumbaceta a kumatu tare da
rungumar yaranshi duka biyu ya manna musu sumba suma, sun gaisa kafin huddy ta tako
ta rungume Manga hade da riqe hannunta

"Er uwa kin rame meyake damunki?" murmushi tayi tace "Zazzab'i nake Aunty huddy
amma na warke" kallonta ta mayar gun Ali Abbas tace

"Zazzab'in lapiya kodai yaro nane ze sauka inji Allah" murmu shi manga tae ta sadda
kanta qasa lokaci daya ta tsinci kanta cikin tsananin jin kunyar kalaman na huddy,
shi kuwa Ali Abbas cewa yae

"Ke muke jira ki gano mana bakin zaren babbar likita" dariya sukayi dukkansu
sannan suka juya zuwa mota, a hotel suka sauka inda su Manga suke anan ya raba musu
daki, inda bayan lokacin kwanciya yayi seya barwa manga su Ameer shi kuwa yaje
dayan dakin da huddy, sun jima suna magana da dirzar soyayya kan daga bisani su
zanta game da yanayin ciwon huddy ta gaya masa lallai batajin ko dayan nonon nata
yana mata ciwo wanda suka yanke hukuncin zuwa ganin likita anan madina!!

*Bayan watanni biyar*

Zamane aka ginashi da amana tsakanin wannan mijin da matayenshi guda biyu, Manga
kam ciki ya tasa watanninshi shida da kusan sati biyu, idan ka ganta bazakace da
ciki ajikinta ba sam, mahaifiyar Huddy kuwa ko labarin wanda yaga wacce tai kama da
ita ba a ganiba, anyi nema har an cire rai amma ba labari.....Huddaisa kuwa ciwon
nan ya ciwo qarfinta ya tasota agaba kullum qara tasowa yakeyi, gashi sunyi wata
uwar shaquwa da Manga idan ka gansu zaka dauka sister's ne bawai kishiyoyi ba,
zaman lapia suke me ban sha'awa, huddy abubuwan sun mata yawa ga rashin ba'aga
mahaifiyarta ba ga azabar ciwo Manga na kulawa da ita sosai tamkar mara juna
biyu....

En kwanakinnan gaba d'aya huddy a rikice take, harma an kwantar da ita a asibiti,
batada lapiya haryakai batasan metake ba,ta dawo se fauwalawa Allah lamuranta tayi
tanata istigfari da adu'o i zuwa yanzu ta gama yaddarwa kanta cewa rayuwarta bame
tsayi bace, likitocin sun tabbatar cancer dinta ya dawo ga dayan maman ta gashi ba
mahaifa abubuwa goma dasha biyar,sumar kanta ta gama kakkab'ewa ma kaf, yaudai
gabaki daya a rikice ta wuni se neman gafara takeyi tana kuka da barin wasiyya,
akan yaranta da mahaifiyarta idan an ganta, Ali Abbas kasa tsayawa wurin yae sabida
shima jikinshi ya mutu se manga ce tsaye riqe da hannunta tana mata adu'a a hankali
taga ta soma yin laqos mamaki ya kama manga ta kalli injin da hancinta da bakinta
suke ciki idanta ya wani birkice, tsoro me tsanani ya shigeta, ganin hannun ta saki
ya tafi luu ya sanya tabi hannun shima da kallo, lokaci d'aya taji maranta yayi
wani irin Murd'awa,dafe marar tayi ta kasa koda motsi se yarfe hannaye take, a haka
Ali Abbas da doctor suka shigo suka sameta, kai tsaye doctor wurin huddy yae
yayinda Ali Abbas yariqe Manga yana tambayarta lapiya, da qyar ta iya furta

"Ka duba Aunty huddy bata Numfashi sam, kalli idanta" saketa yayi ya juya a
sukwane, girgiza masa kai doctor din yayi cikeda tausayi sannan ya dafa kafadarshi
yace cikin harshen turanci

"I'm sorry to say, she's gone" Gabaki d'aya kan Ali Abbas kasa gane komai
yayi,kanshi ya juye gaba daya zuwa wata duniyar yakasa d'aura tunanin sa amizanin
fahimta me daidaito, lumshe idanshi yayi sannan a hankali ya mayarda dubanshi zuwa
ga Hudaisa kwance tamkar me bacci an shafe mata ido ruf babu alamar numfashi atare
da ita,se gani yake tamkar tana masa murmushi matsawa yayi ya riqo hannunta dayayi
sanyi qalau yakasa koda zubar da hawaye kukan zuciya yakeyi yasani yakuma ji
ajikinshi tun kwana biyu data wuce cewan hudaisa se Allah da tsawan rai amma tayi
nisa,Maganar manga ne ta dawo dashi daga duniyar tunani dayaji tana salati

"Bayana nashiga uku" Dr din na mata sannu koda ya juyo gareta ta soma bleeding
baiwar Allah, mutuwar er uwarta ya gama gigita tata duniyar, a haka aka kaita wani
dakin amma ya zusuyi haihuwa ce da wata bakwai kacal, taci wuya kam amma cikin
lokacin dabefi awa biyu ba ta haifo 'yarta er tsito tamkar ba mutum ba, er bakwaini
se a kwalba aka direta.....

Allah ya jiqan ki huddy, masu karatu zakuga ina komai a gurguje wasu daga cikinku
suka soma qorafi akan inajan labarin, shine zan datseshi abgurguje kowa ya huta.

Mom nu'aiym ce

Masu mun waya da masu mun txt da dm ta wtsp nagode sosai, naji sauqi cikin ikon
Allah se Allah ya kaimu shafi na gaba nanan zuwa wanda yake kusa dana qarshe.
*HASKE WRITER'S ASSO. (Home of expert and perfect writer's)*

*👑ALI ABBAS👑*

*Billy Galadanchi*

*Sadaukarwa gareki qawa tagari Fulany saddy*

29

Ali Abbas duk ya gama rud'ewa arayuwa besan dame zejiba,gashi sam yakasa gaskata
rasuwar Huddyn sa, waya ya d'aga ya kira sume martaba bayan sun gama gaisawa yace
da qyar

"Abba Hafsa ta haihu sedai yarinyar bakwaini ce amma tana nan lapia lau" murmushi
tsohon yayi yace

"Lallai Ali ka soma tara iyali kace mata naketa samu haka,to Allah ya raya mana
madeena ya baiwa uwar lapia,ya wurin su huddaisa kuma, nasan zata kula da ita sosai
koda yake ba lapia bane da ita" kuka kawai Ali Abbas ya fashe dashi wanda ya tashi
hankalin me martaba cikin gid'ima yace

"Subhanallah Ali lapia kuwa kuka kuma? Da kanka Aliyu? Menene yake faruwa kuma daga
labarin murna?" cikin kuka yace

"AbbU Huddy ce ta rasu, gid'imewan mutuwanta ne ma ya haifarwa Manga da tasowar


naquda, Ban taba kawowa huddy mutuwa ba yanzu Abba yaya zan rayu idan babu huddy
Abbu?"

"Innalillahi wa inna illaihiraji'uun" itace kalmar da Abbu keta nanatawa bayan jin
bayanin Ali Abbas, shi kanshi mutuwar hudaisa ta gama girgiza shi gyaran zaman
rawaninshi dake shirin faduwa yayi da hannu d'aya yace

"Ka kwantar da Hankalin ka Ali,kasani ubangiji baya barin wani dan wani anan ko
kadan, Inaso ka nutsu ka dinga mata adu'a a maimakon kukan nan dakaketa faman yi,
kasani Huddy ta samu rana yau juma'a fa, yaushe abin yafaru?" girgiza kanshi ya
dauke majina da bayan hannunshi yaukam maza na cikin rud'u

"Rashin lapian manga ya rudar dani, jira nake ashiga masallacin juma'a se ayi
janazar acan inda zata samu mutane da yawa" nisawa abbu yayi yace

"Zan sanar da mahaifinta domin a iya sanina yana saudia din, idan yana madina
seyaje ya sallace ta,Allah ya mata gafara ya sanya mutuwa hutu agareta Allahu ya
bamu hakurin jure rashin ta,halinta na gari ya bita a duk inda take" sallama sukayi
Ali Abbas ya qara bin gawar dake gabanshi da kallo ko shakka babu indai akanshi
huddaisa zata aljannah tokuwa taje sumul domin babu shamaki ya daga mata qafar sa
tafiya babu gargada, shida kanshi ya sani yayi rashin matarsa me nagarta da sanin
Allah yana wa kanshi kuka domin huddy ba itace abin tausayi ba shine, yaya ze rayu
babu hudaisa, a haka har kiran mahaifin huddy yashigo wayarsa ya d'aga cikin qunan
rai, take yamai bayani anyi sa'a yana madeena sekashi yazo se rarrashin Ali Abbas
yakeyi Manga ma anacen kwance anata kuka ba qaqqautawa ga yara suna wurinta se
tambayan momyn su sukeyi gwanin tausayi gata kwance ba lapiyan jiki.

Huddy ta samu jama'a kam ba laifi kazancewar shi ranar juma'a ana idar da sallan
juma'a aka sallaci gawarta da wasu mutane guda uku, aka kaisu kushewa, Ali Abbas se
ciwo yakeyi a tsaitsaye mahaifinta ma yafi sati tare dasu,har me martaba da Ummu
suka zo domin akula da Manga tare da wasu hadimai susu biyu.....

Kallon sosai Ali Abbas kewa jaririyar yar tashi yana jin santa yana ratsa
ilahirin jikinsa, lumshe idanshi yayi yace "Allah ya rayarmun dake da sauran en
uwanki Hudaisa, Allah ya sanya kiyi halin karamci irin na takwararki Allah ya baiwa
mahaifiyarki lafiya Ameen" Yarinya kam a kwalba take kwana anan take wuni har akayi
sati biyu seda tayi qwari tukunna sannan aka sallamesu.....

Manga har zuwa wannan lokacin bata dawo hayyacinta ba, yauma ban d'aki ta shige
se faman ruwan hawaye takeyi ba qaqqautawa,kukan harda shesheka, Ali Abbas ganin
ya jima a d'akin bata fito ba ya sanya yaje ya tsaya jikin qofar toilet din

"Hilwaty yada jimawa a toilet ki fito mana ko" share hawayenta tae ta saisaita
nutsuwarta sannan seta fito kallo daya ya mata ya gano kuka tayi jan hannunta yayi
suka zauna bakin gadon

"Hilwaty kuka kuma? Yanzu dama haqurin dakike bani akan rashin huddy ba gaskia
bane, yaya zaki koma ban daki ki dinga kuka abinda ya dace ki zauna kinawa hudaisa
fatan samun dacewa da rahamar Allah, dan Allah Hilwa ki dena kuka, kidena damuwa
idan kina yawan kukannan zaki karyarmun da zuciya" kallon shi tayi

"Yaa Ali duk sanda na tuna da Aunty huddy nikan kasa tsayar da ruwan hawayena,
mutuwan aunty hudaisa yamun ciwo ban taba kawo mata mutuwa ba,tayi ciwon dayafi
wannan zafi amma sam bata mutuba se yanzu" hannunshi ya daura a bakinta yace
"haba mana hilwa, karki yi sab'o mana mutuwa ai se lokacinta yayi ake yinta bawai
haka kurun ba, ki sani mutuwa ba'a gane wanda zeyita domin kuwa marasa lapia wanda
suka bushe ma sun tashi sun dawo garau, masu lapia kuwa mutum yana a tsaye seya
fadi kan a daga ya zama gawa sabida haka ki gane Allah yana saukar da ikon sane da
iyawarshi aduk sanda yaso,alokacin dayaso bisa kuma wanda yaso hakan ta faru dashi,
ba'a barin wani dan wani idan akama mutuwa kaqiyin tawakalli se a da d'a maka me
mugun zafi yanzu a misali a rashin hakurin nan dakikai kurin sena mutu ki huta
tunda bakya san kowa naki ya mutu" kallon shi tayi da sauri
"Dan Allah ka dena cewa zaka mutu yaa Ali,i shaa Allah bazaka mutu ba sena rigaka
mutuwa kuma bama yanzu ba inshaa Allah" murmushi yayi yace

"Babu wanda yasan sanda waninsa koshi kanshi ze mutu,fatan dai kurun mu cika da
imani muyi kyakyawan qarshe" sauke ajiyar zuciya tai ta lafe ajikinshi tana tunanin
rayuwa yanzu shikenan ba huddy kenan bazasu qara ganinta ba bazasu qara jin
muryanta ba, dariyarta yin hira da ita, ta tafi kenan dukkanin komai daya shafeta
banda memorie's nata ta tafi kenan har abada?,runtse idanta tayi asarari ta furta
"Allah ya jiqanki Aunty huddy, Allah ya miki rahama,Allah ya gafartq miki Annabi
yasan da zauwanki Aunty huddy,halinki na gari ya biki.....matseta Ali Abbas ya
qarayi banu wani option dayake da face ya zubar da hawayen dasuke qoqarin fasa
idanshi su fito sabida baze iya haqura ba, shida kanshi qarfin hali yakeyi wani
irin tausayin huddy da kanshi yakeji, ya tuna sanda tace dashi lokacin tana cikin
azabar ciwo

"Abbi nasan cewar mutuwa zanyi amma wlhy banaso na mutu abbi, inaso in rayu
dakai,inaso in rayu da yarana har girmansu, Abbi inaji ajikina bazan qara kosa
kwana daya ba aduniya bare kuma sati, idan Allah yayiwa Manga tsawon rai ka sanar
mata ta riqemun yara na amana,kuma ban yarda akaimun su wurin Ammyna ba koda
anganta, idan kaga Ammy na kace da ita nayafe mata amma idan tayi qoqarin rabar
yarana ta koya musu muguwar aqida ban yafe mata ba, babu ita babu yarana ko bayan
raina,kuma itama ta yafe ni" rufe mata bakinta yae yace

"Haba mana Huddy inshaa Allah bazaki mutu ba zaki tashi garau, ciwo aiba shi bane
mutuwa" murmushi tamasa cikeda qauna lokaci d'aya zafafan hawaye suna kwaranya daga
idanta tace

"Yaa Ali nasani ba'a gayawa bawa ranar mutuwar sa amma kalli fa yaa Ali ko fitsari
da kashi a kwance nake yinsa,kalle ni ko yanzu meye marabana da gawa banda numfashi
banafa iya tashi, yaa Ali kalli sumar kaina yanda ya dawo ba komai ajiki tamkar
wata tsohuwa ka tabbatar nakai mataki na qarshe a cancer,bazan rayu ba yaa Ali
taimako daya zakamun shine kamun adu'a har bayan ranka adu'ar ka kurin nakeso, kuma
dan Allah banida gadon komai dukiyata ka bayar a gina rijiyoyi da masallatai a
qauye yanda na taho duniya a tsirara haka zan komawa mahaliccina gado fitinane,
sadaqatul jariya kurun zata bini a kushewata ka taimaka kamun wannan" hannunta ya
riqe sosai yana hawaye yace

"Nasan bazaki mutuba Huddy inshaa Allah zamu rayu cikin aminci ki dena diremun wa
yannan bayanan dan Allah" numfashinta ya soma rawa wanda hakan ya sanya yaje ya
kira doctor aka dara mata aux sabida ya taimaka mata wurin numfashi, a haka kuma ya
barta da manga wanda koda suka dawo da doctor bata numfashi ashe mutuwar kenan wata
razananniyar qara ya saka ya qara matse Manga gagam wanda seda manga ta firgita ya
furta

"Na tausayawa hudaisa sabida batasan mutuwa,sam bata shiryawa mutuwar taba ta sanar
dani tsoro takeji bataso ta mutu, yaa Allah ka gafartawa matata Allah mata rahama"
rarrashinsa manga ta somayi seda ya dena kukan sannan yabar gidan gaba daya....

*Bayan wata shida*

Zuwa yanzu su Manga sun faulawa Allah lamuransu game da rashin huddy ta riqe
yaran huddy da gaskia, madeena kuwa bazaka tab'a cewa wai bakwaini aka haifeta ba,
yanda ta girma tayi b'ul b'ul da ita gwanin sha'awa.....Shirin tafiya Niger suke
hutu sabida sosai suke buqatar ganin gida dukkansu....

*Nigeria*

Gidan Manga dake Arqillah suka sauka ita da ahalainta, se murna suke sunzo
gida, kayan ciye ciye kuwa gasunan an wadatasu dashi, Bayan sunci sun qoshi suka
soma baccin gajiya, har yara, se washe gari suka shirya zuwa su gayar dasu ummu da
kuma su Innoh.....Gidan sarki suka fara dira sunsha tarba me kyau acan ma, ummu
tace

"Ni kuwa Auta naga se wani sussune kai kikeyi duk kin wani girma an dena shagwab'a
yanzu kuma kunyana akeji?" murmutayi tace

"Ba haka bane ummu gani nayi ga yarana se kuma su ganni ina shagwaba" tae maganar
cikin shagwaba wanda ya baiwa kowa dariya har Ameen yace laaa Ummi shagwaba kike
kema, amma kullum sekina dungurin madeena wai kukan banza ne da ita da shagwaban
tsiya" dariya suka qara sakawa ummu tace

"Gwara da ake dungurin kishiyata, dama anzo kwacen miji kuma kurwarshi kur"
kwanciya akan cinyar ummu Manga tayi tace

"Uwa me dadi kaga ni bazan koma saudia ba idan kun tashi ku tafi abinku" bece komai
ba se Ameer ne yace

"Idan mukace Amusement park bazaki hau lilo da dragon ba kuwa" kowa se ya kwashe da
dariya Ameer an qara samun baki shekara shida se wayon tsiya, shafa bayanta ummu
tayi tace

"Auta kinsan yanzu kin qara girma ko, kalli yanda kike neman b'allamun qafa dan
Allah, lukuta niki d'agani dan Allah" murmushi tayi ta qara lumewa ajikinta tana
cewa

"Kai ummu yanzu nice lukuta,tun yaushe rabon daki sakani a idanki,gwara ki barni in
biya bashin danaci" rankwashin ta tayi ta dafe wurin tana shura kafa yayinda Abin
ya matuqar burge Ali Abbas yakuma baiwa Ameer harma da Ameerah matuqar dariya suka
kuwa dara ummin su tana shagwaba irin na yara...sun wuni suna raha abinsu se
la'asar sakaliya suka bar gidan zuwa gidansu innon Iroh Baban Manga....Bayan
gaishe gaishe aka kuma shiga hirar rabo, anan ne Baban Manga ke sanar musu
mahaifinshi yazo ban haquri kuma komai ya wuce dan Haka su shirya zuwa Niger kai
Madeena aganta tare dashi zasuje kuma bazasu dawo ba shida innoh kasancewar an saka
rana mahaifinshi zeyi murabus shiya hau karagar mulkin.....sunyi murna matuqa daga
haka aka tsaida ranar tafiyar....

*Niger republic*

Kowa seda ya hallara aka daura mahaifin Manga kan mulkin qasarsu ta yamai,
inda abin Mamaki Mahaifiyar Manga ciki ne da ita harna watanni hudu amma bata
gayawa kowa ba se manga acewarta kunya ma takeji wlhy, haka dai akai shagulgula
irin na al'ada masu ban sha'awa aka watse, mahaifin Baban Manga ya baiwa me martaba
sarkin musulmi da ahalinshi haquri kuma komai ya wuce......

Tafiya takeyi a sukwane,tayi baqi qirin zaka rantse da Allah ba Ammyn su huddy
bace yanda ta lalace, a wani gindin ice ta zauna, a garin na Akrah dake cikin
birnin Ghana se kallon motocin dake shawagi takeyi, sam bata iya tunano rayuwarta
ta baya ko sunan ta, gabaki daya ta fita hayyacinta kowa kallon mahau kaciya
tuburan yake mata, Mahaifinsu huddy daya taho gana siyan wasu qarafa acan ya
hangota zaune tana zare idanu, kallo daya ya mata qirjinsa ya doka, me taxi din ya
tsayar ya fito daga cikin motar yaje gareta,kallonshi tayi amma sam bata gano
shiba, gashi dai a kasan zuciyarta tanaji tasan wani abu gameda wannan mutumin amma
sam ta kasa gane komai, shine yayi qarfin halin kiran Allah

"Asabe kece anan, haukace wa kuma kikayi?" yana fadar sunanta komai ya soma dawo
mata ta soma zare ido tana mai magana tsawa ya mata yace

"Tunda naji mugun abinda kika aikata ne ya dawo miki na denw nemanki, ki sani tun
na sakeki bakida igiyar aurena akanki,sannan kuma yarki hudaisa Allah ya mata
rasuwa tun watanni takwas da suka wuce, tace kuma kimata gafara, ni kinga tafiya
ta....." hannu ta daura akai ta zunduma ihu yana sauri ya shige taxi din yabar agun
kokadan baze iya taimakon wamda be taimaki kanshi ba shikam....mdaya dawo ya sanar
wa kowa yanda sukayi iyayenta ne sukaje nemanta suka dawo da ita amma maganin
duniya sunyi bata magana se idan ta haukace...mm

*Bayan shekaru biyu*

Kallon d'uwawun Manga Ali Abbas keyi har inda ta bacewa ganinshi, tashi yayi
yabi bayanta a dakin data shiga yace bayan ya zauna yana shafa duwawun dayake
matuqar daukar hankalin sa

"Manga wai kinsan kin qara budewa, ni arayuwa inasan jikinkin nan wlhy, kina
burgeni sosai, bana iya dauke idona daga gareki duk sanda na ganki" murmushi ta
sakar masa tace tana shafe kwantaccen sumar qirjinsa

"Yaa Ali aini takace, kayi yanda kakeso da jikina" sirirn hancinta yaja yace

"Kinga ni naga nawar inmiki ciki ma wlhy, yau dai sena miki ciki, ai madeena ta
zama budurwa kusan shekaru uku fa,sisin ya isa haka" zillewa tasomayi ya soma mata
cakulkuli tana qyalqyala dariya, samun sa'ashi tayi ta haye ruwan cikinsa tace

"Nice da kaina zan ma ciki yau, ka kwanta abinka kawai" dariya suka kwashe dashi
dukkansu.....

Tammat bi hamdillah.......

Wanda suka aiko saqonni da wanda sukamun waya akan aqarawa Ali Abbas tsawo don
Allah suyi hakuri wlhy abubuwan ne sukazo da haka basan raina bane,bakuma naki
daukar shawaranku bane kuna raina

Suby ladan kece ta farko


Pheey tawa ina matqar yinki
Hafsatul Elham ina qaunarki besty na
Halima Umar keta dabance my fulani bata biyunki
Phertyma zahra babbar qauna ta Allah ya nunamun aurenki
Maman khadyy ubangiji ya kawo mana zuri'a rayayyu kuma muminai
Kdeey ke kikebin pherty inayinki sosai sosai
Doughter Allah ya kawo miji na gari kuma yabaki hakurin rashin mijinki na baya

Duk wanda ban anbaci sunanshi ba yana raina......naso inja lokaci me tsawo banyi
rubutu ba,amma akwai wani saqo akwai saqo me dauke da tarin ma'anoni me ma'ana
wanda sam zumudi baze barni naja lokaci me tsawo batare dana isar da wannan saqon
me matuqar muhimmanci ba....Amma fa saqon dole se maganganu masu nauyi sun shigo
aciki kazancewar yanayin saqon dole batsar itace agaba, Allah ya gani salo da
tafiyar rubutunce zatazo da haka bani ba, so duk wanda yasan ze zageni karma ya
soma bi,dan gaskia zan iya shari'a dashi ko waye.......Na sake maimaitawa saqon
zezo ne da maganganu masu nauyi kuma wanda ze amfani kowa so bazan hana kowa bi
ba......

Zaku iya ganin shi yau ko gobe ko anjima koma yaushe idan Allah yayi......

Mom Nu'aiym ke muku fatan alkhairi.

You might also like