Bayani kan maƙalaMarubuci, Muslim Muhammad YusufAiko rahoto daga, BBC HausaAn wallafa Mintuna 44 da suka wuce Lokacin karatu: Minti 5 A Najeriya, ana ta cece-ku-ce kan wani hukuncin kotun da ya umurci hukumar zaɓe ƙasar, INEC ta soke rijistar ɗaya daga cikin manyan jam'iyyun adawa ADC, da wasu guda huɗu. Kotun tarayyar ƙasar ta ce jam'iyyun da hukuncin ya shafa sun